google.com, pub-8772996913092952, DIRECT, f08c47fec0942fa0
ArewaNovels

Follow us on social media

Facebook Telegram TikTok WhatsApp X


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

dubawa

"Misalin bakwai Mom ta shigo Wakinta, da fara'a da jin daWi tace ""Zainab karatu ake tayi haka"""

"Abulle Wagowa tayi ta kalleta sannan tace ""wallahi kuwa Mom, ni yanzu burina kawai na iya"

"turanci sosai kuma nayi ™o™ari a ajinmu dan kada a rainani"" ta ™arashe tana Wan langaSar da kai"

"Mom murmushi tayi tace ""insha Allah za kici jarabawarki ai Allah na taimakon wanda ya jajirce,"

"yanzu sakko ki kaima amaryar yayanki abinci"" cewar Mom tana ficewa"

"Abulle yatsa tasa a hannu ta Wan ciza sannan tace ""wallahi ba dan Mom bace tace bazan kai ba"

"naga ma nice uwargida, ´ar iskar gardiya ta ™wacemin mijina"" ta faWa tana yatsina baki"

"Abulle ba dan taso ba ta Wauki warmers cikin basket ta nufi sashen Sadeeq dasu, babu knocking"

"bare sallama ta banka ™ofar Wakin, zaune ta tadda amarya Fatima ta Wora kanta bisa kafaWar Sadeeq tana zuba shagwaSa"

"Fatima na ganinta ta janye jikinta ta saki murmushi tana ""sannu da zuwa ™anwata"""

"Wani banzan kallo Abulle ta watsa mata sannan tace ""wallahi ni ba ™anwarki bace, aikin banza a"

"zo gidan mutane a dinga musu iskanci"""

"Sadeeq da takaici ya cikasa ya dubi Abulle yace ""ke ajiye ki fita"""

"Šan harararsa Abulle tayi tace ""wato in fita ku cigaba da iskanci ko, toh wallahi in bakuyi wasa ba"

"sai na faWa ma Mom"" cewar Abulle tana ficewa daga Wakin"

"Cikin takaici Sadeeq ya girgiza kai ya kamo hannun Fatima yace ""kada ki damu da wannan tanada"

"aljanu ne sun Wan taSa mata ™walwa"""

Haka Abulle tayita sa™a da warwara kan kwanciya da taga Fatima tayi jikin Sadeeq daga ™arshe

dai ta watsar ta kama karatunta

"Lokacin abincin rana Mom ma aikenta tayi ta kai, cikin sanWa ta banka ™ofar parlorn da niyyar ta kama su suna wani abun, sai dai bata tarar da Sadeeq ba sai Fatima dake zaune tana kallon arewa"

24

Harara Abulle ta watsa mata ta ajiye flask Win abincin ta fara kalle kallen Wakin tana taSe baki

"Fatima cikin murmushi ta dubi Abulle tace ""Zainab sannu da zuwa ga waje ki zauna"""

Harara Abulle ta kuma watsa mata sannan ta buga ™afa tayi waje tana zumSure zumSuren baki

"Da dare ita ta kuma kai musu abinci nan ma cikin sanWa tana dakon ko zata gansu suna wani abun amma sai ta tarar wannan karon Sadeeq ne kawai ke parlorn, kallo guda yayi mata ya kauda kansa, dole ta ajiye flask tayi waje ba dan ranta yaso ba. ....."

"[8/14, 11:51 AM] Mss Flower : *40*"

*next day*

"Misalin bakwai da rabi na safe Abulle ta shirya har ta ci abinci, tana jiran Sadeeq dake breakfast"

"Bayan ya gama ya dubi Abulle yace ""ki tashi muje"""

"Mom ta dubi Abulle tace ""Zainab ki dage ki koyi ko mene aka koya miki, dan kika dawo zaki min"

"bayani in da hali ki zauna a first seat yanda zaki gane komai da kyau"" cewar Mom"

"GyaWa kai Abulle tayi tace ""toh Mom, sai na dawo"""

