gtag('config', 'G-VDLWYD7FHB'); Reading ZZEE BABYZ Dawowar ’Yar Tawaye By Real Ladingo Chapter 49 | ArewaNovels
ArewaNovels

Follow us on social media

Facebook Telegram TikTok WhatsApp X


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

hospital din daddy ya biya kudin komai ya

kawo yar aikinsu wacce zata kula da ita har zuwa gobe.

Bangaran amare yan Kano sun isa lfy amarya intisar ansha kyau dan dinner sukayi da dare abin sai wanda ya gani su ummi Raiyan da Majidda da umma hauwa sai gobe zasu juyo

Katsina.

Da misalin karfe goma da rabi Ahmed suka zo da abokansa akayi sayan baki da Addu'ar zama lfy da yan barkwanci sun dan jima kafin su tafi.

Bayan rakiyar su Ahmed ya dawo har yanzu hafeeza kuka take tacika da tsoro daket Ahmed ya samu ya ciyar da ita kazar amarci bayan sun kamala yasa tayo alwalla ya jasu sallahr nafila ta neman albarkar aure yayi mata tambayoyi yaji ta amsa masa komai daidai..

"Kayan bacci ya bata ta saka ya kalleta yana murmushi""Hafeezata wai duk tsoron ne..? Kai ta girgiza."

"Da kansa ya saka mata kayan shima ya saka yace""zo mu kwanta babu abinda zan miki.""ya fada yana daukar abarsa ya kwantar da ita saman makeken gadonsa,ya kashe wutar dakin , yabi bayanta ya rungumeta jikinsa ko ina na jikinta sai rawa yake."

Lallabata ya fara yana dan manmatsata tun tana nokewa har taji abin ram ta saki jikinta tana karbar sakonsa kafin tafiya tayi nisa idanu su raina fata jin an fara zun gura mata abu tace batasan zancan ba amma ina Su Ahmed an fara nisan tafiya tinda ya samu ya shige daket harda su zufa kawai sai ya fara kai komo yana sabke numfashi.

niko nace Ahmed baka bari zuwa gobe Asubah ta gari.

*********************************

Washe gari sai wajan karfe goma sha daya Sardauna ya dauki zee suka koma gida.

Suna zuwa gida sukayi breakfast yayi mata wanka ya shiryata cikin riga da siket yan saudiya shima ya shirya cikin kananu kaya suka tafi gida tana tamasa rigima sai lalabata yake.

Daddy da kansa yaje hospital ya duba jikin nisha yaga taji sauki sosai ya nemi sallama aka basu suka taho gida.

Ahmed yau jinya ake ko nan da can ba inda yaje yana gida manne da Hafeeza.

Su ummi Raiyan sai kusan Azuhur suka shigo Katsina kowa gidansa yace akaisa su hutu. Nisha tunda daddy ya kawota taga zee agidan ta rasa nutsuwarta kunya ta isheta gashi taga kamar kowa baya sakan mata fuska har su Daddah.

Da misalin karfe biyar na yamma aka hada meeting kowa da kowa ya hallara har su ummi da hauwa.

Zaune suke adakin taron zeey na zaune kusan mahaifiyarta Sardauna na manne da ghaisha Nisha wacce takejin ta tozarta tana rakube taki rabar kowa.

"Mairan karfe yace""to jama'a wannan taron mun tarashine saboda Aisha da kuma Zainab kwanaki muka yishi akan Aljanan zainab sun zubarwa da Aisha ciki ashe ba haka bane ita Aishar da kantane gatanan ya nunata da sandarsa""itace ta zubarwa da kanta bama wannan ba kai Najibu maza kunna Tv ka jona komai kowa ya gani ta tozarta saboda yan bayama acikin zuri'ata idan akwai mai kudirin aiwatar da haka ya janye."

Babu bata lokaci Najib ya jona ma jama'ar gurin abinda ya faru jiya tun zauwar Sardauna da zeey da duk irin abubuwan da nishar ta fada da bakinta.

Kowa dikira yake da salalami umma hauwa take ta zube k'asa asume.

akayi kanta da gudu Nisha kuwa kuka take tare da tsanar kanta dayin nadama mara anfani ta mike ta nufi gun umma tana kuka.

