You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

uwa muna da duk wani supplement da kuke bukata masu kyau da inganci tested and trusted, sayen na gari mai da kudi gida, gaskiya da Amana shine takenmu 08039437158.*

=?I? *Supplements suna da yawa amma ga kadan daga cikin su.*

*1. Supplements na gyaran jiki ciki da waje*

*2. Supplements na gyaran gashi da farce, dasa haske mekyau ba irin na bleaching ba*

*3. Supplements mai da tsohuwa yarinya anti aging wanda zaisa ki kullum ki koma kamar yarinya matashiya*

*4. Supplements na karawa fata kyau da sheki glowing skin*

*5. Supplements na masu fama da ciwon jiki da stress da rashin samun isashshen bacci*

*6. Supplements na masu ciki, da masu shayarwa wanda zai kara miki lfy keda babynki*

*7. Supplements na gyaran jiki da gashi, kara hasken ido da sauransu*

*8. Supplements me kara lfy da karawa garkuwar jiki karfi.*

*9. Supplements na karin ni'ima da dandano da tightening ciki da waje*

*10. Supplements na magance cututtuka, kamar matsalar ido ulcer, infection, karawa garkuwar jiki karfi, etc*

*11. Supplements na gyaran nono da mazaunai breast/hips Enlargement*

*12. Supplements na gyaran HQ ciki da waje*

*13. Supplements na rage tumbi slimming capsule/flat tummy Lipton*
*14. Supplement na whitening/glowing skin*

*15. Supplement for Acne, dark spots remover*

*Sannan ga wadanda sokeso jikinsu yayi kyau sosai amma basa son susha supplement to albishirinku muna da kowanne irin mai na gyaran jiki da kuke bukata irinsu lotion, cream, soap, scrubs, face Cream,sun screen, serums concentrate, hair oil, hair cream face mask etc, sannan ga masu fama da matsalar ciwon jiki wadanda kullum sai sunsha magani suke jin dadi ko iyaye ko kakanni, to albishirinku kuma mun kawo muku cream, soap na ciwon jiki masu kyau da inganci wadanda indai kana amfani dasu ka huta shan maganin ciwon jiki da yardar Allah*

*Muna saida duk wasu nau'in supplement Lotion da kuke bukata, sannan Maman Meenat collection ba anan kadai ta tsaya ba muna saida turaruka kowanne irin na wuta dana jiki, da Airfreshners, sayen daya ko sari ke dai kawai neme ni a wannan number call or chat 08039437158*

Dafe ?irji mama ta yi tana salati, ta ce "?an nan, da gaske kake wannan maganar?"

Abubakar ya ce "Wallahi da gaske nake, kuma ba a bakin mutum Waya ba, ni da wani abokina Abdurrahman muka je, abun da na jiyo kenan".

Mama ta ce "Ya salam! Yanzu menene abun yi?"

"Ba wata maita a musulunci, haka malaminmu ya gaya mana, to so suke a fasa shikenan a fasa bani Sabir Win, ko kuma kuWin da aka kawo Win suke so a mayar, ?an ba?in ciki ne kawai".

Mama ta kalleta ta ce "Ke! Waye ya saka da ke? Da ke ake ke zaki yanke wa kanki hukunci?"

"Mama ba haka bane ba, to kuWin za a mayar, idan aka mayar kuma an fasa ba za a bani Sabir ba fa kenan"

Aliyu ya shigo yana tambayar meyafaru?.

Mama ta gaya masa abun da ya faru, Aliyu ya kalli ruma da ta kumbura baki ya ce "Ke ki na son sa a haka?"

"Ba fa maye bane ba, ?arya suke yi. Ni fa bana son shi, amma idan aka fasa ba fa zasu bani Sabir Win ba, kuma mama ba kwanan nan aka ce shi ya kashe Anty Aisha ba, kuma ?arya ake yi masa ba? To wannan ma ina ga ?arya ake yi masa, ni dai ko za a fasa, kar a mayar da kuWin nan, kuma a bani Sabir".

"Ke ki ka nema musu kuWin, ido a kwabo" Yaya Abubakar yayi maganar yana dungure mata kai.

