google.com, pub-8772996913092952, DIRECT, f08c47fec0942fa0
ArewaNovels

Follow us on social media

Facebook Telegram TikTok WhatsApp X


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

kuka yana faWin "" Allah ka tsinewa wanan zaki"""

Abulle da ta Waga kai taga Hansatu bisa katanga tana ™walo idanu tana kallon ™ofa kamar ™

"adangare ga jini na zuba daga hanci, mai da dubanta tayi kan Isuwulle da keta kuka yana tsinar zaki, ta fashe da uwar dariya har tana tintsirawa sanan tace "" ku sauko tsokanarku nakeyi"""

*MRS ABDOOL*

&

*MSS FLOWER*

_MASOYA MUNA JIRAN A NUNA MANA SOYAYYAR DA AKE CEWA ANA MANA TA

SIYAN LITTAFIN NAN_

"*NAIRA 300 NE KACAL, ZAKI MORE KARATUNKI, KI SHA DARIYA GAMIDA"

ILMANTUWA*

"_ZAKI BIYA TA WANAN ASUSUN 0104322069, SAKINA ABDULLAHI, ACCESS. IDAN KUMA KATIN WAYA NE ZAKI TURO KI TUNTU'BEMU TA WANAN LAYIN 08167888934_ SAI MUN JIKU "

"[8/14, 11:43 AM] Mss Flower : *16*"

"""Nace inji dai angama gyaran akuyar nan"" Abulle ta tambayi Tanimu dake ™o™arin rufe ™ofar"

gida

"""Iyehhh"" ya faWa yana ™yafta ido alamar rashin gaskiya"

"""Tanimu hala lafiya naganka kana rufe gida da wuri haka, um ko da wata shafiyo inji ´an binni,"

"ina akuyata"" ta faWa"

"""Abulle ai akuyar kina barin wajen ta tsere nayi nema amma Qur'ani na zagaye kusan rabin gari"

"babu Wuriyarta"" ya faWa yana ™yafta ido haWe da share ™walla"

"""Allah sarki Tanimu, tau bani wata ko ™arama ce in naje gida Hansatu ta yankan"" ta faWa tana ™"

ara saSa bakkonta na biredi

"""Abulle manyan fa sun mace kwarankwatsa"" Tanimu ya faWa yana share ™walla"

"""Wai du Winsu?"" Ta tambaya tana ri™e haSa"

"""Wallahi kuwa yau Win nan"" ya faWa yana share hawaye da hannun rigarsa"

"""Toh ai shikenan"" Abulle ta faWa tana wucewa abinta harda wa™enta"

"Tanimu cikin murna ya saki ™ofa dan dama saboda ita yake ™o™arin rufewa, baki buWe ya shiga"

gidan

"""Innalillahi wa'ina ilaihi raji'un"" shine abinda uwargidansa ta faWi cikin kururuwa tana aza hannu"

"bisa kai, cikin kiWima Tanimu da ke zaure ya shigo gidan har yana ™o™arin zamewa"

"Suman tsaye yayi ganin yanda akuyoyinsa manyan ke ta zubewa suna faWuwa a mace, zubewa yayi yana "" shikenan ta talautani, Allah na ro™e ka tsine wanan annoba, Abulle Allah ya isa"

"tsakanina da ke"" ya faWa yana fashewa da kuka"

"""Abulle kin dawo"" cewar Hansatu da ta bi bakkon hannun Abulle da ido"

"""I wallahi ga shi na kwaso gajiya kuma ba'a samo naman ba"" ta faWa"

"""Allah ya ™ara"" cewar Isuwulle can ™asan ma™oshi, rufe bakinsa keda wuya cinnaku suka nana"

"masa cizo a Wuwawu, ihu ya saki yana faWin ""Abulle ubanki fa nake"" yana sosa Wuwawu"

"""Isuwulle ka kiyayeni wallahi, ina Waga maka ™afa amma baka gani"" ta faWa tana ™wafa"

"""Abulle billahil lazi nabi Allah, nabi annabi, nabi ki, dan Allah kiyi ha™uri"" cewar Isuwulle yana"

mi™ewa haWe da karkaWe jikinsa

"""Na ha™ura, je ka Waura mana ruwan shayi"" ta faWa tana bajewa bisa tabarma"