Ummi ta girgiza da lamarin ruwa aka zuba mata ta farfado tana bude idanu taga nisha kusanta wani kukan kura tayi ta damki wuyanta daket jama'a suka banbareta tana aibatata.

"Tana kuka ta nufi gun zeey ta duka tana cewa""dan Allah zainab ki yafe mun ko na sami saukin rayuwata."

"Zee rungume ummi tayi tana kuka ta rumtse idanunta tana kuka batace komai ba. Ummi tace""Aisha tashi ba komai ta yafe miki."

"Gun Sardauna ta nufa yana ganinta yayi saurin mik'ewa yabar dakin toron cikin sassarfa ya fice. Daddah tace""wlh Aisha kinyi asara kin bata mana sunan zuri'a yanzu wa gari ya waya ke yanzu baki ko jin kunya."

Baki dayan dakin kowa kallon mamki da al'ajabi yake mata.

"Daddy da Saminu sukace ""to yanzu abar maganar ko banza taga ishara ido da ido kuma ba munyi dan ta tozarta ba sai dan saboda yan baya dan haka naka naka ne bayada zakayi dashi Hauwa kiyi hakuri kawai a amshi kaddara."

Haka taron ya watse rai babu dadi umma hauwa ta tisa ta gaba suka tafi gida suna zuwa hayatu

ya mata mugun bugo saida ya barta akwance duk ya fasa mata jikinta umma ce ta sakashi.

Bayan sallah isha dukansu sun hallara aka dining zee na kusan ghaisha tana lallabata tana cin

tuwan shinkafa da danyar miyar kub'ewa.

"Daddy ya kalli Sardauna"" Dr banso kayi saki ba naso kayi hakuri saboda larurar sun mata yawa sai aga munyi son kai ai da kabarta kun karasa ahaka naka naka ne.""Sardauna yace""Daddy kuyi hakuri masu irin wanna zuciyar ba lalai bane suyi nadama ta gaskiya.'""Daddy yace ""Allah yasa ta gane gaskiyar.''Sardauna yace amin."

Ghaisha dai batayi magana ba dan taji dadin sakin gani take gaba zata iya neman ran d'anta.

Suna gama lunch sukayi shirin tafiya gida Sardauna yana rike da hannun zeey yama iyayansa sallama suka fito.

"Da kanshi ya zaunar da ita gaban mota ya zagaya ya shiga ya mata key,ya nufo get. Megadi yana bude masa ya sulala waje."

"Zeey ta kalli Sardauna tana lumshe idanu dan jaraba ta ciyota ashagwabe ta kirasa"" Yayana Sardauna.""Na'am Qalbina ya akayi.""jikinsa ta shige tana sabke masa numfashinta ta dora hannuta saman wandonsa tana tabo hajiyarsa""Wosshhh Baby kibari karki saka na kifar damu atiti.""dariya yabani na saki na tura hannuna kirjinshi ina shafawa""yayana kasan me.?""Babyna bari muje gida.''Yayana ni naki sai na maka kiss.""dole ya hakaru ya barni ina lasar fuskarsa da"

sunsunashi har mukazo gida.

Bayan sunyi wanka sunyi shirin barci suka fito parlo suna zaune suna taba hira Sardauna ya dan taba aiki a laptop zee ta kafa masa rigima suje su kwanta dole ya kashe laptop din ya dauketa suka haye saman bene.

"Kwance suke manne da juna zee tace""Yayana dan Allah karka karamun kishiya pls kaji Hubbina pls na tuba dama hakuri nake zama da Aisha.""ta karasa maganar tana sakin kuka tana kankameshi."

"""Oh my God Babyna ni ne zan miki kishiya sai kace banida hankali wlh zuciyar Sardauna taki ce ke daya tak nishama darajarki taci ta sameni abagas,yanzu kuwa na yada dan ma gwaro na huta da kuda. ""Qalbina bari ma kuka Oya kiss me Baby."" Ya fada yana zoro mata harshansa waje."

Tako kamo ahankali ta fara tsotsa cikin wani irin salo shikuma yana yawo da hannunwasa sassan jikinta yana rikitata tsotsar bakin junansu suke cikin wani irin yanayi ahankali yake tsirta mata yawunsa tana hadiya itama tana tsirta masa yana hadiya suna tsotsar harshen junansu hannunsu na yawo sassan jikinsu sun jima suna musayar yawu kafin Sardauna ya cire bakinsa

"anata.""kukan sangarta zee ta saka mishi."