Aliyu ya ce "Mama, bana tunanin wannan abun ya kai a fasa aure saboda shi, dama rumaisa na bu?atar tsayayyen namiji jajirtacce, saboda halinta, sannan shi mutum ne fitacce, irin wannan sharrin ba abun mamaki bane ba, ban ?aryata b kai tsaye, amma ke ki ka gaya mini addu'a da ki ka din ga yi, kina jin son abun a ranki, lamarin ya kwanta miki a ranki, da bai kwanta miki ba sai mu ce babu alkhairi, dan babu hijjabi tsakanin addu'arki gareta da Allah, a ganina mu cigaba da addu'a babu ma'ana a kawo wannan zancen ma, tun da ai ita ma rumaisan tana son sa ko?"

"A'a nifa ba son shi nake yi ba, kawai saboda a bani Sabir ne".

"To amma ai ke ki ka ce mai kuWi ki ke so, kuma mai kyau wanne ne bashi da shi a ciki?"

"Wannan har wani kyakykyawa ne? Kullum yana wani zazzare ido"

Mama ta ce "Tashi ki bar wurin nan, mara kunya, ana maganar aurenki kina tsoma baki"

Aliyu ya ce "To sanin ma'anar auren ma ta yi? Amma mama ya kike gani? A kan wannan dalilin zaki saka a Wauki kuWin da aka kawo shekaranjiya a mayar musu ne?"

Abubakar ya ce "A'a ba ayi haka ba, na gamsu da maganganunka nima, mu cigaba da addu'a dai, Allah ya zaSa abun da ya fi alkhairi"

Mama ta amsa da Amin, sannan ta tashi ta saka Yasir a gaba suka tafi kasuwa.

Likitoci suka karSi iman, kasancewar asibitin sun san matsalar Iman, nan da nan suka karSeta.
A duk lokacin da ciwon ya tashi, Asibitin ake kawota, tun tana yarinya abu kaWan sai ta yanke jiki ta faWi ta suma. Aka din ga binciken abun da yake damunta har ?asar waje, ?arshe dai aka ce zuciyarta ce ke kumbura wasu lokutan.
Ammi ta ala?anta hakan, da yawan damuwa da take yi, mussaman a lokacin yadda ake tsangwamarta, hakan ya sanya hankalin ammi ya tashi sosai.
Ta din ga faWi tashi, domin ganin iman ta samu lafiya, tayi iya ?o?ari iman ta samu sau?i, sai dai lokaci zuwa lokaci jikin ya kan motsa.

Yanzu haka ammi hankalinta ya tashi, ba ta ?aunar ganin wani abu ya sami iman, shiyasa kullum cikin addu'a take yi mata, Allah ya sanya iman ta samu miji nagari, wanda zai iya ha?uri da ita ya jurewa larurarta.

Sai dai a wannan karon, su kansu likitocin lalube suke yi a cikin duhu, ake ta bankawa Iman ruwa da allurai, aka yi hoton zuciya, amma zuciyarta lafiya ?alau.

Hajiya Sauda ce zaune a turakar turaki, ta dube shi ta ce "Ranka ya daWe, ni baka gaya mini ina ku ka je ba ranar juma'a, ka zo mana da abubuwa na ciye-ciye, haryanzu baka ce mini komai ba"

Turaki da yake cin ayaba, ya ce "Dama dole ne duk in mu ka je sai an gaya miki?"

"A'a tambaya dai kawai na yi, na zaci wani abun alkhairin ne ya samu ai"

Ya ce "Eh, kusan haka, abun farincikin ne"

"Kamar me fa?"

"Aure muka je nemawa takawa, na gidan galadima"

"A'a, neman aure kuma, yaushe Aishan ta rasu, da har za a nema masa wani auren?"

Turaki ya ce "Addini ya bashi dama, Aisha ta kai watanni huWu da rasuwa babu laifi a ciki dan yayi wani auren".

Danne fushinta ta yi, ta ce "Amma wa zai aura haka da na ji ka ce, kun je nema masa aure".

"Eh, wata yarinya ce, ?ar mutunci iyayenta masu dattaku sosai, su suka bamu wannan kayan duk da na zo da su".

