You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

bangaren matarsa ta biyu zataje gaskiya dan bata iya shigarwa su tante kai tsaye haka kuwa akayi danhaka Aicha sosai ta tabeta har tabata abinci dasu afrah suka shigo kuma tashige cikinsu sai daga baya take tausayin kanta dan duk yadda take tunanin wadatar da afrah zatashiga tafi ma amma haka tasaki jikinta akayi komai da'ita kuma duk inda Afrah ta zauna sai"

tace ga yar uwata nan.

"Tundaga sama yatsaya yana kallonta tana kwance ta kunna kida abinta ko ajikinta tana chatting dinta """

"Ke meenal "" Dady yafada yana zuba mata idanuwa. "" Naam dady tafada tana kashe wakar tana kashe wayar gaba daya "" Wakike jira ya gyaramiki dakin? Kuma da kika kwanta mumy tana kitchen bazakiji kuyi girkin tare ba?"" "" To dady nifa ban iyaba ."" "" To wayeke miki nagidan mijin naki?"" "" Order nakeyi tafada bako kunya."" Daka mata tsawa yayi yace "" Daga yau ke zakina koyan yadda zakiyimana abinci Wallahilazim ko da wasa wasa kinji nafada kika kara kwanciya tana aiki agidannan to tabbas sai na ballaki mara mutunci kawai sha sha sha kuma kishirya zan sakaki a islamiyya yafada yana barin da™in. Cikinta ne yakada saboda faWan da yayi mata ha™an yasanyata saurin shiga bandaki da gudu tana kasayar da abunda yataso mata daga nan kuma tatafi kitchen tana fadin "" To yanzu mumy da kikagayawa dady banzo natayaki ba me zan tayaki tunda ban iyaba?"" Mamakin rashin iya lafazin yarinyar tayi sai kuma tace "" Bazaki koya bani ba?"" Shima Mutallab din zai gaji da fushinsa yazo ya daukeni ne."" Mamaki ne"

"yakama mumy dan tabbas takara yarda yanzu meenal tarbiyarta sai a hankali kai wannan jahilci ne ma ."""

Bakaramin kyau sukayi ba dan yau daga gurin kwalliya sukayi shigewarsu gurin event dan ita daman

"aicha tan tsoron ya hanata zuwa daman basu suka dawo ba sai wajejen 12 nadare Aicha sai tashigo motar su mohamud ta dawo wanda saukarta gaban motar muhamod yayi daidai da saukarsa idon Mutallab dayagama jiransa yacika yayi fam dan yace yauma ai bata tambayeshi ba tasan yanzu yayi bacci dan haka sai ta huce bangarensa direct tana shiga ya rufeta da fada "" duk motocina sai wani kato yadawo dake Aicha me isa kikeson canzawa ne? Matar aure ce kefa har kije can ki zauna har 12 babu mijinki aciki? Kuma akan wane dalili zai dawo dake me isa baki biyo jalil ba? "" kallon wutar bala'in dake cinsa tayi tace "" Ayyah ma chèriè Jalil baije ba Allah kuma motocin wasu mazan ne nikuma naga ya muhamod shine dan uwana shiyasa nashigo tasa kuma kasan ban iya tuning dare ba danAllah kayi hakuri bazan kuma kaiwa dare ba."" ""babu inda zaki kuma zuwa."" "" ma chèriè gobe ne fa kamun kayiwa Allah"

"kayo hakuri mijina abun kaunata masoyina tafaWa tana rungumoshi ta baya sai kuma ta jujjuya tace """

"danAllah banyi kyau ba."" kau da kansa yayi yace "" bakiyi ba."" Shagwaba fuskarta tayi tace "" Haba Abun"

kaunata danAllah am sorry...

*MUTALLAB ASAD*

Book 2

SHAFI NA GOMA SHA SHIDA

Arewabook:- billysfari

"Paid book ne, N500 via ACCOUNT NUMBER"

0020428430

"Ishaq Fatima A, Gt bank, sai shaidar biya ta +234 704 040 2435 ko +234 809 845 6130 Ga masu son vip"

post 1k ne.

