You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ita ce abun da mahaifinki"

"ya fi buatar mu yi masa""."

"Ta jinjina masa kai tana share hawayen ta, ya ce ""Ga lemo na sayo mana, na san is hardly idan kin karya, yau ba ki zo"

"mana da abinci ba"""

"""Na oshi, ba zan iya cin komai ba"""

"Cikin damuwa raihan ya ce ""Ni gaya mini menene ya saka ki kuka ma tun farko, kin ce zaki gaya mini"""

"Ta Wan yi shiru sannan ta ce ""A bar wannan zancen kawai"""

"""Ba za a bar shi ba, sai mun yi shi, ai alawari ki ka yi mini"""

"""Ai ba zaka gane ba""."

"Raihan ya ce ""Zan gane, ko ta ina ne yi mini bayani, ina cin maths a aji ai"" yayi maganar yana Wan murmushi."

"Ta Wan tsura masa ido, har cikin zuciyarta take jin yardar da ta yi wa raihan, ba arama ba ce ba, saboda sosai take"

"jin sa a ranta, mutumin da yake ta oarin fuskantar matsalolin ta."

"""Ina arama mahaifina ya rasu, kakata ta karSi riona daga hannun babata, nikaWai kuma suka haifa, mama ta koma"

"garinsu, an uwanta suka yi ta zuwa a basu ni, amma kakata ta hanasu ni, aka ce mamana ta haihu Wan babu rai, ga damuwar rabamu, ta samu larurar wawalwa, amma aka hana su ni, har an uwan mama suka yi fushi, basu sake zuwa sun ce a basu ni ba."

"Abubuwa suka Wan faffaru, har kawu yahaya, ya Waukkoni daga gagarawa ya dawo da ni nan, tun da ya kawo ni, ake ta samun issues da family Win sa, Allah dai yayi sai na zauna a gidan, yanzu ma dai wata rigimar ce ta taso, matar kawuna ta ce zan bar gidan na koma auye, ni kuma bana son komawa garin nan wallahi, mamana nake son gani, wallahi ko ba ta warke ba ko bola take bi, zan bita bolar mu rayu tare da dai in koma wannan garin da ko sunansa bana son ji, Raihan aalla na kai shekaru goma sha takwas rabona da mama, kuma ban ji labarin ta rasu ba, kowa yai gaya mini sunan garinsu abun da na sani kawai a Maiduguri take."

"Ba wanda yake kulani, duk wanda na raSa sai ya tsangwameni, an ce mini mummuna, an ce mini mayya, an aibata ni, to wai ya zan yi nema? zuciyata ta kusa fara ciwo, ban ma san ina na dosa a rayuwata ba, tun a kan cinyar mama nake ganin bala'i da tashin hankali, raihan tafiya kawai nake yi amma na san zuciyata na ciwo, wawalwa ta kuma kamar na haukace nima, abubuwa suna damuna, ba wanda yake zama na gaya masa ya zan yi?"" Wata irin karkarwa ummi take yi, tana magana ba comma babu full stop, wani Soyayyen abu ne da yake cin zuciyarta da ba ta taSa zama ta faWe shi ba, once in her life, yau ta samu chance."

"Babu tsammani ta durushe a asa daga kan kujerar, tana kuka mai sautin gaske."

"Raihan bai san lokacin da ya durusa, duk da dauriya da dakiya irin ta raihan, yau da aka zo gaSar da yake jira a zo,"

"ya ji wacece ummi, ya ji sai dai zuciyarsa ta gaza Wauka, zuciyarsa ta karye, ashe da ba tausayinta yake ji ba, kallonta kawai yake yi bai san meye a unshe a zuciyarta ba, a hakan ma ba wai buWa masa rayuwar ta tayi ba."

"Shekara sha takwas, ba ta sanya mahaifiyarta a idonta ba, alhalin duk suna raye, bama ta san in da take ba."