Cikin son bugun ciki ta ce "Kuma ?ar waye? Ai na zata iman zaku aura masa, ta maye gurbin aisha"

"To, idan lokaci yayi zaku ga koma wacece, koma itan ce, ko ba ita bace ba"

"Amma dai Allah ya baka yawan rai, ni na rasa dalilin da ya sanya, ka fi fifita ?a?an wasu a kan naka, na rasa me muka yi maka da ni da yarana. Tsakani da Allah duk yadda Samha take ?aunar yaron nan a wannan karon ba zaku yi mata adalci ta maye gurbin aisha ba, ta?i auren kowa ta dage sai shi, amma ka yi burus, ku ke je waje nema masa auren wata?"

Turaki ya ce "Ban fifita kowa a kan ?a?ana ba, sai dai son da nake yi wa ?a?ana, ba zai sanya na zaSi son zuciya ba. Ba zai yiwu sun kawo wadda suke so ya aura na wuce masa gaba a matsayina na ubansa, na yi amfani da ?arfin ikona, na ce sai ya auri ?a ta ba, ki sani zan iya tursasa shi ya auri ?a ta, amma ba zan iya tursasa shi ya so ta ya kyautata mata ba, na yi mata nasiha tun ba yau ba, a kan ta ha?ura da shi, ta yi addu'a ta nemi wani ta aura, har haWata da na yi da Wan gidan madaki, Muhammad Sani, ya ce ya na sonta ta watsa mini ?asa a ido, sai yanzu kuma ku ce ga abun da ku ke so sai na yi, ba zai yiwu ba, kuma ku yi ha?uri, da Samha da takawa duk ?a?ana ne, ba wanda zan yi wa dole a kan wani abu da yake son zuciya"
Ba ?aramin ?uluwa ta yi ba, da jin maganganun turaki, ba ta sake cewa komai ba, ta tashi ta bar Wakin.

Zainab ce ta shiga falon mama, in da Samha ke zaune tana kallon tv, hannunta ri?e da wayarta, ta zauna tana faWin "Ohh God, ita wannan yarinyar ita kenan kullum cikin ciwo?"

Samha ta kalleta ta ce "Wacece?"

"A status Win Nusaiba na gani, wai iman babu lafiya, ba ta san waye a kanta ba ma, shikenan ita giwa kullum tana hanyar asibiti saboda ?ar tsintuwa, dama ta mutu ko sa huta gaba Waya"

Samha ta yi ajiyar zuciya, tare da ji a Jikinta, aikin ta ya fara aiki kenan.

Fuuu mama ta shigo falon,. Kamar mai tafiya a kan iska.
Duk suka bita da kallo, suna tambayar ko lafiya?.

"Hmm, ni da turaki mana, ya gaggaya mini magana a kan kawai na ce, meyasa bai saka adam ya auri Samha ba, wai nema masa aure suka je yi ranar juma'a.

?uuuu Cikin Samha ya bayar, wani irin fargaba da faWuwar gaba ya kamata, neman aure aka je yi wa Adam?.

"To kin ji, a wannan karon dai kya ha?ura ko?" Zee ta yi maganar tana kallon Samha.

"Mama, neman aure kuma? Ba iman za su bashi ba?".

"Bana tunanin ita ce, wata ce daban gaskiya, tun da ya ce sun je nema masa ne, da ita ce ai ba sai sun yi haka ba"

Wani irin gumi ne ya shiga ratsowa daga cinyar Samha, gaba Waya kanta ya toshe, saboda jin abun a bazata an shammaceta da yawa.

"Amma mama wacece haka?"

"Oho ina na sani, bai gaya mini ba, ni takaici ma bai barni na san wacece Win ba".

Cikin hanzari, ta tashi tafi Wakinta zuciyarta na yi mata zafi, tsabar wula?anci a waje ma ake je aka nema masa wata bayan ita gata a zaune an san tana san shi

Zama ta yi daSas a gefen gado, zuciyarta na ?una, wannan shine baba na Waka gemu na waje, amma mayar da ita wata sako tumaki Sallo jakai.

"Tun da naga aikin malamin nan yana aiki, Adam da ni ka ke zancen, wallahi kana ji kana gani sai an mayar da kai mace, ba zaka amfani kowacce mace a rayuwar aure ba, sai dai ta kalleka ka kalleta, amma kai da sake kwamciya da wata matar, har abada sai dai idan ni ka aura, zaka gane baka da wayo".