"Nan ma Mutallab bai yanka mata ba ya juyar da kansa gefe alamun fushi, gefen daya mayar da fuskar"

"tashi ta sake komawa tana ture laSenta na ™asa haWe da kwaSe fuskarta tafara saka masa ™ananan kuka tamkar yadda yara keyi cikin sigar shagwaSar da tasa shi jin take yanayinsa ya canza duk da Saci ran da yake ciki, idanuwansa ya Wago yan maka mata harara irin baza kiyi shiru Win nan ba? Hakan yasata sake barke masa wannan karon hadda buga ´an ™afafuwa, murmushi ne ya suSuce masa haWe da buWe hannyensa alamun tayi nasarar saka shi ha™ora da sauri ta™araso ta shige ciki ya zagaye jikinta da kyakkyawar runguma yana cewa, ""Kinsan yadda duk zakisa na sauka idan nayi fushi Mon Amour shiyasa kikeyin abunda Raina zai Saci saboda kinsan bazan iyayin dogun fushi dake ba ko?"" Sake shigewa tayi cikin faffaWan ™irjin nasa tana jin yadda ™arar sautin zuciyarsa ke bugawa haWe da cewa, ""I will never do that again má chère Sorry."" Takai zancen tare da Wago fuskarta suna kallon juna, ""Kin tabbata?"" Ya faWa akasalance saboda yanayin kallon da takeyi masa ta lumshe idanuwa sannan tace, ""Yes my Berry."" Tare da Wagawa kan ™afafuwanta kasancewar yafita tsayi tayi missing WaSSansa, hakan ya bashi damar saka hannayensa akan waist Winta ya Wagata da kyau dan taimaka mata, ai kuwa ta Wane masa jiki tana la™al™ame wuyansa haWe dayin dariya tace, ""You will get a reward of this má Chèri, I will drive you today like crazy, suck your this and make you scream over the night."" Ta raWa masa a kunne tana kai hannunta akan Middle Baby Winsa, hakan yasa Mutallab Wauke wuta na wasu sakanni tare da Wago kansa yana kallonta jin yadda take yimasa wani abu a wajen in a romantic way ta Waga masa gira haWe da cewa, ""is"

"for you má cheri, squeeze this."" Ta Wora hannunsa akan bobs Winta sannan taci gaba da cewa, ""Lake the"

"other one with your tongue, make me scream if you can and see who will beat the game, are you"

"ready.."" Bata ™arasa ba taji Mutallab ya wani kamo bakinta ya haWe da nasa waje Waya yana yimasa wani irin sha a haukace don gaba Waya tagama wanke masa haddar kai tas, cikin nata salon itama ta shiga mayar masa da martani tana yawo da hannayenta over his body tana sauke masa numfashinta acikin kunnuwa haWe da jujjuya kai, take jikinsa ya hau rawa yaji gaba Waya ™afafuwansa na neman gaza Waukar su, saman kujera ya nufa da ita jikinsa na Sari suka zube ya shiga ya mutsata taki ina yana kissing nata, kukan shagwaSa ta saka tana ™ara mi™a masa kanta gabaWaya tare da yimasa wasu irin wasanni da suka kusa da lumfashinsa Waukewa, cikin ™warewa kowanensu keson kai Wan uwansa a ™ololuwar majiyar daWi kafin suka rankaya duniyar ma'aurata both shi da ita kowane na ihun jin daWi ya ™an™ameta sosai ajikinsa, jin yana shirin Sallata gida biyu saboda yadda yakai ™ololuwar jin daWi ta karshe ya sata sakin ´ar ™ara haWe da sakin jikinta gabaWaya tana cewa, ""You win the game má Chère kada ka Salla ni."" Wani irin daWi ya rufesa yana Wan sakar mata nauyinsa cikin sauke lumfashi Waya bayan Waya har maganarsa na yayyankewa yake cewa, ""Game is not over, let go for break."" YafaWa cikin kunnenta yana faWawa gefenta suka sauke ajiyar zuciya lokaci Waya tana juyar da kanta gefe. Jin ya sake mirginowa zai hau kanta ya sata sakin ™ara tana shigewa cikin kujera, ""Matsoraciya! Ke kika fara wannan game Win saboda haka dole zaki ™ara data."" Yai zancen tare da Wagata cak ya nufi bedroom Winsa da ita tana faman wutsilniya da ™afafuwan, ""Kai má Chèri ai nafaWa kayi winning saboda haka game is over gaskiya."" Yadda tayi maganar ba kaWan ta bashi dariya ba ya sumbaci bakinta yana ™ara jin ™aunarsa acikin zuciyarsa, ""Aïcha is the perfect woman for him, da ace ita yafara aura bazai taSa sake aure ba, she knows him well, tasan me take so tasan abunda baya so, she drive him like crazy a gadonsa har tana mantar dashi kansa ko waye."" A kan gadon ya direta yana kallon cikin idanuwanta haWe da cewa, ""I'm always loving you over and over daWina, yau kinfi kullum daWi meye sirrin.."" Cikin jin kunya tayi saurin rufe fuskarta da tafin hannuwanta, jin saukar bakinsa asaman nipples Winta ya sata sakin ´ar ™ara tana ture masa kai ya saki dariya sannan"

