gtag('config', 'G-VDLWYD7FHB'); Reading ZEE BABY Bayaninta Ba Ya Ɗauke 1 & 2 By Real Ladingo Chapter 49 | ArewaNovels google.com, pub-8772996913092952, DIRECT, f08c47fec0942fa0
ArewaNovels

Follow us on social media

Facebook Telegram TikTok WhatsApp X


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

zaki kai irin wannan kyau tamkar bake bace mai jego."harara na zabga mata"Haba my sister kuma bazan ma Yayana kwaliya ba dama kice tsirkune ya kawoki garinmu."na karasa zancen ina kallon mashakura na daga mata gida"matar abokin miji ko ba haka ba.? Hafeeza ce ta doki zee abayanta"wlh Allah ya shiryeki." ta fada tana kallon nisha wacce ta labe tana kallonsu.
Hafeeza tace"anty Aisha yadai kinyi shiru ba magana."zeey ta mike ta koma kusan Nisha ta rungumeta"Dan Allah Aisha meke damunki ki saki ranki mu cashe ke fa amaryace ko duk amarcin ne yasa kikayi sanyi."ta fada tana kallon zainab.
Itako zainab kai ta kauda tana shayar da danta.
Murmushi nisha tayi tace"my dear ba komai banajin dadin jikina ne."zee tace Ayya sannu.

Mashakura tace" wlh kunshinki yayi mugun burgeni da kitsonki.
Daddah ce tazo da da Mahbeer yana tsala kuka"zainaba wannan yaro naki akwai rigima amsheshi."amsarsa zee tayi tana turo baki"wlh daddah yara uku kowanne sai yasha nono haba dan Allah." Ta fada tana dungura masa nonon ya wawura yana tsotsa.
Daddah tace"wlh da yanzu nake kirawo maras kunyar ubansu ya amsar masu hakkinsu"shiru zee tayi tana zumburo baki.
Suko suna mata dariya ta cika tayi fam,daddah ta juya ciki gurin sauran yaran dan bacci suke mahbeer ne uban rigima.

Hafeeza tace"zeey wlh dariya kike bani"hararata nayi zan yi magana wayata ta dauki ringing, na dauka naga sunan da yake yawo saman screen d'in wayar *My Yayana HubbinaπŸ’˜* picking nayi na kara wayar akunne, ashagwabe nace"Wayyo My Baby Sardauna na Yayana don Allah zo gida yanzu kaga yada yaranka suka tsotse maka matarka."daga can yace"Baby Qalbina Oya taho sama naga me sukama Mrs Sardauna."ai ban bari ya gama maganar ba na mike ina dariya ina shayar da mahbeer na nufi saman bene,inaji su intisar suna kirana naki saurarasu dan idan daddah ta gani bazata bariba.

Nisha da kallo tabi zee hawaye ya wanke mata fuska tana sharewa duk yaran matan parlon suna lure da ita ba wanda ya kulata sukaci gaba da hirasu.

Zee tana hawa sama tun daga kofar take kukan shagwaba tana kiran Sardauna aguje ya fito ya tarbeta ya ware mata hannusa yana fadin"Allah nagode maka da kabani tauraruwar kanwata yar balarabiyar yarinya kyakyawa ajin karshe wow babyna irin wannan wanka da kyau haka taho maza babyna." da sassarfa ta karasa ta fada jikinsa ya rungumeta ita da babyn.
Kuka ta saka masa, dukansu ya daukesu yayi ciki dasu.
Yana shiga ya zauna saman gado ya sakata cikin jikinsa sosai ya rungumeta ya dora bakinsa akunnenta"Qalbina i miss u kewarki ta kusa kasheni."ya fada yana kissing din kunneta.

