You Cannot Download this book untill you login but you can read it .
Login Register
haka Allah yayi ke daya aduniya babu ta biyunki shiyasa aljannai ma suke bibiyarki wayyo my zeener wlh bazan iya dainawa sai na kwana uku a samannki Allah yabar mun zainabu abuna ni daya Abuna ina sonkin kamar na mutu wayyo dadi zan mutu Abuna ya akayi nasameki cikakiyar budurwa wayyo My Abulena duk duniya ke kadaice zan kasance dake har bayan raina wayyo my kogin dadin Yayanta Abuta gabaki daya Sardauna ya haukace sukuwa yake saman zee baby kuka yake yana ihu zee ko jin wata irin launin azaba da Sardauna yake mata ga kukansa da ihunsa sun cika mata kunnuwa ita kuka shi. kuka ta gaji da dukansa tana cemasa kwarto har karfinta ya kare tayi lakwas tana fitar da hawaye tama daina kukan Dan ko motsin kirki batayi ta barwa Allah Dan mamakin
girman zungureren abunsa da ya tura mata agabanta take tasan babu Shaka sai ta kamu da cuwon yoyon fitsari Ammi cikin bacci ta rika jiyo ihu ta tashi ta fito hankalinta atashe ta nufo part d'in Sardauna dayake da larabci yake surutansa karaf kunnanta da gudu tayi baya hannunta akai tana
Addu'ar Allah yasa makota kar suji. Sardauna ya haukace wlh yarasa abun fadi komai fadi yake yana kuka zee hawaye kawai take dan zuwa yanzu ta fara ficewa haiyacinta.Nima bacci nakeji nabaro Sardauna na fece Asubah ta gari.
⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡
Nigeria da misalin kare goma na safe Nisha ce zaune a parlor ta gama breakfast da waya ahannunta tanata kiran Sardauna da number da ya kirata jiya amma tana ringing ta kira yafi sau goma ba'a dauka ba jifa tayi da wayar ta fashe da kuka ta Mike tsaye tana saffah da marwa tsakiyar parlo tana kai komo ranta amugun b'ace" kenan yana nufin yana tare da zeey shiyasa bazai dauki wayata ba ko mai nufinsa wayar ta sake dauka ta kira tana ringing lokacin karfe takwas ne na safe asaudiya har tagaji da ringing bai d'aga ba zata zauna taji knocking ta nufi kofar da Sauri ta bude wata matace ita ba kyakyawa ba ita ba mumuna ba tsaye tana murmushi Nisha tace "sannu amma ban ganekiba.? " to kibani izinin shigowa ko.?" bismillah hanya ta bata ta shigo ta rufe kofar suka nufi parlo......................
*ZEE BABY*
*Page biyu ne na hada muku gobe banida dama jibi idan Allah ya kaimu zamu tashi a page 3 book 2*
👇🏻
*Book 2👉🏻1&2*
....gurin zama Nisha ta nuna mata ta zauna itama ta zauna Nisha tace" ina kwana? murmushi matar tayi tace"lfy lau Aisha ya gida.? "Alhmdllh." yauwa nasan baki sanni ba ko? murmushi Nisha tayi" wlh ban ganeki ba." Ayya ni makwabciyarki ci bamuda nisa daga gidan marigayi mahbeer idan kinyi kwana gidana ne. Nisha tace" Allah sarki nagode da kulawa, wataran idan na tambayi mijina zan leka nagode da kulawa, bari na kawo miki ruwa.ta Mike ta nufi kitchen matar tace" no kibarshi na biyone mugaisa bari na tafi nasan mijinki ko fita baiba. " Ayya baya k'asarma ya tafi saudiya jiya kinga kiransa ma nake baya dauka. " ayya to Allah yasa lfy kinsan jiki da jini wlh har kin tunamun sister DINA itama tana saudiya a jiddah take aure.Nisha ko da son labari tayi murmushi tace" ah haba bari to na kawo miki lemo muyi fira kitchen ta nufa ta dauko drinks da cup ta kawo ta tsiyaya mata ta zauna. tace" muma kanin mamata tun yana saurayi
