You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

mayafinta a kafaWa ta fice."

"Sai da iya ta fita, sannan ta lallaSa, ta fito yi wa ummi wanka."

"""Maman ummi, ashe ummi kuma an shiga makaranta"""

"Mariya ta ce ""Wallahi kuwa, ummi an shiga Ecc"""

"""Masha Allah, Ubangiji Allah ya yi jagora, ya sa an shiga a sa'a"""

"Mariya ta amsa da ""Amin"""

"Ummi ta Wan samu sassauci, daga laluben da samarin gidan suke yi mata, saboda shigarta makarantar boko, tun safe"

"sai sha biyu na rana, daga nan kuma ta kwanta tayi ta bacci, wasu lokutan yaran gidan da ´an sa'anninta, su zo su tafi da ita makarantar allo."

"Duk da kuka wasu lokutan kuka take ba ta so, haka mariya ke tursasa mata ta tafi, saboda shi ilimi, dole a tsayawa yaro yayi shi, ko da kuwa ba ya so, mussaman ma na addini."

"Duk da a hakan wasu lokutan ba ta tsira ba, ba ya hana azo har sashin su a Wauke ta, idan mariya zata hana, iya tayi"

ta masifa.

***

"Yau Mariya ta yi yamma wurin girki, tana ta aiki a tsakar gida, iya tana zaune a kan kujera ´ar tsuguno, ta kasa ta tsare, sai wa™e-wa™enta take yi na mutanen da, wa™o™in daSe wasu kamar na batsa,wasu kamar habaici."

"Wata mata ce tayi sallama, suka amsa baki Waya, matar ta gaida iya, Iya ta amsa mata cikin sakin fuska har da yi wa"

Wan matar wasa.

"Mariya ta ce ""Mai koko ke ce da yammacin nan? Bari na baki abun zama"""

"Mai koko ta ce ""Wallahi kuwa, haja na kawo miki"""

"Mariya ta shimfiWa mata tabarma ta ce ""Haja kuma, to Allah ya sa ba ta fi ™arfin talaka irin mu ba""."

"Mai koko ta kwance kaya, kayan yari da sar™a ne da mayafai a ta™aice dai kayan koli ne."

"Mariya ta yi ta WaWWagawa, kayan sun yi mata kyau sosai, ta san idan ta Wauka baban ummi ba zai ce komai ba,"

"amma ba ta son takura shi, dan haka ta ce ""Mai koko muna da Wan kunne, maWaurin gashi na so saya wa ummi, sai dai wannan sun yi ™anana ba zai ri™e gashinta ba, sai dai idan muna bu™ata zan yi miki magana da yardar Allah"""

"Ita ta ce ""Ke ma dai mai koko, ke da ki ke neman arziki, ina ke ina kawo wa wannan kaya, ba su da komai sai tsiya da"

"babu, ki kai sashin Sagir, ko gidan iliya, wannan ai da kin taSa su babu""."

"""Na ga alama kam, ban taSa kawo kaya mariya ta saya ba, kullum sai aukin idan tana bu™ata ta aiko ta saya""."

"""Kema tun da aka yi Waya biyu, ai ba kya bari ayi uku ba, da dai hidimar ´ar ta ce, nan tafi kauri, ta kanainaye mini Wa ta hana shi arziki"""

"Tuni mariya ta tashi, ta koma kan aikinta."

"Mai koko ta Waure kayanta ta ce ""Aikuwa iya ki dage da nema masa magani, ´an uwansa duk suna da rufin asiri ban"

"da shi, sa anjima"""

"""Yawwa ki gaida gida"""

"Ba ta sake bi ta kansu ba, kamar kullum yau da wuri ummi tayi bacci, bayan mariya ta kammala girki, ta Webi gawayi,"

"ta goge wa ummi uniform Win ta, ta gama komai, tana jiran dawowar baban ummi."

"Kamar mai kiran kurma, Iya ta ™wala mata kira, ta fito da sauri a Wan razane ta ce ""Iya gani"""

"""Maza yafo mayafinki, ´aron wurin iliyasu ne, ™aramin ya haWiye ™aya, ku Wauki yaron ki raka Sa'adatu ku je gidan sarkin suu, ya bashi magani"""

"Šan jimmm mariya tayi, so take ta huta, tun safe take aiki a gidan kamar jaka, yanzu kuma iya ta tsiro da wani abun."