"ya wuce toilet ita kuma taja duvet ta rufe jikinta tana jin wani irin farinciki a ranta, what make it different today? Ta tambayi kanta cike da jin kunyar tunowa da wasu abubuwan da ta yi tayi Wazun sai kace ba ita ba, Gaskiya Allah ya biya deejerh barver, gaskiya tafaWi romancing duniya ne kafin fara kwanciyar aure dan sunfi mintuna talatin sunayi, tana da tabbacin hakan ya birkita ogan nata, ai kuwa indai haka ne classes Winta bazasu sake wuceta ba saboda acikin class Winta na koyon kayan mata ta kwashi wannan sirrin, gashi har ya kasa ha™uri yayi magana, dole ta haWa Afrah da ita ko nawa ne ta sayar mata da class din kafin akaita Wakinta ita da Fannah mai jego, (ga masu bu™atar class Win kuyi mata"

magana ta wannan lambar zaku ™ari matu™a +234 907 927 4454).

Tana kwance Mutallab yafito Wauke da towel yana tsane jikinsa ta zuba masa idanuwa haWe da godema

"Allah daya mallaka mata shi a matsayin miji ba dan iyawarta ba ko dabararta ba, ta cikin madubi ya hango irin kallon da takeyi masa ya saki murmushi haWe da cewa, ""Babu do you need more ne.."" bai ™arasa ba yaga ta sauko ta shige toilet tana cewa, ""Which kind be more my worrior."" Ya saki dariya yana"

ci gaba da shiryawa cikin wani irin nishaWi da farinciki marar misaltuwa.

Haka akaci gaba da gudanar da shafukan bikin har aka kammala Mutallab bai koma barin Aïcha ta tafi ita

"kaWai ba tare suke zuwa, shima Win sai ana gab da gamawa suna shiga za suyi abinda ya kaisu a matsayinsa na babban yaya sannan ya sake jan hannunta su fito su koma cikin mota, acan zasu ™arara bukin nasu har atashi, ya koma mata tamkar wani ra™umi da akala duk inda zata yana biye da ita, tayi fushin da yimasa mita da ™orafi har tagaji amma duka hakan bai sa yabari ba har sai daya ga ankai Afrah Wakinta, wanda shine da kansa ya Wauketa cikin motarsa Aïcha na gaba, tánte a baya ita da Aunty Amarya da suka yimata rakiya suna faman rarrashi, dan tun agida da ´an biko suka zo ta saka kuka tare da rirri™e ya Mutallab Win da take kallo a matsayin uwa kuma abu tana kuka ya rungumeta yana hawayen shima tare dayi mata nasiha ta zauna lafiya da mijinta, ta girmama iyayensa ta kyautatawa ´an uwansa kuma tayi ha™uri da duk wani daya shafesa, danginsa, abokansa da kuma ´an uwansa baki Waya sannan ya jata ya kaita cikin motarsa ya kaita wajen Abba shima yai mata nasiha sosai, Umma dai na zaune bata iya cewa komai duk shagalin da akayi har aka ™are sai dai tabi da idanuwa tana hawaye, haka duk aka watse ´an buki zuwa kai amarya Wakinta aka barta ita kadai acikin gida sai Abba dake can"

sashensa.