"Ko da suka ™arasa makarantar Sadeeq ya dubeta yace ""bari na gaya miki gaskiya ni bazan iya"

"zama da macen da batada ilimi ba, so in kinason mu zauna tare dole ki dage a karatunki"""

"Jiki a sanyaye Abulle tace ""toh"" ta fita daga motar"

"Tana ™arasawa aji ´an ajin suka dinga bata waje, seat Win gaba da taga ba kowa ta samu ta zauna"

"tana ta cin magani, da sun haWa ido da wata ko wani ta galla musu harara"

English teacher ne ya fara shigowa sai dai duk yadda tayi ta gane bata fahimci komai da yake

"cewa ba har ya fita, yana fita maths teacher ya shigo, wannan karon Abulle ta fahimci abinda akayi sosai sai Wan abinda ba'a rasa ba, yana fita taji yara sun Wauki ihun ""break time"""

"Abulle ta dubi ta kusada ita dake revising karatun da aka koyar tace ""ke wani malamin ba zai"

"shigo ba ne"""

"Yarinyar da ke tsorace da Abulle tace ""eh an fita break"""

"Abulle ta kuma cewa ""abinda aka koya Wazu ke kin fahimta ne"""

"Yarinyar tace ""eh na fahimta"""

"Abulle tace ""to ki koyamin dan ni bangane komai ba barin na farkon"""

"Yarinyar sosai ta shiga koya mata, alhamdulillah kuma Abulle ta fahimta har ta kwatantawa"

yarinyar tayi mata ´an gyararrakin da baza'a rasa ba

"Abulle cikin jin daWi tace ""nagode sunana Zainab, ya sunanki"""

"Yarinyar tace ""sunana Amira"""

"Abulle tace ""toh mun zama ™awaye"" ta zaro cake guda biyu da chocolate da Wan ™aramin"

"kwalbar coke, cake Waya da chocolate ta mi™awa Amira"

"Amira tace ""laa ki barshi Allah nagode"""

"""A'a ki amsa dan Allah"" cewar Abulle"

"Amira amsa tayi tace ""thank you """

"Abulle tace ""me kenan kika ce?"""

"Amira tayi ´ar dariya tace ""nagode nace"""

"Bayan break basic science teacher ne ya shigo, wannan karon ma Abulle sosai ta gane dan malamin ma yana sirke da Hausa, bayan ya fita malamin computer ya shigo, shima ta gane inda har ta nunawa Amira system Win malamin tace ""kinga wannan wallahi yayana mai kama da"

"Sharufkan yana da ita"""

"Amira dariya ta saki tace ""sunanta system, kuma ba Sharufkan bane Sharukhan ne ko ba jarumin"

"india ba"""

"GyaWa kai Abulle tayi tace ""shi fa, nagode Amira yau na ™aru dake sosai wallahi"""

"Ko da aka tashi Amira wucewa gida tayi kasancewar ita bata islamiyya yayinda Abulle ta wuce islamiyya, sosai ajin islamiyyar yafi yi mata daWi dan anfi magana da Hausa sai Wan larabci ba"

kamar da safe ba kowa turanci

"Bayan an tashi Sadeeq ne yazo Waukarta tun kan ta shigo take ta dariya da wage baki, zama tayi"

"tace ""mai kama da Sharukhan wallahi na koyi abu dayawa yau Win nan"""

"Sadeeq Wan dubanta yayi jin tace Sharukhan ba Sharufkan ba yace ""tabbas ga alama naji ai"""

"Haka suka ™arasa gida, yana parking ta Salle ™ofar tayi ciki a guje, gaisawa sukayi da Mom"

sannan ta wuce Waki ta shirya ta ci abinci

"Misalin shida sabuwar lesson teacher da Sadeeq ta ™araso, sosai sukayi karatu aka kira sallah sukayi suka Wora, sosai ta koya mata abubuwa sannan suka danda™a abinda aka musu aji tun daga bokon har islamiyyar sannan sukayi assignment, bayan nan suka tashi wajen takwas da rabi suka"

bar ma gobe

"A gajiye Abulle ta ™arasa ciki, zubewa tayi kan doguwar kujera tana hamma"

"Mom ta dubeta tace ""sannu bayan wahala sai daWi"""

"GyaWa kai Abulle tayi, abinci ta ci ta koma Wakinta bata wani jima ba bacci yayi gaba da ita...."