Yaron ta cire anono zata ajiye ya amsheni"Baby bani my bro mu gaisa"ya fada yana amsarsa yana kissing dinsa yana mamakin zallar kamarsa da yaron dan sunfi kama dashi akan zee bakin zee kadai ya samu duk zee din kamarsu daya da Sardauna yajima yana sunsuna yaron ya kwantar dashi can nesa ya dawo gun zee ya tsaya daga nesa.

"Oya Baby Qalbina taho gun Yayanki maza" da sassarfa ta isa gareshi ta fada saman faffadan kirjinshi ya maida hannuwa ya zagayeta ya rungumeta gam yana sunsunata atare suka sauke ajiyar zuciya.
yana juyi da ita tsakiyar parlon yana taka rawa da ita tana manne jikinsa haka suke tikar rawa ba kida bare waka saida taji ta gaji ta saka masa kukan sangarta.
"Oh my God Qalbina yi shiru kin gaji ko.? Kai na daga masa.
"Ok zo mu zauna" cak ya dauketa ya zauna bakin gado ya dorata cinyarsa ya kamo hannuta ya fito da harshensa yana lasar tafin hannunta yana shafa kitson kanta can k'asan makoshi yace"Babyna wlh kinyi kyau mutika kitson yayi kunshi yayi kice gobe akwai biki."
Manne masa nayi na kamo fuskarsa na fito da harshena ina lasar fuskarsa ko ina na fuskarsa lasa nake"My Sardauna na i miss u rashinka ya dameni su daddah sun fiye sa idanu wlh ni dai yau ina tare da kai har dare ko My Yayana."? Kwantar da ita yayi ya haye samanta yana goga mata kirjinsa ya dagota suna kallon idanun juna cikin wata irin murya wada kanajinta kasan wacce akema tana da matsayi da daraja babba.
Yace"Baby Qalbina bansan wace irin godiya zan miki ba kin bani yara uku arana daya kyawawa yaran larabawa masu kama da ubansu sak wlh nayi miki Alkawalin zan sama miki farin ciki mai dorewa zainab matar Faisal ina sonki wlh ina kaunarki sonki na wahalar dani duk maganar da yake yana mata wata irin shafa yana ririta mata jikinta yana kissing dinta har yasamu ya zuge ,zip din rigarta ya cire mata rigarta ya ajiye gefe ya cire mata bra nonowanta suka baiyana, idanu Sardauna ya zaro"wow masha Allah babyna wlh my breast dina sunanan kamar da saima kara girma da sukayi wayyo dadina babyna nasha abuna ko."?ya fada yana murza su yana kissing din wuyanta.
Zee ta shagwabe ta kara kankame Sardauna ta lumshe idanunta tana shafa kirjinsa tana murza nipples dinsa.
Ashgwabe tace"My Saudauna na ina sonka sonka ya ragargazamun zuciyata kaunarka gareni babu iyaka i love u Hubbina Yayana Sardauna." Kara makaleta yayi yace"Na'am Babyna i love u bani yawunki nasha."ya fada yana kamo kanta ya dora bakinsa saman nata ya shiga juya harshansa cikin bakinta yana mata wani fitinanan kissing mai tsayawa azuciya kansa zee ta rike suna tsotsar bakin junansu cikin zafi zafi dan sunyi kewar junansu sosai suke musayar yawu suna shan bakin junansu kamr sun shekara basu haduba sai karan kissing din akeji da saukar numfashi su suna shafar junansu.