"Ya sanya hannun sa cikin tattausan hannunta, yana murzawa a hankali amma ya kasa magana, sai saurara sautin"

"kukanta, da yake ara bugun zuciyarsa."

"Dane hannunsa tayi sosai a cikin nata, tana ara pressure kukanta."

"""Is ok salma, ya isa haka"" ta girgiza masa kai ta ce ""Allow me, idan na yi kuka ina jin saui""."

"Ya Wora hannunsa Waya a kafaWarta, amma ya kasa magana."

"Ganin kukan nata ba mai arewa bane, ya Wago fuskarta yana share mata hawayen da suke ta kwarara ya Wan tura"

"baki ya ce ""Nima kin sani kuka, ya isa haka please"" yayi maganar yana cigaba da goge mata hawayen."

"Kallon raihan take yi, da girmanta ko Abdul bai taSa kai hannu jikinta haka ba, tana da taka tsantsan da kanta, wa ma"

"ya damu da ita balle yayi yinurin kai hannunsa jikinta? Amma rarrashin nan da Raihan yake yi mata, ji take yi kamar"

Wan uwanta da suke ciki Waya ne yake yi mata.

"""Waye ya ce ke mummuna ce?"""

"Ta Wan ja numfashi ta ce ""Mutane"" tayi maganar cikin tura baki"

"Hannunsa a kan fuskarta, yana goge mata hawayen ya ce ""Kuma kin yarda?"""

Ta jinjina masa kai alamar eh.

"Ya girgiza mata kai ya ce ""Kar ki sake sakawa kanki cewa ke mummuna ce, i understand that you are traumatized by"

"what people are saying about you, this is common among us. Ke fa malama ce ummi, kin fi kowa sanin Ubangiji gwani ne, kuma ba ya kuskure. Kin manta cikin suratul mu'iminun, aya ta goma sha huWu, bayan Allah ya yi bayanin yadda yake tsara halittar Wan Adam da kansa ya yabi kansa ya ce fatabarakallahu ahsanul kaliin? Ubangiji da ya yi ki ya yabi kansa, kuma sai ki sawa ranki cewa ba haka ba saboda surutun banza na mutane, as from today duk wanda ya ce miki mummuna, ki tabattar kin gaya masa maganar da gobe ba zai ara ba, fight for yourself ke ba mummuna ba ce""."

"""Har gorilla fa wani Wan ajinmu ya ce mini"" tayi maganar wasu hawayen na fitowa daga idonta."

"Wani abu mai zafi ya soki zuciyar raihan, banda tsabar rashin mutunci ya za a haWa mutum da biri?."

"Amma ya maze ya ce ""Sai kuma ki ka din ga kuka ko?"""

"Kamar mara wayo, ta jinjina masa kai."

"Raihan ya ce ""Meyasa baki tsinka masa mari ba"""

"Ummi ta zare ido ta ce ""Haka kurum ya dake ni, ni bana faWa"""

"""Ai shiyasa mutane suka rainaki ai, da kin guara masa mari, gaba ba zai ara ba ai"""

"Ta girgiza kai ta ce ""Ni ban kula shi ba, muna level 3 ma aka kore shi daga makaranta ya yi satar amsa, duk abun da"

"zan yi mutane ba za su daina ce mini mummuna ba"" tayi maganar a raunane."

"""Sun gano weak point Win ki ne, shiyasa suke amfani da hakan suna yaarki. Ki kwantar da hankalinki na san kawu ba"

"zai taSa bari ki koma auye ba, and ki ara tuntuSawa ko zaki samu wani information a kan in da mama take, zan yi iya oarina na gano miki ita""."

"Ummi ta zabura ta ce ""Dan Allah raihan da gaske?"""

"""I promise you salma, wannan kukan nake son na daina gani sai farinciki a fuskar ki"""

"""Nifa abubuwan da suke sakani kuka da yawa, ka san alfarmar da nake so ka yi mini?"""

"""Sai kin faWa""."