"[8/14, 11:51 AM] Mss Flower : *42*"

*Monday*

Abulle ce zaune bisa dining cikin shirinta na makaranta tana cin abinci

"Sadeeq ne ya shigo ciki, bayan ya gaida Mom ya dubi Abulle yace ""dalla kiyi sauri ina da abunyi"""

ya faWa yana watsa mata kallon banza

"Abulle Wan taSe baki tayi tace ""ohoo dai dole a jirani"" chan ™asan murya"

"Bayan Abulle ta gama shirinta ta ™arasa wajen Mom ta Wan langaSar da kai tace ""dan Allah yau"

"ma ki bani kuWi ko naira hamsin ce"" kamar zatayi kuka"

"Mom tace ""Wallahi gashi banda canji amma Waukomin jakata na baki five hundred kin dawomin"

"da canji"""

"Sadeeq ne yayi saurin cewa ""inada 100 zan bata, taho muje"""

"Abulle fita tayi tana waving ma Mom, ko da ta shiga mota haWe gira tayi Wan surutun da ta saba"

yau tayi shiru sai cika take tana batsewa

"Sadeeq da yajita shiru sai ya Wan waiga gefenta yaga ko lafiya, ganin yanda take cin magani sai ta"

"bashi dariya, sosai ya Wan dara sannan yace ""Abulle ya karatun"""

"˜ara haWe girar sama da ta ™asa tayi tace ""kai ne Abullen, kuma meye ruwanka da karatuna naga"

"baka damu dani ba ina zaman zamana ban maka komai ba zaka je ka yimin kishiya wata mai zubin samudawa ma"""

"Sadeeq Wan zaro ido yayi sannan yace ""ai ni bansan kina sona haka ba harda kishi"""

"Šan taSe baki Abulle tayi tace ""ai ko bana sonka kai mijina ne"""

"Murmushi yayi yace ""bar wannan shiriritar yarinya kinmin ™an™anta kinji ko"""

"TaSe baki tayi tace ""chan ta matse maka"""

"""Wai ni ta ina ma zan soki yarinya sai tsiyar bala'i amma kinga matata ta yanzu Masha Allah"

"yarinya mai hankali da nutsuwa duk abinda nakeso shi takeyi bata taSa Sata min rai bare mai da min magana"""

"Abulle bata ce komai ba sai kicin kicin da tayi da fuska, ko da suka isa bata tankasa ba sai hannu"

da ta mi™a kan ya bata kuWi

"Cikin rainin hankali yace ""ya akai"""

"Murtuke fuska tayi tace ""kuWin"" a ta™aice"

"Murmushin rainin wayo yayi sannan yace ""ban da su"""

"Nan da nan idon Abulle yayi ™wal da hawaye, Wan langaSar da kai tayi tace ""dan Allah"""

"Harararta yayi yace ""fita min a mota"""

"Cikin Sacin rai ta fita tareda banka masa ™ofar motar tayi wucewarta, girgiza kai Sadeeq yayi"

sannan ya wuce

"Misalin takwas da rabi aka basu jarabawar farko, sosai exams Win tayiwa Abulle sau™i bayan andawo daga break ma around 11 aka basu paper ta biyu, itama tayi daWi ba laifi sai dai bata kai ta"

farko ba

"Misalin sha biyu da rabi aka tashi, Abulle ce ta dubi Amira tace ""dan Allah in kinada hamsin ki"

"aramin na tafi gida gobe na baki"""

Amira hamsin Win break Winta ta bata kasancewar dama bata sai komai ba

Cikin jindaWi Abulle ta amsa tareda godiya sannan ta wuce gate

"Napep ta tare ta faWa masa sunan anguwar, da ™yar ya amince zai amshi hamsin kasancewar"