Bakinta Sardauna ya saki yana rungume da ita yace"babyna nasha my sweet breast.?ashagwabe tace "Yayana kasha abunka mana." Jikinsa na rawa ya dora bakinsa saman breast dinta yana lasa yana zagaya nipples din da harshensa ta tura hannunta wandonsa tana murza masa hajiyarsa yana kara ware mata kafa tsotsar breast din ya fara cikin wani irin salo.
Zee sai bankaro masa take tana murza hajiyarsa tana shafarsa.
Sosai suke jiyar da junansu dadi Sardauna amugun bukace yake ya saki nono ya marerece idanunsa sun ciko da hawaye yace"pls babyna samamun nutsuwa kinji Kanwar Sardauna matar Sardauna uwar 'ya'yan Sardauna."cikin shaukin kaunarsa da mayen sonsa tace"Babyna Sardauna to meye sai ka rokeni ai ko can ma dan baya ciyu ba wlh da ba baka kaci abunka munji dadinmu amma bari muga zuwa nan da sati ko? Yayana."cikin farin ciki ya makaleta yana kissing dinta.
Janyewa tayi ta shiga cire masa kayansa sai da ta cire masa komai ta barshi zigidir ta kwantar dashi reran ta haye saman cinyarsa ta duka ta fara shafa bananarsa wacce ta mike ta kumbiro abun ba karama ba wata irin shafa da lasa zee ta fara masa cikin kwarewa Sardauna yana nishin dadi yana shafa kanta zuwa breast dinta ta duka zata kafa bakinta sukaji bugun kofa da karfin gaske tare da kukan yaro.
Atsorace zee ta sabka daga jikin Sardauna jikinta na rawa zata sauka ya damkota ya maeerece idanunsa fall cike da kwalla yace" dan Allah Baby zan shiga wani hali."kalonsa tayi cike da tsantsar tausayinsa hawaye ya wanke mata fuska ga daddah tana bugun kofar da karfin gaske tana masifa ga kukan da Rafeek yake tsalawa ya dami zee jikin Sardauna ta fada ta kankameshi ta fashe da kuka"Wayyo Yayana ya zanyi daku muryar Daddah suka jiyo tana cewa"Aradun Allah zakuci uwaku idan baku bude kofar ba zan balle ta shegu yan iska..................✍🏻
πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»Sai gobe muje muci rangamπŸ’ƒπŸ»

No EditingπŸ€¦πŸ»β€β™€οΈ

*16/February/2020*





*πŸ’–πŸ’–πŸ‘©πŸ»β€πŸ¦±ZEE BABYπŸ‘©πŸ»β€πŸ¦±πŸ’–πŸ’–*

MALLAKAR UMMU FAREESA NE


πŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ˜₯Allah Sarki laifin dadi karewaπŸ˜₯

ALHAMDULILLAHI

END
*Book 2 πŸ‘‰πŸ»20*


"""Cikin matsaneciyar damuwa Sardauna ya tarairayo zee jikinsa yana kara makaleta sosai kamar zai maidata cikinsa.
Cikin sanyin murya yace"my sweet Baby bari kukan kukanki yafi d'aga mun hankali kiyi shiru na hakura jeki ki kularmun da yarana kinji Babyna karki damu."ya fada yana had'e bakinsa yana tsotsar lips dinta.
Mannewa jikinsa zee tayi tana tsotsar bakinsa.
Karan bugun kofar da daddah take tana zurhuta musu Ashar yasa suka saki juna suna maida numfashi.
Sardauna yace"Baby Qalbina tashi kije wannan masifafiyar tsohuwar bazata barmu mu hutaba"ya fada yana saka mata rigarta.
Ashagwabe zee tace"My Sardauna na baza ka shiga damuwa ba ni dai fadamun kaji Yayana Mijina"ta karasa maganar tana kankameshi kam.

Ajiyar zuciya Sardauna ya sauke ya mike tsaye rungume da zee ya sauko k'asa ya direta k'asa ya kama kafadunta,yace"Baby Oya jeki maza wlh bazan damuba Baby Oya jeki"kai Zee ta langwabe ta nufi toilet.
Bata jima ba ta fito ta dauki Asim wato Mahbeer "my yayana i love u na tafi."ta fada tana nufar kofa.
Murmushi Sardauna yayi yayi maza ya fada bathroom dan yasan ba karamin aikin daddah bane ana budewa ta fado dakin shiko babu kaya jikinsa.

