gtag('config', 'G-VDLWYD7FHB'); Reading BUZUWA Zuciyar Rikici By FAUZAH YAR AMANAH Chapter 2 | ArewaNovels google.com, pub-8772996913092952, DIRECT, f08c47fec0942fa0
ArewaNovels

Follow us on social media

Facebook Telegram TikTok WhatsApp X


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

zama a gidan ba wanda ta zo domin shi ko kallon arziki bata isheshi ba bata tsaya yi ma Mummy sallama ba tai gaba abin ta


Mummy na shiga ɗaki zama tayi a bakin gado "Allah yasa abin da zuciyata take rayamin bashi bane in ko shine a kwai babbar matsala dan bazan taɓa bari MARYAM ta zama uwa ga jikoki na ba dan bata da wanan nagarta in ko ya tabbata MARYAM son Yasir takeyi tabbas dole in nemi mafita tunkan wankin hula ya kaini dare"



yana shiga ɗakin rigar jikinshi yafara cirewa sanan ya nufi firing ya ɗauka ruwa mai sanyi yakafa a bakinshi sai da yasha zama da rabi amma har yanzun abai samu nutsuwar da yake fatan samu ba wanan yarinyar har ni zata gani tayi kamar Allah bai yini ba ga wani murmushi na musamman da take ma wancan wawan har dawani zuwa mu gaisa sai kace yaga nayi kama da sa'anshi yazama dole in ɗau mataki akan yarinyar nan dan in ba hakaba ba ita ba hatta wannan wawayan yaran masu zuwa wajan ta rainani zasuyi yaƙara cire kayanshi yayi bayi yana ta mita a zuciya

Little ce tashigo sai sallama take taji shiru ɗakin Mummy tayi zaune ta samu Mummy ta rafka uban tagumi
"Lafiya Mummy?"
ajiyar zuciya ta saki "lafiya lau Ummi" dan Mummy bata ce mata little sunan mahaifiyar Daddy taci shiyasa Mummy take cemata Ummi Yasir da Aunty Firdausi suke cemata little
"Mummy hajiya Sadiya tace ba a kawo kayan ba in ankawo zata aiko miki dashi" "Ok"
"Yawwa Mummy naga MARYAM a hanya yanzun da zan shigo tafita ranta a ɓace ina mata magana tayi banza sai tsaki ma taja tawuce"
"Au MARYAM yanzun wucewa tayi koh sallama babu uhmm Allah ya sawaƙe"Ameen little ta amsa

"Mummy bari inje wajan su Yusrah inaso tamin ƙarin hadda"

"Tohm sai kin dawo ki gaishe min da Mamanta"
"zataji Mummy"

tana fitowa falo suka haɗe da Yasir
"Ina zaki kike wanan rawar jikin haka?"
" wajen Yusrah zanje tamin ƙarin hadda"
tsaki yaja yawuce ɗakin Mummy
da sallama abakin shi yashiga "Mummy barka da gida"
"yawwa barka kadai Yasir har kun dawo ne?" "eh Mummy tun ɗazun"
" Abubakar ɗin ya wuce ne?"
"Eh yaje ya dawo ne"
"Yasir"
"na'am Mummy" "menene tsakaninka da MARYAM ne?
MARYAM kuma yafaɗa a zuciyarshi Allah yasa dai bata cewa Mummy tana sonshi ba dan nasan zata iya kaɗan daga halinta ne dan bata da kunya
"Ina maka magana kayi shiru"
"Mummy bakomai tsakani na da ita"
"kaga Yasir ni mahaifiyarka ce karka ɓoyemin komai"
"Mummy gaskiya MARYAM tace tana sona ne"
"kai kuma kace mata mene?
"gaskiya Mummy cewa nayi bata daga cikin matan da zan iya rayuwar aure dasu aman taƙi ji kullum sai tamin waya tamin text ban faga wayar ban kuma bata amsa a saƙwanninta"
a jiyar zuciya Mummy tasaki har ta fito fili
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻

*_BUZUWA_*


🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻



*_STORY & WRITTEN_*

*_BY_*

*_AUNTY FAUZAH YAR AMANAH_*




*_Editing_*

*_by_*

*_Maryam Ahmad Paki_*




*_🌈KAINUWA WRITERS✍ ASSOCIATION_*🤝
```{United we stand and succeed; Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers} ```



https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/





```Allahumma ajirni minan narr! Allahumma ajirni min Azabil qabr! Allahumma inni as As'aluka min Jannatul Firdaus, Allahumma inni As'alukal fawza fil Jannah wan-naja'atu mina-narr. Bi Rahmatika ya Arhamarrahimin ya rabbil Alamin. Amin```


*_Pls pls pls fans 2 days kun jini shiru ko, afuwan na dawo kenan da yarda Allah guys ana tare_*




_Wannan page na kune y'an group d'in MARYAM Obam marubuciyar TAMBARIN TALAKA Hausa novels nagode sosai da kulawar,ku gareni tunkan ku ganni sannan da na shigo kun karbe, ni hannu goma goma ba biyu biyu ba nagode Allah yabar zumunci Ana tare guys_



*_Maman Soffy da maman umma kano INA godiya a gareku yanda Luke nuna kullawar Ku da book din nan Allah yabar zumunci_*



*_Mutanan kirki watau yan BUZUWA fans kuna can cikin zuciya ta Allah yabar zumunci nagode sosai_*



*_fans dina na Facebook kuma ina godiya a gareku Allah yabar so da kauna_*




🅿6⃣




*Ta* saki ajiyar zuciya har ta fitoh fili.

"Yasir ka yi tunani mai kyau,
zan so MARYAM ta zama mata a gareka
in da ace mutuniyar kirki ce ko dan saboda zumunci ya k'ara k'arfi sosai
sai dai MARYAM halayyarta bata da kyau Wanda duk namijin da ya aureta zai yi kuka nan gaba saboda bazata tab'a bada tarbiyar data daceba ga yayanta ba"

"Yasir ina so ka fitoh da Matar Aure nan da 2 weeks in ba hakaba ba
ba abin da zai hanaka auran MARYAM dan nasan tana fada ma mahaifiyarta
daddy ka zai amince,
ka sani ba abin da daddy ka k'anwar shi zata nema ya hana ta,
inaso nan da two weeks ka nemo mata dan ai magana da iyayan ta in ba hakaba kuma,uhmm Allah yasa wake dai"


sunkuyar da kai yasir yayi "yace insha Allah mommy na gode Allah ya kara lafiya da nisan,kwana"
"Ameen mommy" tace

" tashi kaje Allah ya maka albarka ya baka macce ta garin"

"Ameen ya Allah momy"

yana fitoh,wa daga wajan mommy
kicibus su kayi da little da Yusrah
Little tace "sannu ya Yasir yana murmushi yace "yawwa my little" suna k'okarin shiga k'ofar da zata sa da ka da mommy
little na gaba Yusrah na baya rik'o hijab din Yusrah yayi wanda little ita tuni ta shige.
had'a fuska yayi kamar bai tab'a dariya ba sai da ya janyo ta ta dawo gaban shi suna face din juna.

