You Cannot Download this book untill you login but you can read it .
Login Register
laifin dazaki yanke hukuncin nan akaina" Idanta ne ya ciko ruwa
"Bana buk'atar zamanne kawai, kayiwa Allah ka sauwaqemun wannan auren in huta kaima kuma ka huta kaji" hannayensa ya saka ya zagayeta gaba d'aya har yana shafa saman cikinta a hankali
"Wannan shine k'arshen hukuncin ki akan auren mu?" Ya tambaya yana lumshe idansa sosai
"Ea hakan nake buk'ata shine k'arshen hukunci na" jinjina kansa yae
"Naji to tunda haka kikeso zan miki amma da sharad'i" sauka tae daga kan cinyar sa
"To inaji menene sharad'in?" Fuskarsa ya had'e
"Bazan rabu dake haka kawai ba kina d'auke da ciki nikam, sedai idan zaki bari sekin haihu lafiya tukunna, kuma dole kimun izini in rik'a zuwa nan d'akin ina duba lafiyar yarana, ina nine ubansu?" Mamakin sauyawar sa tayi lokaci d'aya
"Naji amma ka dena shigomun d'aki kanka tsaye, ka kuma dena tab'ani" murmushi yae
"Yazan dena tab'ak8 bayan igiyar aurena yana kanki? Ko tarawa nasoyi dake dole ki bani dama ko Allah da mala'ikunsa su tsine miki, d'akin nan kuma aike matatace babu ta yanda za'ayi kice na dena shigowa, beside idn kinaso in sauwaqe miki dole sekin shirya kin tare agidana sabida acen zanfi samun kulawa da yarana sosai nan akwai kunya, idan hakan be miki ba toki zauna da igiyar har abada, sabida ni bazan miki yanda kikeso yanzu ba" kallonsa tae idnta ya ciciko
"Zan barka kayi komai ma amma ka barni anan gidan kaji?" D'auke kansa yae daga duban sa, ya kawar da kansa gefe
"Bafa zan barki anan ba, idan dai kinaso ki samu in sauwaqe miki ki koma gidana ki kuma zauna a matsayin matar aure acen, in reni yarana kusa dani idan yaso inkin haihu daga asibiti ki ajiyemun yarana kizo nan gidan nikuma namiki alqawarin indai har wannan lokacin kina kan bakanki zan sauwaqe miki" share k'wallan ta tae
"Naji ka gayawa daddy zan koma gidan naka nidai fatana kurin ka rabu dani in dawo in auri yaa Faruk" zncen nata ya mugun dakar k'irjinsa amma seya wZge
"Inna rabu dake wanda duk zaki aura bama yaa faruk ba nibe dameni ba" Shiru tayi tana tunanin wannan abun yace
"Taso nan" yae mganar cikin isa da gadara, so take ya saketan komai ma zata masa arayuwa ta mik'e kamar wacce k'wai ya fashewa aciki, hannunta ya kamo ya rik'e, narai narai tayi da ido wane zatayi kuka, mur yasha
"Yanada kyau inji likita uba yake sumbarta mace me ciki, dakuma yawan saduwa sabida yaranshi ya shak'u dasu sukuma taso suna sansa, hakan kuma yana k'ara musu tsananin k'arfi, mace kuma takan samu sauk'in nak'uda, so ki nutsu kiss zan miki yanzu" Tama rasa me Abu Huraira yake nufi da ita matsawa yae kusa da ita ya sanya hannunshi akan waist nata sannan ya dragging nata gabansa ta hanyar matsowa da kunkurunta zuwa gabansa sosai, hannunsa d'aya ya sanya ya d'ago hab'arta har ta soma zubar da ruwan hawaye, be kulataba ya sanya harshe ya lashesu duka, sannan ya karkata fuskarsa ya tsoma bakinsa a nata ya shiga tsotsa da kyau, batada niyyan yin komai, amma abun yana k'ok'arin yin tasiri agareta, k'afanta yana shirin gagararta tsayuwa shikuma da saninsa ya sake mata waist d'inta ta tsaya akan k'afarta batada wani support, hannunsa d'aya kurun ya zura abayan wuyanta yana mata wani salo dashi, ganin zata fad'i ya sanya tayi saurin rik'o waist nashi da hannunta d'aya, yafi 7mns akan bakinta seda ya tabbatar tayi laushi sosai sannan ya saketa ya zaunar abakin gadonta, kasa d'agowa tae ta kalleshi yace
"Lastly wannan maganar tamu sirri ce, basekin cewa kowa ga yanda mukai ba" Batace masa komai ba ya fita d'aga d'akin yana shiga mota ya rik'e mararsa cikin azaba, ga stick dinsa tayi qiqam, yanada tsanain buk'ata akan zuhra amma dole ya daure wannan hanyar kad'ai gareshi ta mallake ta gaba d'aya!!!!!!