"Ba yadda ta iya, ta ce ""To, bari na goya ummi, dan tayi bacci"""

"""Wai ke wace irin mace ce, har yaron ya mutu baki gama goyon wannan buhun sumuntin yarinyar ba, ban da rashin"

"kara, ai ke yakamata ki goya mata yaron, dan Allah ki hanzarta ku tafi, ina nan me zai samu ummin, hanzarta maza""."

"Haka nan mariya ta ji gabanta yana faWuwa, kamar wani abu zai faru idan ta tafi, ga Iya sai Waga mata murya take a"

kan tayi sauri.

"""Iya zan iya goya ummin, sai in Wauki yaron a hannu"""

"""Wai mariya meyasa baki da kunya, ina faWa kina faWa? Salon ki je ki kayar da yaron, ga wannan uwar ´ar ta ki, kaya guda a haka zaki Wauki, yaron ba zaki hanzar ta ba, ko dan ba Wan ki bane ba, ko da yake ina mai Wa Waya ya san"

"ciwon Wa ma"""

"Ta ce ""To ko in kawo ta Wakin ki, sai in kwantar da ita, idan na dawo na Wauke ta?"""

"""A'a ba zaki kawo mini ita ta yi mini fitsari ba, wannan samgartacciyar yarinyar, Wuwawunta ba shi da saiti. Uban"

"meye ma zai kamata a Wakin, ki wuce ku tafi"""

"Jiki a sanyaye mariya ta shiga Waki, ta Wakko mayafinta, ta na ta kallon ummi, tana fatan Allah ya sa babanta ya shigo"

da wuri.

"Ta fito tsakar gida wasu daga cikin jikokin iya suka shigo, shigowar su bai sanya iya yin shiru ba, ta cigaba da yi wa"

mariya masifa.

"Duk mutanen da ke cikin gidan, iya ta rasa wanda zata saka yayi rakiyar kai yaron sai ita, saboda dai kar ta huta,"

kuma kar ta zauna lafiya.

"Suna tafe a hanya tana goye da yaron, sai kakari yake yi, saboda yadda ™ayar take sukansa. Ga gidan sarkin su da"

"nisa sosai, haka suke tafe da fitila."

"Sai dai zuciyarta sai harbawa take yi da sauri, hankalinta ya™i kwanciya, ji take tamkar ta juya da gudu, ta koma"

wurin ´ar ta.

"Sai wajen tara da rabi suka dawo, gudu-gudu sauri-sauri ta nufi sashin su, ba ta bi ta kan iya ba, ta nufi Wakinta."

"Sai dai ta kai kai zata shiga Wakin, shi kuma ya fito da sauri, jikinsa yana tsuma."

"""Me ka ke yi mini a Waki yanzu? Me ka yi?"" Shiru yayi yana tsuma tare da kallon ta, ta hasken farin wata."

"""Me ka yi mini a Waki i yanzu? Me ya kai ka Wakina?"" Tayi maganar cikin ™araji."

"Iya ta ce ""Wai lafiya kuwa? Kun dawo kenan ya jikin yaron?"" HankaWe shi ta yi daga gabanta, ta shiga Wakin da sauri,"

"tana kiran sunan ""Ummi"""

"""Innalillahi wa Innalillahi raji'un. Iya! Iya! Zo ki ga? Iya zo da sauri"""

"Da sauri iya ta taho da gudu tana cewa ""Wai meye ne?"""

"Ta shiga Wakin, ta tarar da ummi a kwance, tana ta numfarfashi, jikinta sai rawa yake yi, an tura mata hularta a"

"bakinta, ga wandonta a yashe a gefe gabanta duk jini."

"Iya ta dafe ™irji ta ce ""Innalillahi wa Inna ilaihi raji'una, wace irin masifa ce wannan, me yaron nan ya zama, kar dai ki ce mini yaron nan ne?"""