"""Dan Allah ka manta na taSa baka labarin nan, ban taSa yin irin wannan hirar da wani ba, kai ne mutum na farko da"

"na ji na nutsu da kai, na yi maka kuka, na rage abun da nake ji a raina, dan Allah kawai ka manta da labarin babu wani abu mai daWi na tunawa a rayuwata, amma for now ka manta da shi, na gaya maka ne saboda na yi maka alawarin gaya maka abun da ya sani kuka"""

"Idanuwanta yake bi da kallo, ya kasa amsa mata maganar, muninta kawai yake so ya gani, amma har ga Allah ya"

"kasa, kawai dai baa ce, kuma bai dai ba muni bane ba."

"""Kayi magana mana"" tayi maganar a Wan shagwaSe."

"""Zan yi, amma ba yanzu ba, mu karya ko, zuwa azahar mu yi salla sai mu je siyayyarmu ko?"""

"Ummi ta Wan Sata fuska ta ce ""Ko kawai mu canza rana, kaga yau duk sai godiyar Allah""."

"Ya jingina da jikin tebur, ya ce ""Kin sani kuka ba, marainiyar Allah, Allah ya ara kulawa da ke""."

"""Amin amma ba na ce ka manta ba""."

"Ya shafa sumar sa ya ce ""Kema dai kin faWa ne kawai, tashi in nuna miki aikin da zan kai wa Alhaji na gama"""

"Ta mie suka koma kan kujera, yadda ya rarraba bayar da zakka, da kujerun umara da na hajji da zasu bayar, da arin da za a yi a Wan bawa ma'aikatan na riba da sauransu."

"Ummi a ranta ta jinjina dukiya tana nan a in da take, kuma yadda raihan ke gudanar da lamarinsa, ba zaka ce Wan"

"mai kuWi ne haka ba, Maryam ce ma dai uwar jin kai, da jin ita wata ce."

"Sai da suka yi sallar azahar, sannan suka nufi tafiya, a mota take tambayarsa ina za su je, ya ce mata zata gani."

"Ya ja Wan guntun tsaki ya ce haararinsa a rie yake, zai fara koya mata mota, ya gaji da aikin direba ba a biyansa."

"""Ai ba ni na Wauke ka aikin ba, kai ka Wauki kanka, amma ba faWuwa ka yi ba ka ke ciwon haarari?"""

"""Ina fa, coach Wina ne na gym, ya sakani Waga wani arfe, haararina ya amsa""."

"Ta kalleshi ta ce ""Wai sai ka ji wa kanka ciwo tukuna, meye na zuwa gym kai ba iba ba?"""

"Ya rausyar da kai ya ce ""Waye ya ce dan a rame ake motsa jiki, bari na nuna miki arfen da na Waga a Instagram"" ya buWe mata wayarsa ya bata."

"Suna tafe tana mitar arfen yayi girma, daga bisani ta cigaba da yi masa taSe-taSe a wayar."

"Suka shiga go slow, yana jiran a basu hannu, ya Wan lea wayar, ya ga ta nutsu, kallon dogwayen riguna kawai take yi"

"tana liking Win su, da takalma da jakunkuna."

"Ya Wan yi murmushi, aka basu hannu suka tafi."

"Katafaren kantin saye da sayarwa, suka shiga, ummi kamar ar auye, sai kalle-kalle take yi."

"""Ta ina zamu fara?"""

"Ummi ta ce ""Ko ta ina ne ma""."

"Sannu a hankali suke zagayawa, suka fara zuwa wurin turarruka, ya saka hannu ya Wauki wani, ya jefa a cikin trolley."

"Ummi ta waro ido ta ce ""Raihan, dubu sha takwas fa aka rubuta, ka manta kuWin dubu sha biyar ne?"" Ya kashe mata ido Waya ya cigaba da Waukar kaya."

"Tayi ta magana, amma yayi mata shiru, suka je wurin kayan kwalliya ya kalleta ya ce ""Me ki ke so a nan?"""