Ita d'inma marar nan ta dunk'ule gu d'aya baiwar Allah ga ciki anan ta zube tanata murkususu har kusan rabin awa kafin abun ya lafa mata.
**************
Abu sufyan ansha wanka, aka shirya zuwa gun amarya, a motarsa ta samesa amma abinda ya bashi mamaki tunda ta shigo motar taketa faman kuka, haka ya dinga rarrashin ta taqi dena kukan, tashin motar kurun yae ya lula da ita guests house na dad d'insu.......
Mom Nu'aiym.
[11/20, 3:01 PM] Maamah twins💕❤: *🏇🏇DOGUWAR HANYA....🏇🏇*
*Billy Galadanchi*
*Haske writer's Association(home of expert and perfect writer's)*
*Book nawa na siyarwane, idan kinaso ki nemi wannan number 07084161619*
31
"Akan me zaka fito dani? Ina zaka kaini? Dan Allah ka mayar dani gida, mom tace karna kuskura na bika konan dacen" parking yae gefen titi sannan ya waigo ya kalleta
"In hakane toki dena kukan nan sena mayar dake" share hawayenta tae, shikuma ya juya akalar motar sa zuwa gidan su, seda suka tsaya sannan ya dubeta sosai yace
"Mesa zaki sauyamun? Bakya farin ciki da aurena ne Ayusher? Mesa zaki zamarmun wata kala, sekace wacce za'a kaita a gidan mak'iyinta?" D'agota idanta tae dasuka rigada sukak jajir
"Yaa Suf nasan basona kake ba, duk girman son danake maka bazan auri namijin dabaya sona ba, yazo daga baya kuma yana wulak'an tani,sannan kuma niba haka mukai dakai ba, tun yaushe nafita sabgarka? Kana gani daidaine kayi amfani da damar gidanmu da naku ansan juna ankuma san muma tare kazo nan aurena batare da izini naba, hadda k'arfin halin d'aurin aure batare da izinina ba haba yaa souf ya zanji dad'in wannan auren?" Harta kai aya ita yake kallo seda ta dire sannan yace
"Niban tab'a cewa dake bana sonki ba, nakuma ji nayi kuskure dana turo neman auren ki batare da izininki ba, amma ki sani ni zuciyarki nabi nasan kina sona Ayusher ni kuma bawai sanki ne banayi ba halayyarki ce wasu bana so, kuma ai ina gaya miki, zancen aurw kuma da kikeyi wlhy tallahi daga b'angaren kune, bamu bane muka yanke wannan hukuncin daga b'angaren kune, abu d'aya zance ban musa ba sanda akayi maganar dan Allah kiyi hak'uri" batace dashi komai ba se ido data zuba mai cikin wani yanayi dabatasan wane iri bane, hannauenshi biyu ya d'aga ya rungumota sosai jikinsa ya shiga patting bayanta a hankali, se saukar ajiyar zuciyar ta kakeji a hankali, sanyin Ac dakuma k'amshin jikin sa yana shirin sanyata bacci a wurin batare data shirya ba, batasan menene damuwar taba akan Sufyan so takeji tajinya ambaci kalmar so agareta amma ko yanzu be ambata ba dukda haka taji dad'i sosai sabida kulawar daya nuna akanta
"Banason zubar tsadadden hawayenki My Ayush....kimun rai kidena kukan nan yana tayarmun da hankali, kuma karna k'arajin kina zancen wai bana sanki, ninace? Ban fad'a ba Ayush ina sonki fiyeda yanda kike son kanki, ina k'aunar ki kwatan kwacin yanda uwa take k'aunar jaririn ta sabon haihuwa, mesa zaki sanya tunanin abinda ba haka bane aranki? Mesa zaki d'auka abinda kikeso yana gudunki? Sam babu k'iyayyarki araina, ki dubafa ko yanzu da kaina na kawo kaina bawai rok'ata kikayiba dan Allah ki dena wannan tunanin" Lumshe idanta tae tare da baiwa k'wallan idanta damar sauka sabida tsananin dad'in kalamansa, ta gagara furta wata kalma k'wak'wara guda d'aya kallo d'aya me hankali ze mata ya gano cewar tana cikin tsananin farin ciki, zame jikinta tae daga nasa a hankali ta kawar da kanta daga dubansa
"Nagode inaso zan koma ciki" Murmushi yae
"Idan kuma muka samu sab'anin ra'ayi fa?" Bata waigo ba tace
"Kayi hak'uri" gyaran zamanshi yae ya rik'e staring motar da kyau"
"Seda safe" batace komai ba ta fita a hankali ta nufi cikin gidan cikin wani yanayi mara fassaruwa tarasa mema takeji ita yanzu, Yaa souf ya bata mamaki batasan mesa yae laushi haka ba a kanta.