Jalil da Mutallab su suka ri™ota lokacin da aka iso tamfatsetsen gidan nata da zaka iya rantsewa kace ba a

"cikin Najeriya bane saboda haWuwa da tsaruwarsa don tunda ga waje faruwa ya dauko wuWanda sukayi gini gidan cike da ™warewa ya kuma zuba masu yimata aiki aciki tunkafin ta iso, hakan yasa cikin girmamawa suna shiga suka dinga bude masu duk wata ™ofa da zasu bi ta cikinta su wuce suna russuna masu cikin girmamawa har suka isa da ita cikin Wakinta suka zaunar da ita kan gadonta suna mata addu'a Allah yabata zaman lafiya da mijinta yasa mutuwa ce kaWai zata rabasu sannan suka juya zasu wuce ta taso ta rungumesu ta baya tare da sake fashewa da wani sabon kukan, gabaWaya suka runtse idanuwa ba tare da sun juyo ba suna jin tamkar sufasa aurar da ita Win saboda tausayi da soyayyarta da suke ji azukatansu, amma ya zasuyi? Duk wata macce burinta kenan ta ganta a dakin mijinta, duk wani uba, yaya na ™warai dole su so zuwan wannan ranar ga 'ya ko kuma ™annensu domin shine cikar kamala da mutuncinsu. Ganin ana Waukar lokaci dare na sake yi yasa tánte da Aunty Amarya suka zo suka janye ta ajikinsu sannan suka samu suka fice daga Wakin nata da sai tashin ™amshi yakeyi, yadda take kuka tana kiransu sai da yasa duk wuWanda ke irin kuka saboda ba ™aramar sha™uwa bace a tsakaninta da ´an uwan nata da kowa yasan hakan. Gata kuwa sun yiwa Afrah dan tsayawa faWar irin kayan da suka narka mata ba kaWan bane, daga Mutallab har Jalil kowa ya taka rawar gani haka ma Abban nasu duk da sun hutar dashi sai daya yimata abubuwan da zata daki ™irji aduk lokacin data gani tace mahaifina ne yayi mani, sama da Wakuna biyar falo uku da kuma ™arin palour a can ™asa duk saida aka zuba mata kaya aciki na gani nafada wanda babu macen da take kai amarya batayi fata da kuma burin ta mallaki irin gidan ba ko kuma ´arta ko ™anwarta ta mallaka, Jiddah ko ba ™aramin rena kanta tayi ba da Asiya, lallai Allah buwayi ne acikin lamarinsa, yau Afrah ce da mahaifinsu ya kora agidansa, Jiddah ke alfaharin tayi aure a babban gida tabarta Allah ya mallakawa irin wannan gidan da idan za'a ce a Wauke su a matsayin ´an aiki zasu yarda, gashi yau su ´a´an so ba suda kalar wannan gatar data samu kuma basa tsammanin har su mutu zasu sameta saboda kowa yasan arzikin da mahaifinsu ke dashi ada yanzu ba shida shi. Da wannan tunanin ´an kai amarya suka fara fitowa suma suka rufo masu baya bayan sunyi sallama da ´ar uwarsu"

suka fito suna masu addu'a ko kwatar yadda Allah yayi mata suma yayi masu a rayuwarsu ta nan gaba.

*****************

Fi™ar doya Mommy ta ba Meenal tace idan tagama ta wanke ta saka cikin tafasasshen ruwan tukunyar