"""To ai kuWin sun are"""

"""Ke ina ruwanki ne, Wauki abun da ki ke so kawai"""

"Comb ta Wauka sai ribbon da coacoa butter, dan man yana burgeta ta ce sun isa."

"""Wai ke ba kya kwalliya ne, ga su hoda da kayan mata"""

"""Ni bana wata kwalliya"" ta bashi amsa tana Wan kalle-kalle."

"Ya Waukko Waya wayar ta sa, yana dube-dube, ya Waukko wasu mayuka ya koma kan mayukan gyaran gashi, suma ya"

Wauka.

"""Wannan me zaka yi da su?""."

"""Budurwata zan saiwa lefe zan fara tarawa""."

"Ummi ta yi dariya ta ce ""Riga malam masallaci, za ta kwashi kayan shiririta"""

"""Ni ne ma shiriritar ko? Son kowa in wanda ya rasa da ni Win nan, Wan kyakkyawan matashi mai gemu, kin san maza"

"masu gemu muna da tsada""."

"""Ai mami ta ce mai ka shafa ya fito"""

"""Wallahi ban shafa mai ba, girma na yi gemu ya fito"""

"""Muyi sauri kar na makara komawa gida"""

"Ita dai ummi ta zuba wa sarautar Allah ido, ta san dai abubuwan da raihan ya Wauka, sun fi arfin kuWinta nesa ba kusa ba."

"A wurin biyan kuWi aka yi billing Win sa kuWi masu yawa, ya basu ATM suka cire."

"Gaba Waya ummi ta manta da damuwar da ta baro a gida, jin zuciyarta take fes, yau ta faWi abun da yake ci mata"

"zuciya tsawon shekaru, kuma ta samu ta yi kuka, an saurareta."

"""Raihan"" ya Wago ya kalleta ""Na gode sosai da lokacinka, Allah ya saka da alkhairi, ya ja kwanan Alhaji da mami"""

"Ya ce ""Da kuma Hajiya"" tayi murmushi ta ce ""Amin, kuma dan Allah da ka je gida, ka yi hauri ka danne zuciyarka, ka"

"bawa yaya Sagir hauri dan Allah"""

"""Zan yi in sha Allah"""

"""Allah ya yi maka albarka"""

"Kasa amsa mata yayi sai murmushi, asan zuciyarsa na hango masa ita tana kuka Wazu."

"Suka isa bayan layin su ummi, ta buWe motar ta sauka har ta fara tafiya ya ce ""Ke wannan alkunyar taki tayi yawa,"

"maimakon ki ce ""Malam bani kayana, ko kin bar mini dubu sha biyar Win taki?"" Ta waiwayo ta jinjina masa kai alamar eh."

"Ya fito daga motar, ya Waukko kayan yabi bayanta, ta tsaya cak ta waiwayo ta ce ""Ina zaka ne?"""

"""Gidan zan biki na kai miki kayan"""

"A rikice ta ce ""A'a dan Allah"""

"""To karSi kayanki"""

"""To ya zan yi da su, idan aka tambayeni...."

"""Ki ce da salarynki ki ka saya, ba wasu kaya ne masu yawa ba fa, ya kamo hannunta ya dana mata ledar ya ce ""Zan"

"je gida na cika alawarin da na yi miki"" ya juya ya koma motarsa ya tafi."

"Cikin mamki ummi take kallon kayan, wai duk wannan nata ne? Amma uban kuWin da raihan ya kashe, dubu Wari da"

"sha takwas, kayan mai turare da ciye-ciye."

"Cikin matsananciyar fargaba ta shiga gidan, kasancewar Wakinta ne a farko, ba ya cikin main safe contain na gidan, shiyasa ba sa sanin shige da ficenta."

"Ta kalli agogo ta san noor tana makarantar islamiyya, da ta kirata ta gani."

"Tayi alwala ta yi sallar la'asar, ta zauna ta din ga kallon kayan, wannan mayuka masu uban tsada, ita za ta shafa a"

fatarta.