yake cen ya auri balarabiya da yaransu uku amma yarasu gun yaran ne mijina ya tafi. matar tace" Allah sarki wlh Nima sister na take can wlh bakiga abinda ta aikomin ba jiya wasu makwatan,su suka hanasu bacci. Nisha tace" yo garin ya fadane sukeyi koko me? " ai kibari wai bakone yaje gurin matarsa shine Dan jaraba bazai hakura ba har su dawo kalli kiga. taba. Nisha wata kantareriyar waya ta amsa tana dariya" wai me sukayi ta fadi tana kallon screen d'in wayar me zata gani Sardauna ne saman zee yana sukuwa sai kwarara ihu yake yana kuka yana yaba dadinta yana fada mata irin mugun son da yake mata wasu kalaman sunyi tsauri zee ko sai kuka take tana dukansa tana cewa ta tsaneshi kwarato Nisha
wata irin zuface take keto mata jikinta ya dauki kerrrrrma ta Saki wayar ta Dora hannunta akai ta fasa ihu sai gata ak'asa sumammiya. wani irin ihun dariya akayi Ana shewa tace" wlh yada kuka raunatamun miji ya nakasa duk sai naga bayanku zan fara dakene zan sa ki zubar da cikin jikinki Wanda nasan hakan zaima mijinki ciwo Dan yanason cikin mutuka zan saka miki tsanar shegiyar yarinyar nan ta kuma bushewa da dariya. Rabia mai aiki da take tsaye jikinta ya dauki rawa ganin matar ba mutum bace da gudu ta nufi kitchen domin ta buya matar ta bushe da dariya ta beka hannunta ya koma zabgege sai ga Rabia agabanta tsaye gabanta tana rawar jiki fitsari na tsiyaya ta kece da dariya tace" daga yanzu kin manta abunda ya faru ta dawo mutum sak ta bugi kanta tace" wai Rabia me ya faru ne" ba komai naga hajiya ta fadine bari na kawo ruwa da gudu ta nufi kitchen ta dauko ruwa matar ta amsa ta yayafa ma nisha ta sabke
ajiyar zuciya ta tashi zaune Rabia ta mata sannu ta tafi nisha ta fashe da kuka" wlh wannan mijinane da yar uwata na tsani zainab bana kaunarta tunda itace
zuciyar Faisal ni kuma shine zuciyata na tsani zainab sai na kuntata mata wani irin dadine takeda shi haka da mijina yake kuka da ihu ni bemun ba sai de ya cikani da tambayoyi wlh sai na kuntata musu dagashi har ita duk ko da son da nake masa don Allah kibani shawara? wai kina nufin mijinki ne?" eh wlh." to kiyi hakuri Aisha kibari har suzo zan doraki Akan hanya kinga yanzu cikin ki ya shiga wata hudu harda kwananki zubewarsa akwai Matsala amma bazata gagaraba daga wajanmu kibari sun zo. " kina nufin na zubar da cikin? " sosaima kuwa zaifi kowa jin ciwon zubewarsa ko ke bakiji ciwon yada ya bude mata zuciyarsa ba cewa fah yayi bayason kowace mace aduniya sai ita Kenan ke bakida gurbi azuciyarsa sai cikin jikinki amma idan kika zubar alokacin zamu gane ya kike azuciyarsa inko bakiso shikenan.riketa Nisha tayi "inaso inason sanin matsayina." gud kuma zan baki shawarwarin yada zaki sakata ta kuntata masa tace bata. Auran ai kinsan batasan tsohon mijinta ya mutuba dan rigima na gaba yanzu dai ki ajiye hankalinki karki Nuna musu
haushinki basaja zaki musu Dan Allah karkiyi fushi dashi itama ki yaudareta yada zataki mijinki.ajiyar zuciya Nisha ta sabke tace" naji amma wlh sai na azabatar dasu ta ruwan sanyi. "Yauwa yar gari ki ajiye hankalinki ni zan tafi ai ciwon mace na macane sai na dawo ta Mike Nisha tace" to wai duk ina kikasan wannan abubuwan? kibar tone tone kibina kawai na temakeki.dariya Nisha tayi ta rakota har kofa tana mata godiya suka rabu ta dawo ciki ta fara kai komo tanaso ta fadawa salma kanwarta da nadiya tasan ba goyan baya ba zasu bata sharewa tayi tai zamanta tana kisima yada zata nunawa zee da Sardauna basu mata Adalciba da suka so juna tana raye.sai ta shayar da zee azaba cikin ruwan sanyi.
⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡⚡
*Saudi Arabia* bangaran Sardauna da zee baby bai sararawa zeey ba sai Ana kiran sallah release biyu yayi samanta saboda dadi lokacin bata ko motsi babu numfashi jikinta ya mirgina gefe yanajin wani mugu mugun farin ciki da annushuwa wata irin gamsuwace yayi ta ban mamaki shida kansa mamaki yakeyi ya akayi hajiyarsa ta koshi dam dam idanunsa alumshe tsawon minti biyu ya bude ya matso ya rungume zee" my Abuleta gidan dadin Sardauna ubangiji yayi miki albarka ya fadi yana matseta jikinsa ya zuba mata lumsassun idanunsa yana kallon pink lips d'inta mai Dan fadi da Sauri ya Dora lips d'INSA asama yana tsotsar lebbanta ya zuba
mata idanu yaga bata motsi sakin lips d'inta yayi da sauri ya girgizata" my sweet zeener na
shigesu pls tashi sakinta yayi ya Mike ya sabko ya nufi bathroom ya hada ruwan gumi ya dawo ya sureta ya koma bathroom ya nasata aruwan gumin amma bata motsaba har kusan 20 minute dubara ta fado masa ya cireta aruwa dan har ya canza kala ya sake wani ruwan Wanda yafi na farko zafi ya nasata naman shiru fita yayi ya cire zanin gadon da ya baci da jini ya nadeshi yasaka a kwatinsa yana murmushi ya shimfida wani ya gyara dakin tsafa ya fesa, turaran d'aki ya koma bathroom yayi wankan tsarki ya daura towel ya nufi gun zee ya tsameta aruwan yayi mata wanka tsarki tas ya nadota a towel ya fito rungume da ita ya kwantar da ita saman gado ya rankwafa yamata kiss 'ya lulubeta da, bargo" yanzu bazan farfado dakeba sai naga nemo maki magani dan wlh nasan rigimace ah gabana. agogo ya kalla yaga har karfe shida na
safe jallabiya ya saka ya shimfida darduma ya tayar da, sallah, bayan ya gama ya jima yana Addu'a Allah ya jikin Mahbeer sukuma Allah ya karesu da shairrin mutum da aljan Allah yabashi ikon yin adalci tsakanin matansa, ya shafa, Adu'a ya Mike bakin gadon ya zauna ya janye bargon ya janyo zee jikinsa, ya bude kafafunta yana dubawa, ko ya, jimata, ciwone yaga, bata, karu ba amma ta, gurzu shafa gurin ya fara yana lumshe idanunsa, saboda gumin da ke ratsa, tafin hannunsa, ya rankwafo ya kafa, bakinsa agurin ya zura harshansa yana lasa d'ago yayi ya kwantar da ita, yana murmushi " Abulena gidan dadin Sardauna kinci azaba wlh na, tausaya miki Mrs Sardauna wannan shine girman. lulubeta yayi ya sabka agadon ya dauki waya ya kunna ya kira Hamraz saida ta kusa katsewa ya daga" Hamraz pls zo yanzu ka rakani hospital zan hadowa matata magani.daga can yace" wayyo Dr wlh dan dai kaine da bazan fitoba ganinan zuwa. murmushi Sardauna yayi yace" godiya nakeyi. ya tsinke Kiran ya haura gadon ya kwanta ya rungume zeey baby ya zuba mata lumsassun idanunsa yanajin sonta da kaunarta kamar zasu kasheshi tafin hannunta ya kamo yana murzawa ya rungumeta gam yana sabke ajiyar zuciya. mintin ashirin wayar Sardauna ta dauki ringin.