"Nan da nan ya haWe rai amma babu yanda ya iya haka ya hau haWa murhu, ko kafin ya haWa ya sha"

"wuya ga haya™i da ya ishesa haka yayi ta tari har ya sauke tukunya, Hansatu ta kallesa tayi masa gwalo"

"""³ar jakar uba, da wa kike hala"" ya faWa yana kallonta"

"""Dani kake Isuwulle"" Abulle ta tambaya"

"""A'a da Hansatu nake wallahi"" ya faWa yana zaro ido"

"Biredi Wai Wai Abulle ta basu sanan fara cin nata, sai da taci guda biyar sanan tayi gyatsa ta"

"kwanta, ta jima a haka sanan ta Wago tace"

"""Hansatu bikina wani satin kwarankwatsa haWe bakin nan na indiyawa ya tsayan a rai, kawai so nake na yiwa Jannu"" ta faWa tana Singirewa da dariya, Hansatu kam bata gane kan zancen ba"

amma hakanan itama ta fara SaSSaka dariya

"""Abulle dan Allah wani satin bikinki"" Isuwulle ya faWi hannunsa bisa Wuwawu yana susa amma"

bakinsa washe cikin murna

"""Gaskiya yayi tsayi ma, gobe kaje ka sanar da mai gari bikinmu ya koma nan da kwana uku"" ta fa"

Wa

"""Masha Allah kice jibi za'a saki a lalle"" cewar Hansatu tana dariya irin abin na mata kyau"

"""Hansatu nace ko kinyi amfani da maganin da na baki"" Abulle ta tambaya tana kashe mata ido"

guda

"""Eh fa nayi Aradu"" cewar Hansatu tana sosa kai"

"""Isuwulle ya kaji Hansatu to da tayi amfani da maganina"" cewar Abulle tana kashe masa ido guda"

"Hansatu da tasan Isuwulle bai san maganar ba tayi caraf tace "" Qur'ani maganinki ba dai aiki ba,"

"dan bakiji yanda ya dinga sumbatu ba"""

"Isuwulle ya Waga kai ya kalli Hansatu yana son magana, aikuwa ta katse shi da cewa """

"Isuwullenas"" ta kashe mai ido guda"

"Dariya Abulle ta kife da ita tace ""Aradu Hansatu da Isuwulle soyayyarku burgeni take"" ta faWi tana mi™ewa....."

"[8/14, 11:43 AM] Mss Flower : *17*"

"Iswullene ya nufi gidan maigari domin isar da sakon maigari, kamar yanda tafada masa haka ya"

"kuwa ya isar akan cewar bikin Abulle ya koma nan da kwana ukku,"

"Hankali maigari yaga tashi Amman ya daure yace ""to shikenan gobe na kawo lefen"" yayi maganar"

"kuka nason kwace masa,"

"Wucewa isuwulle yayi domin ya koma ya sanar da Abulle, yanda sukayi da maigari ransa fess ko"

"bakomai sun rabu da alakakai,"

"Megari mikewa yayi ya shiga cikin gida domin duba aikin da akema dakin Abulle, yanashiga ya"

"taras da yagwalgwal tsaye da bandejin a kanta tana balla masa harara,"

"Saurin karasowa yayi tareda cewa yagwalgwal lpia kuwa, cikin masifa tace inafa lpia kana neman hadani zama da wanann aljanar ta karasa ni cikin, sai kuma ta fashe da kuka tana wallahi banzan"

"kusada Abulle ga daki ga daki ba sai dai ka maido maryarka Anan kahadasu,"

KO Karin fahimtar da ita yayi Amman Ina yace masa saidai ya canza mata gida Amman wallahi

"ko gawarta bata yarda a ajiye kusada Abulle ba balle kuma suyi zama tare,"

"Zaman yan bori yayi tareda kifa uban tagumi tana tunanin abun duniya, don rabonshi da"

kwanciyar hankali tun ranar da Abulle ta zabeshi a matsayin mijin aure.