"Wai har da hoda, to ita mai za ta shafawa hoda ma? Ta Wau turaren tana shaar amshinsa mai sanyi da daWin gaske. Ga roll on, kusan kala huWu, wanda kullum cikin dabaru take na haWa alumun, ko ta jia gishiri bayan yi wanka ta shafe jikinta, saboda kar ta yi wari."

"Wata envelope ta gani a cikin kayan, wadda ba ta san da ita ba, ta Wauka ta buWe taga kuWi a ciki sai takarda."

"""Assalamu alaikum, brown eyes, this is your first salary, given to you 15th April, spend it well, ga additional na 15k"

"making 30k, ki lallaSa na ji daWi na kuma gode da shopping, Allah ya ara arziki ummita. Raihan"" galala take bin takardar da kallo, Raihan ya mayar da ita sakarya ma."

"Wurin Alhaji ya fara zuwa, ya tarar da mami, da kuma Hajiya tare da Alhajin."

"Cikin damuwa mami ta ce ""Raihan sannu da zuwa, ba abun da ya sameka dai ko?"""

"Ya ce ""A ina?"""

"""An ce mini Sagir yaje har office, ya yi yinurin dukanka, na kira wayarka baka Wauka ba, na zo in ji ba'asi""."

"Raihan ya haWe rai ya ce ""In ji wani munafukin ne ya faWa?""."

"Alhaji ya ce ""Bai yi maka komai ba dai ko?"""

"""To aini Alhaji ban gane yayi mini wani abu ba?"""

"Sagir yayi sallama, suka amsa banda mami da take sababi tana faWin ""Wallahi dole ka Wau mataki Alhaji, kar a"

"kassara mini Wa a cuceni"""

"Cikin dakiya Hajiya ta mie ta ce ""Sagir, uban meye ya kai ka wurin raihan, ka yi yinurin dukansa?"" Yayi shiru yana"

kallon Hajiyan.

"Alhaji ya ce ""Yi masa a hankali, ni na tura shi wurinsa, ban san kuma haka zata faru ba, zo ka yi mini bayanin"

"meyafaru?"""

"Cikin fusata hajiya ta rio rigar Sagir ta ce ""Ba magana nake yi maka ba? Zuwa ka yi kayi rashin mutunci a gaban"

"mutane ko sagir? Idan baku yi abun da za a ce baku kyauta ba ba kwa jin daWi ko?"""

"Raihan ya cire hannun Hajiya daga jikin Sagir ya ce ""Duk fa baku fuskanta ba, ya zaku Wauki zafi a kan abun da ba a"

"gabanku aka yi ba? Ni ne mai laifi abun da na yi wa yaya Sagir yana gaba da ni ban kyauta ba, kuma da niyyar ba shi hauri na dawo, bai kamata ba yadda na yi treating Win sa, dan Allah ka yi hauri yaya Sagir"" wani irin mugun kallo Sagir yayi masa, tare da tunanin wata shiryayyiyar ce Raihan da babarsa suka shirya, kawai ya juya zai tafi, Hajiya ta bishi a zafafe, Raihan ya rieta ya girgiza mata kai, kawai ta fashe da kuka zuciyarta na yi mata zafi."

"""Jarrabawa ce mai buatar juriya Hajiya, ki daina yi masa kuka"" raihan ya faWa da sigar rarrashi."

"Mami kuma sai rashin mutunci take yi, tana yaSawa Hajiya magana, Raihan ya dafa kafaWarta ya ja ta suka bar falon"

yana rarrashinta.

"""Gaskiya Alhaji ka saka baki, yaranta ba za su lalace kuma ta din ga nema ta wace mini Wa ba, alhalin yaranta na barazana ga rayuwar Raihan ba."

"Ummi ta yi ta kiran raihan a waya, amma sai ta ji busy, bama ta shiga gaba Waya, haka ta haura ta ajiye ta tafi"

kitchen dan yin sanwar dare.