"dake kan gas ita kuma ta juya taci gaba da markaWa kayan miyanta data gama gyarawa a blender za tayi sakwara, mai aikinta kuma tace ta ciro mata nama a fridge ta wanke ta Wora mata tafasar nama, Mommy na juyowa bayan ta kammala markaWen kayan miyan taga Meenal tsaye sai kokuwa takeyi da doyar tana ™o™arin suSuce mata saboda a tsayenta take ™o™arin herata ba tare data datsataba yadda zata yimata dadin fira, haka kuma gabaWaya inda ta fera ta za tare rabin doyar, ""innalillahi wa'inna ilaihirrajiun, Meenal wannan wane irin aiki ne haka? Haka ake firar doya?"" Turo baki tayi tana ajiye yu™ar tana cewa, ""To Mommy kinfasan ban iya ba amma kika ce nayi."" ""Firar doyar ne baki iya ba Meenal?"" ""Eh."" Meenal tafaWa kai tsaye ta dauki wayarta taci gaba da latsa, karSe wayar tayi ta ajiye gefe sannan tace, ""Wauki yu™ar kifara datsa doyar gida biyar kamar haka."" Momy ta dauki doyar ta datsa sau Waya tana gwada mata yadda zatayi sannan ta mi™a mata yu™ar ta ajiye wayar Tata ta karSar tana Sata rai tafara cutting doyar kamar yadda taga Mommyn tayi, tana datsa ta ™arshe yu™ar ta Wan yankan mata hannu ai kuwa ta saki wata irin ™ara haWe da jefar da yu™ar tana yarfi da hannun tana kuka. ""Subhanallahi."" Mommy tafaWa da sauri tana ri™o hannun sai taga ashe ma kada ya yanka shine take wannan sakalci hadda kuka, mangare ™eyar kanta tayi haWe da cewa, ""Dalla kiyiwa mutane shiru, wannan Wan yankan zaki zauna kina yiwa kuka haka?"" Ta™are zancen tana maka mata harara haWe da cewa, ""laifinki ne meyasa bazaki natsu da kyau ba ki datsa, aikin kitchensai da natsuwa saboda gabadaya zagaye yake da kayan haWari da zasu iya jimaki ciwo, ki gode Allah tunda kaWan wajan yafasa kuma beyi jini ba."" ""Mommy da zafi fa?"" ""Meenal tafaWa hawaye kwance akan fuskarta, ""haka zaki jure , sannu yi sauri ki ™arasa ferewa, bari na ri™a maki."" Mommy tafaWa tana dauko wata yu™ar tafara fera doyar, haka Meenal ta dauki yu™ar itama tanayi tana kallon yadda Mommy keyi har suka ™arasa fere doyar tas Mommy tace ga wanke ta zuba, daidai lokacin mai aikinta ta gama Wora nama akan wuta ta ciro spices ta ajiye gefe, Meenal na gamawa tace, ""Oya zo ki saka wuWannan ki yanka albasa."" Yadda tayi maganar ba wargi a fuskarta yasa Meenal ta isa wajen ta dauki spices Win ba tare data duba wanda Yakamata ta saka ba, dama kuma da gangan Mommy tayi dan ta suna hankalin nata, yajin daddawa taga tafara Waukowa ta cika ™arin cokali zata saka aciki tace, ""Meenal meye amfanin wannan? acikin tafashen nama kuma?"" Tana zaro idanuwa cike da mamaki, dan a tunaninta Meenal ko bata tayata girki ba alokacin tana shiga online classes Winnan da akeyi na waya takoyi irin wuWannan abubuwan girke girken tasansu ta kuma san yadda za'a yi amfani"

"dasu, ashe tunaninta bai zo dai-dai ba lalle akwai jan aiki gabanta..."

#Mutallab Asad

#³an Tagwaye

#Nana Diso

#Billy s fari.

*MUTALLAB ASAD*

Book 2

SHAFI NA GOMA SHA BAKWAI

Arewabook:- billysfari

"Paid book ne, N500 via ACCOUNT NUMBER"

0020428430

"Ishaq Fatima A, Gt bank, sai shaidar biya ta +234 704 040 2435 ko +234 809 845 6130 Ga masu son vip"

post 1k ne.

Kallonta tayi tace naga ™inyimun sororo atsaye saka spices din ma baki iya sakawa aci™in tafashen naman

"ba? Kokuma haka zamu ci naman karnin nama na tashi? Wai tsaya meenal kada ki cemun tunda kikayi aure baki taSa girki ba? Ni anan babu kokarin da banyi ba Allah yasani har mahaifinku dai da yace natafi gida akan ina sakaki akitchen wai kada na ™ona masa diya Allah dai yagani duk wanda yazageni zai sakamun dan nikadai nasan faman danasha dake akan girki daga karshe mahaifiyarki har takowa tayi tayimun kashedi!"" Saroro meenal tayi batare datace komai ba tana rarraba idanuwa kamin kuma tace "" To ai sau daya nataSayin tuwo amma bamu iya ci ba."" Wani kallo na takaici mumy tayi mata tace "" Tayaya zaici tsakani da Allah ai duk kyan mace da isarta to wallahi taisa a tukunya dan darajar da girki ke karawa mata wallahi ba ™adan baniba dan duk wata ta™ama da akeyi da isa da kwalliyar har soyayyar har ita kanta saduwar sai anci an koshi za'ayi yadda yakamata Amma miji ya auro macce babu abunda ta iya Narantse da Allah yayi hakuri da lamarinki meenal gashi da wadatar komai ai duk arzukin miji idan yan aikinki sun kai su goma acikin gida to yakasance girkin mijinki hannunki naciki shine cikarki macce."" "" To"