Ya janye jikinsa ya sabko ya dauki wayar ya fito farfajiyar gidan ya nufa get ya bude ya iskosa cikin mota ya bude ya shiga, yana murmushi suka, gaisa Hamraz yaja motar suka nufi hospital. Ammi kuwa tun bayan sallah asuba hankalinta tashe yake duk da tasan Sardauna mijinta ne tsoro take makota suji amma da ta tuna su bakine yan tafiyane sai taji sanyi su hussaini kuwa Allah ya temaka jiya sunyi baccin basusan wainar da aka toya ba da ko sai sunyi sallahr asubah suke kwantawa basu tashi sai azuhur karfe tara ammi ta fito parlo tanaso taji lfyr zeey baby duk tasan ba sabon shiga bace sam hankalinta ya kasa kwanciya batada nutsuwa sallamar su Sardauna taji da hamraz ta amsa Sardauna ya gaisheta ta amsa cikin kulawa Hamraz ya ajiye ledojin hannunsa kayan breakfast ne ya gaisheta" Amina yau kintashi da wuri dariya tayi Sardauna yace bari na shiga ciki Ammi zainaba batajin dadine magani na amso mata daukomin abayarta saboda sallah." Asha ai dama nasan arina. Sardauna yace" kinji Kenan aljanunta sun tashi? " ah ah banjiba ai tun anan ta fara. fari na daukoma. taje ta dauko kaya kala biyu ta bashi Hamraz yace "Allah yabata lfy Sukace Amin
Ammi tace"ka gaisheta zan shigo idan anjima murmushi yayi Hamraz yama Amina sallama suka fito tare da Sardauna shi ya tafi shiko yayi ciki Ammi tace" oh ni Aminatu naga rashin kunya kiri kiri wai Aljannu ledojin ta kwashe takai kitchen har
ajima kafin suyi breakfast Sardauna yana shiga ya ajiye ledojin ya bude alluran ya hada ya ajiye ya bude robar ruba ya kurbi kadan ya ajiye ya hauro saman gadon ya janye bargon ya Haye saman zee amma ba sakar mata nauyi ba ya tallabo kanta ya dora bakinsa, ahancinta ya fesa, mata ruwan bakinsa da karfin gaske wata irin ajiyar zuciya ta sabke tayi atishawa, ta bude manyan fararan idanunta da suka rikida sukayi Jan wuya suna hada, idanu da Sardauna ta barke da kuka" Allah ya isa, tsakanina da kai na tsaneka mugu azalumi macuci saboda yarda, da nayi da kai yasa kaci amanata tashi yayi cak ya dauketa ya sabko tana dukansa tana zaginsa ya nufi bathroom yasake mata wanka daket yasamu tayi alwalla ya fito da ita
Ya shafa mata mai tana dukansa yasa mata, abaya yace" maza yi sallah hararasa, nayi cike da tsanarsa haushinsa, araina na nufo gun darduma taku daya nayi na tsaya cak saboda azaba haka na daure ina takawa dan banaso ya tabani har na karasa, na hau darduma na kallesa " wlh babu abinda na tsana ayanzu sama dakai mugu mazinaci wlh natsani mazinaci arayuwata ganin irin mugun kallon da ya watsomun ya nufo guna yasa na tayar da sallah. Sardauna yace" wlh My Abulena ki taka asannu ina tausaya mikine idan kika sake kirana mazinaci Allah yanzu zan murkosheki na tisa, cin wulakanci zan miki amma idan kinyi garda idan kin gama sallah kirani mazinaci kiga, aiki da cikawa yanzu na kwashi gara gidan dadina ato tunda ba kwartanci nayi ba sunnah nayi da mafi soyuwa cikin zuciyata wlh ki iya bakinki ko na ba uwar dakinki abuncinta yanzu wlh.