"Farida ta daka mata tsawa, ta ce kar ta kuskura ta shigar mata kitchen, ba ta buata, domin kuwa barin gidan za ta"

yi.

"A karo na farko da ummi ta ji ko a jikinta, yau ta samu hutu."

"Alhaji Tahir ya kira meeting na gaggawa na iyalansa, da manyan manajojinsa da lawyoyinsa gidansa, bayan sallar"

isha'i.

"Suka din ga mamakin hakan, dan kuwa ba su san dalilin hakan ba, dan bai taSa yi ba."

"Raihan yana maale da Hajiya, dan tun Wazu da suka bar falon, sashinta ya koma ya tare yana rarrashinta."

"""Bakomai ne ya sanya na taraku a halin yanzu ba, sai dan gabatar da wani hukunci da na yanke, wanda na daWe ina"

nazarinsa kafin yanke shi.

"Daga yanzu Raihan zai rie office Wina, na tsawon shekara guda, ni kuma zan koma gefe ina monitoring Win ayyukan"

"sa, duk hukuncin da ya zartar kamar ni na yi ne, duk mai buatar wani abu, zai yi a rubuce ya kai masa, yana da damar sallama ko Waukar ma'aikata, kar wanda ya zo ya sameni ya sani in yi masa wani abu, wurinsa za aje. Aikinka tuuru shi zai tabattar da kai a kan wannan kujera mai nauyi, Allah ya tayaka rio Muhammad Raihan sabon MD na Tahir and Son's Limited."

"Wata irin razana raihan yayi yana kallon mahaifinsu, yayin da Mami ta rangaWa guWa tana faWin ""araminsu"

"babbansu, ka ga Wan aramin sauro mai hana giwa bacci"""

"Hajiya da yake zaune kusa da ita ta yi murmushi ta shafa sumar Raihan ta ce ""Allah ya tayaka rio babana, Allah ya tsare mana kai"""

"Raihan kuwa miewa yayi ya bar falon, zuciyarsa babu daWi ko kaWan Allah ya gani baya so, kuma ya udirci a watse ya samu Alhaji."

Ayshercool

0808012143

What's app only please

*CUTARWA!*

*MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION*

P27

FOLLOW ME ON WATPAD VIA THIS LINK.

https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefr

iends

"Masu neman free books Wina, da free pages duk akwai a kan watpad account Wina. Irinsu"

Abduljalal

Wata kissar sai mata Wuta a masaa Cutarwa

anwar maza Gaba da gabanta Aidata

RuWin uruciya

Zaku iya samun paid pages Win a Arewabooks @ayshercool7724. Ko ku tuntuSe ni kai tsaye ta lambar wayata.

8081012143.

And also don't forget to subscribe my YouTube channel via this link.

https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels

Ayshercool.

PAID ADVERT!.

"Ina uwargida, amare, har ma da an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini, masu daWi da amshi."

"Mafaka gidan amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku"

Oll types of Turaran wuta

Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra

Kulakcha Dilke da kalta Kayan

Garan jiki Muna turara Kaya

Kujerar garan jiki

Kannada

Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi

Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921

*TALLA!TALLA!TALLA!*

"*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA AN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON AWATA GIDAJENSU DA HAAUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAAUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*."

"*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAAUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*"

"*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUI GIDA*"

"BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAUI."

27

"Mami har ta yinura za ta bi bayansa, amma Alhaji ya hanata, mami tamkar ta taka rawa, tana kallon fuskar Hajiya,"

ko zata ga damuwa ko Sacin rai a fuskarta.

"Amma sam bata ga hakan ba, sai ma fatan alkhairi da take ta yi wa raihan Win, su kansu su Salim ko a jikinsu, sai dai"

"Salim ya Sata fuska ya kalli Alhaji ya ce ""Yanzu idan muna buatar wani abun sai mun je wannan yaron anin bayanmu ya yarje mana, ni bani da matsala da koma me ka bashi, amma wallahi ba zan je wurinsa neman abu ba, a nemi wani abun kawai"""

"Sagir ya ce ""Balle kuma ni, da yayi niyyar dukana, sai dai ace na daina morar komai a gidan nan, da dai ace in je in"

"sake neman wani abu a wurinsa wallahi"""

"""Sagir...."