Zee tana bude kofar daddah ta fado dakin,tana masifa.
Wlh bakuda kunya uwar me kukeyi ina shi katon banzan yake"ta karasa maganar tana raraba idanu.
Banza zee ta ma ta had'e face ta kama hanyar fita.
Daddah ta bita tana fada.
"Wlh zainabu kiyi hankali kar wannan maras kunyar ya sake sankama miki wani cikin ko sunah ba'a yiba"zee tayi gaba ta fara taka steps,jin masifar daddah tayi yawa tana tafiya tace"ke tsohuwa karki dameni munje munyi duk abinda zasuyi kiyi inace mijina ne haba tsohuwa sai kwarmaton tsiya me ya hana shi ki masa ko dan kina tsoronsa sai ni mareniyar ki."Daddah baki da hanci ta saki tana kallon zee bata sake magana ba har suka sauko k'asa.

Bedroom zee ta wuce gudin kar daddah ta mata tonon silili ta zauna ta kwantar da Mahbeer ta amshi Rafeek tana shayar dashi.
Umma hauwa tace da zee "momy ina kika shiga wannan ja'irin ya cika mu da kuka."zee ta yamutsa fuskarta tace"umma naje amso magani ina fama da ciwon kai ko amsa banyi banyi ba wannan tsohuwar ta adabeni" umma tace"Asha sannu Allah baki lfy"zee tace "Ameen.

Sardauna yana gama wanka yayi shirin zuwa masallaci sallahr la'asar ya had'e cikin wani d'anyan boyi baki dan daga can cikin gari zai shiga turare ya fesa ya gyara sumar kansa ya dauki wayoyinsa ya zuba aljihu ya fice.
Zee suna zaune aparlo suna hira sai dariya suke Sardauna ya fito anutse yana ta kunsa cikin nutsuwa da takama. kannansa sai gaishesa suke.
Zee ta kura masa idanu ashagwabe tace "Yayana ina zaka wlh kayi kyau dayawa wlh ni bazan yarda ba sai ka canza kayan"ta fada tana ba intisar Rafeek ta mike Sardauna na hangota ya zuba da gudu yana dariya yana cewa"Baby Qalbina kiyi hakuri masallaci zani" ya fada yana ficewa daga parlon.

Nisha baiwar Allah idanunta ta rumtse , zeey ta koma ta zauna tana turo baki.
Zainab tace"kai zainab kin fiye rigima da kishin tsiya,masallaci ne zashi fa."zee ta zumburo baki tace "injiwa baki ga yayi kwaliya ba gari zashi ko hospital duk yarinya da ta kalli Yayana awaje Allah tsone idanunta."takai karshan maganar tana matsar kwalla.
Dariya suka mata,Hafeeza tace "yau fitina kikeji dai kawai Antymu"intisar tace"ai kuwa dai.
Sardauna koda ya fita su Maijidda ne a farfajiyar gidan da sauran mata suna tsokanarsa bai dai ce komai ba murmushi yayi ya tafiyarsa masallaci.

Har dare bai dawo ba da wuri ba,jama'a duk sun watse sai wanda zasu kwana.
zee duk ta damu rashin dawowar Sardauna sai bayan da ta gama shirnin kwanciya ta kirasa bugu daya ya daga ta saka masa kuka,daket ya lallabata yace yana fa sama ya dawo lallabata yayi da kalamai masu dadi har tayi bacci kafin ya kashe kiran yana dariya shima ahaka har yayi bacci Abulensa manne azuciyarsa.