"Ni mumy saboda Allah..."" "" kinga yaisa ni dan naga ke sai nayi da gaske kan batunki Yanzu wannan"

"baking powder din dakika dakko fa? Me zakiyi da'ita? "" kallonta meenal tayi tace "" To mumy ba aciki zan"

"saka ba."" A dan hasale mumy tace "" Ni nace miki kisaka baking powder acikin nama? Wai meenal meke damunki ta'ina kika tabajin haka cake zamuyi ko tsami zamu cire malama maza ki ajiye ki dakko kayan spices dinnan."" Zumburo baki tayi tana ajiyewa sannan ta dakko kayan spices din zata fara afawa aciki mumy tayi saurin tsayar da'ita tana faWin "" Dakata dakata kada ki juye mana haka zaki zubasu kwaya kwaya aciki? Idan mijinki bayason ya taunasu fa? Kinga wancan Wan cardamon din ko star anise ko cinnamon su ake iya jefawa aciki shima irin su shinkafa jallop fried rice sauces da sauransu shima idan mijinki bayaso ki taunasu sai ki daka ki watsa ko in kingama dafawa ki cire. Su kayan kamshi dandano da sirrin girki suke karawa sosai Amma kuma suna lallata abinci idan ba'a zuba bisa ka'ida ba. "" "" To mumy wanne zan saka."" "" Tunda bamuda spices din zoki hadamana akwai dakko abun nima sai ki hadama spices na Nama da kifi da kaza duk abunda yashafisu sai asaka ko gashine ko farfesu ko pepper chicken koma dai menene. A dan gajiya meenal ta kalleta tace "" wallahi nagaji mumy please bari naje na kwanta."" Dallah mata harara tayi tace "" zaki shige kiji ki karasa ko sai na batamiki rai ."" Tana turo baki ta"

"dakko abun niqa. Ga abubuwan da zaki zuba nan mumy tafara lissafo mata (BEEF,CHICKEN,FISH SPICES)"

CITTA 1 TEASPOON

STAR ANISE HALF TEASPOON

CURRY HALF TEASPOON

GARLIC DRY 1TEASPOON

BAY LEAF 3PCS

CUMIN HALF TEASPOON

BARKONO 1TABLE SPOON

THYME HALF TEASPOON

CITTA MAI'YAYA HALF TEASPOON

DRY ONION 1TABLESPOON

CORIANDER 1TABLESPOON

BLACK PEPPER HALF TEASPOON. Nan meenal tashiga zubawa tana faWin kinji kamshi mumy har ta Nika

"mumy tasakata ta dakko wata roba ta zuba aciki kamin kuma tace mata "" Zuba 1teaspoon acikin naman sai ki dakko tafarnuwa ki jajjaga kisaka da maggi knor da curry ko."" Sai datayi yadda mumy tace sannan tadawo tana fadin "" To mumy ai curry yakarefa."" "" Subhanallahi namanta jiya da ragowar nayi amfani Ai"

"munada tumeric din ko?"" "" ni bansanshiba. BuWe lokar tayi tace "" gashinan ki zuba abun nika"

CURRY

CORIANDER 1TEASPOON

CUMIN 1 TEASPOON

BAY LEAVE 3PIECES

PEPPER (BARKANO) 5SPICES

GINGER (CITTA)1PCS

WHITE PEPPER (FARIN MASORO) 1TEASPOON

TUMERIC (KURKUR) HALF CUP

CARDAMON 5 pieces

"CLOVE (KANIN FARI) 1 ki hada ki markada mana sai kizuba acikin container. "" Meenal ce tace "" Gaskiya"