Tarairayota jikinsa yayi

"cikin raunaniyar murya yace""Babyna menene yawun Yayanki ne bai isheki ba ko.?kai ta daga""Yayana bai isheni ba.''bakinsu ya sake hadewa yana mata wani zazafan kissing mai rai da lfy tsakiyar bakinta yake tsotsa da lasa yana juye mata yawun itama duk yada ya mata haka take masa saida suka sake kwashe 30 minute ya saki bakinta ya maida saman breast dinta yana mata wata irin tsotsa da lailayawa haba zee kamar zatayi hauka duk ta susuce tana shahsafashi da cakuda masa sumar kansa tana sambatun yada takejin dadin tsotsar Sardauna sosai yake tsotsar nono zee wanda yakejin dadin sa fiye da komai ko zai kwana baya gajiya da shan bresat dinta da lailayasu."

Saida yaga zee dinsa na shide masa saboda yada yake zukarsu ya saki yana maida numfashi ya fara lasar wuyanta

zuwu habarta yana tsotsa da kunnuwanta ya gangaro cikinta yana kissing din cikin ya zura harshensa ramin cibinta yana lasa da murza marata da tsotsa cibinta ya zura hannusa k'asanta yana shafowa yana dan tura yatsa yanajin dadin ruwan gurin da taushi da dumin da yake ratsa tafin hannunsa.

Zeey ta susuce ta dimauce nishi kawai take dan jikinta ya gama saki k'asanta ya jige jagab

ni'ima sai bulbulowa take saboda yada Sardauna yake mata wani irin wasa agurin da yatsarsa.

Saida Sardauna ya gaji da wasan da yatsa ya duko ya kafa kansa ya fara lasa da tsotsa da tandar gurin.

Zeey sai zunduma ihu takeyi.

"Saida yaji yakai akarshan dadi ya janye bakinsa ya mike tsaye, zee ta tashi ta duka gabansa ta kamo gimbiyarsa ta zura cikin bakinta ta fara tsotsa tana mata shan minti cikin wani rikitaccan salo Sardauna sai zumduma ihu yake ya rike kan zee yana kiranta itako ta dage sai tsotsa take Sardauna kasa tsayuwa yayi sa gashi azaune zee ta tunkuda shi ya kwanta ta haye samansa ta mishi goho yana tsotsar nata,taci gaba da tsotasra nasa habawa sai gurnani sukeyi kowa yana kokarin farantawa dan uwansa ahaka saida sukayi released zee saida ta shanye sprem din Sardauna tas shima haka saida ya shanye mata nata tas."

"Ya dagota ya gyara mata kwanciya ya fara Addu'ar saduwa yana kallon kwayar idanunta sai lumshewa take""yace""Baby Qalbina kinaso.""ashagwabe tace""My Sardauna na ina so ka zuramun pls.""ta fada tana dage masa kafa sosai."

"Cikin farin ciki ya shigeta saida suka saki tagwayan ajiyar zuciya atare suka kankame junansu suna lumshe idanu suka bude suna kallon junansu suka sakarma juna murmushi. Kafin Sardauna ya fara sukuwarsa samanta. yace""Ashhhh Babyna wlh kullum abinki dadinsa gaba yake ba baya ba gaki kofarki atsuke take.""ya fada yana juya hjiyarsa jikinta cikin wani"

mayan salo da kuzarinsa ya fara Hakarta.

"Idanu ta lumshe tace""Woshhh uhmm Yayana nima inajin dadi sosai ci gaba dakyau My Sardauna na namijin duniya ni dakai mutu ka raba woshhh Yayana.""Sardauna yau aikata zeey yake sosai suna hirasu da sambatu da gurnani."

Saida suka kwashe 2 hours suna abu daya basa gundira da juna daket suka bar juna. Sardauna ya hada masu ruwa sukayi wankan tsarki tare kafin su kwanta suna manne da juna sai hira suke basu da niyar bacci.

"Zeey ta shafi fuskarsa Sardauna tace""Hubbina i love u more."""