β˜€β˜€β˜€β˜€β˜€β˜€β˜€β˜€β˜€β˜€β˜€β˜€

Washe gari tun karfe hudu Sardauna ya gama shirinsa cikin wata d'anyar Shadda gizna green colour ya dora hula mai masifar kyau yayi kyau har ya yagaji,karfe biyar daidai ya fice ya tafi gidansu dan acan za'a radawa yaran sunah.
Lokacin ko da yaje masallacin gidansu hata su Ahmed da Bandar Sun iso yaji dadin haka sosai.
Bayan sallah Asubah aka radawa yara sunah yansu Mahbeer da Yazeed da Abdulmutallab.
Masha Allah jama'a wlh ba'a cewa komai da gayyar Daddy da ta Sardauna da tasu Ahmed.
Su Bandar bayan an gama rada sunan part din Sardauna suka tafi suka zauna suna hira har rana ta fito Sardauna yaje ya hado masu breakfast mai rai da lfy sukace suna shirya yada zasu tarbi abokanansu.

Can gida ma zee taci kwaliya ta kece raini tasha kyau na uban mamaki ita da yaranta, abin ba'a cewa komai duk inda kake tunanin kyau yau zee baby tayi shi ita da yaranta ba karya Abdulmutallab shi sukecewa Rafeek Mahbeer Asim Yazeed ko Yazeed sak.

Misalin karfe goma na safe su Sardauna suka baro can gidansu suka dawo gidansa aka fara gudanar da shagali.
Zee zaune yaran mata sun kewayeta ana hira tana shayar da Asim.
Ta kalli Hafeeza tace "sister wlh duk kin rame baby na baki wahala kodai ragwanci ne kawai"Hafeeza ta rike baki tace"ikon Allah ai kuwa duk ragwanci na ban koma gida jinya ba ko."baki zee ta tab'e tace"nifa cikin yara uku ne ai dole"Hafeeza tace ai nima bakisan nawa zan haifa ba ko."dariya sukayi.
Intisar tace wlh zainab naga k'ok'rinki yara uku ragas Allah ya bari"wayar zee ce ta dauki ringing ta dauka tana dubawa taga Yayanta ne tayi picking ta kara akunneta,taba Hafeeza yaron ta mike suna mata dariya.

Fitowa tayi tana wayar.
"Hello Yayana wayyo Allah!! Yaya Sardauna nah kana ina ne.? Murmushi ya saki yace"Qalbina gani a gurin jama'a nakiraki mu gaisa ne ya yarana da ke uwar gaiyya da fatan kina lfy ya jama'a Babyna i miss u zan ganki anjima naji guminki pls Habibiyata sahibata hasken zuciyata...kateshi tayi da cewa"Hubbina dan Allah zo yanzu na ga fuskarka mai sakani nishadi na tsotsi bakinka najini cikin jikinka pls Mijina." ta fada tana masa shashekar kukan shagwaba.
Sardauna yace"Ya Salam Baby Qalbina kiyi hakuri pls kinji Mrs Sardauna bari kukan karki sani damuwa Oya yi dubara ki fito kije Swimmig pool sai kiga farin cikin ki Ok Babyna"cikin murna zee tace " i love you my Hubbina.
katse kiran tayi ta koma ta sako mayafi suna mata magana bata bi ta kansu ba ta fice tabi ta kofar kitchen ta fice.
Tana zuwa ta fara raba idanu tana kiransa ashagwabe. "Hubbina kana ina..maganarta ta tsaya jin ya rungumeta ta baya.
Ihu tayi ta juyo ta rukumkumeshi tana murna"Yayana i miss u"murmushi ya sakar mata ya dauketa cak yana juyata tana dariya,yace"wow Baby irin wannan kyau haka waiyo yar balarabiyata kinyi kyau mutika Allah ya barmun My kanwas Matata ina sonki mutika Baby na kin hadu dayawa wayyo my gidan dadin Sardauna" fuskarsa zee ta kama ta had'e bakinsu tana tsotsar lips dinsa saman kujera ya nufa da ita suna tsotsar bakin junansu.
Ahaka ya zauna da ita jikinsa suna manne da juna suna shan bakin junansu,sun jima ahaka zeey ta zare bakinta anasa tana maida numfashi ta kwantar da kanta kirjinsa,tace "My Sardauna na ina sonka dayawa kewarka ta adabeni" Sardauna ya kara matseta jikinsa yace"Baby Qalbina wlh nima ina sonka ina kaunarki kewarki ta adabi rayuwata amma ba komai zamu rinka haduwa a part dina ko."? "Yes Baby Sardauna nah"ta fada tana sauka daga jikinsa tace"yayana sai anjima na tafi karsu fara nema na" dariya Sardauna yayi yace"Ok Qalbina bye sai mun had'e anjima ko..? Kai zee ta daga tana dariya ta tafi Sardauna ya bita da lumsassun idanunsa yana zuba murmushi har ta masa nisa ya mike ya koma gurinsu Ahmed.

🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟🌟

Yau anyi sunah sunah na kece raini wlh duk inda kake tunanin sunah tofa wannan sunah na 'ya'yan zainab da Sardauna sun wacce tunanunku tsayawa binsu daki daki to labarin bazai k'areba ayau amma ku da kanku ku kamanta yau an sha shagali anyi shgali bikin suna 'yan uku Raguna saida aka yake shida shanu uku anci ansha almajirai ma yau sunsan anyi biki namasu dashi agarin Katsina.
ansha anko zee kuwa sai da ta gaji da canza kaya ita da yaranta da yamma kaya iri daya suka saka ita da Sardauna aka yanka cak guda uku mai dauke da sunan yaran da pic dinsu bayan sun gama aka shiga rabon atamfofi da cup da plate masu pic din yaran abin sai wanda ya gani mata yau fa an gwangaje ba karya.
Ummi Raiyan tafi kowa farin ciki Hassan awaya ya dauki komai ya turama su hussaini da Abu Rahman suma acan sun tara larabawa sunata shagalinsu abin gwalin sha'awa can gidama ghaisha da kawayanta sunyi nasu shagali.

Sai dan da magarin taron ya watse sai dangi yan kusa.
Bayan sallah magarib zee tana zaune bakin gado ta zuba daddah da umma idanu sai hada kaya take dan ghaisha tace maza su taho ayau dan bata yarda da zaman zee da Sardauna ba ba'a san me zasu yiba kafin goben.
Daddah ce ta dago taga zeey ta kura musu idanu tsaki taja tace"wai lfy kike kallona haka"Baki zee ta murgada tace"ban saniba na shiga sabgarki ne."ta karasa maganar tana harara daddah.
Umma dariya tayi dan tasan zainab haushinsu takeji.

Bayan sun gama kintsa komai sukayi sallah isha,ba jimawa sukaji motsin Sardauna daddah ta iskoshi parlon zaune ya zubama kofar dakin idanu.
Daddah tace "kai maras kunya tashi maza kaimu gida ai dai da fatan khadijah tama bayani"banza Sardauna ya mata ya mike ya dauki key din motarsa fuskarsa ahad'e yace"sai ku fito da kayan mota ya fice.
Da harara daddah ta bisa,ta kirawo su Rabia suka fitar da kayan gurin mota.
Zee haushinsu takeji ta dai basar ne.
Bayan anga ma fitar da komai mota sukayi shirin tafiya har su Rabia zee tana rungume da Asim daddah Rafeek umma Yazeed suka fito suka nufi mota.
Baya suka shige daddah na gaban motar gurin Sardauna ko kallo bata ishesa ba yama motar key yaja ya nufi get.

Zee ta kura masa idanu ta madubin mota ransa duk abace, honr yayi megadi ya bude masa get ya silala motar waje ya dauki hanya,tukinsa yake cikin wani yanayi yana tunanin ya zai rayu kusan wata biyu babu zeey dinsa.