"anguwar Wari ne kuWin zuwa hakanma dan ya ganta ´ar makaranta ne, ba wata doguwar tafiya sukayi ba suka kai anguwar"

"Bayan ta sallameshi ta nufi cikin gidan, tsaye taga Sadeeq yana rungume da Fatima a bakin mota"

alamun fita zaiyi

"Abulle ko da ta ™arasa wajensu tsaki ta buga tareda cewa ""´an iska"" hakan ne ya janyo"

hankalinsu kanta

Sadeeq cikeda mamakin yanda ta dawo da kanta ya bita da kallo har ta Sace ma ganinsa

"Da sallama ta shiga Wakin, Mom da mamaki ta ke kallonta dan yanzun Sadeeq ya fita bai ci ace ya"

Waukota ba

"Kuka Abulle ta fashe dashi ta faWa jikin Mom tana cewa "" Mom bakiga yanda yaci zalina ba yau,"

"ni dai ki dinga bani kuWin mota na zuwa da dawowa"""

"Mom tace ""meya yayi miki ne, bari ya dawo ya sameni, ni da shi ne"""

"Abulle girgiza kai tayi tace ""ni dai ki ™yaleshi dan Allah, in kika yi masa magana Allah kawai"

"yasan mai zai ™ara yi min"""

Haka Mom tayita lallaSata sannan tace zata na bata kuWin mota tana zuwa da dawowa ganin yanda

ta dage zata iya

Misalin takwas na dare Abulle na kallo Sadeeq ya shigo dan yiwa Mom sai da safe

"Abulle kallonsa tayi tana ganin zai zauna ta mi™e tayi hanyar Wakinta dan haushinsa takeji, sosai take masa kallon Wan iska dan ita kam bata taSa gani ana haka a garinsu ba, ko mai gari dai data aura baya ru™un™umeta haka, sau Waya ma ne ta gwada yi masa irin na film hakan kuma ya suntumar masa da leSe....."

"[8/14, 11:53 AM] Mss Flower : *43*"

*2 weeks later*

"Abulle sanye cikin atamfa doguwar riga sai ´ar ™aramar hijab, duban Mom dake zaune tayi tace"

"""Mom dan Allah ai kinga nayi ™o™ari nayi karatu ko har aka gama exams"""

"Mom dariya ta Wanyi sannan tace ""Zainab wai mene ya faru da kika dage kina maimaitawa kike"

"wanan zance?"""

"Abulle ajiyar zuciya ta sauke sannan tace ""wallahi kuwa Mom tsoro nakeji, barin da naga"

"Sharukhan ya dage tare zamu karSo result Win"""

"""Ki daina damuwa, khairan insha Allah zaki ci dayawa, yanda kika sha karatu insha Allah first"

"kikayi"" cewar Mom"

"Washe baki Abulle tayi tace ""Allah ya amsa amma nafison Amira tayi first"""

"Sadeeq ne ya shigo Fatima na gefensa cikin Abaya, duban Abulle yayi yace ""ke taso muje"""

Batareda ta tanka masa ba ta mi™e tana bin Fatima wadda alamu sun nuna tare zasu fita da mugun

kallo

Sallama sukayi ma Mom da tayi musu a dawo lafiya sannan suka wuce

Fatima da Sadeeq ne gaba suna Wan taSa hira yayinda Abulle ke bayansu tana musu da™uwa

Suna isa Fatima ta buWe gidan gaba da niyyar shiga Abulle ta ™araso da sauri ta shige sannan tace

"""malama nan wajena ne"""

Da mamaki Fatima ta bita da kallo wadda ranta har ya soma Saci dan duk juriyar da takeyi da

"Abulle abun ya fara isarta, zatayi magana kenan Sadeeq ya katseta da cewa Abulle ""ke dallah fito ki koma baya"""