"Cikin kuka mariya ta cirewa Ummi abun bakinta ta rungume ta, cikin Waga murya ta ce ""Haba iya, da idonki fa kin gani, kina gani fa, waye ya fita daga Wakin nan idan ba shi ba, na shiga uku na lalace an cuce ni, an cuci ´a ta"""

"""Dalla ki rufewa mutane baki, idan kuma kururwar zaki cigaba, ki tonawa kanki asiri shikenan, idan ba wata ™addara"

"ta Allah ba, waye ma zai aure ta, balle a san me ya faru da ita"" sororo mariya ta bi iya da kallo, wanda hakan yayi dai- dai da sallamar baban Ummi."

"Iya ce ta iya amsawa, ya shigo ya same su, mariya rungume da ummi tana kuka."

"""Maman ummi, Iya meyafaru ne? Ummin ce babu lafiya?"""

"Mariya ta Waga masa ™afar ummi, tana kuka ta sanar masa da abun da ya faru."

Salati ya saka ya dur™ushe a wurin.

"Iya ta ce ""Da ki ke Worarwa ke kin tabattar shi Win ne? Sai ki jirani in bincika in tabbatar ai"". Ta tashi ta fita daga Wakin."

"""Mariya, kina me? Garin yaya? Ya aka yi haka ta faru"""

"Cikin kuka mariya ta ce ""Wallahi iya ce baban ummi, iya ce na shiga uku an lalata mini rayuwar ´a ta, ina zan saka kai na"""

"Iya ce ta dawo ri™e da hannunsa, zuwa cikin Wakin ta kalleshi ta ce ""Uban wa ye ya yi wannan aikin? Me ka yi mata, ba sallama ka yi mini ka ce zaka tafi shagonku ba?"""

"Jiki a sanyaye ya ce ""Wallahi iya tsautsayi ne"""

"A fusace balarabe ya tashi ya sha™e shi, ya ce ""Tsautsayin ka kasa sauke shi a ko ina, sai kan ´a ta""."

"""Zaka cika shi ko sai na Wauke ka da mari? Ba Wa yake a wurin ka ba kai ma? Idan Wan ka ne ya aikata hakan, tona masa asiri zaka yi? Ko idan ka tayar da maganar wani abun hakan zai amfanar, aikin gama ya riga gama."

"Kuma bari ka ji in gaya maka, wallahi tallahi, muddin ku ka Waga maganar nan, wani ya ji ta, bayan mu Win nan, Allah ya isa ban yafe ba, kowaye sai na tsine masa. Ita dauWar gora ai ciki ka sha ta. Idan baku rufa musu asiri ba? Waye zai rufa musu ko salon zumunci ya lalace? ˜uruciya ce da ™addara da bai wuce kan kowa ba"""

"Da wani irin mugun sauri zuciyar mariya ke yi, ™uruciya ga yaron da har ya san, ya toshe mata baki da tsumma, ya"

"keta mata haddi, shi ake kira da ™uruciya."

"Jiki a sanyaye balarabe ya ce ""Shikenan iya, duk ba za ayi haka ba, in sha Allah hakan ba za ta sake faruwa ba, an bar"

"maganar da yardar Allah"""

"Ta kalli saurayin yaron ta ce ""Kai kuma wuce ka bani wuri, wallahi ka sake aikata makamancin haka, da kaina zan ci"

"ubanka na hukuntaka. Wuce ka bar Wakin nan"". Ya fice sumi-sumi ya ci bulus."

"""Ke kuma ki daina wannan kukan, ki tashi ki dafa ruwa, ki sakata a ciki, kiyi ha™uri, ko ki cigaba da kuka ba™in ciki ya"

"kashe ki"" daga haka ta juya ta fice."

"Tana fita mariya ta kuma rushewa da kuka ta ce ""Yanzu shikenan baban ummi, yaron nan ya ci bulus kenan? An"

"lalata mini rayuwar ´a, har iya na cewa wai babu lallai wani ya aureta, wane irin abu ne wannan?"""

"Zuciyar sa fal takaici da Sacin rai, saboda kar ya sake karya wa mariya gwiwa ya ce ""Dan Allah kiyi ha™uri mariya, ki"

"kwantar da hankalinki, kin ga iya uwata ce, ba yadda na iya, dan Allah ki yi ha™uri ki tayani yi mata biyayya, mu Soye sirrin nan, ko dan mutuncin ummi, kar abun yayi mata yawa. Dan Allah ki yi ha™uri mariya"""

"Tashi tayi ta kwantar da ummi, ta fita tsakar gida."