"""Baby Qalbina ni kaunarki nake ba so ba My sweet zeener kalli kiga karfe daya na dare Oya bacci."" Ashagwabe nace""to My Sardauna na ba kai bane ba.""yana sunsunata ya kara shigar da ita jikinsa har cikinta na zungurasa yace""Babyn Sardauna nine me..? Ok bari na miki wakar soyayya nasaki bacci.""dariya nayi na sunne kaina kirjinsa waka ya faramun akunnena ina gyada kai na zagaye hannuwana k'ugunsa bansan lokacin da bacci ya daukeni."""

Sardauna saida yaga baccinta yayi nisa ya fasa mata wakar ya tofesu da Addu'a ya zagaye

hannusa bayanta ya kamo bakinta yana tsotsa har bacci yayi awon gaba dashi Asubah ta gari

Sardauna and zee Baby.

***********************************

*Agurguje Bayan wata uku*

Bayan wannan watanin soyayya ce da shakuwa mai karfi ta karu tsakanin zee da Sardauna wani irin so da kauna suke nunama junansu ba mai son yaga ya batawa dan uwansa rai Sardauna tamkar zai maida zee cikin sa kullum da yamma suna bakin Swimming pool haka Sardauna zai dauketa su shiga ruwan suna soyewarsu dan wataran har sex suke aciki. ayanzu cikin zeey ya shiga watan haihuwa kullum cikin sa ran haihuwarta akeyi babu abinda basu tana da ba na haihuwa komai ansaya.

Zeey ta kumbura tayi suntum haka Sardauna zai sakata gaba yana mata tausa ko ya kama hannunta su fita yawo akafa ko suje bakin Swimming pool gidansu ta baje ak'asa tana zuba

masa sangaranta iri iri yana mata tausa da lallabata.

Bangaran Hafeeza da Ahmed soyayyarsu suke zubawa agidansu wanda hafeeza yanzu haka shigar sabon cikine mai bata wuya da ita.

Intisar ma haka abin yake tana samun kulawa sosai daga gun mijinta da yan uwansa dan

tanada wayo batada katsamniya.

Ummi Raiyan ma cikine da ita tsawon wata hudu wanda ya bata wuyar laulayi sosai yanzu haka

"bata warkeba,kawu Saminu murna tamkar ba'a taba masa haihuwa ba sai tarairayarta yake da bata kulawa fiye da ta baya dangi kowa murna yake cewa suke rabone ya kashe Faisal.|"

Nisha kuwa duk inda kake nema abar tausaya ma ayanzu takai dan batajin dadin umma da yan uwanta gashi an daura mata aure da gazaguri ranar da ta fita daga iddah.

Ghashi kowa kyamarta yakeyi tayi baki ta rame ga son Sardauna tamkar ya kasheta tunda gazaguri yazo gidansu dama yace yana sonta idan ta gama iddah iyayanta sukace wlh sun bashi ai dan daba sai dan daba yace ya tuba dan ya nutsu ya samu ya zuba kaya ashagon kofar gidan da yake haya ga yar akwalar motarsa ana masa jigila bayan kuwa ta fita iddah aka daura musu aure yau tsawon kwana biyu kenan saura tarewa.

Khaleesat ma tayi auranta har da cikinta gidan mace biyu take ita ta uku amma ta hakura tana zaman auranta jifa jifa tana zauwa gun ghaisha taga kanwarta Nanah dan bstada kamarta.

Mashakura zaman lfy da soyayya suke da Bandar.

Haka tsakanin Sardauna da Ahmed da Bandar abutarsu abin sha'awace sun hade kansu komai tare haka matansu.

Da misalin karfe biyar na yamma zeey na zaune k'asa saman carpet ta barbaje kafafunta a meke Rabia na manmatsa mata sanye take da doguwar riga maroon colour mai sulbi bata da hannuwa tayi mata kyau sosai gashin kanta yasha gyara ta sakesa ya rufe mata fuska cup ne ahannunta tana shan kunnun gyada ta kurama Tv idanu suna hira da Rabia sama sama sai yamutsa fuska take.

"Rabia tace""zainab ya dai? Ko ta zone.? Kallonta nayi""haba bata zoba kawai dai banajin jikina"

"ne tashi ma mu tafi gidan ummina.""Rabia bata musaba ta mike ta kama zeey tayi tsaye ta nifi bedroom din Sardauna na nan k'asa dan ya hanata hawa sama sai ta haihu."