ya fadi yana nufar kan table ya sunce ledojin ya dauki cup ya juyo tea mai masifar kamshi da dadi ya dauki plate ya sauye soyeyiyar kaza mai hade da folawa ya matso da table d'in gefen gado.tunda naji ya rantse zai sake nasan zai aikata naja bakina nayi shiru da cemasa kwarto amma nayi alkawalin sai naci masa mutumci na tona masa, asiri idan mun koma gida. Sardauna ya taso ya dauketa cak ya nufi saman gado da ita ya dorata cinyarsa ya dauko tea ya dora abakina buge hannunsa nayi" bazan shaba ko dolane? " kisha wlh ko na murkosheki yanzu zabi guda? cikin kuka nace "nabarka da Allah zaka ga karshenka na rike hannunsa ina shan tea d'in saida nashanye duka ina hawaye yabani kazar naci sosai dan yunwa nakeji inaci ina zaginsa araina ina koshi na fara kiciniyar sauka ajikinsa ya rungumeni tsam ina dukansa yaki sakina fashewa nayi da kuka na kwantar da kaina kirjinshi na lumshe idanuna dan sai nakejin ina sonsa da kaunarsa abinda ban taba kawowa araina ba sai yau" wayyo Sardauna ka cuceni ka hallakar dani Allah ya isa ban yafe maba na fadi ina dukansa. tsawa ya bugamun wacce tasani tsoransa ya dawomun sabo fil shiru nayi ina kokowar sabka daga jikinsa. "wai kinsan irin dacin kukanki da nakeji azuciyata my zeener wlh kiyi kokarin hadiye kukanki ya fadi yana matesata jikinsa allura ya dauko bata shiryaba taji allura ajikinta ta saki ihu ta rukumkumeshi tana kuka banza ya mata
saida ya mata har biyu ya ballo magani yasaka abakinsa ya dauki robar ruwa ya kurbi kadan ya tallabo kanta ya had'e bakinsu ya shiga juyo mata maganin da ya narke taki hadiyewa ta dantse hakoranta hancinta ya danne mata ba shiri ta shiga hadiyewa saida ta hadiye tas ya saki hancinta ya kamo harshenta ya shiga juyawa cikin wani irin shegen Salo yake tsotsar harshanta yana hadawa da lebanta da hakoranta ya shiga bata yawunsa tana hadiyewa batare da ta saniba dan wani irin sarrafa harshanta yakeyi kissing d'in zee yake bada wasaba ya rigada ya tado mata kwadayin tsotsar bakin junansu batasan lokacin da ta narke jikinsa ba ta tallabo kasan tana tsotsar harshansa zuwa k'asan bakinsa tana bashi yawunta yana sha wani irin shan bakin junsu sukeyi sai fitar da numfashi suke sai karan musayar yawunsu kakeji tsayin 30 suka kwashe suna shan bakin junansu amma sam babu Wanda ya gaji cikinsu sai hawaye da ya wanke musu fuska. suna cikin kissing d'in juna zee ta fizge bakinta ta fashe da kuka tana dukan Sardauna " Allah ya isa ban yafeba mugu ta fadi tana sabka daga saman gadon tana tangadi.
tana kuka ta nufi kofar fita tana tangadi tana tafiya agwale k'asanta na mata azama zafi Sardauna ko jikinsa ya gama mutuwa daket ya Mike ya biyota ya damkota kokowa suke tana kuka tana Kiran Ammi daukota yayi cak ya nufo gado" MyBugun Numfashina kiyi hakuri banason azabtar dake pls kibar kukan wlh kona mun rai yake banason damuwarki. kwantar da ita yay saman gado ya Haye samanta yana lallashinta ta sauraresa fur takiya face d'insu ya had'e yana sabke tagwayan ajiyar zuciya yana hura mata iskar bakinsa ya rike kanta da kyau yada bata ko motsin kirki yana shafa kanta yana hura mata iskar bakinsa"my sweet zee babyna pls karki hadasa mun ciwon zuciya wlh bazan iya jure rashinki ba jikinta ya gama saki magani da alluran sun fara aiki tana cikin rigimar bacci ya dauketa. "My sweet Abulena kiyi hakuri zaki gane ba zina nayi dakeba.my zeener ki gane ina miki so na fitar hankali da bazan tab'a zina da keba my sweet gidan dadina ina sonki pls kibar tayarmun da hankali karki kini nasan kina sona sabkar numfashinta yaji cikin hancinsa ya d'ago ya zuba mata idanu bacci take hawaye ya wanke mata fuska murmushi ya saki ya fito da harshansa ya lashe fuskarta tas ya daure mata gashinta ya dagata ya sabko daga saman gadon" wannan fah dole zan ajiye so na dawo Sardauna ko ma shirya dan so take ta bujeremun Allah ka temakeni ta yarda da auranmu inajin tsoron ta kini nasanta da taurin kai abun nata ya fara yawa Allah kadubeni ka barni da,my Abuta ina sonta domin Allah my zee babyn Sardauna murmushi ya saki ya sauye coffee d'insa a cup yasha ya cire jallabiyar jikinsa.