***
Mai sunan baba yana tsaye a kitchen, yana kwashe abinci, kasancewar mama bata nan, babu kowa a gidan, mama tana kasuwa, sai shi da ya dawo gidan yanzu, yayi saurin Wora girki, dan ya san tsaf rumaisa zata dawo a kowane lokaci idan ba a gama abinci ba, idan ta din ga kwanciya tana kuka, sai ta saka ya daketa. Ga lokaci ya riga ya ja.

Mama ce ta kira shi a waya, ya Waga yayi sallama.

Ta amsa sannan ta ce "Babana kana ina ne?".

"Na dawo gida, na Wora girki ne".

"Yauwwa, dan Allah idan rumaisa ta dawo, ka saka ta yi wanka ta yi salla, ka tafi da ita asibitin da ta kwanta, an kwantar da iman ku wakilceni ku dubata, yanzu muka yi waya da hajiyar, wai an kaita asibiti ba ta san waye a kanta ba, ni kuma bana tunanin zan dawo da wuri".

"Tom" ya faWa a ta?aice ya ajiye wayar, ya cigaba da aikinsa.

"Assalamu alaikum" rumaisa ta yi sallama, sai dai kan ya amsa ta fara cewa "Wani gardin ne yake yi mana abinci yau, Allah ya sa yayi daWi, na ji ?amshin miyar har tsakiyar kaina, Allah yasa ko shinkafa an gama, in fara rage hanya, dan yunwar da nake ji ba a cewa komai" ta ji shiru ba a amsa ba, ta nufi kitchen Win tana cewa "Ba?on aljani muka yi ko kurma, da nake magana aka shareni".

Tozali da tayi da shi ne, ya sa ta ci wani wawan burki, rabon da yayi girki har ta manta, dan haka ba ta kawo shi ne ba.

"Yi ha?uri, ban san kai ne ba, dan Allah ka yi ha?uri"

Kifi yake sakawa a miyar, ba tare da ya kalleta ba, sum-sum ta bar wurin ta koma Waki ta kwanta.

Mai sunan baba bai tashi gaya mata sa?on mama ba, sai da ta fara shirin islamiyya, ya ce "Na gaya wa shugaban makarantarku ba zaki shiga ba yau, zamu je dubiya"

"Ina?" Ta tambayeshi tana kallonsa, sai dai ta manta shi mai sunan baba, idan ya ce ayi kawai ayi, ba tare da tambayoyi ba.

Har suka tafi dubiyar, mamaki take yi, waye babu lafiya, ta lissafa wannan ta hango wancan, amma ta kasa gano waye babu lafiya.
Sai dai ba ta ?ara sarewa da al'amarin ba, sai da ta gansu a asibitin da aka kwnatar da ita.

Lambar mama ya kira, ya tambayeta wani Wakin ne, ta sanar masa, yayi gaba rumaisa ta bishi a baya.
Sai da suka je ?ofar Wakin sannan ya tsaya, ya kalleta ya ce "?wan?wasa ki fara shiga"

Ta matsa gaban ?ofar, ta ?wan?wasa sannan ta buWe ta shiga da sallama babu kowa a Wakin, sai iman da ke kwance, hannunta Wauke da cannula, an rataye robar ruwan da aka gama saka mata a drip stand.

Shiga ya yi shima, sai dai babu kowa a Wakin sai ita kaWai.

Da sauri rumaisa ta ?arasa gaban gadon tan faWin "Subhanallah, Anty Iman, baki da lafiya ne?" Sai dai ta tarar bacci take yi.

Ta kalli mai sunan baba ta ce "Amma ya naga babu kowa a wurinta" shirun da yayi mata ya sanya, ta tuna ta yi tambaya ba a gurbinta ba.

Da sauri ta ce "Bari na duba waje, ko zan ga wanda yake zaune tare da ita". Ta juya ta fita da sauri, shi kuma ya tsaya a tsaye, ya sake kallonta tana kwance cikin doguwar rigar material, dogon gashin nan ya sha ribbon, duk da ya Wan hargitse, ga farar fatarta gwanin sha'awa, babban abun burgewa da jikinta, bai wuce wuyanta ba, duk da ba ta da ?iba, amma tana da irin wuyan nan, mai guru-guru.