"ke bari kiji wallahi duk wani k'ananan iskancin ki kisan Wanda zaki dinga mawa bani ba saboda tsabar kin rainani kin ganni ko gaishe ni ba ki yi ba, bari in fad'a miki koh da wasa karki kuskura ki k'ara kwaso mana Mara sa kunya samarin ki irin ki, gidan nan in ba haka ba zan hada dake dasu in karkarya ku saboda baki da kunya,
k'waya nawa kike da har zaki tsaya da saurayi yaushe mama taga manke miki k......"

da tsawa tace "dakata malam ya isheka dan naga abin naka bana k'are bane,
ka gama in wuce ?
sannan gida daka ke maganar samari,na suna zuwa saurayin daya ke gareni Abbas ko kuma in ce maka mijina,ma
baka da ikon kahanani kawoshi saboda ba gidan ka bane
gida na daddy ne in da ace daddy ne yace kar nakara kawo wani sai in aiki da fadan, shi ballema nasan ba zaice ba Dan shi mutumun kirkine sanan da kake cemin kwaya nawa nake da had zan tsaya da samari bar raina Allura karfe ce kum"....
"dalla dakata malama daman rashin kunya taki harta kai kice ni ba mutumun kirki ba ne saboda tsabar kin raina ni"
mtssss taja tsaki zata wuce jan yota yayi da karfi ranshi gaba daya ya gama macewa "kinyi kadan Ina magana ki kelleni ki wuce ke bari kiji ba make ba har yanzun ba'a haifi yarinyar da zata min haka ba
in kuwa Ina magana ki ka k'ara kuskuran wucewa in ranki yayi dubu sai na bata shi magana samari karki fasa kawo su Allah yaba mai rabu sa'a mara kunyar banza
kowa yasan baba da mama su mutanan kirkine aman ke,kam kin fitah da ban bamusan Ina kika koyo wanan mugayan hallayar taki ba"

wani uban tsaki taja tace "in ka gama ka wuce kaga tafiyata" tai wucewar ta tabar shi sake da baki in banda kallon inda tabi ba abin daye sai kace wani wawa ta kusan shiga wajan momy su kayi kicibas da mommy
"a' a Yusrah Ummi daman tace tara kuke sai gashi baki shigo ba" "eh mommy na koma na dauko waya nane shi yasa" "ok" ta gaishe da mommy ta shige ciki mommy ce ta hango Yasir
"Yasir daman baka fita ba"
"eh momy naje dauko a bune a dak'i na shi yasa" "ok sai na dawo mommy" " a dawo lafiya dan albarka Allah ya tsare".





Kai na gaji wlh da na muku typing da yawa



Muje next page




By y'ar mutanan KD
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻

*_BUZUWA_*


🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻



*_STORY & WRITTEN_*

*_BY_*

*_AUNTY FAUZAH YAR AMANAH_*



*_🌈KAINUWA WRITERS✍ ASSOCIATION_*🤝
```{United we stand and succeed; Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers} ```




*EDITED*

*BY*

*MARYAN AHMAD PAKI*




https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/





```Allahumma ajirni minna narr! Allahumma ajirni min Azabil qabr! Allahumma inni as As'aluka min Jannatul Firdaus , Allahumma inni As'alukal fawza fil Jannah wan-naja'atu mina-narr. Bi Rahmatika ya Arhamarrahimin ya rabbil Alamin. Amin```




🅿7⃣



"Allah yasa momy" yayi gaba "Allah ya taimake ki mommy ta fitoh da na gwada miki ke k'aramar mara kunya ce" ya fitah yana b'ab'atu a zuciyar shi, yana fitah sukayi kicib'us da ABK da yake k'okarin
shiga da mota.

tsayawa yayi ABK ya fitoh "maza sai ina haka a kafa nasan dai ba nisa kayi ba" had'a rai ya k'ara yi "lafiya mutumin? ABK ya jefa mishi tambaya "ai daga ganina ba sai an fad'a ba Kasan ba lafiya" yasir ya ba amsa"waya tab'a min kai ne?"

"ai ka san duk gidan nan wace take b'ata min rai yanzun" oh maza ka dinga sama ranka hakuri ka daina b'ata ranka a kan wanan bai war Allah ita fah ba tasan ma kana yi ba"

"ai zata sani duk sanda ta ganta a karye ne"

ABK ya zaro ido "yasir kasan me kake fada kuwa yarinyar mutane zaka karya?"