ya saka kayan bacci ya kara gudun Ac ya hauro saman gadon yacire mata kayanta ya barta haka ba komai jikinta sai pant ya rungumota ya jamusu bargo ya mannata da jikinsa ya had'e face d'insu ya kamo lebanta yana tsotsa ahankali hannunsa daya saman manyan breast d'inta ya fara murzawa ahankali yana lailaya mata nipple d'in ya lumshe idanunsa yana shafar sassan jikinta ahankali da hannun daya yana Nishi yada yakejin dadin tsotsar lebanta da murza manyan breast d'inta tsayayyu bakinta ta zare ashagwab'e ta kirasa My Sardauna nah karka barni ka kasance dani har karshan rayuwata ina sonka kallonta yayi yana lumshe idanu yada yakejin dadin murza bresat d'nita yace" Wallahi nima bazan iya rayuwa babu keba kema karki barni mu kasance tare matata ina sonki Abulena bani mama nasha ya fadi yana dora bakinsa saman breast d'inta yana tsotsa anuntse cikin wani irin Salo yake shan nonuwanta Mika ta fara tana bank'aro masa kirjinta tana makaleshi tana sabmatu cikin bacci shima manneta yayi idanunsa na fitar da ruwan hawaye ya lumshe idanu yana tsotsar nonuwanta tamkar jariri yana mulmula dayan ahaka har barawon bacci ya dauke Sardauna nono zee abakinsa yana tsotsa. Daide lokacine Nishar ta kira Sardauna lokacin shabiyu asaudiya sukama A, Nigeria karfe goma na safe shine fa tana cikin
Kiran matar aljanin zee tazo ta kawo mata mugun labari Wanda zata sakata cikin chakwakiya babba ta hadasa fiti da tashin hankali dan daukar fansar mijinta dan Sardauna ya ilatashi sosai jinya yakeyi.
Sardauna da zee baby Bacci suke sosai manne da juna har anyi sallah Azuhur basu motsaba dan Sardauna jiya ko gyangyadi baiba baccin da yasamu yanzu shine shiko dama idan ya tara barci yanada nauyin bacci barin ma jinsa jikin burin ransa zee ga abinda yafi so abakinsa yana tsotsa su hussaini so biyu suna zuwa suna buga kofa basu tashiba baccinsu suke duk Wanda yayi yunkorin motsawa sai dan uwansa ya rikoshi ya rungume gam kuma har yanzu nono zee a bakin Sardauna da tayi kwakwaran motsi sai ya fara tsotsa. Karfe biyu daide zee ta farka saboda fitsarin da takeji taganta manne da Sardauna nonota a bakinsa idanun ta zuba masa ta beka hannu ta shafi fuskarsa tanajin wani irin mahaukacin sonsa da kaunarsa ta kurawa fuskara idanu ita dashi kamar an tsaga kara saboda tsantsar kamarsu hata dimple d'insu dama da hagum iri daya ko magana suke yana lobawa bakinsa ta kurawa idanu shi nashi k'aramine itako lips d'inta yana da dan fadi jitayi ya fara tsotsar breast d'inta idanu ta lumshe tana shafa fuskarsa wani irin dadi na ratsata " Ashhh uhmm wai My Sardauna nah dadi wlh. ta fadi tana Mika tana kara tura masa. wayarsa ce ta dauki ringing ta bude idanunta ta kallesa idanunsa lumshe alamar bacci yakeyi ahankali ta janye