"Babanta ya rungume ta, jikinta ya Wau zafi, tana jin yadda hawayen sa ke Wiga a hannunta."

"""Ummina sannu kin ji? Meye yake miki ciwo?"" Tayi shiru ba ta yi magana ba, sai sheshshe™ar kuka."

"Mariya ta kawo ruwa a baho, ta fizge ummi daga hannun balarabe, ta saka ta a cikin ruwan Wumin. Sai a lokacin"

"ummi ta zabura ta fashe da kuka, ta ce ""Mama zafi""."

"Tana kuka ummi na kuka, ta yi mata wanka, ta saka mata kaya, ta nemi wuri ta kwanta, ta share balarabe."

"Kwana suka yi ummi na koke-koke, ko barci ya Wan Wauke ta, sai ta zabura tana turza ™afarta tana ihu."

"Haka mariya ta kwana kuka, da balarabe ya kai hannu zai taSa ummin, sai ta Wauke ´ar ta, ta juya masa baya."

"Wayewar garin Allah, mariya ta saba zuwa ta gaida Iya, amma a ranar ta™i kula kowa, ta ™i Wora girkin gidan."

"Yara masu tafiya makaranta, duk sashin ta suke zuwa karSar kunun safe, su sha su tafi makaranta, ranar shiru ba ta"

"Wora ba, kowa yazo sai ya koma."

"Balarabe ya din ga raragefe, ya rasa me zai cewa mariya, ya san ™arshen cuta an yi mata, ba ma ita kaWai ba, har da"

"shi, sai dai ba yadda ya iya sawun giwa ya take na ra™umi, iya mahaifiyarsa ce ba yadda ya iya, dole ya bi umarnin ta."

"Yayi shirin sa zai fita kasuwa, jiki a sanyaye ya ce ""Mariya, ko asibiti zamu kaita, na ga kamar da zazzaSi ta kwana""."

"""Dan Allah ka ™yale ni da abun da ya dame ni, ka ™yale ni bashir ka ™yale mini ´a ta, duk muninta daga jikina ta fito,"

"ni na damu da ita, tun da a gurin kai da mahaifiyar ka, ba ´a ba ce. Tun da baban sa yana da kuWi dole ta ce dauWar"

"gora ciki ka sha ta, nayi imani da Allah da Wan ka ne, yayi laifin nan, kowa sai ya ji"" tayi maganar cikin matsanancin"

kuka.

Lallai mariya ta kai ™arshe a Waukar zafi.

"""Ki yi ha™uri mariya, ke kin san ina ™aunar ´a ta, ba yadda na iya ne, wallahi mariya ba ki fi ni shiga damuwa da tashin hankali ba, ki yi ha™uri dan Allah"""

"Ba ta kuma kula shi ba, ta cigaba da shafa kan ummi, da ta Wan samu bacci, tana zubar da hawaye."

"Da son ransa ne, ya wuni tare da su, ya cigaba da rarrashin ta, amma ya san idan ya ™i fita, wani tashin hankalin zasu"

fuskanta daga Iya.

"Gaba Waya girkin ma ta™i yi, ummi kawai ta samawa abun da za ta ci, da ta tuna a yadda ta tarar da ummi, sai ta sake"

fashewa da kuka.

"Iya na son yin tijara, amma tana tsoron kar abun da ya faru ya tonu, dan sun haWu da mariya a tsakar gida,ta hango tsantsar rashin mutunci da tashin hankali a idon mariya, wanda ba ta taSa gani ba, dan haka ta ™udurce a kan"

balarabe za ta juye.

"Haka kuwa aka yi, ana idar da sallar magariba, ya dawo, ya je gaishe ta, ta dira masa bala'i, tamkar ba ita ta haife shi"

"ba, tare da jaddada masa muddin ko shi ko matarsa suka bari zancen nan ya fito, sai ta tsine masa kuma babu ita babu shi."

"Yayi ta bata ha™uri, sannan ya nufi Wakin su, ya tarar da mariya tana goye da ummi kamar jaririya, tana jijjigata tayi bacci."

"Sallamarsa kawai ta iya amsawa, daga haka ba ta sake kula shi ba."

"""Ya jikin ummin?"""