"Abulle ce zaune kan turmi suna fira da Hansatu dake dafa musu danbun marasa mai zogale,"

"""Hansatu kinsan gobe fa jannu zai kawo min lefe"""

"Hansatu da idanunta sukayi jawur kamar garwashi saboda tsabar hayaki tace ""waye kuma jannu"""

"Kwashewa da dariya tayi tareda cewa ""mijina mai gari mana"""

"Itama Hansatu da murna ta rufeta tace ""Kai Alhamdallahi nayi farin ciki Abulle Allah yasa"

"alkhairi"""

"""Ameen"" Abulle tafada tareda zabga uwar hamma,"

"WAi Hansatu har yanzu abincin bai kammalu bane, yunwa fa nakeji tin malmalar dumamen"

"danaci guda biyar safe"""

"""Yi hakuri Abulle yanzu zan karasa"""

"""To bari inje in samo kifi wanda zan hada da danbun kinsan na Kwan biyu ban ci kifi ba"" ""to"

"adawo lpia cewar hansatu"""

"Mikewa Abulle tayi tafita tana tsalle tsallenta har takai runfar hanza,"

"""Barka da zuwa iya Abulle anfito kenan"" yafada yana yake wanda yafi kuka zafi,"

"""Barka de hanza kifin ne aketa soyawa"" tafada tana sude baki,"

"""Eh wallahi Abulle kinsan kasuwar sai ahankalima, nanawa zaa saka miki"""

"""To Allah ya bada sa'a, Akwai sukunbiya koh don kasan banicin karfasa"""

"""To Abulle jarida ya ciro tareda saka mata zuka zukan kifi guda 10 sannan ya mika mata"""

"""A'a hanza ai sai in karya ka Cire biyu takwas sun isheni ma"""

"""A'a Abulle ai ni nayi niya"""

"""Hanza bazamuyi haka ba Cire ma hudu shi da sun isan kaga manya ne"" tafada tareda cewa dadi"

"na da hanza bade kirki ba,"

"""Guda shida yabar mata tareda saka matashi a keda ya mika mata, ki gaida gida Abulle"""

"""To nagode hanza allah y kawo kasuwa"""

"Har tayi nisa taji hanza ya kwalla uban ihuu, da sauri ta dawo taga hanza sai Sai rawar dari yake saboda tsoro ga uban maciji ya fasa masa, da sauri Abulle tace ""Kai kama gabanka, hanza yaron"

"kirki ne"" nan da maciji yayi gaba, godia hanza yashiga zuba ma Abulle."

Abulle nashiga gida ta taras Hansatu har tasauke Danbu tazuba mata a daron ta juye kifin tayi

"tacire daya taba Hansatu, taciga ba cin kayanta"

Ko da Abulle ta kammala cin kifinta uwar gyatsa ta saki sanan ta kwanta rigijib bisa tabarmar tana

hamma alamun bacci

"""Abulle yanzu ke da zakiyi aure dole fa ki gyara, kinga gashin kanki Win nan ya zama dole ki tsefe shi a fara wankewa domin ba zai wanku rana Waya ba, bugu da ™ari sai kin gyara farcenki, kin kuma gyara jikinki da kayan gyara gobe idan na shiga kasuwa zan samo kurkur sai a haWa da lalle"

"ayi gyaran jiki"" cewar Hansatu"

"""Mtswww Hansatu wai na me ne wanan uban gyaran sai kace matan aljanna"" Abulle ta faWa tana"

tsaki

"""Abulle ai sai kishiyoyinki da shi kansa aljanin su miki gori"" cewar Hansatu"

"""Ba sai in karya ´an banza ba, Hansatu waye kuma aljanin"" Abulle ta faWa tana banka harara"

"""Ba Mai gari bane kike cewa aljani"" Hansatu ta tambaya"

"""Jar uba! Amma ke dai kin tabbata ´ar ™auye Jannu ne fa ba aljani ba"" ta faWa tana dariya"

"""Oho to shi dai Jannun nake nufi"" cewar Hansatu tana Sata ran ance mata ´ar ™auye"

"""Hansatu yanzu dai gyara kikeso nayi ko"" Abulle ta tambaya"

"""Toh shikenan na bar gyaran a hannunki"" cewar Abulle"

"""Yawwa Abulleta yanzu abinda nakeso dake, ki tashi kije ki samo soson kankan ki ri™a wanka"

"dashi"" cewar Hansatu"

"""Chabbb Hansatu kinsan Allah lokacin da nayi wanka dashi bikiga yadda ya karceni ba gara kawai"

"nayi da omo na"" cewar Abulle tana dukkan kanta dake ™ai™ayi"