Tana shiga Sardauna yana knocking.

"Rabia taje ta bude masa tana gaishesa,yace ""ina Baby.""amsa tabashi "" ta shiga ta dauko hijabi zamu gidan ummi."" Arikice yace""kika barmun mata tahau sama ahalin da take dan me na linka miki kudin aikin ki ba dan ki kulamun da matata ba."" Cikin jin tsoron yanayin Sardauna , Rabia ta matsa tace""Yallabai ba sama ba fa nan k'asa.""Ajiyar zuciya Sardauna ya sauke ya kada kai ya nufi ciki."

Rabia ta rike bakinta tana mamakin wannan soyayyar bayin Allah nan.

"Da sassarfa Sardauna ya shiga bedroom din yana kiran""My sweetyna ummun Nadeen zo ga yayanki ya dawo."" tsaye zee tayi tana kada kai tana yarfa hannuwa ta kwakwabe fuska tana daga masa hannuwa ya dauketa."

"Gabanta ya tsaya ya rungumota gefe yana sauke numfashi,yana shafa katon cikinta""Babyna ta yaya zan iya daukanki na miki yada kikeso bayan Nadeen ta tokare mun ke.""cikin sanyi murya zee tace""My Dr Sardauna na sannu da zuwa i miss u Yayana gidan ummi zan shiga pls kar ka hanani kaji Mijina na ni daya.""ta karasa maganar asangarce."

"Ok Baby ni baza hanaki muje na kaiki idan anyi sallah isha zanje na dauko ko ki mu dawo gida Baby dan yi mun yan dabaru mana wlh kasa karasa aikin nayi na dawo gida pls babyna.""cikin dauriya tace""My Sardauna bari rokona.""ta fada ta balle masa mabalin rigarsa ta cire masa rigarsa ta cire belt din wandosa ya idasa cirewa."

"Suka koma saman gado ya zauna daga bakin gado itama ta zauna ya rungumota ya tataro mata gashinta ya daure mata""Babyna meyasa da na gyara miki gashinki da zaran na fita sai ki barbajeshi bari mu gama na miki kitso ko? Qalbina.""kai ta daga masa tana shafa gashin kirjinshi tana murza nipples dinsa."

Ya tallabo kanta ya had'e bakinsu suka fara kissing din junansu cikin zafi zafi suke musayar yawu.

Sun jima kafin Sardauna ya cire bakinsa ya ciro nonota guda ya fara tsotsa da murza dayan ariga sai lumshe idanu zeey take tana shafa kansa.

Ya jima kafin ta zare masa nono abakinsa ta sauka daga gadon ta nufi gun dirowar gadon ta sunkuya daket ta dauko tom-tom guda ta bareta tasa bakinta tana totsa ta dawo ta zauna dirshin k'asa Sardauna ya gane nufinta ya cire boxer dinsa ya mike tsaye ya tsaya gabanta ta kama tana murza masa da lailaya masa 'ya'yan marenansa tana lasarsu da harshenta daya bayan daya sai numfashi Sardauna yake sabkewa yana lumshe idanu yana shafa gashin kanta. Lokacin da zee ta shanye tom-tom din ta fara tsotsar ma Sardauna hajiyarsa cikin kwarewa da iya salo salo sai gashi ya saki kuka jikinsa na karkarwa wani azababban dadi na shigarsa da wani irin sanyin dadi na ratsashi sai zumduma ihu yake yana kara tura mata abakinta yana rawar jiki yana kiranta.

"""Babyna wlh bazan iya rayuwa bake aduniya ba mutuwace kadai zata rabamu itama nine zan fara barinki my Abulena wlh ina matsanaiciyar kaunarki kedin ta dabance cikin mata wayyo my sweet Abulena."" Itako zee ta dage sosai take jiyar da Sardauna dadi saida yayi released ta shanye sprem dinsa tana kara matsa masa saida ya gamsu dari bisa dari ya zube gabanta ya"

dora kansa bisa cinyarta yana maida numfashi tana shafa kansa zuwa bayansa.