Abulle ™in kulasa tayi ta tsuke baki ta kuma ™i fitowa

"Haka Sadeeq yayita nanatawa amma ta ™i kulawa, cikin ™unar rai ya saka hannu ya fincikota ya"

iza ™eyarta waje tareda buWe gidan baya ya hankaWata ciki

Kuka Abulle ta fashe dashi tana ta faman jero masu Allah ya isa ita ancuceta

Sadeeq da Fatima hirarsu suka cigaba batareda sun kulata ba har suka ™arasa makarantar

"Parking yayi ya dubi Abulle yace ""na baki minti goma kiyi ki amso ki fito"""

Batareda ta kulasa ba ta fita tana hawaye tareda banka masa ™ofar

"Sadeeq girgiza kai yayi tareda cewa ""Allah ubangiji ya shiryaki"""

Hirar soyayya suka Wora shi da Fatima sama da minti talatin sun nutse cikin kogin soyayya sun

manta da wata Abulle ma

"Abulle da ta amso takaddar ko buWawa batayi ba saboda Sacin ran da take ji, buWe motar tayi ta"

shiga

"Sadeeq ma jin ta buga ™ofa bata tankasa ba ya sanya yayi banza da ita ya tada motarsa, shopping mall suka zarce, haka suka shiga shi da Fatima su ka bar Abulle a mota, sun jima kuwa sosai dan"

siyayya sukayi kamar ba gobe sannan suka fito

Abulle ta cika tayi fammm sai kumburi take kamar kububuwa hakan ma babu wanda ya tanka

"mata, har suka ™arasa gida suna hirarsu ita kuma tana Sacin rai"

"Yana parking ta kwashi result Winta tayi waje da gudu, ko kafin ta ™arasa kuka ya kufce mata"

saboda haushin da take ji a ranta

"Mom da sauri ta mi™e tana tambayarta lafiya, kasa furta komai tayi sai kukan da takeyi harda"

shasheka

"Mom ce ta duba result Winta ta ga ko batayi ™o™ari ba take kuka, cikin mamaki ta Wago tace ""Zainab ai kinyi ™o™ari sosai, ta takwas out of ku ashirin da tara, you have really tried, wallahi"

"nayi matu™ar mamaki ma banyi expecting haka ba, next term sai ki ™ara dagewa"""

"Abulle cikin kuka ta kalli Mom tace ""Mom ya tsaneni sai yayita wula™antani a gaban matarsa"""

"Mom cikin takaici tace ""to ke sau nawa zance ki daina shige masa, ki share batunsa yanzu da kike"

"li™e masa rainaki kawai zaiyi ne, lokaci zai zo da zai damu dake"""

"Abulle girgiza kai kawai tayi tareda cewa ""Mom na fita sabgarsa insha Allah""....."

"[8/14, 11:53 AM] Mss Flower : *45*"

"Abulle Wauke kanta tayi daga dubansa cikin basarwa, hira sosai suka sha da Sultana, Mom sai"

Sadeeq Win da ya kan Wan jefa bakinsa

"Sultana ce ta dubi Abulle tace ""wai ni kin amso Winkin dinner Win naki?"""

"Abulle ta Wan taSe baki sannan tace ""wallahi Anty kinga tailor Win bashida kirki, da ™yar nasamu"

"yace gobe nazo na amsa, da jibi ma yace ranar bikin amma nace masa goben zan saka shine yace nazo goben"""

"Sultana mi™ewa tayi ta na ""toh barka ma tunda kin samu, Allah yasa dai yayi kyau"""

"""Amin, Anty zaki wuce ko"" Abulle ta tambaya itama tana mi™ewa"

"""Eh wallahi, sai da safenku"" cewar Sultana"

Mom sai da safe tayi musu itama sannan ta wuce Wakinta

"Abulle da ta raka Sultana ta juyo kenan suka haWu da Sadeeq a ™ofa, ™o™arin raSewa tayi ta wuce"

ya dam™o hannunta

Kallonta ya tsaya yi yana ™arema beautiful round face Winta da kallo

Hannu Abulle ta saka tana ™o™arin ™wacewa dan tayi wucewarta

"˜ara dam™eta Sadeeq yayi yace ""ke bakida kunya ko, muna ta haWuwa baki iya gaida mijinki ba"