" sai me dan na karya wanan mara kunya"
"har kamar ni zan dinga mata magana tana banza dani daga k'arshe ma wucewar tayi ta kalleni saboda tsabar ta raina ni" ya fada da mutukar hassala sai kace yanzun tai mishi abin", ABK yace "sorry abokina ka dinga sama ranka sallama a kanta sanan ka sani abin da hak'uri bai baka ba tsiya baza ta baka ba dan Allah ka dinga zama mai hakuri da kai zuciya nesa"


"ABK kasan me yafi b'ata min rai yanda tafitoh gatse gatse take fad'an min baza ta daina kulla wanan yaron ba harda cemin mijin ta, Allah ji nake kamar ta cakamin wuka saboda tsabar bak'in cikin yanda ta dage take fad'an min magana" dariya ABK yake yi "abokina sorry ya fad'a yana wata dariyar shak'iyanci "yanzun dai ina ka nufa? "Yasir yace gidan ne naji yamin zafi shi yasa na fitoh shan iska dan ban san ina ma zan nufa ba gaba daya yarinyar nan ta chaja min kai " Allah ya sawak'e" ABK ya fada "ni bari in k'arasa ciki daga nan in gaishe da mommy "

"OK sai ka fitoh"
ya matsa yaba ABK hanya ya wuce shi kuma ya zauna a kofar gidan dan shan iska in ji shi


A b'angaran MARYAM ranta a matuk'ar b'ace ta shigo gidan ba sallama koh da daman ba d'abi'arta bace yin sallama kafin ta shiga waje ba kusa da uwar taje ta zauna sai wuci take kamar wata kububuwa "lafiya MARYAM?uwar ta jefa mata tambaya "har kin dawo daga gidan yayan?"
a fusace tace "eh mana me idon ki ya nuna miki" "haba mama kibar mutum yaji da abin da ya dame shi aman kin sani gaba sai wasu tambayoyi kike min"
murya a taushashe sai kace itace yar " Yasir din baki same shi bane?
"na same shi mana amnan koh kallon arziki be min ba
nayi mishi bayani kwana kin baya akan yanda soyayyar shi take wahalar dani aman yaki amsan tayin soyayya da nami shi a yanda na lura dashi koh ganina ba yasan yi ya fada" hawaye na zubuwa a fuskar ta "MARYAM a kan yasir kike kuka? Ki barni dashi zanje na sami yayana na mishi bayani halin da ake ciki dan bazan je ba inaji ina gani ya kashemin ke ba abanza ba wlh yayi kadan kuma nasan harda wanan munafukar uwar tashi ta dinga Abu simi_ simi sai kace wata mutuniyar kirki" basa shiri da mommy shiyasa ko da yaushe hajiya A'i take ganin laifin mommy da abin da ta aikata da wanda batai ba duk itace
ajiyar zuciya MARYAM tayi "mama ba za ai haka ba, ba daddy da zaki fad'an mawa ai yazama dole Yasir ya soni kuma ya aureni in aka bi ta wajan dadi ya soni mu kayi aure bazan sami kullawar da nake fatan samuba a wajan shi sanan ba zai taba sona ba ni kuma nayi wa kaina Alkawari dole Yasir ya soni kuma ya k'aunace ni ba boka ba Malam dan so na ke in kafa babbar masarauta a zuciyar shi yanda sai ya koma yana kallon matan duniya basu da babbanci da maza sai ni kad'ai zan zama tauraruwa a gare shi" (anya MARYAM baki makara ba)
Murmushi mama ta saki yan magana " hausawa sun yi gaskiya da a ka ce magaji mafiyi wanan maganar gaskiya ce " shi ya sa har kullum nake Alfahari dake y'ata dan nasan zaki iya abin da tafi haka"
Mama gode ina so in je fati Amman na kwana ne" "Allah ya kaimu"
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻

*_BUZUWA_*

🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻



*_STORY & WRITTEN_*

*_BY_*
*_AUNTY FAUZAH Y'AR AMANAH KAINUWA_*



*_🌈KAINUWA WRITERS✍ ASSOCIATION_*🤝
```{United we stand and succeed; Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers} ```



https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/






*EDITED BY*

*MARYAM AHMAD PAKI*




*pls 2 days kun jini shiru koh afuwan nagode sosai da fatan Alkhairin ku gare ni*





🅿8⃣




Allah ya kaimu ai MARYAM in bakin ki ya tashi ba k'aramin taro za ai ba saboda Allah ya miki mutane maza da mata wanda koh ni uwar ki ban kai ki mutane ba sannan wanan k'awayan na ki da ko ce in za tai Aure party kwana kike zuwan, mata ai dole in bikin, ya tashi muyi taro na kece raini" wani k'ayataccan murmushi MARYAM ta saki
"mama kenan ai duk kawaye na in na tashi aure dole kowace ran party biki na kwana za tai dan a rama ma kura a niyar ta"
"gaskiya kam hajiya A'i tace dan a wata saki tafi party kwana sau biyu koh uku ke dai Allah ya kaimu lokacin dan ba k'aramin taro zami ba" "sosai ma mama sai munyi taron da ba'a tab'a irin shi ba a anguwar nan wanan ina ga har in haihu baza a daina maganar shi ba " gaskiya kam inji mama.

wayar MARYAM ce da ta dau'ki da alaman kira ya shigo shiya tsayar da hirar tasu sadan sun kai k'arshan maganar bah




Mommy ce sai faman duba wayar hannun ta take da duk kan alama akwai abu mai mahinmancin da take so koh take jira wayar ce ta dau ringing da sauri ta daga da sallama a bakin ta maman Amrah kuna hanya ne eh momy sai yanzun da na duba wayar na ga kiran ki kusan 10 miss Call Allah dai yasa lafiya mommy gashi ki ce maganar tafi k'arfin waya"
"Eh"
"Maman Amrah sai dai kun k'araso"
"OK mommy amman ki kwantar da hankalin ki Dan Allah"
"ba komai sai dai kun k'araso din"
suna k'arashe wayar wata uwar ajiyar zuciya momy ta saki kamar wacce aka sauke ma kayan wahala a kai.


Mommy tana da wani hali guda d'aya wanda da iyayan yanzun zasu dinga yin shi wata matsalar in ta faru zata zo musu da sauki tun da Anty Firdausi tayi aure mommy bata da abokin shawara da ya wuce Firdausi shi yasa Al,amuranta suke zuwa mata da sauki saboda Firdausi ba zata tab'a ba mommy shawara banzan ba saboda uwar tace da ta haife ta shi yasa su ci tare su sude tare kuma Allah ya taimake su duk sanda su kayi shawar tare suna ganin amfanin abin


Sallama Firdausi tayi ta shiga dakin mahaifiyar ta ta ga Amrah a hannun ta da sauri ta rasa gaban mahaifiyar ta ta fuska cike da damuwa take tambayar ta
"mommy lafiya?
" na same ki kin zuba tagumi haka?
"gashi tun a waya naji muryar ki cike da damuwa Allah yasa dai lafiya mommy" Firdausi ta k'arasa maganar muryar ta da tsananin damuwa.