"""Abulle dama shi gyara sai an jure ha™uri zakiyi, ya kamata yanda zaki auri mai gari ki zama ´ar"

"gayu yanda duk garin nan za'ana kwatance dake"" cewar Hansatu"

"""Qur'ani Hansatu inaso, kinga in Mai gari zashi binni ya tafi dani"" ta faWa tana washe bakinta"

"""Ai kuwa dai wallahi"" cewar Hansatu itama tana washe baki"

"[8/14, 11:44 AM] Mss Flower : *18*"

"A kace komai aka saka masa lokaci in har da rai dole ranar ta zagayo, yau ce ta kama ranar da za'a"

saka Abulle a lalle

"Matan gari da ´ammata kowa yayi dafifi a gidansu Abulle ya kashe kala, can na hango dafifin ´"

"an Abulle paid group sunyi zuga cikin shigarsu ta ado da ado, sun sha ankonsu domin har yari da"

"sar™a anko sukayi, hannunsu ri™e da lalle"

"Abulle ce zaune bisa turmi da Wan zani sai ™walo ido take tana iyayi wai ita a dole amarya, lallen ´ammatan su Bintalo da Kandala suka ri™a shafamata saida suka mulketa ras sanan suka Wauko kurkur suka mulketa dashi, nan ta koma kamar aljana baka ganin komai sai idanunta da sukayi"

jawur tana ta ™walosu

"Bayan an wanke Abulle aikuwa tayi yalo sharrr kamar kurkur Win, kaya ta sanya atamfarta roba da tasha Winkin da yayi mata yawa sai washe jajayen ha™oranta take, Hansatu ma ta haWe cikin"

shigarta sabuwa

"""Abulle kiyi maza ki tafi gidansu Bintalo kinsan ´an kawo lefe na hanya"" cewar Hansatu da keta"

hidima da ba™i

"""Wallahi ba inda zani, dani za'a karSi lefen nan"" Abulle ta faWa tana gyara zama"

"Ba'a wani jima ba ´an kawo lefe suka shigo, gida ya kaure da guWa, ghana masgo ce ´ar tsakiya"

fal kaya

"Abulle ce ta mi™e ta nufi ghanar ta buWe, cikin farinciki ta fara washe baki, murya ta ta™ar™are"

"tace ""ku ™irga idan na Waga"""

³an tarbar lefe da ´an kawo lefe kowa cikinsa taff gulma amma sanin Abulle kowa ya ja baki

"yayi tsit bayan sun amsa da ""to"""

"Atamfa guda ta Waga tace ""nawa"""

"Suka amsa da ""Waya"""

Haka Abulle tayita Waga kayan nan har saida aka ™irga sha biyar sanan ta mi™e tana cewa

"""wallahi tsaf na haddace komai aka saka mata ta satarmin abu jikinta ya gaya mata"""

"³an biki dai basu ce komai ba sanin zata ci uban wanda ya kawo mata wargi ne, haka suka cigaba"

da duba lefe suna yabawa da kyansu da yawansu

"Abulle ko da ta bar wajen ™atuwar roba ta samu ta ciko da shinkafa ta ´an biki, ta fara ci kamar"

ba gobe

"""Ayiririiiii gobe Abulle an zama amarya a gidan Mai gari, ´an ba™in ciki da mahassada su mutu"""

cewar wata mata mai neman gindin zama

"""Wallahi kuwa, kuma dole a girmamani ayi abinda nakeso"" cewar Abulle tana turo ture kaga"

tsiyarta goshi

"Bayan ´an biki sun watse ne Abulle ta jawo kayan lefenta tana ™ara kallo zuciyarta fal farinciki,"

wani shau™in ™aunar Jannu na da Wa ratsata

"""Abulle mai zaki bani daga cikin lefen"" cewar Hansatu tana washe baki"

"""Haba Hansatu ai dole na baki, ba sai kinyi ro™o ba"" cewar Abulle tana Wauko jambaki kanta kile"

tana dam™a mata

"""Abulle wanan fah"" cewar Hansatu cikin ya™e"

"""Baki nayi daga kayan lefen fa"" cewar Abulle tana washe baki alamar tayi abin arzi™in nan"

Hansatu nan da nan fuskarta ta canza amma babu yanda ta iya haka tayi godiya tana mi™ewa