"""Shhhh"" ita ma Alhaji ya hanata yi masa magana, duk ya ce su rabu da su."

"Raihan wuri ya samu yayi zamansa, gaba Waya ransa babu daWi, saboda sam bai yi farinciki da wannan al'amarin ba."

"Har kusan sha Wayan dare, babu wanda ya san in da raihan ya yi, Alhaji kuma yana falo yana jiransa, dan ya san a"

daren dole zai dawo ya neme shi.

"Aikuwa sai ga shi yayi sallama ya dawo, da ya tabattar kowa ya watse."

"Alhaji bai Wago ya kalli raihan ba, har ya zo gabansa ya zauna, a hankali ya ce ""Alhaji"""

"""Ka dawo ka ce mini ba zaka yi aikin bane ko? Ba ka so na nemi wani, kaima da nake jin daWinka zaka fara bujure mini"""

"Jiki a sanyaye raihan ya girgiza kai ya ce ""Ba haka bane ba Alhaji, yayi mini nauyi da yawa, ba zan iya ba wallaahi"

"kaima ka san na yi ananta da wannan al'amarin, kuma nine arami kar yayyena su ji babu daWi a kan hakan"""

"""Raihan"""

"""Na'am""."

"""Ba lokaci Waya kuma kai tsaye na yi assigning Win ka a kan wannan matsayin ba, na yi addu'a, kuma na jarrabaka ta kowane Sangare, kai Win ne dai zaka iya, yara nawa Allah yake Waukakawa wanda suka kai ka, da wanda basu kai ka"

"ba ma? Wani a waje bare ka ke so na Waukko na dana masa ragamar dukiyata da kula mini da ku? Ko kuma wannan yayyen naka da ba su san ciwon kansu ba? Ka sani ko takaicin abun da na yi musun, ya sanya su shiryu? Hajiya ce ta bani wannan shawarar, kuma na ga hakan ne ya dace"""

"Raihan ya kalleshi da sauri, ya ce ""Hajiya ce ta ce ka bani ragamar kula da harkokinka?"""

"Alhaji ya jinjina masa kai, raihan ya yi shiru yana tunani, ya san da mami ce sai dai ayi mutuwar kasko kowa ya rasa,"

da dai ta yarda ko ta bayar da irin wannan shawarar.

"Maganar Alhaji ce ta dawo da shi daga tunanin da ya tafi ""Babban mutum, kar ina yabonka salla ka kasa alwala"

"mana, kar ka watsa mini asa a ido, i will always be by your side, duk abun da ba ka gane ba, ko abun da ka ke buata i will assist you like a ghost"" yayi maganar yana dariya, wanda raihan ma yayi murmushi."

"""Alhaji ka Waureni da jijiyoyin jikina, kana faWar maganar nan na ji kamar ka sakani a kurkuku""."

"Yayi dariya ya ce ""Ba wata kurkuku, ka san babban abun da ya burgeni? Da ka yi offending Wan uwanka, ka dawo ka"

"bashi hauri, ka hana abun da ya faru yin tasiri a cikin gidan nan, da kuma tsakanin iyayenku mata""."

"Raihan ya jinjina kai ya ce ""Ummi ce ta bani shawarar yin hakan ai, ba idea ta ba ce""."

"Alhaji ya sake dubansa ya ce ""Wace ummi kuma?"""

"""Baka santa ba, awata ce bari ne je na kwanta Alhaji, idan na yi bacci wataila kaina ya daina ciwon""."

"""To Allah ya bamu alkhairi, zan saka ranar yi maka walima tare da abokan hulWarmu da ma'aikata, da gabatar da kai"

"a matsayin sabon MD""."

"""Alhaji rion warya fa ka ce, ko dai

Please Login or Register in order to submit comment