"Ta rankwafo ta dora bakinta saman kunnesa tana shafa kansa cikin sangarta tace""Yayana tashi muyi wanka ka kaini gurin ummina ko..? Narke mata yayi yana manmatsa mata kafarta yace""Babyna i love u.""murmushi zeey ta sakar masa tana kissing din kunnesa tace""love u too Hubbina tashi mana Allah zanyi maka kuka.""ta fada tana gunjin kukan tsokana."

"Arikice Sardauna ya mike ya sumgumeta""Sorry my sweet Qalbina kul ki fara Sardauna baya"

"control din kukanki.""ya fada yana shigewa bathroom da ita."

Atare sukayi wanka ya daura mata towel ya kamo hannunta sai cije baki take suka fito. Jikinta ya goge mata shima ya goge nasa ya saka 3qoueter da riga short.

"Tukun ya shirya zee ya shafa mata mai ya fesar mata gashinta ya gyara mata ya daure mata da ribbon ya kalleta""iyeee Babyna kin yi kyau wlh."" Baki zee ta cije saboda yada taji wata irin azaba marata da bayanta lokaci daya kamar ana sara mata."

"Sardauna yace"" Baby sannu."" yaje ya dauko wata doguwar riga mai sulbi ya saka mata da hijabi."

"Yana gyara mata zaman hijabin yaji ta rukumkumeshi da karfin gaske saida suka kusa faduwa. Riketa yayi sosai""Baby menene sannu...bakinsan ne ya tsaya cak."

Da maganar ganin zeey na keta zufa jikinta na tsuma wani ruwa na binyo kasan kafafonta tana cije baki gam ta rukumkume Sardauna.

"Amugun rikice Sardauna ya dauketa cak ya fito da gudu.""wayyo Allah!! Babyna na janyo miki haihuwa ko don Allah ki yafemun.""ya fada yana bude kofar parlo ya fice ko takan wayoyinsa da"

Rabia bai bi ba ya ya nufi farfajiyar gidan.

"Zeee ta rikeshi gam tace""Yayana kirawomun ummina wlh mutuwa zanyi kaji Yayana.""ta fada tana masa wata irin damka."

"""Babyna yi hakuri don Allah.""ya fada yana sakata Cikin mota."

agaban. Motar ya sakata sam yaji bazai iya barinta abaya ba yana rungumo da ita ya fizgi motar ya nufi get aguje hankalinsa amugun tashe ga zeey ta cakumeshi sosai.

Megadi yana bude masa kofa ya fice daga gidan aguje

Zeey baby Allah ya saukeki lfy:

No EditingR

*15/February/2020*

* ZZEE BABYZ  *

MALLAKAR UMMU FAREESA NE

*DAN ALLAH KARKU FITARMUN DA BOOK WAJE*

*Book 2 ¢19*

...Ikon Allah ne ya kai Sardauna hospita saboda yada Zee take shan wuya ta fice haiyacinta sai kiran Allah take.

Yana parking ya fito ya ciccibeta ko motar bai rufe ba yayi ciki. Kai tsaye labour room ya nufa da ita

Yana shiga ya rufe kofar ya hana kowa shiga ya dorata saman gadon haihuwa ya cire mata hijabi ya shiga temaka mata ta damkeshi gam wata irin zufa take tsatsafo mata.

"Sardauna yana rungume da ita kafin haihuwar tazo gadan gadan,hawayen tausayinta ya wanke"

masa fuska.

"yace""Baby sannu Allah ya sabke mun ke lfy.""wata irin azaba zee takeji wada bata taba tunanin ana jinta ba aduniya da azama ta rike Sardauna gam ta tana ciza lips d'inta tace""Yayana ka yafemun idan na maka laifi azaman mu da kai wlh nasan mutuwa zanyi ka yafemun.""Baby pls bari fadin haka zaki haihu lfy mu rayu tare da yarmu.""dubata ya sake yaga gadan gadan haihuwa tazo dan yana hango gashi cikin dakiya Sardauna ya kara ware mata kafa."

"yace""Baby daure kiyi nishi kinji ya rike kafafunta yana shafa cinyarta tana damke da hannusa"

dayan.

"Tayi nishin sai ga kai ya bado""yauwa Baby ki daure ga Nadeen ta tafo wlh ta kusa zauwa,dan kara kadan.""cikin dakiya zee ta sake nisha tana rike da hannu Sardauna guda sai ga kan ya fito baki daya."