*********
Ganin fa yunwa zata hallakar dasu ya sanya suka soma neman abinci kota wacce hanya ne, zuwa sukai wurin wani restaurant k'arami haka suka soma shirin tunkarar ta sunyi sa'a bayar biyace anan sumai magana akan ta taimaka ita kuwa tace atabau sedai idan zasu mata aikine ta basu abinci, ganin fa ba sauk'i ya sanya ta gid'ime tace zasuyi koma meye anan suka soma kawo abinci ma customers dakuma harkar wanke kwanuka da tsaftace wuri, haka suka duk'ufa badan sun saba ba, koda dare yae tace susan nayi aikam rok'arta sukai akan zasu kwana anan bata yarda ba dai sabida dama k'abilu basuda yarda ko kad'an, k'arshe duk yanayin sanyin garin se b'igewa sukayi da kwanciya a bayan shagon cikin azaba.....
Washe gari suna tsakiya daga serving sega wani bahaushe daga cikin yaran General da akawa transfer zuwa garin, mamaki ya kamashi inda take agun yakira general, shida kanshi general yayi mamaki, inda yace lallai ya turo masa su gobe da safe da driver daya sani har gida.
***********
"Kin tabbatar da kanki kin shirya zama dashi, zaki koma gidan sa?" Abba ya tambayi zuhrah jin wai Abu huraira yace sun daidaita yanaso ta tare nanda 1 week
"Ea Abba" ta bashi amsa cikin dakiya, ga wani mugun takaicin Abu huraira datakeji
"Kar daga baya kizomun da wata magana Fatima, sarai kinsan bazan saurara miki ba ko?" Kallon Huraira tae daya kafeta da ido tace
"Abba sedai idan daga gareshi matsala zata taso" jinjina kanshi yae zauna yamusu nasiha sosai me ratsa jiki kafin ya baiwa Abu huraira damar tafiya.....
"Mesa zata tare? Akan me zaka ce dole yanzu zata tare ka barta gidansu mana banda rashin sanin ciwon kai irin naka, biki babu wani armashi ba shagali ko abokanan ka me kake so suce" kallonta General yae ta bashi mugun takaici
"Adama dan Allah idan zakiyi magana agaban yaran nan kisan me kike fad'a yaro da iyalinsa da komai kice wai baze zauna da itaba, wannan wane irin tunani ne shi Al-hassan yaro ne? Aiyafimu sanin ya da ze kula da abar sa, ya kamata ki san kin girma gaskia, komai aka zauna a tattauna dake sekin b'atawa mutane rai" shiru tae sabida ta san hali ya kalli Abu Hurairah
"Ka gayawa d'an uwanka ya gama shirin sa na gidan sa tsaf kaima kuma haka, nanda kwanaki goma ranar laraba kenan matanku zasu tare agidajen su" yana kaiwa nan ya mik'e yabar musu parlor, cikin qufula ta kalli Abu hurairah
"Sarai kasan na gaya mata inaso seka auri Hanifer ta fara tarewa sannan waccen ko zata tare, shine kai ni zaka nunawa kasan dad'in mata ka girma kaigae iyali kace seta tare, to idan ta tare ibanme zata maka?" Shiru yae ya duk'ar da kansa, k'wafa tayi ta mik'e ta haura sama tana zuba uwar mita akan al'amarin.