"""Ba sau™i"" ta faWa kai tsaye. Ta je ta kwantar da ummi a kan katifarta da ke ™asa, ta koma falo kan kujerar da ke"

"Wakin ta zauna. Da yake Wakin babba ne sosai, suka raba shi biyu da labule ya zama kamar ciki da falo."

"""Ba sau™i fa ki ka ce maman ummi?"""

"""Ina sau™in yake bashir? An yi wa ´a ta rauni na har abada, waye zai auri ummi ya ri™e ta da amana, alhalin an binne"

"gaskiyar abun da ya same ta tun a lokacin da ya faru, Wan gata ya ci bulus, koda yake dama an ce ba zata auru ba, saboda muninta, da wanne ummi za ta ji? Wallahi Waukar ´a ta zan yi na bar gidan nan, garinmu zan koma, ko kare Allah ya bani ina so, balle Wan adam"" Ta ™arasa tana sheshshe™ar kuka."

"Ya ™arasa ya zauna a kusa da ita, ya ri™e hannunta, idon sa ya tara hawaye ya ce ""Haba maman ummi, ya zan yi, iya"

"uwata ce, dole na yi mata biyayya, idan ki ka tafi da ummi ku ka bar ni, in zauna da wa? Ina son ku wallahi dan Allah kar ki yi mini haka, ummi kuma ba abun da zai hanata auruwa in sha Allah, dan Allah kar ki tafi ki bar ni"""

"Kallonsa ta yi, har cikin zuciyarsa yake maganar, wani irin tausayin sa ya kamata, har ga Allah yana iya ™o™arin sa a"

"kan su, mahaifiyar sa ce ta hana su zama cikin kwanciyar hankali."

"Ta kwanta a jikinsa tana kuka, rarrashinta ya din ga yi, yana yi mata magiyar, ta taya shi ya yi wa iya biyayya, ya san"

"ba zasu taSe ba, kuma rayuwar ummi ba zata wula™anta ba."

"Abun ka da mata da miji, haka ya lallaSata ta janye batun yin yajin, har ya fara ™o™arin shiga wani abun daban."

"Iya ce ta faWo Wakin tana faWin ""Wai balarabe ba ka ji ana kiran salla bane, ka shige ka ™ule a Waka da mace"" a razane"

"mariya ta yi gefe, tana kare jikinta."

"""Eh iya yanzu zan tafi masallacin ma dama, dam..dama... Yanzu aka kira sallar"""

Ayshercool.

08081012143

*CUTARWA!*

Watpad ayshercool7724

Arewabooks ayshercool7724 YouTube Cool hausa novels What's app 08081012143

BRIGHT PENS

(FREE BATCH)

3

"Yanayin da suke ciki, bai sanya iya ja da baya ba, mussaman yadda suka rikice tamkar marasa gaskiya."

"""Ina jin duk abun da ku ke faWa ai, idan ta tafi ta barka ka yi yaya, tun da ta fini a wurinka, kar Allah ya sa ta zauna Win mana, ta ™ara gaba, wata™ila dama ita ce ™ashin tsiyar da ta tokare maka ™ofofin arziknka, har ni zan gindaya"

"umarni, ka zo kana lallaSata? Ki tafin mana waye ya ri™e ki? Ke idan ´ar mutunci ce ina uwarsa har sai ya nemi shawarar ki sannan zai bi umarnina?. To ke idan ban isa da ke ba, na isa da Wa na, dan haka ki san abun da yake yi miki ciwo, idan ™abilar ku kun saba asiri ku mallake mazaje, to ni na yi wa kaina da ´a´ana dafa'i, asirinku bai isa ya kama ni ba"""

"Ba yau iya ta saba yi musu laSe ba, dan haka yanzun ma mariya ba ta yi mamaki ba, dan idan da sabo ta saba."

"Iya ta sake jaddada musu duk wanda ya fasa abun da ta ce a rufe, bata yafe ba."

"Baban ummi ne ya yi ta bata ha™uri, mariya kuwa ta haWe rai, wani abu mai Wacin gaske na kaiwa da komowa a"

"™irjinta, ji take kamar ta tashi ta Wurawa Iya ashar, wanna ai shi ake kira da ga mari ga tsinka jaka, gaba Waya tsohuwar nan ba ta da imani, ba ta da mutunci, abu Waya take girmamawa a rayuwarta shi ne kuWi."