"ko"""

"Harararsa Abulle tayi tace ""ni banida wani miji, ka ™yaleni"" ta faWa tana ™o™arin tumSuke"

hannunsa daga jikinta

"Sadeeq yanda take magana cikin shagwaSa sai yaji duk tsigar jikinsa ta fara tashi, kallon dark lips"

"Winta yayi dake glowing sanadiyyar lip glows da ta shafa, Wan ™o™arin kai nasa lips Win nata yayi"

"Cikin azama Abulle ta gantsara masa cizo a tsintsiyar hannu, hakan ya sanyasa ya saketa babu"

shiri

"Da gudu ta matsa daga kusada shi tana faWin ""ni ba ´ar iska ba ce kamar matarka"" ta faWa tana"

hayewa sama da gudu

"Sadeeq sosai yaji cizon har kwanyarsa, Wan shafa wajen yayi ya saki murmushi tareda cewa ""she"

"has grown to be cute"""

"Abulle ko da ta haye Wakinta kwanciya tayi sai nanata kalmar Wan iska takeyi, da tunaninsa daren"

ranar tayi bacci

"A bangaren Sadeeq shima ko da ya koma sashensa sosai Abulle tayita faWo masa a rai, lokaci lokaci idan shirmenta na baya ya faWo masa sai ya saki murmushi, da ita yayi bacci a ransa dan har"

mafarkinta yayi daren ranar

*2 days later*

"Abulle ce tsaye bakin mirror cikin peach material fitted gown anyi mata turban mai matu™ar kyau, fuskarta babu make up na hauka sai Wan light one akayi mata sosai tayi kyau, bin jikinta tayi da kallo dan dukkan coca cola shape Winta ya bayyana, batada wata ™iba amma sosai ma™erin budurci ya ™erata da kyau, Wan langaSar da kai tayi tace ""gaskiya ni bazan saka veil ba"", high heels Winta ta saka, sannan ta sanya bracelet da agogonta ta feshe jikinta da perf, porch ta Wauka cikin takun yanga ta sakko ™asa, zaune ta tadda Mom da ´an uwa anata hira masu zuwa dinner"

"kuma nata shiri, wajen kowa na ganin Abulle ya fara yabata dan sosai tayi kyau matu™a"

"Mom ce ta dubeta ta galla mata harara tareda cewa ""ina mayafinki"""

"Turo baki Abulle tayi tace ""Mom dan Allah bafa yawo zani ba"""

"""Common je ki Wauki mayafi in ba haka ba ki zauna gida"" Mom ta ™are tana harararta"

"Cikin zumbure zumbure ta koma Wakinta, Wan siririn golden veil ta Wauko wanda yayi matching"

da porch da takalmin haWi da jewelleries Winta

"Mom murmushi tayi ko da ta ganta ta dawo tareda cewa ""ko ke fa"""

"Cikin iyayi ta fito harabar gidan inda motocin da zasu wajen dinner har sun kusa tashi, rasa motar"

"shiga tayi ta tsaya tai tsuru, Fatima da suka jima basu magana sai dai ta shigo gaida Mom ta fice uffan bata shiga tsakaninsu ba ce ta Wan yafito tareda cewa ""ga mota chan taho muje"""

"Abulle har zata ™iya sai kuma ta ga kanta zata yiwa yanda ta ci burin dinner Win, dan haka tabi"

Fatima da ta nufi mota

"Kamar yanda tayi tsammani Sadeeq ne mazaunin driver, gidan baya ta shiga, kallo Waya tayi masa"

"ta Wauke kanta, shima bai tanka mata ba har suka ™arasa cikin hotel Win"

"˜ofa ya buWewa Fatima tareda cewa ""in kin samu motar dawowa ki hau"""

"Murmushi tayi masa sannan ta dubi Abulle tace ""taho mu tafi"""

"Sadeeq ne yayi saurin cewa ""babu inda zata wannan da wannan yalolon mayafin gida zan maidata,"

"kije kawai"""