*****
Su Lawuri sun dira a abuja amma samsam General be barsu sunje gidan saba, sun kuma ganeshi dan dagacen ma da dabara aka d'akko su zuwa abujan seda akace musu motar dama kyautace, sunsha mamakin ganinsa, ya kaisu guest house nashi kurin.
******
Shiri twins keyi haiqan na tarban matayensu, dukkansu susu biyu sun cire Lawuri a rayukansu, kowannen su ya shirya daidaita rayuwar sa da iyalanshi cikin farin ciki, mom kuwa banda cika da batsewa babu abinda takeyi wai ba'ai shagali ba, haka dai aka shirya walima, Zuhra dukda tasha kwallia hakan be hanawa cikinta fitowa ba se kame kame takeyi har aka tashi walimar, a ranar kuwa aka kaisu d'akunan mazajen su, Ayusher da Sufyan kowa zuciyarsa fal farin ciki yayindan Hurairah wa zuhra fargaban yanda zamansu ze kaya kurin sukeyi.
Duk wani abu da akewa Amarya seda Hurairah ya wadata Zuhrah dashi, ciki kuwa hadd sallan Nafila da adu'a na nuna godiya wa lillahi, se wani tattamke fuska takeyi tamkar anmata sak'on mutuwa, kaza ya gabatar mata da lemuka iri iri tak'i taci dukda kwad'aituwa datayi dason cin kazar sabida kwad'ayi irin na masu juna biyu
"Zuhrah wai menene? Kalli yanda kikai wai kici kici sekice zan d'auki ranki ne" k'ara b'ata fuska tayi
"Toni meye na mun wannan abun, niba amarya ba, ba komai ba kurin takurani kake so kayi" d'aure fuska yayi sosai
"Zuhrah ni sa'anki ne? Ko ina wasa dakene? Yaushe ke kika isa ki tasani gaba kina gaggayamun magana sam ranki? Tun wuri kisan me kike ciki sabida ni bana d'aukan raini, kiyi biyayyya acikin watanni shida na auren dazamuyi, sabida ni babu macen auren da aduniya ta isa nae mata biyayya, kota raina ni, ba lusarin namiji bane ba, naga alamar kinga walle na so kike ki mayar dani sa'an ki" tsoron sa na lokaci d'aya ya shige ta hankalinta yae mugun tashi, muryanta yana rawa tace
"Kayi hak'uri" mur yasha
"Maza kici abinci kinajina ko?" Shiru tayi ta janyo plate d'in agabanta se hawaye, haka tasoma cin kazar tamkar tanacin magani, hankalinta a matuk'ar tashe batako jin dad'in abincin ta soma ci, shikuwa cikin dakiya ya kasa ya tsare, seda taci sosai sannan tasha lemon
"Ki tashi zan miki wanka ki huta" da sauri ta kalleshi
"Wanka kuma Al-hassan, dan Allah zanyi da kaina" kawar da kanshi yae daga dubanta
"Ea min gaji, kuma kaman jikin ya soma miki nauyi kinata bak'i alamar bakya wankan k'warai" narai narai tayi da ido
"Amma Al-hassan ni...
"Danla Zuhra banason gadddama, and kinemi sunan daya dace kike kirana dashi,ke bakya majin kunya kaman sa'anki kina kiran sunana gatsai, ina k'annena fa na tabbatar Cya sedai kui sa'a da ita"
"Kayi hakuri zanna rik'a cewa yaya" shiru yae kurin be kula taba, nan ta zauna har wani lokaci me tsayi be tanka mata ba sam!