Da sauri ya sunkuyar da kansa yana a'uzubil'ahi.

Zagayawa rumaisa ta shiga yi a cikin asibitin, tana mamakin waye yake zaune da iman a asibiti, ya bar ta ita kaWai babu kowa?

A hankali Iman take furta "Ammi, Ammi ruwa, ?ishirwa nake ji" yana jin ta, yayi shiru, kamar babu kowa a Wakin.

Tun bayan farfaWowarta, kasancewar ciwon kan baya sauka, ya sanya likitocin, suka yi ta yi mata allurar barci, da sai yanzu ta saketa ta tashi.

Duk da tana cikin ciwo, sai da ta razana da ta ganshi, a tsaye yana danna wayarsa.

Tunani take yi ko a mafarki take, ta mi?a hannu jikinta yana rawa, tana ?o?arin Waukko robar ruwan da ke kan side bed.

Sai a lokacin ya motsa, ya ?arsa, ya Wau kofi, ya zuba ruwan ba tare da ya kalleta ba ya ce "Tashi ki sha"

Cikin tsananin tsoro ta ce "Bani in sha a kwance, ba zan iya tashi ba"

Mi?a mata ruwan yayi, ya ga iya gudun ruwan ta, ta fara ?o?arin sha a kwance, ya karSa kofin ya ce "Tashi!"

Kamar zata fashe da kuka ta ce "Dan Allah ka yi ha?uri kaina ciwo yake yi"

Haushi ne ya kama shi, gani yake kawai tsabar langwai ne, da iskanci. Ya saka hannu ya Wagota gaba Waya, hakan yayi dai-dai da shigowar nusaiba.

Wani irin ihu ta saki, ta ri?e hannunsa, hawaye na bin fuskarta, sabodaa ji ta yi, kamar kanta ya rabe biyu.

Da gudu Nusaiba ta ?araso tana faWin, "Wanene wannan, bawan Allah lafiya?" Tayi maganar tana yi masa kallon sani, amma ta manta a ina ta san shi.

Wani mugun kallo ya yi mata ya ce "Wane irin shirme ne zaki tafi ki bar mara lafiya ita kaWai, wace irin jinya ce haka?"

Gaba Waya ruWewa nusaiba ta yi, ba ta san waye ba, amma kwarjinin sa ya razanata, ta ce "Likita ne ya ce a bani jininta na kai gwaji yana bu?atar result yanzu, ammi kuma ta riga ta tafi gida ta je ta huta, shine na je lap Win asibiti, suka ce ba sa yi, shi ne na fita waje, da takawa nake jira ya zo ya kai, likita ya ce lallai yanzu yake so"

Tsaki yayi, ya kalli iman ya ce "Ke kuma cikani" wata irin kunya ce ta kamata, dan ba ta san ta ri?e shi haka ba.
Ta sakar masa riga, ta karSi ruwan ta fara sha.

"Ita kuma wannan ma shiririciyar ko ina ta tafi oho mata".

Rumaisa kuwa lungu da sa?o na asibitin take ta bi, har ta gaji ta kama hanyar komawa Wakin, kawai ta hango motar takawa, yayi parking ya fito daga motar, hannunsa ri?e da leda.

Aikuwa ta nufe shi, babu tsammani ya ganta a gabansa.

"Dama kai ne a wurin Anty Iman? Haka ake jinyar mutum dama, ka yi tafiyarka ka barta? Kai idan aka yi maka haka zaka ji daWi ne?"

Sororo yake bin ta da kallo, yadda take yi masa ha?ilon masifa kamar babarsa.

"Ya ina magana kana kallona, sai wani abun ya sameta? Kawai ka Wau mota ka tafi yawonka, ka bar mara lafiya ita kaWai? To wallahi sai na gaya wa ammi" banza yayi mata, ya nufi cikin asibitin, rumaisa kuma ta bishi tana cigaba da mita.

Cike da shiga taitayi, Nusaiba ta bawa mai sunan baba ha?uri, ita dai ba ta san waye ba, amma ta tsinci kanta da shakkarsa.