Har sukazo gida Sardauna baice k'alaba.
Sardauna yana parking ya bude mota ya ficewarsa.
Daddah ko kallo basu ishetaba ta,bayan sun fito su Rabia suka jidi kayan suka nufi ciki su zee na biye dasu har parlo.
Da sallama suka shigo,ghaisha ta mike ta tarbosu.
"Marba da mazaje" ta fada tana kamo zee suka zauna akujera ta amshi Asim tana kallonsa bayada banbanci da Sardauna.
Zee tace "ummina ina yini"ghaisha ta amsa"lfy lau ya gajiya yau an gaji"daddah tayi zaune tana cewa"kinaga daga shi har ita fushi suke sai abarsu su ballowa mutane ruwa"ghaisha dariya tayi tana rungumo zee jikinta tace"hauwa ya gajiya sannu Allah yabar zumunci daddah kodai kishin momy kikeyi"tsaki daddah tayi tace"ku amshi yaron nan naje na kwanta na huta nagaji" umma ma tace "wlh nima gida zan karasa nagaji" ghaisha tace "ai wlh akwai gajiya kam sannunku dai" ta kalli Sardauna yana cika yana batsewa tace"Dr tashi ka kai ummanka gida" baiyi magana ba ya mike.
Umma taba Rabia d'an ta mike ta musu sallama ta tafi.
Daddah tashi tayi ta basu yaron ta karasa part dinta.
Ghaisha taje ta gyarama zee komai dan tare zasu rika kwana bata yarda da Sardauna ba zai iya biyo dare idan yasan zee ita dayace adakin bayan haka zee tayi karama bazata iya kula da yara uku ba.

Sardauna daga kai umma ya fucewarsa gida dan agajiye yake yayi shirin kwanciya ya haye saman gadonsa ya kwanta yana kewar zeey dinsa ahaka har bacci yayi awon gaba dashi,Asubah ta gari.

Bangaran su zeey kuwa sun jima a parlo suna hira da daddy sai da ta fara gyangyadi ghaisha ta rakata ta kwanta yaranta jere agabanta,haka itama tayi baccin tana kewar Sardauna.

Ghaisha kuwa tana gurin Daddy saida suka gama raya sunnah ta gamsar da mijinta sosai tikun ta dawo gurin zee ta shimfida katifa tayi kwanciyarta, Asubah ta gari.

Nisha ce kwance saman gadonsa tunanin duniya take da kara nadamar rayuwa yau jikinta ya kara sanyi nadama ta shigeta ta kara tabbatarwa kanta Sardauna da zeey kainuwane dashan Allah soyayyarsu daga Allah ne yanzu da batawa kantaba itama da tana tare da Sardauna ta haifa masa d'a ko diya gashi yanzu tayima kanta asara ba wan ba k'anen.
Hawayene ya wanke mata fuskarta tana tunanin tayama ta biyema matar da bata saniba gashi ta kaita ta barota.
mutum taji ajikinta ya rungumeta yana kokowar cire mata kaya baima damu da hawayen fuskarta ba.
Da sauri Nisha ta rike hannunsa tana kuka tace "pls my love ka barni yau banida nutsuwa bazaka ji komai ba daga gareni meyasa baka damu da halinda nake ciki ba burinka kawai ka sadu dani ba romance ba komai."ta karasa maganar tana kuka ta rungumesa.

Tausayinta yahaya yaji ya fara lallashinta cikin kwantar da murya yace"my love kiyi hakuri insha Allah daga yau zan kula dake wlh duk irin romance din da kikeso na iya kawai ina hora dakene saboda abinda kikayi ko ince da mukayi bashida kyau amma Alhmdllh zan gyara matata Aisha me sunanki da ta rasu garin haihuwa wlh babu irin love din da bamayi"da sauri Nisha ta dago ta kallesa tace"kana nufin ka taba aure kanada yara"murmushi yayi yace"wlh inda yara tiwis ta haifamun daga haihuwarsu tabar duniya sakamakon rashin kudin da za'a mata aiki akan lokaci dan ta wannan dalilin ne nashiga daba har na mallaki mota amma wlh ban taba kashe kowaba da sai kishiyarki da kika kawomun saboda ban taba samun dubu dariba a aiki daya...nisha ta katsesa ta hanyar cewa "ina yaran shekarasu nawa"dariya yayi yace watansu tara yanzu suna gidansu Aisha bari zan amso mana yaranmu dama na barine naga nadamarki yaranmu biyu sun ishemu rayuwu."ya fada yana rungumeta gam jikinsa.