Fatima ta so ta Wan ro™esa amma ya Waga mata hannu

"Abulle kam sai ™o™arin buWewa take idanunta ya cika da ™walla, tana ji tana gani Sadeeq ya figi"

motar

"Kuka sosai Abulle take harda shasheka, Sadeeq kam bai zame ko ina da ita sai a ™ofar sashensa,"

buWe ™ofa yayi ya Waukota cak tana ta hawaye tana wutsil wutsil ya sauketa

"A parlor ya direta kan kujera, cikin hawaye tace ""ni mai nayi maka, meyasa kake takuramin"""

"Sadeeq hannunta ya kamo for the first time yace ""Zainab"""

"Šagowa tayi ta dubesa da idanta dake Wigar hawaye tace ""ni ka ™yaleni"" cikin turo baki"

"Shima Wan turo baki yayi cikin kwaikwayonta yace ""ni bazan ™yaleki ba"""

Hakan da yayi ya sanyata ta Wanyi murmushi

"Cikin zolaya yace ""mai kuka tana dariya ai mata Wan kwaWon daddawa"""

"Abulle dariya ta fashe da ita sosai, can kuma ta haWe rai tareda galla masa harara"

"""Fushi kikeyi?"" Ya faWa tana Waga gira guda"

"Šan turo baki tayi tace ""ni ka maidani wajen dinner"""

"""Ki shirya na kaiki mu siyo furgun"" ya faWa yana dariya ™asa ™asa"

"Šan turo baki tayi tace ""ni pringles nake cewa"""

"Murmushi Sadeeq yayi sannan ya shiga Wakin Fatima, hijab ya Wauko mata, da kansa sanan yace"

"""shall we"""

"Šan turo baki Abulle tayi sannan tace "" ni dai dinner nakeson tafiya"""

"Sadeeq kallonta yayi cikin narkar da murya yace "" ni banason kije wajen can maza suna kallemin"

"ke"""

"Harararsa Abulle tayi sannan tace "" bayan ni da ka gama wula™antawa a baya"" ta ™are idonta na"

kawo ruwa

"Hannu ya sanya ya rungumeta jikinsa yace ""shhhh ko a baya ba dan ban sonki bane, gudun rashin"

"kunyarki nakeyi"" ya faWa yana goge mata ™wallar da ke zubo mata"

"Sun jima yana lallaSata kafin nan ta saki ranta, hannunta ya ri™e suka nufi wajen da yayi packing"

"""Laaaa mai nake gani, iskancin naka ya cigaba Sadeeq yanzu dan matarka ta fita party sai ka kawo"

"karuwarka"" cewar Maman Sultana da fitowarta kenan"

"Abulle cikin Sacin rai tace ""ni ba karuwa bace malama"""

"Maman Sultana da sai lokacin ta kula da Abulle ce yarinyar tace ""Aljana ni ai bansan ke ce ba"" chan ™asan murya, sannan ta wuce sumsum dan a yanzu bata cika magana cikin gidan ba bare takalar faWa tun ranar da ta takali Mom Abulle tayi mata hauka da tijara ta wanketa da ruwan wanki sanan ta dinga tsala mata tsinken kwakwa dama dai bata manta da fuskar Abulle da ta karya"

"mata hannu ba duk da kuwa ta washe, shine dalilin da yasa ta shafawa gidan lafiya"

"Siyayya sosai Sadeeq ya shiga yi ma ´ar yarinyar da shekarunta basu wuce sha shida ba, sosai ya"

"narkar da dukiya a ranar kamar baisan zafinta ba, bayan sun gama ya wuce da ita valentino ya siyo mata ice cream"

"Sha™uwa mai ™arfi ce ta ™ullu tsakaninsu a wannan dare, bai maidata gida ba sai da yayi nasarar goge ba™in fentin da tayi masa a zuciyarta...."

"[8/14, 11:53 AM] Mss Flower : *44*"

*years later*

"Rayuwa haka take ta gudu, tun bayan al™awarin da Abulle tayi na fita harkar Sadeeq hakan ce ta kasance domin

Please Login or Register in order to submit comment