"Bayan sun samu ta fita, ya le™a ya tabbatar ta tafi, sannan ya dawo ya cigaba da rarrashin mariya, ganin ya shiga tsaka mai wuya, ya sanya mariya ce masa ""Ka kwantar da hankalinka baban ummi, ba wanda zai ji maganar nan, ina"

"fatan Allah ya yi wa ummi sakayya, ba wanda zan bari ya sani"""

"Ya ce ""Yauwwa, Allah ya yi miki albarka, in sha Allah zan san abun yi, zan yi ™o™arin neman fili a garin nan, na gina"

"mana ko Waki Waya ne da makewayi, mu koma can, ko kema kya samu sassauci."

"Kallonsa kawai take yi, cike da tausayawa dan kuwa ta san tun da iya ta gama raina masa wayo ba shi da abun"

"duniya, ba zata taSa barin sa ya bar gidan ba, ko dan kar ta huta."

"A zahiri kuma ta ce ""To Allah ya yassare"" ya amsa da amin sannan ya tashi ya fita."

***

"Jujjuyar lokaci ya sanya abubuwa cigaba da gudana, wasu da daWi wasu marasa daWi, sai dai lokaci ya wuce ba tare da Waci da raWaWin abun da ya faru da ummi ya bar zukatan iyayenta ba."

"Kuma babu kunya, wanda yayi laifin ya cigaba da sabgoginsa hankali a kwance."

"Mariya ta ™ara tsananta kula da jan ummi a jiki, babanta ya kaita makaranta, ita kuma ta je ta Waukkota, ta daina"

barin kowa ya raSi ummi.

"Mariya na zaune na ™o™arin koyawa ummi assignment a tsakar gida, kasancewar tana aji na uku a sakandare aka yi"

"mata aure, ta iya karatu da rubutu. Iya na zaune suna hira da babarsu magaji da idris."

"Ummi ta™i mayar da hankali a kan karatun da mariya take koya mata, sai soshe-soshe take yi, tana Sata fuska."

"""Mamana, wai ba zaki mayar da hankali ba, so ki ke anty ta zane ki?"""

"""Mama ni bana son makarantar"" tayi maganar hawaye na taruwa a idonta."

"Cikin damuwa haWi da kulawa ta ce ""Saboda me ummina"""

"Cike da ™uriciya ummi ta ce ""Tsokanata ake yi, mama dan Allah ki mayar da ni fara, kuma ki rage mini ™ibata"""

"Mariya ta Wan yi shiru sannan ta ce ""Ummina, ke fa kyakywar yarinya ce, ai kin san sahabban manzon Allah"

"Sallallahu alaihi Wasallam, da nake yi miki tarihi ko?"" Ummi ta jinjina kai ta ce ""Eh, Ina son tarihi"""

"""Yauwwa ummina, mai kiran salla a zamanin Annabi Sallallahu alaihi Wasallam, sayyiduna Bilal radiyallahu an hu,"

"ba™i ne, kuma Annabi bai taSa ™yamarsa ba, haka sahabbai ma"""

"Ummi ta yi shiru ta ce ""To mama kin ce in din ga son annabi, to masu tsokanata ba sa son annabi ko?"""

"Shiru mariya ta yi, tana tunanin wane bayani za ta yi wa ummi, dan duk da rashin sakewarta da mutane, idan tana"

"tare da mamanta, akwai surutu."

"Iya ta ce ""Kin ga kar ki sakawa yarinya wani tunani daban, ki gaya mata gaskiya kawai, mummuna ce ko ki so ko ki ™i"""

"Babar su magaji ta kwashe da dariya ta ce ""Iya wannan jika taki, ai tun yanzu yakamata a fara nema mata maganin"

"farin jini, dan za ayi gwagwarmaya kan a samu mai so, dan ina jin Alhassan ranar yana cewa; da zai samu igiya da ya zargawa ummi, ya tafi tashe da ita a matsayin Wan biri"" tayi maganar tana SaSSaka dariya ita da iya, ba tare da tunanin, ya mariya zata ji a zuciyarta ba ko ita yarinyar, ummi tayi ™uri tana kallonsu, duk da yarinya ce, ta san cin mutunci."