Cikin farin ciki nisha tace "my love wlh zan rike amanarsu zankula dasu nabasu tarbiya bazasu taba maraicin uwa ba..bakinta ya kame ya fara bata hote kiss yana murzata nisha ta cika da mamaki ai kuwa ta fara basa hadin kai suna murzar juna har suka fada duniyar ma'aurata wanda ya jiyar da ita dadi sosai sun haukata juna sai ihun dadi suke saida suka kwashe 30 minute suka sararawa juna ayau kam Nisha ta gamsu bayan sunyi wanka suka rungume juna sai baccin gajiya,Asuba ta gari.

*********************************

Pls agurguje bayan wata biyu
Zee saida ta kwashe wata biyu cif agida ghaisha ta kasa ta tsare bata yarda Sardauna ya kebe da zee tun suna damuwa har suka hakura tunda sunsan dole dai idan ta zubar da ruwa za su koma gidansu amma ghaisha ta hana saida zee tayi wata biyu tasha gyara ciki da waje wlh idan ka ganta sai ta burgeka tayi yar kiba mul-mul abinta yaranta zaka zaci sunkai wata hudu da haihuwa saboda girma dan nonota yana da kyau kowa mamkin girman yaran yake kullum Sardauna sai yazo ya daukesa ya jerasu gaban mota suna yawo ko ya tafi gurin aiki dasu saida daddy ya hana shi zeey ta sha gyara ba karya dan daga ta zauna zuba take ita daya gashi babu hanyar kebewa da Sardauna ghaisha saida ta shirya dan kanta ta saka ranar tafiya tasa akama zee kunshi da kitso na kece raini fada irin kyawun da tayi bata lokaci ne saidai mai karatu ya kamanta yau take sallah gun Sardauna da zee murna ba'a cewa komai daddy saida yayi ta tsokanar zee.

Bangaran ummi Raiyan jikinta yayi nauyi sosai kasancewar tanada girman ciki watansu bakwai amma kace yau zata haihu sosai kawu Saminu yake kulawa da ita ya hanata aikin komai ya karo mata mai aiki sun zama su biyu yan aikinta ita sai dai tayi abinda zai dan motsa mata jininta itama ta bada gudun muwa wajan gyaran zee wani abin aboye takema zee dan kar ghaisha taga rashin kawaicinta.

Bangaran Nisha da mijinta suna zaune lfy ya amso yaransa cikin ikon Allah iyayan matarsa basu ki bashi ba nisha susai take basu kulawa har sun fara tafiya gasu kyawawa yan dumul dumul dasu yan uwan yahaya sunajin dadin nisha duk da basu gari daya duk bayan wata daya sai sun tafi jigawa sun kwana.
Hafeeza ma cikinta ya dan tasa soyayya kuwa ita da Ahmed sai abinda yayi gaba.
intisar kuwa yanzu ne take laulayi mai wuya.

Da misalin karfe tara na dare ghaisha ta kawo zee baby da yaranta har gidan Mijina gidan yasha gyara na uban mamaki sai kace subuwar amarya.

Bayan ta hadasu tayi musu nasiya tayi musu sallama ta tafi tana tafiya Sardauna shima ya fice sayan kazar amarci.
Zee ganin Sardauna yaki dawowo ta kirawo su Rabia suka tayata daukan yaranta ta kaisu sama ta zauna ta shayar dasu saida sukayi dam ta kwantar da kowanne agadonsa Yazeed da

Please Login or Register in order to submit comment