"Misalin takwas na dare, Abulle ce ke tafiya tana wasa da kara harta ™araso wajen Mai gari, a fada ta taddasa suna hira, sosai taga ya faWa yayi gwanin ban tausayi a fili tace ""Allah sarki Jannu bari"

"muyi aure zakayi ™iba domin zan kula da kai"""

"""Jannu!!!!"" Ta kwaWa kira"

"Mai gari dake kujera tuntsirowa yayi jin mai kiransa, Abulle ™arasowa tayi ta dubi magidantan"

"dake wajen tace ""kai kowa ya tafi zan gana da mijina"" ta ™are tana haWe rai, basu ™ara sauraron komai ba suka fara ficewa"

"""Jannu"" cewar Abulle tana sakin murmushin da ya fito da muninta"

"""Allah yasa lafiya dai"" cewar Mai gari yana kallon Abulle data kwashashaSe wai a dole soyayya"

"""Jannu kaima ka matsu gobe tayi ko"" cewar Abulle tana dashare ha™ora"

"""Allah ya sawwa™e"" Mai gari ya faWa yayi tunanin cikin zuciya ne ashe ya fito fili"

"""Jannu mai kace"" cewar Abulle tana haWe rai sosai"

"""Cewa nayi sosai ma, ai na matsu goben tayi"" ya faWa kamar ya fasa ihu"

"""Jannu ka bari kaga yanda zamuyi soyayya irinta Indiyawa"" ta faWa tana murmushi domin ta"

hango yanda zatayi kissing leSen Mai gari

"""Allah ya kaimu"" ya faWa cikin dauriya"

"Abulle zama tayi ta dinga hira yayinda Mai gari banda ba™anta masa rai ba abinda take, burinsa"

kawai ta tafi ya shiga gida ko ya daina ganinta

"""Jannu ni zan koma, muje na raka ka ciki"" ta faWa"

"""A'a Abulle bari na rakaki ™ofa dai"" ya faWa yana wage bakin dole"

Abulle kam dariya ta dingayi domin sai take gani irin na film Win India ne sukeyi da Jannu inda

"kowa yace shi zaiyi rakiya a ™arshe dai macen ta ha™ura a rakata, dalilin da yasa itama ta amince kenan"

"Bayan ya rakata ne har ya juyo ta ™walla kira ""Jannuuuuu!!"", Mai gari a kiWime ya juyo"

Dariya Abulle tayi sanan ta hura masa kiss ta tafi da gudu irin dai na Indiya

"Mai gari ko da yaga ta Sace tsaki ya ja yana cewa ""ashe Abulle bayan iskokai ma tantiriya ce,"

"Allah ya sawwa™a"" ya buga riga ya shige gida"

"Abulle kam cikin farinciki ta koma gida, a tsakar gida ta tadda Hansatu da Isuwulle suna cin tsire"

"da shinkafa, kallonsu tayi ta girgiza kai sanan ta shige Waki tana tsalle"

"""Abulle ga shinkafa!"" Hansatu ta faWa tana Wan Waga murya dan Abulle taji"

"""Na ™oshi, mai zanyi da wata shinkafa bayan Jannu ya cikani da soyayya"" ta faWa tana tsaki"

"Ranar haka Abulle ta kwana cikin shau™i, zuciyarta fal farinciki, da ta tuna yanda zatayi kissing Jannu sai ta saki murmushi ....."

"[8/14, 11:45 AM] Mss Flower : *19*"

"Tun asuba Abulle ta farka saboda Wauki, wanka ta salla da sabulun giv sanan ta saka wata koriyar shadda da aka kawo mata a cikin lefe ta baWe fuskarta da jar hoda, ta sha Wige Wigenta na kwalli"

"sanan ta kafta jagira wadda ake kira da guduma, tabi laSSanta ta shafesu da jan baki jar kala"

Janyo kantamemen Wan kwallinta tayi ta hau naWin kwakwaro dashi sanan ta feshe kayanta da

turaren sure da aka sako a lefe

"""Masha Allah Abulle ba ™aramin kyau kikayi ba wallahi tubarkallah"" cewar Hansatu cikin jin daW"

i ganin yanda Abulle tayi sharrr da ita cikin koriyar shaddarta da kuma kwalliyarta