nonota abakinsa ta janye jikinta ta sabko tana tafiya agwale ta nufi gun wayar ta dauki wayar ba suna picking tai ta kara akunnanta muryata k'asa tace "hello daga can taji muryar Nisha wacce bakin ciki ya tokareta amma ta dake dan taji muryar zee amma sai ta nuna da Sardauna take magana tayi sallama ashagwab'e tace" my sweetheart Dr nah wlh nayi missing naka sosai jiya daya pls kadawo babynka na mun motsa kaji my Dr nawa.kuma ka tsaremun kanka ka rufe idanunka da kallon mata dan duk duniya natsani wacce zata rabi mijina abin sona Sardauna zakin love mace daya zan iya barwa kai my dear zainabata itako nasan ko maza sun kare bazata taba son mijin Nisha ba nasan bazata soka ba my Dr ka kularmun da kanka ka gaishemun da my zainab ilove u my Dr da sauri na tsinke Kiran gabana na mahaukacin bugawa wani irin jirine naji na dibata nan take zufa naji ta karyomun jin yada nisha take magana ashagwabe zatonta Dr ne da yada takeson mijinta da yada ta karamani har taji zata iya barmun mijinta dan tasan inada aure wani irin kuka ne ya kufcemun na rufe bakina da tafin hannuwana na ajiye masa wayarsa sai lokacin na lurama ba kaya ajikina cikin tafiya agwale na isa bakin gadon na dauki abayata na saka na yane kaina na tsaya kan Sardauna na k'ura masa idanu inajin sonsa kamar zai kasheni da sauri na kauda kaina nan saman table naga canji kudin Saudiya na dauka ina dingishi na nufi kofa na murza key na bude kofar ahankali na fice ina kuka ko da na fito ban yarda na shiga gun Ammi get na bude na fice bakin titi na nufa" Sardauna Allah ya isa kasamun sonka adare daya ka rabani da budurcina kasa na aikita zina da aurena kaikuma kana tare da matarka da kakeso har da cikinta kasamun kinshinta araina kasa na tsani kaina ayanzu babu abinda natsana sama da kai na fasa zuwa Nigeria yawona zan shiga zan kira mahbeer ya sakeni na rokesa gafara nayi zina da auransa Sardauna ya zanyi da sonka naji natsani duk wata macan da zata kalleka da sunan tana
sonka gashi Nisha ta nuna itama sonka take Dole zan kaurace muku kuyi soyayyarku My dear Nisha nagode da adalcinki gareni da har kikaji zaki iya barmun Sardauna da banida miji wlh koda banida miji bazanso mijinki ba ai da kunya kuma ni bana ra'ayin mai mata inada mugun kishi bare Sardauna da yau daya sonsa yamun mugun kamu sonsa ya shigeni sosai har nakejin idan banyi nisa dashiba akwai matsala baba Astagafirullah ya Allah kayafemun ka ciremun son Sardauna ka maidomun son mijina mahbeer Sardauna yafi karfina yau zuwa zanyi nayi shaye shaye naje yawona da gidan casu na cashe nasha kwaya da sirot na more na tafi gidansu manal da jannat na boyema Sardauna har yagaji ya tafiyarsa Nigeria ni bazan koma k'asar haussa ba tunda Sardauna yafi karfina Nisha. Ki ajiye hankalinki Sardauna nakine ni ko da banida miji bazan shiga rayuwarki ba da masoyinki mahbeer kazo gareni nafasa cewa ka sakeni wlh nasan kana sona baza ka gujeniba dan dan uwanka ya kusanceni da zaran Sardauna ya gaji da nemana bai ganni ba yabar saudiya zan dawo gareka mijina yaya Mahbeer
Book Chapters
Chapter 35
Chapter 36Chapter 37Chapter 38Chapter 39Chapter 40Chapter 41Chapter 42Chapter 43Chapter 44Chapter 45Chapter 46Chapter 47Chapter 48Chapter 49Chapter 50