"mumy kinyi wallahi kinga duk kin hada abunki da kanki."" Banza tayi mata har suka cigaba da aikin batace da'ita komai ba sai da suka gama duk sannan tace shige ki kai abinci kan dinningsannan kizo ki hada lemo sai data kai abincin tanajin jikinta kamar ba nata ba sannan ta salallaSa ta gudu da™inta tana shiga ta rufo kofarta haWe danna mata key tana jan tsaki tana faWin "" wallahi baki isa ki kasheni ba muguwa kawai dan ba diyarki bace ba kuduba aiki sai kace wata jaka wayarta ta dauka tashiga kiran numbar Mutallab amma bata shiga hakan yabata mutukar mamaki takira yafi sau goma amma bamata shiga kwatakwata. Nan tashiga aika masa da text tana fadin "" Idan kagama fushin naka kazo ka daukeni malam dan bazasu kasheni da aiki kamar jaka ba ta aika tana zaune tana jiran reply amma taji shiru kiranta dataji abba yanayi ne ta bata fuska tana fitowa hade da fadin tana tafe "" Wakika barwa yagyara gidan?"" Da dan mamaki ta kallesa tace "" Nifa Abba ko agidana bana aikin nan tsakani da Allah tayaya zan iya wannan bautar?? Nidai gaskiya bana iyawa tafaWa..."" saukar mata da da lafiyayyan mari yayi yace "" idan nakara gayamiki mai yakamata kiyi agidannan sai na zaneki wallahi nagayamiki ki kama kanki kije ki"

"gyara gurin yafada yana jan tsaki. "" tana kuka haka ta dakko mofa tashiga aiki."

Bakaramin shagali akayi asunan fannah ba ta inda yarinya taci sunan Mahaifiyar su jalil Ana kiranta da

"Anam. Fannah dake tsaye tana kallon Aicha tace yanzu saboda Allah sai yanzu zaki shigo? Tun yaushe nake jiranki tunfa ranar suna baki kara lekomu ba."" Murmushi Aicha tayi tana zama tace "" Yi hakuri mum anam wallahi abubuwan sunmin yawa sai da nasamo house help amma dattijuwa ce sai ´ar karamar yarinya ga school nafara zirya kuma kinga su dada sai jiya suka tafi ga batun mai gidan duk da sun tafi umara yau sudasu tante da dada kuma nasan sati biyu zasuyi, Nariga nasaba sai bayan kwana niyu yake gurina yanzu kuma kinga kullum ne."" "" Ai wallahi kokarinki yana burgeni yadda baki hada mijinki da kowa Anty Aïcha shiyasa nake koyi dake wallahi "" To ba dole ba inada wanda yafeshi ne ai ko ciyarwar nan Anty fannah bakaramin abu baniba ballantana ga muhalli ga wasu hidindimun yau da gobe ba zagi ba duka ai kam sai abun agirmama idan kika biye ta batun kishinsa saboda ´an mata bazaka taba zaman lafiya ba fannah dan wallahi Namiji ko mahaukaci ne akwai macce dake sonsa da haukansa shiyasa kullum nake addu'a ina faWin Allah kada yabawa wacce macce sa'ar sabawa Allah kokuma sakashi acikin fitintunan nan na zamani."" "" Hakane anty Aicha nima Wallahi Bana damuwa da wasu yammata nasan mijina yadda yake dole asamu masu sonsa Allah dai yabarmu tare dasu yakuma tsare mana danAllah Abani sirrin da zanyi yanzu mana yar'uwa ."" Murmushi Aicha tayi tace "" wanne sirri."" "" Kai anty aicha."" Dariya tayi tace "" Kinyi ciccibi? Kada ™anta tayi alamar A'a nadaiji ummata tanafadin data iya datayimun dan ana faWin kyansa sosai."" "" To ki samu kiyi ciccibi ki aika gurin masu nama kice abaki gaban saniya su wanke su gyara miki ayanko miki daga can sai ki dorashi akan wuta ki bashi wuta sosai dan yanada wahalar dahuwa sai ya dakko hanyar dahuwa kiyi jajjage ki zuba sannan ki daka ridi ki zuba ki zuba minannans sannan ki saka maggi kayan kamshi ki zuba nonon rakumi idan kina dashi ki barsu su game ruwan ajiki. Ciccibi sai kici."" Kallonta fannah tayi tace na matse fa."" ai ciccibi yana matsi sosai fannah sai dai kikara da

Please Login or Register in order to submit comment