"Sardauna yace""Yauwa Baby ya isa karki sake nishi.""ya fada yana janye hannunsa daga rikon da zee ta masa,ya taimaka mata ya ida janyo jaririn cikin ikon Allah ya tsala kuka masha Allah"

namijine katon gaske.

"Agigice Sardauna yace""lah wlh namiji ne Baby wlh tashi kiga copyn Sardauna.""amma sai me yaga Zee tana wani irin nishi tana hada zufa dubata ya fara yaga wani kan dan na shirin fitowa. Ihu ya saki""ya illahi wlh baby ga wani nan to taya haka ta faru bayan ècographie din ya nunamin 'ya dayace.""Temakon ta ya fara cikin ikon Allah kan ya fito suluf ya janyo zan kadedan wani"

namijin ya fado shima katone sak Sardauna.

Wani irin ihun Sardaunan ya saki yana hawaye ya janye yaron gefe ya rasa inda zai saka kansa saboda murna.

Yo hallau ba sai zee ta fara wata naguda ba.

"Agigice yace""ke Baby tsaya wai meye haka karfa ki mutu taya zaki haifi yara sama da biyu nashiga uku.""ya fada yana temaka mata dan karfinta ya kare ko idanu zee bata iya budewa daket da temakon Sardauna wani yaron ya sake fitowa ya tsala wani uban kuka ko takan yara"

Sardauna Baibi ba ya fada jikin zee ya fashe da kuka mai sauti ya rungumeta gam jikinsa ya zuba mata idanu.

"""Zee dan Allah gayamun ya kikeji wlh kinyi k'ank'anta da haihuwar yara uku lokaci daya Babyna bude idanunki ki fadama yayanki ina yake miki ciwo."" Ya fada yana kara kankameta jikinsa."

"Zee kuwa ko idanu bata iya budewa daket ta daga hannunta ta dora bayansa tana shafa bayansa, muryata bata fita can k'asa tace""Yayana tashi ka kula da yaranmu ji irin ihun kukan da suke tsalawa pls kaji Yayana babu abinda zai sami Matarka.""Da sauri Sardauna ya dago ya tallabo fuskarta yana shafawa ya kama bakinta ya tsotsa ya saki""Ok Babyna bude idanunki ki kalleni pls kinji.""cikin dakiya zee ta bude idanunta ta saukesu saman Sardauna ta saki murmushin karfin hali,shima murmushin ya sakar mata yana zubar da hawaye ya dagata ya"

dawo gurin yaran guda uku maza ajere reras masha Allah kuma babu karami acikinsu.

Da gudu yayi kofa ya bude ya fito cike da mamki yaga Rabia niki niki da kayan haihuwa har na uwar yaran dasu ghaisha su ummi daddah daddy kawu Saminu harda Nisha da umma hauwa suna ganin ya fito suka baibayeshi amma banda nisha dan ko kallonsa yace idan ta kuskura tayi wlh sai ya cire mata idanu.

"Bai baye shi wani irin ihu ya saki ya fada jikin ghaisha ya saki kukan murna""momyna wlh Zainab yara uku ta bani baiwar Allah tausayinta nakeji.""cikin murna dukansu suka ce ""kai Alhmdllh kai ikon Ubangiji kukace yarinya macace daya Allah mai ikonsa."

"Sardauna yace"" ku zauna har adubata da yaranta yawu Rabia bani kayan.""ya fada yana amsa ya koma dakin ya hana kowa shiga ya ajiye kayan ya rufo kofar ya fito."

Da kallo iyayansa suke binsa yana ihun dadi likitocin sai binsa suke suna tambayarsa madam me ta haifa yana cewa mazajene.

"Ghaisha tace""Abban Sardauna na tafi gida na kawo ma Momy abinda zataci ta fada tana jin farin ciki wai yara uku duka maza kowama murna yake sun kasa zaune da tsaye."

"Daddy yace""to kiyi maza kafin agyarasu.""ficewa tayi tana dariya."

Sardauna saida ya duba kwararun nurse uku ya kirawo suka biyo shi.xtare dashi akayi komai na gyran yaran da uwarsu shine ya mata wanka tas ya rabata jini dan komai dashi akayi yaran anshiryasu cikin kayan sanyi milk colour wlh abin gwanin sha'awa

Please Login or Register in order to submit comment