Ta kalli iman ta ce "Iman, me zan baki ki ci to, tun jiya baki ci komai ba, an ce lallai ki samu ki ci wani abun, ga abinci ga fruit wanne zaki ci?"

Iman ta girgiza kai ta ce "Na ?oshi, bana son cin komai" mai sunan baba a ransa yake jinjina halin mata, su a rayuwarsu ta duniya komai sai an lallaSasu? Abincin ne ba zata ci ba, sai an yi ta rarrashinta, alhalin ta san kanta zata cuta idan ba ta ci ba.

Takawa ne yayi sallama, ya shigo hankalinsa a kan iman, ya ?arasa gaban gadon ta.

Nusaiba ta ce "Maman sabir, yaushe ki ka zo?"

"Tun Wazu muka zo ni da mai sunan baba, ashe wannan ne yake jinyarta, ya tafi ya barta ita kaWai" tayi maganar tana nuna Adam.

Nusaiba ta ce "Eyya, ni ce tare da ita, jininta na tafi kai wa a gwada, ba yadda zan yi ne shiyasa na tafi na bar ta".

Rumaisa ta ce "Au na zata shi ne ai".

Ta ?arasa ta le?a fuskar iman ta ce "Anty Iman ya jiki?".

Cikin ?arfin hali ta ce "Da sau?i Alhamdilillah ".

Adam ma lallaSata yake yi, ko za ta ci wani abun, amma ta ce ita ba ta cin komai, ya din ga rarrashin ta, ta ce tuffa take so, takawa ya tashi ya ce bari ya je ya duba, ya sayo mata.
Daga mai sunan baba har Adam babu wanda ya kula wani, takawa na tafiya, iman ta fara ?o?arin kwanciya, mai sunan baba ya kalli Nusaiba ya ce "Ke, zuba mata abincin nan" gaba Waya suka tsaya suna kallonsa.

Rumaisa ta jinjinawa Nusaiba kai, dan ba ruwansa da ba?unta yanzu sai ya balebalesu da masifa.

Romon kifi ne da dankalin turawa, sai ?amshi yake yi, idon iman ya cika da hawaye, dan ko ?amshin abinci ba ta so, ya karSa ya je gaban iman ya ajiye shi, ya tsaya mata ?i?am a ka, ba tare da ya furta komai ba, ta kama cokali, ta fara cin abincin nan, jikinta yana rawa, saboda tsoro da fargaba, ga wata irin Muguwar kunya, dan ba ta saba cin abinci a gaban maza ba, ko a taron mata ba iya ci take ba.

Sai da ta ci sosai sannan cikin faWa? ya ce "Kuna sane kuke wahalar da iyayenku, dan kun ga suna ta taku. Ke kuma tashi mu tafi" yayi maganar yana kallon rumaisa.

Ta tashi, kamar ta tuntsire da dariya, daga Nusaiban har iman Win kamar ka ce kyet su zura da gudu, saboda tsoro.

Ruma ta ce "Anty iman, Allah ya ?ara afuwa".

Cikin sanyin jiki ta ce "Amin maman sabir na gode".

Bayan tafiyarsu Nusaiba ta ce "Ke iman, wannan jarabbaben mutumin fa?"

"Yayan rumaisa ne" ta bata amsa.

"Kam bala'i, yau na ga wanda ya taka takawa iya tsare gida, daga zuwa ya hau ni da masifa"

Iman ta sunkuyar da kai ta ce "Mhmm, baki ga komai ba"

Babu daWewa takawa ya dawo da tuffa, Nusaiba ta bashi labarin abun da ya faru, bai ce komai ba yayi shiru, dan shi kansa jin kan mai sunan baba yana bashi mamaki.

***
Iman jikinta yayi sau?i, mama ma ta je asibitin ta dubata, ta warware, sai dai lokaci lokaci, kan ya kan matsa mata da ciwo, aka sallameta daga asibiti. Sai dai tun da ta koma gida, washegari ta sake tashi da ciwon kan, sai dai ta yi ?o?ari ta jure, saboda ba ta san sanya ammi a damuwa.
A ranar da aka sallameta daga asibiti ranar Jabir ya dira Nigeria, daga wurin duba mahaifinsa.
Hajiya Lubabatu ta yi mamakin ganinsa ya dawo, dan sun yi da shi zai yi sati uku a can kan ya dawo.