"Mariya ta ce ""Biri kuma, ummin za a yi wasan biri da ita, kuma ki ke dariya, shikenan bakomai"" tayi maganar cikin"

"™unar rai, ta kama hannun ummi suka tafi Waki."

"""Mama, da gaske ni biri ce? M, for monkey na bayan littafina?"""

"Mariya ta goge hawaye, ta ce ""Ummina ke mutum ce, mai kyau sosai da sosai, kar ki sake haWa kanki da biri kin ji ko?"

"Kina da kyau sosai, kalli gashinki fa, duk garin nan kin ga mai irin gashinki?"""

Ummi ta girgiza kai alamar a'a.

"""Yauwwa ummi, idonki ma mai kyau ne, ina son idonki, duk garin nan babu mai irin idonki""."

"Ummi ta taSa idonta ta ce ""Sai akuya ko?"""

"""Akuya kuma?"""

"""Eh, malamarmu ce ta faWa, ta ce ni da akuya irin idonmu Waya, eyes sunan ido da turanci in ji anty"""

"Mariya ta yi shiru tana kallon ummi, yarinyar na cikin taskun ™alubale, daban-daban, har a kai ga malamarta na kamanta ta da akuya."

"Iya kuwa ta cigaba da hurawa balarabe wuta, da shi da mariya, cin kashin yau daban na gobe daban, har ´an uwansa ma, ware shi suke a wasu abubuwan saboda ba shi da kuWi, haka zalika mariya ta cigaba da yi wa iyalan gidan bauta,"

"idan anjima su yi mata rashin mutunci, ko a ci zarafin ´ar ta a gabanta ba."

"Kusan kullum sai ummi ta ce ba ta son makaranta, dan kuwa abun da mariya ta fuskanta, ba iya Waliban ne ke tsokanarta ba har da malamansu a ciki."

"Dan idan ummi ta zo da aikin gida, tayi a gida, sai ta ce ba zata nuna wa malamarsu ba, idan ta tambayeta dalili sai"

"ta ce ""Malamarmu cewa take yi in fito gaban Allo, a tafawa ´ar ba™a saran daddawa, ayi mini dariya, ni kuma in yi ta kuka sosai, bana son ana tsokanata"""

"Ba ™aramin Saci ran mariya yayi ba, Dan haka da kanta ta je makarantar, ta ro™i headmaster, a kan ya taimaka ya tsawatar a kan abun da ake yi wa yarinyar, kar son karatun ya fita daga kanta gaba Waya."

"Yayi mata al™awarin yin hakan, sai dai ba ta canza zani ba."

"Ummi na ta kaiwa tana komowa a tsakiyar Wakinsu da safe, kasancewar yau ba makaranta, sai fama take da uban"

"gashinta, ta™i tsayawa a gyara, mariya sai fama take da ita ta nemi wuri ta zauna."

"Ta kalli babanta da yake cin abinci ta ce ""Baba kafi mama loma"" tayi maganar tana dariya."

"""Eh mana, baki ga na fita girma ba?"""

"Ummi tayi dariya ta ce ""To ni kuma gaba Waya ´an gidan nan, na fi su loma"""

"Mariya ta ce ""Ke Win, sai ka ce abinci ki ke ci"""

"""Mama nafi duk ´an yara girma fa"""

"Babanta ya ce ""Kin fi su lafiya ne, kuma kin fi su kyau shalelena"""

"Ta kama kumatunta ta ce ""Iya ta ce bani da kyau ai"""

"""A'a ke kyakywa ce sosai"" mi™ewa ummi ta yi ta fita daga Wakin, tana le™a ba™on Wan magen da yake wasa a tsakar gida."

"Mariya ta yi ajiyar zuciya ta ce ""Baban ummi, kana ganin ummi zata iya samun miji tayi aure?"""

"Ya kalle ta ya ce ""Meyasa zaki faWi haka? Kina mahaifiyar ta, kema kin fara biyewa surutun mutane na cewar ´armu"

"ba ta da kyau mummuna ce?"""

"""Ba haka bane ba, abun yana taSa ni sosai da sosai, har malaman su ummi su da zasu tsawatar wai har da su a cikin tsokanarta, babar su magaji wai

Please Login or Register in order to submit comment