Mommy take kai maman Amrah wannan damuwar da kika nuna yanzun ai harta fi tawa kwantar da Hankalin ki yata sai Al,khairi "Allah yata ba ta mommy"
"Ameen maman Amrah mommy tace

"Firdaus"
"na'am mommy"
maman Amrah ta fad'a tana me kafe mommy da ido tasan tunda ta kira ainihin sunan ta abin ba na wasa bane shi yasa duk ta kosa taji abin da zai fitoh daga bakin momy
momy tace
"Firdausi wani abu wani babban abu mara kyau ne yake nufo family dinmu gaba daya"

innalillahi wa inna ilaihir raji'un
abin da Firdausi ta fada kenan takara matsawa kamar zata koma cikin momy rike hannu momy tai
"tace mommy Allah ubangiji ya mana katangar k'arfe da koma menene mara kyau da yake nufo zuri'ar mu"

"Ameen ya Allah Firdausi"
MARYAM ce na ga take_taken ta, ta san Yasir ta keyi na kuma kirashi na tanbaye shi ya tabbatan min da hakan cewa ta sa me shi da kanta ta fadan mishi"

mommy MARYAM fa kika ce ?
kina nufin MARYAM din mama A'i take san Yasir" maman Amrah tai tambaya kamar ba taji abin da mommy tace ba koh take nufi ba


gaskiya mommy cewa za kiyi babbar masifa ce take tunkaromu dole hankali ki ya tashi, ina MARYAM take da nagartar da duk namiji mai hankali zai soh ta zama uwa ga ya'yan shi
"mommy Yasir din shi ya amince ne?
" da kika tambaye tashi?
a'a dan yanzun koh gaishe shi tayi baya amsawa aman ina tsiran maryam dan yarinyar duk ta wuce yanda muke tunani saboda shu'umace"

"gaskiya ne mommy"
an man mommy me kike ganin ya jamata ayi?

"tam ni dai nace nan da 2 weeks masu zuwa ya fitar da matar aure in ba haka ba MARYAM na fada ma A'i ita kuma A'i ta sami daddy ku da maganar ba abin da zai hana ya aureta dan kinsan A'i ba abin da zata nema wajan daddy Ku ya kasa mata sai dai in abin yafi k'arfin shi balle wanan yana ganin dan shine ai sai wani ikon Allah ne kawai zai sa abin yaki faruwa"

"mommy, Yasir ba zai iya fitoh da mata nan da 2 weeks ba saboda Sam bashi da budurwa koh shekan jiya da suka zo gida na da ABUBAKAR sai da mu kayi maganar ABUBAKAR yace Yasir wlh bai da budurwa mommy ke saki samo mana mu fitah akan Al,amarin nan"


"Maman Amrah wlh narasa mafitah kwata kwata"
duka d'akin shiru yayi kamar bakowa dukan su suna tunanin mafitah,
sai cen Firdausi ta d'ago mommy na sami mafita a jiyar zuciya mommy ta sauke tun kafin taji abin da Firdausi zata fada.




*Dan jin wace mafitah Firdausi ta sami musu sai min hadu a page na gaba*





*_by yar mutan K/D
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻

*_BUZUWA_*

🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻



*_STORY & WRITTEN_*


*_BY_*


*_AUNTY FAUZAH YAR AMANAH_*



*_🌈KAINUWA WRITERS✍ ASSOCIATION_*🤝
```{United we stand and succeed; Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers} ```