"Wai kai Jabir, menene ya dawo da kai tun a yanzu?"

"Bakomai, ji na yi an ce iman babu lafiya, shiyasa na dawo ita ma na dubata".

Cikin rashin fahimta ta ce "Wace Iman Win, kai a wa? Meye haWinka da ita?"

"Bakomai zumunci kawai".

"Ban gane zumunci ba? Jabir kar na zo na ji wata magana saSanin wadda nake son ji, ka san halina dai ban da kyau"

"Babu wata magana da zaki ji, kawai dai ina yi ne saboda Adam" tsaki tayi, ta shiga wata sabgar daban ta ?yaleshi.

***
Yau tun da safe ammi ta kira mama, ta sanar mata da Adam zai zo wurin rumaisa, domin idan da wani abu da take bu?ata ta gaya masa na game da shirin biki.
Amma mama ta ce "A'a hajiya, a ?yaleta kawai, duk abun da aka yi Allah ya amfana"
Ammi ta ce "Ai da ni da ke, babu ruwanmu, namu ido abu ne na ma'aurata, dan haka yakamata su din ga tattaunawa domin su fahimci junansu!.


Ayshercool.
08081012143

*MAMAN MEENAT COLLECTION, MAMAN MEENAT SUPPLEMENT/SKIN CARE*

*SHIN YAR UWA KINADA LABARIN* *SHAHARARRIYAR MAI SAYAR DA SUPPLEMENT DIN NAN KUWA?*
*TO IDAN BA KI SANI BA KIYI MAZA KI GARZAYA DOMIN KEMA KI SAMU RABONKI DOMIN ZATA GYARAKI TSAF KI FITO KAMAR SABUWAR AMARYA, KEMA KI SHAGA CIKIN MATAN DA SUKE HASKAKAWA KAMAR TAURARO. SHIN ?URAJE NE SUKE DAMUNKI, KO KUMA MATSALOLIN JIKINE KAMARSU RAMA BUSHEWAR FATA KARANCIN NI'IMA NE KO BUDEWA NE, KO KUMA INFECTION? KO KUMA SO KI KEYI FATARKI TAYI LAUSHI KIDIN GA SHE?I KINA HASKAWA? TO MAZA KI GARZAYO WURIN MAMAN MEENAT DOMIN KI SAMUN MAFITA CIKIN SAUKI, ACIKIN FARASHI ME SAUKI*
*SANNAN YAN UWA KUSANI DUK* *SUPPLEMENT DIN DAZAMU KAWO MUKU SAI MUNYI BUNCIKE AKANSHI DAN TABBATAR DA INGANCINSHI MUN TABBATAR DA CEWA BASHI DA WATA* *MATSALA GA LFY, AKWAI MASU CEWA SUNSHA SUPPLEMENT AMMA HAR YANZU SU BASUGA WANI CANJI BA, TO YAR UWA KODAI AN BAKI FAKE KO KUMA BA'A BAKI WANDA YA DACE DAKE BA, KO KUMA BAKISHA YADDA YA KAMATA BA, DOMIN KISANI YAR UWA KAFIN KI FARA SHAN* *SUPPLEMENT AKWAI WASU KA'IDOJI DAYA KAMATA ACE KIN KULA DASU KUMA KIN KIYAYE, MATUKAR KINASO SUYI MIKI AIKIN DA KIKESO CIKIN SAURI, WANNAN KA'IDODIN SAI KIN NEMENI ZAN SANAR MIKI, DOMIN BAZAN IYA KAWOSU ANAN BA SBD SUNA DA YAWA*

*Yar uwa muna da duk wani supplement da kuke bukata masu kyau da inganci tested and trusted, sayen na gari mai da kudi gida, gaskiya da Amana shine takenmu 08039437158.*

=?I? *Supplements suna da yawa amma ga kadan daga cikin su.*

*1. Supplements na gyaran jiki ciki da waje*

*2. Supplements na gyaran gashi

Please Login or Register in order to submit comment