***********
Yaudai Abu sufyan gashi ga Ayusher amma da alama dukkaninsu kunyan juna sukeyi, sabida da k'yar suka iya cin kazar atare, sallan ma dai da k'yar ya furta suyita, bayan nan kuma akazo shirin bacci amarya ta gagara sauya kaya
"Ki rage nauyin kayan jikin ki mana Ayusher, sekiji dad'in baccin ko kuwa"
Saukar da kanta tae a k'asa cikeda kunya
"Kozaka bani wuri to" murmushin
yae yabar d'akin zuwa d'akin dayake mallakin sa, acen ya watsa ruwa yakuma sauya kayan jikinsa zuwa gajeran wando kawai, kwantaccen gargarsan k'irjinsa ya bayyana, cikar halittarsa ta zakin namiji, kai tsaye d'akin ya mufa ya tarar tana zaune akan tsakiyar gadon sanye da hijab ajikinta da alama adu'ae bacci takeyi, da murmushi ya d'are tsakiyar gadon
"Nima amum adu'a" ya furta cikeda zolaya
"Kaima idan kaje kwanciya kayi da kanka" kallonta yae
"Tunda anan zamu kwana atare mezesa bazaki minba ba" batace komai ba se murmushin datayi, haka ta idar ta matsa nesa dashi ta takure a hijabi, gagara yae tab'ata sabida shi yama rasa menene yakeji, badai kunya ba sekace ba namiji ba? Ya tambayi kansa, a hankali ya matsa kusa da ita bayan ya kashe fitilar d'akin ya rungumota jikinsa, sedai gogan ya kasa aikata mata komai, babu abinda kakeji se nausawar qirjinsu su duka, ita kanta a tsorace take.
Mom Nu'aiym.
[11/20, 3:01 PM] Maamah twins💕❤: *🏇🏇DOGUWAR HANYA....🏇🏇*
*Billy Galadanchi*
*Haske writer's Association(home of expert and perfect writer's)*
32
Da k'yar ta iya saka towel ajikinta se kakkauda kai gefe takeyi cikin tsananin kunya da bak'ik cikin abinda Abu Hurairah yake mata, seda ya had'a ruwan da kanshi sannan ya zare towel d'in jikinta duk inda kunya take ta gama kamata, ta gagara d'aga idanta ta kalleshi, wani kukane yazo mata me matuk'ar ciwo ta gagara rik'ewa kurun seta saka kuka, beko kalleta ba, soso ya saka kurin ya sab'eta tamkar yanda akewa jinjiraye, seda ya kammala mata sannan ya d'aura mata towel d'in, hannayensa biyu ya saka ya d'auketa gaba d'aya zuwa cikin bedroom d'in, a saman gadon ya direta ya koma ban d'akin shima yae wanka ya d'auro towel a k'ugun sa, ya fito da d'aya a hannunsa yana tsane ruwan kansa dana jikin sa, kusa da ita ya zauna, ya waigo ya kalleta
"Yadai, zaki iya saka kayanne kona tayaki?" Bata dube shiba tace
"Cikinane ya k'ullemun amma idan ya sake zan tashi na saka" mik'ewa yae ya duba acikin wardrobe d'inta ya lalubo riga silk material me tsantsi me fad'i sosai da gajeran wandon rigar ya kawo mata, zaune ya zaunar da ita da kanshi ya saka mata riga ya bata wandon ta saka, sannan yace
"Bakida hula ne, ya kamata ki saka ki rufe kanki ko a haka zaki kwana?" Wucewa tae ta shiga duddubawa dan batasan ina aka ajiye mata kayan ba da k'yar ta samo wata hula tazo ta zauna a bakin gadon, fitilar d'akin ya kashe ya d'are kan gadon
"Kizo nan" ya furta cikin dakiya ita batasan meke sanya take tsoron saba, kwanciya sosai tayi amma a nesa dashi
"Ki matso zanwa yarana adu'a ne" batada zab'in daya wuce ta matsa d'in, tunaninda duk yana gun kalaman yaa Faruk, bataso take karya alk'awari ko kad'an, amma yazatayi da tsoron Abu hurairah gaba d'aya ya rikid'e ya dawo wani masifaffe, matsawan tayi sosai kusa dashi yakai hannunsa akan cikinta ya soma adu'a, yafi 10mms yanayi kafin ya juya mata baya ya soma adu'arshi bayan daya idar se shiru taji, lokacin awa d'aya ya wuce ma ta kira sunansa kusam so biyu beko motsa ba, da sauri ta sakko daga kan gadon ta janyo jakarta, wayarta ta zaro ta soma k'ok'arin kira.