https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/



*Rayuwa zata iya canza maka a cikin mintina kalilan. Abinda ka saba dashi zai iya sauyawa zuwa wanda baka taba tunani ba*.​

*​Bakin ciki ko farin ciki. Rashi ko samu. Allah na jarabtar bawa ta ko wanne fanni. Karka taba dauka kai kadaine a yayin da duniya tai maka kunci.*

*​Jarabawa ce Allah ya dora maka dan yaga karfin imaninka a gare Shi. Ka zama mai tawakkali da addu'a. Zaka ga sakamakon hakan*.​

*​Ba lallai ya faru a lokaci daya ba. Karka gaza. Ka rike addu'a da sadaka, Ka kyautata imaninka, ka yawaita istigfari kuma kamika lamurranka ga Allah Allah yasa mudace (Amin thumma amin)*









🅿9⃣





*F* irdausi tace "mommy me zaisa bazaki samo, mishi a cikin ya'yan k'awayan kiba?

Hhmm "maman Amrah kenan har yanzun ke yarinya ce in ban,da haka ya'yan k'awaye,na kinsan da yawa duk sunyi aure wanda suka rage yanzun kuwa bazan iya barin yasir ya aure,suba saboda gaba daya tarbiyar su batamin ba sanan budewar idon su tayi yawa sosai
mu dai nemi wata mufitar kawai


dakin shiru yakara a karo na biyu

Firdausi tasaki a jiyar zuciya sanan tace " mommy ga shawara in wanan batayi ba walahi tunanina ya tsaya cak sai dai in ko zuwa gaba Mu,sami mafitah Sa.....
"kinga Firdausi fadan min kowace mafita kika samu mommy ta katsata bata karasa abin da takeson fada ba

Mommy me zai hana kice ma yasir yanemi soyayyar Yusrah kawai

wanin kallo mommy tabi maman Amrah dashi Wanda maman Amrah takasa gane kona menene mommy take binta da irin wanan kallon,

"Firdausi"
Mommy takira sunan ta
"Na'am mommy"
"Firdausi Allah yamiki Albarka
sai da maman Amrah tasaki a jiyar zuciya sanan tace "Ameen ya Allah mommy"

mommy tace kwata_kwata tunanina bai kawo min nanba koh kadan walahi Yusrah itace dai-dai da Yasir saboda munsan wacece ita mu
muka raineta da hannu,mu
mu
muka bata ta tarbiyar musan waye itah
saboda haka wanan shawarar taki tayi Allah yamiki Al,barka"
"amen ya Allah mommy"

"Mommy"
"Na'am"
"Mommy akwai matsla daya fah"
"matsala kuma Firdausi?
" tamefa?
"Mommy yasir yasha fadin shi bayasan karamar yarinya gashi Yusrah sa'ar little ce dukan su 17 year suke
koh shikaran,jiya da sukaje gidana sai da sukayi da ABUBAKAR a cewar yasir bazai iya auran kamar yarinyar da ABUBAKAR ya kesoba kuma itah yarinyar ma ta girmi su little dan itah 18 year ke gareta inaga za asami matsala yasir yaki amin ce da auran Yusrah

murmushi mommy tai " kwan'tar da hankalin,ki maman Amrah wanan mai sauki,ne mutukar bai kawo Matar da nace yakawo ba shan ruwa sai yafimin wahala fiye da amin cewar shi"

Allah yasa haka mommy
"Ameen yar Albarka wace take fitar da mahaifiyar,ta cikin damuwa

ba karamin dadi maganar tai ma Firdausi ba sai murmushi take

tace " Allah yabar min ke mommy na takaina"
"ameen ya'ta takaina gaba daya sukasa dariya

"Mommy aman inaga tunda sun riga sungama jarabawar su ta karshe me zai hana me san
little shima ya fitoh a hada bikin duka a wuce wajan kawai tunda daddy bai barin yarinya ta tafi jami'a batare da tayi aure ba"


Gaskiya kam aman bari daddy Ku yadawo mayi maganar

kai ko kuma mubar muji abin da Yasir yace inyaso daga baya anyi maganar Ummi din





*_by Aunty FAUZAH YAR mutan K/D_*
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻

*_BUZUWA_*

🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻
🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻



*_STORY & WRITTEN_*


*_BY_*


*_AUNTY FAUZAH YAR AMANAH_*



*_🌈KAINUWA WRITERS✍ ASSOCIATION_*🤝
```{United we stand and succeed; Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers} ```



https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/






```Mu tunatar da kanmu```




*Allah ka cire mana hassada*
*Allah ka cire mana girman kai*
*Allah ka cire mana ganin kyashi*
*Allah ka cire mana san zuciya*
*Allah ka zamo jin mu*
*Allah ka zamo ganin mu*
*Allah ka zamo tunaninmu*
*Allah ka zamo

Book Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3

Please Login or Register in order to submit comment