"""Hansatu nagode, amma Qur'ani baki ji yadda cikina yake kiran tabahuwa ba, wallahi wani ™ugin"

"yunwa yakeyi"" ta faWa tana hamma"

"""Yanzu ´an biki zakiji sun fara sallama, azo a Waura abincin Waurin aure da yini"" cewar Hansatu"

tana ficewa

"""Ohhh ni Abulle wai nice yau zan zama amarya, Allah mai iko amaryar ma ta mai gari"" ta faWa"

tana ri™e haSa

Tana zaune tana tunanin Jannu Bintalo ta kwaWo sallama

"""Amarya ba kya laifi, kan uba ni kinga yanda kikayi kyau ne Abulle inata sauri nazo na shiryaki"

"ashe ke kinma cancare abinki"" cewar Bintalo tana rafsa guWa"

Aikuwa matan dake tsakar gida waWanda suka fara hallara suma suka hau rafsa guWa kamar ba

gobe nan da nan gida ya cika da hayaniyar farinciki

"Isuwulle ne ya fito cikin yaluwar shaddarsa, kansa sanye da hula yaluwa itama bakinsa buWe"

yanata fara'a

"""Ayiririiii ga uban amarya iyayen masu gari, Allah yasa alheri za'a Wauka, Allah ya kauda idon ma"

"™iya a wanan lamarin"" wata mata ta faWa"

"Isuwulle kansa ya fashe ya ™ara dashare ha™ora an kirasa da iyayen masu gari, gyara zaman hularsa yayi cikeda burga sanan ya ratsa matan yana tafiya ™wambo yayi waje dan zuwa wajen W"

aurin aure

"Misalin ™arfe goma aka Waura auren Zainab (Abulle) Isuwulle da Hamza Akawu (Mai gari) akan sadaki naira dubu ashirin lakadan, Waurin auren da ya samu hallartar Wimbin jama'a daga kowani sashi na ™auyukan ma™ota, bayan an Waura uban amarya da ango da tawagarsa suka nufo gidansu"

amarya domin ´ar ™warya ™waryar walima da za'ayi

"Ana cikin kitse cibirin kan Abulle wata ™anwar Hansatu mai suna Talatu ta shigo ta rafsa guWa sanan tace ""Allah ya nuna mana, an Waura auren Abulle da Mai gari ´an ba™in ciki su mutu,"

"Ayiririiiiii"" ta faWa tana tafawa"

"Abulle fizge kanta tayi ta mi™e kamar zata dambe har zani na kwancewa tace "" yanzu an Waura"

"auren nawa da Jannu"" ta buga wani uban tsalle ta dire"

"""Kai ku min wa™a dole na gwangwaje yau wallahi"" cewar Abulle tana, ´an biki kam da ™"

awayenta sukayi shiru suna kallon ikon Allah

"Misalin ™arfe huWu gidansu Abulle ya kauraye da hayaniya kowa shirin zuwa party yake, chan"

wani kango ne za'ayi party inda dole aka samo sifiku da za'ayi chasu dasu

"Misalin ™arfe biyar amarya ce tafe cikin wani material kalar ja mai duhu, ga gwaggoro da aka W aura bisa kanta wanda aka tamke goshinta ram har ya kawo wajen idanuwanta, ta saka takalmanta masu tsini Wagogwarago tana tafiya amma takalmin na ™o™arin kadata dole ta ri™e Bintalo suna"

tafiya har suka ™araso kangon da za'ayi bikin

"Waje kam tubarkallah ya cika dan™am da jama'a, chan na hango ´an Abulle paid group dake"

"najeriya sun haWe cikin shuWiyar atamfarsu sunata kwasar rangem data sha naman akuya, daga gefe na hangi ´ar ™asar cote de voir tana tura zoSo cikin gida, chan cikin fili kuwa Zahratyyyy"

"da Aysha Humaira ne suke ta Wirkar rawa ba ji ba gani, chan ™arshen fili Mrs Abdool ne da Mss"

"flower suna kwashe cincin Win ´an biki da su Bintalo suka ajiye, abin dai sai san barka"