Faruk yana zaune wayan shi yae k'ara , yana cikin tsananin damuwa gashi har k'arfe d'ayan dare ya gota, ganin sunan me kiranshi ya sanya yae saurin d'aukar waya muryanshi har rawa yake wurin fad'an
"Bintu!" Cikin dashewar murya tace
"Kayi hak'uri yaa Faruk, wlhy komai rintsi bazanci amanar kaba har abada" zufa ya sharce sannan yace
"Amma dukda haka kike k'in d'aukar wayana dan kuna tare" kallon gefen da Abu huraira yake tae
"Yaa Faruk wayan yana silent ne fa"
"Kina nufin ke bakimayi tunanin ki kirani ba?" Shiru tae
"Seda nace dake karkiyi wannan tariyar ta yaudara, kince abinda ya had'aku da farko tsautsayi ne da kuma rabo, wannan karon bazan d'auka hakan ba, dolene ki rik'emun adalci, karki mana tsawon shekaru hud'u ina jirank8 ki gama jami'a, bayan nan na shud'e shekaru uku dama wasu dakon watanni ina jiran dawowar ki bayan kowane mahaluki ciki kuwa hadda iyayenki sun cire rai akan dawowar ki, kowa yace bazaki dawo ba na kafe, yanzu kin dawo da auren wani hadda ciki, still dai na kafe ya kamata ki tausayamun"
"Yaa Faruk wlhy na sani, namaka alk'awarin har inbar gidan nan bazan bari wani abu ya shiga tsakanina dashi ba" jinjina kansa yae
"Ok!! To na aminta dake, kullum dare zamu rik'a raba dare muna waya kamar sanda kike gida sabida kinga ai batare kuke kwana ba ko" muryarta har sark'ewa yake sanda tace
"Ea hakane amma yanzu bacci nakeji sosai kasan nagaji, sedai gobe ko?" Jinjina kai yae
"Tose goben zan kiraki da safe inji ya kika kwana, and a rik'e alqawari plss, kike yawo da hijab ma" gyad'a kanta tae tamkar yana kallonta kafin ta kashe wayar cikin jin zuciyarta babu dad'i, yaya zata rik'a waya da aure a kanta? Mesa zuciyarta sam bata ke mata adalci ace se mugun k'ulli take mata akan Faruk, taji zata kaso wannan auren ta aureshi kodan halaccin daya mata amma hakan bayana nufin wai tayita keta haddin wannan auren ba, ganibtake tamkar taci amanar faruk dayawa shisa ta kasa dena yin wayar dashi........
***********
*Washe gari*
Mamaki sufyan keyi ace duk gayu da rashin kunyan da ayusher ke mai ada yanzu kurun sabida sun kwana a tare ta wani kama ta zama kurma ko kallon sa ma batayi, bakuma abin da ya mata illah rungumar kawai
"Abincin ma bazakici a gabana ba, nashiga ajanna ni Al-hussain, kina shirin rikitar dani Aisha, menene na wannan abun haka wai? Ko fushin ne har yanzu?" Ci gaba tai da wasa da cokalin datake cin abinci dashi tana murmushi
"Ba gashi ina ciba?" Ta bashi amsa da tambaya
"Banga abinda kikeci ba nikam,har abincin ya gama sandarewa bakici komai ba, barin koma d'akin kawai" batace msa komai ba harya bar gun...
********
Tunda general yazo Lawuri ke kuka tana ce masa zataje gun Abu Huraira da Abu sufyan, yarasa ima ze dafe sabida harga Allah baya fatan abinda ze juyar msa da farin cikin yaran sa,ba kuma hakance fatansa ba akan su, yakuma sani wannan karon koda mom tayi rigima batada aifi konan da cen, da wannan ya sanya aka bata hak'uri dukda ya kula tana gane yaren hausa daga ita har barbo ma, sedai mayarwanne bako wanne suka iya ba, amma rigimar data saka ya wuce tunanin sa dan haka ya mata alk'awarin inshaa Allah jibi ze kaita inda suke......
Ran Abu Hurairah yakai mak'ura gun b'aci dajin wannan rainin wayon da Zuhra keyi, tama gama raina sa, wato shi zatawa rainin wayau har haka, da wani ma take magana a waya, har tana masa alk'awarin baze tab'a taba!!! Lallai seya nuna mata iyakar ta seya tabbatar mata da cewar shayi ma ruwa ne, seya nuna mata shid'in cikakken namiji ne.
Tunda ya tashi kuwa hatta gaisuwar ta ciki ciki ya amsa mata se wani shan magani yakeyi, duk setasha jinin jikinta, shi kuwa bayaso ta gane yaji sanda take wayar da wani gardi, dan haka beko nunar mata ya gane ba, abinci ma beci agidan ba ta kansa yae abinshi, dare yayi ya dawo d'akinta kwamciya, dukseta takura ba haka taso ba, kallonshi tayi cikin tsoro tace
"Yaa Huraira dama cewa nayi ni banajin tsoron kwana ni kad'ai a d'aki, daka koma d'akinka kawai" Wani mugun kallo ya wurga mata daya haddasa mata shiga taitayin ta,da sauri ta kawar da idanta daga dubansa
"Kizo ki kwanta" ya furta cikin tsare gida, mik'ewa tae daga zaman da tai tace
"Ina zuwa zan jona wayana charge a parlor" gyaran kwanciyar sa yae
"Na gashe wayar na jona miki charging, banaso ake barin waya bud'e da dare" shiru tae bata masan ya d'auki wayar ba itakam yanzu ya zatayi da faruk?
"Maza kizo nan nace" hawa tae kan gadon cikin mutuwar jiki tana 'yan muzurai, kwanciya tae ya matsa sosai ya janyota jikinsa, seda ya gama musu adu'a sannan yajone bakinsu gu d'aya batare datasan da zuwan hakan ba, beko saurareta ba ya shiga romancing nata tako ina, tun tana k'ok'arin k'wacewa harya karya lagonta, ilahirin jikinta babu inda bakinsa da harshensa basu jeba, zuwa yanzu gaba d'aya bakinsa yanakan breast nata yana sarrafa nipple nata da tsinin harshen sa, d'ayan hannunsa yana kan d'ayan yana sarrafashi cikesa wayewa, gabaki d'aya seda ya fitar da ita hayyacinta sannan ya tsame daga gunta ya koma gefe yaci gaba da shirin baccin sa dukda yake shima ya tashi tsohon sha'awarta daya addabi duniyar sa, hakan shine kad'ai yake tunanin ze saisaita masa kanta. Dafe mararta tae sannan cikin duhun d'akin ta d'aga kai ta kalleshi, tsananin sha'awar daya bijiro mata ya wuce tunanin ta, hankalin ta ya matuk'ar tashi da abinda takeji komai zata iyayi, batama san bakinta ya furta
"Kayi hakuri yaa Hurairah, ka taimakeni" beko juyo ba yaje
"Nima bansan mesa nake kasan hak'ura dake ba, amma tunda bakyaso inshaa Allah zan rik'a danne abinda nakeji" yana sani ya juye maganar yasan me take nufi
"Yaa hurairah marata ne ta murd'emun sosai bansan mesa nakejin hakan na" be juyo ba yace
"Zamuje kiga Dr. Da safe inaga wannan abinne da nakeji ana cewa juyi ne na yaro sannu" shiru tae sabida tsakani da Allah buk'atar sa take sosai bazata iya sanar masa bane kurun, shiru dukkansu na wani lokaci cen dataga kaman yayi bacci ta saki kuka me sauti kad'an harga Allah tana cikin buqata...
********
General ya gama yanke hukuncin sa akan yanda zeyi da Lawuri amma dole se matakin farko ya shiga gaban mataki na biyu tukunna, da wannan ya nemi malamin addini bayarbe ya d'auketa ya kaita gunsa domin ya mata bayani akan addini kuma ya gamsar da ita akam zata iya musunta domin d'aukar mataki na gaba.
Mom Nu'aiym.
[11/20, 3:02 PM] Maamah twins💕❤: 33***Banaso bana kuma k'aunar ganin kowa se Mazajen nan guda biyu, ko wanne inada dalilin son ganin shi, naji zanyi musulunci badan kowa ba sedan Allah, amma bazanyi a banza ba, banaso in koma garin mu, anan nakeso in rayu tare da Abu Hurairah kaman yanda kace kuna had'a aure kuma anan" kallon ta malamin yae
"Duk wad'an nan abubuwan bazasu yuyuba