"Fili ya karaWe da ihu yayinda Abulle amarya ta fito fage ta dinga kwasar shoki, tana haWawa da shaku shaku, chan uwar gayyar ganin rawar bata kai mata ta tunSuke gwaggoro ta mi™awa Ameera Madobi dake Waure nama cikin zani ajiya yayinda ta dinga timar rawarta baji ba gani, biki kam yayi biki anci rangyam da nama harda cincin ga kuma zoSo da aka ™ulla gwanin daWi sai"

"tashi jolly jus yake, haka aka watse kowa nata sam barka"

"Misalin ™arfe shida mata suka haWu aka tafi da Abulle gidan Mai gari, Abulle fara'arta kam kasa"

Soyuwa tayi har aka ajiyeta a Wakinta

"Ango Mai gari bai tashi shigowa ba sai wajen goma, hannunsa ri™e da kaza da lemun kwalaba,"

cikin rashin kuzari yayi sallama ya shigo

Mi™ewa Abulle tayi ta. .......

"[8/14, 11:45 AM] Mss Flower : *20*"

"Abulle mikewa tayi ta Matsa kusada me gari, fuskarta ta cafko tana kokarin hada bakinsu waje"

"daya, kwace fuskar sa yashiga yi yana ""Abulle miye hakan wai?"""

"""Haba jannu soyayya ce zan maka fa"" tafada har lokacin na jiyo da fuskar sa saitin Tata, lebensa ta"

"cafko ta gasa masa uban cizo mai azabar zafi,"

Kwacewa yayi yana komawa gefe dafarko ma bai i zafin cizon ba jin wani uban d'oyi daya futo

"daga bakin Abulle kamar an bude tsohon soakaway,"

"Lokaci guda yaji azababben ciwo ya ziryeshi fashe wa yayi kuka yana sha leben, ganin jini yasa"

"ya kuma rushewa da wani kukan ""haba Abulle me namiki zaki cigeni haka"" cikin shassekar kuka,"

"Dariya ta k'yalk'yace dashi tana ""wallahi jannu nima rannan nagani a wani film akacemin soyayya"

"ce shiyasa namaka"" tafada tana jawo ledar kazar daya shigo ita,"

Tass taciyeta harda kasusuwan tahada ta taune ta daga lemon ta shanye shima sannan takoma gefe

"tana hararar me gari,"

"""Haba megari shine kasan haka kazar take Da Dan Karen dadi shine kasiyomin kwara daya saboda"

"shegiyar rowa, to kwarankwatsa kaza guda tamin kadan ka tashi ka nemo min wata"" tafada tana murguda baki tareda tsotse yatsunta"

"""Abulle Dan allah kiyi hakuri mantawa nayi yanzu fa karfe 12 nadare Ina zanga wasu masu kaji,"

"kimin rai kibari sai gobe"" yafada kamar zai fashe da wani kukan,"

"""Ina ruwana da wani dare ai kasan Abulle ce amaryar shine kasiyo guda daya koh"""

"Mararicewa yayi cikeda magiya ""don girman kiyi hakuri haba amaryar me gari ai ko dawisu zaki"

"ci sai in nemo miki Amman yanzu dare yayi ai kitausayamin"""

"""To naji Amman da sharadi guda Idan ka yarda"" abulle tafada cikeda mulki"

"""Eh naji zanyi ko miye ne wallahi"""

"""Yawwa gobe zaka siyomin zabi guda ukku amin Dabge"" tafada tana karkada kafa bisa gado,"

"""Naji Allah yakaimu gobe Amarya"" mai gari ya fada cikeda kosawa,"

"Jiyawa tayi ta kwanta nan da nan barci yayi gaba da ita,"

"Megari da shi kadai yasan abinda ke damunshi ya Mike jin sandar girman tamike tayi kikam,"

"kasancewar uban maganin mazan da ya sha dazun rana,"

"Kayansa yafara Cirewa duka ya haye saman gadon yana kokarin Cire ma Abulle kaya, afirgice"

"tafarka ganin maigari tsirara yasa takara firgicewa tana kallon abunsa dake tsaye kamar sanda,"

"""Ihuu tasaki tana me gari daman kaima Dan iska ne bansani?"" Saurin toshe mata baki yayi cikin kuka yace ""haba Abulle kefe matatace yanzu wallahi Ina cikin wani hali ki taimaka min"" yafada"

"yana kara kamota,"

"Mikewa tayi tana neman fita dakin, a guje

Please Login or Register in order to submit comment