google.com, pub-8772996913092952, DIRECT, f08c47fec0942fa0
ArewaNovels

Follow us on social media

Facebook Telegram TikTok WhatsApp X


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

har cikin jininta, yanzu in zaa tsareta da wuka ta zabe daya daga cikin su saidai a kashe ta cos bazata San Wanda zata zaba ba, bata taba tunanin zuciya daya na Iya kamuwa da son mutane biyu ba don har browsing tayi taga result din inda ake cewa is not possible wai dole Sai daya ya fi daya, itadai she loves them both, kuma tana shin saa basu kara tadda junansu ba, duk week end Khalid ke shigowa, Sai tayiwa sultan dubara kan zata gezawa cos kusan kullum yake zuwa gidansu, affan kam yana son sultan sosai don kullum inyazo Sai sunyi training, dama gashi da on football kuma ga international football har gida, abinda ke bawa ameera haushi shine wai har affan baison zuwan Khalid wai shima yana taya sultan kishi, last week da Khalid yazo ta fada mashi suna da biki kar yazo wannan week end don suna bikin zeenat, da kyar ta shawo kanshi don cewa yayi zaiyi attending, ranar kunshi, yan matan sunfi su talatin zaune, dukkan su sunsa ankon riga da skirt, black skirt da red top Sai Vail, yawancin yan Matan ameera ta taba wulakantawa mussanman lokacin aurenta da Salem,
"Ayiiiirrrrr...." Wata tayi guda Sannan tafara cewa
"Yanzu muka san ana biki...komai is well organized...." Kusan su biyar suka bushe da Dariya Sannan wata tace
"Hmmm wasu Sai wulakanci amma duk wulakancinsu saida bayerabiya ta koresu daga gidan miji..." Bata idaba ba wata ta katseta dacewa
"Gidan miji?.... Kin manta mutumin in questions cewa yayi bai taba aureba Sai lokacin auren shi da wannan bayerabiyar...." Ameera dake zaune kusa da zeenat ta mike, da sauri zeenat ta rike mata hannu ta maidata zaune Sannan ta kalli yanmatan tafara cewa
"Dan Allah banason haka...duk wacce tasan ba dan kunshi ta zoba kawai ta tafi...after all ko wacce nada matsalan ta amma Sai Ku ajiye gefe Ku hau na mutum...pls let's take care of our problem first before looking at others people's lives..." Zeenat ta fada hannun ta rike da hannun ameera da take kokarin kwacewa don barin wurin,
"Anya wannan itace wancan?...cos wancan is rude and arrogant...." Inji wata, ameera kallon zeenat tayi da idanuwanta da suka chanza kala
"Babe ki sakar min hannu in koma gida..." Tafada cikin whisper kaman zatayi kuka, itama cikin whisper zeenat tace
"Haba babe...saboda those nonentities zaki tafi?..."
"I need to go home now...I can't stay... Pls kiyi hakuri.."_tafada hawaye na faruwa idonta,
" OK...bari in kira yaya ya maidaki gida..." Zeenat ta fada tana dauko wayanta, text ta rubutawa sultan kaman haka
" _Yaya pls ka zo ka dauki ameera ga friends suna ta zolayanta kan abinda ya faru tsakanin ta da sir Salem"_ ta tura mashi, bayan kaman minti talatin sultan yazo cikin ranshi yana aduan Allah ya hada shi da Salem
"He will pay for making my ameera a laughing stock..," yafada yana shiga inda yanmatan suke, suna ganin shi ko wacce ta bude baki kaman sakara don dukda yana baki babu abinda farin mutum zai nuna bashi, fuskan
Babu faraa Ya nufosu, wasu da basu sanshi ba sai cewa suke
"Wannan kaman popular Dan kwalo sultan..."
"Eh mana....bakusan yayan zeenat bane shi?..$ wata ta amsa masu duk suna magana cikin whisper, zeenat na ganin shi ta Dan taba ameera data sadda kai kasa hawaye na zuba amma babu Wanda yasan kuka takeyi
" babe ga yaya...." Zeenat ta fada mata, da sauri ta goge hawayenta tare da mikewa, Vail dinta Sannan ta dauki bag dinta ta nufo sultan batare data daga kantaba cos batason ya gane tana kuka, shikuma yana ganinta ya San kuka take, ta taho shima ya taho Sannan ya fara cewa
"My jewel waya taba min ke!.." Yafada yanda duk wacceke wurin zaiji abinda yake cewa, yacigaba dacewa
"Sai ki zubda hawayenki saboda wata idiot..." Dukkan su kallon shi sukayi yafara nuna su da yatsa yana cewa
"Wallahi duk wacce ta kara sanadin hawayen my jewel Sai nayi maganinta... Ko yar wacece...." Yana kaiwa nan yakama hannun ameera data cigaba da hawaye suka bar wajen.
Suna fita waje ya bude mata kofan motan ta shiga, zagayowa yayi ya shiga, tsayawa yayi yana kallon ta, har lokacin hawayenta bai tsaya ba, daga kanta tayi ta kalleshi,
"Da baka fada masu komai ba..." Tafada cikin natsuwa, hannun shi yasa ya goge mata hawaye Sannan yace
" I have to warn them,..and shi kuma Salem I will deal with him..zan nuna mashi gaba da gabanta... Am just waiting for the right time... " kai ameera ta girgiza mashi
"No... Salem help my life... He changed me...taimaka min yayi..."
"I don't bloody care...what he did was barbaric...he have to learn his lessons...kawai just wait and see..." Kuka ta farayi tana cewa
"Wallahi babu ruwanka da sir Salem... He..." Katseta yayi dacewa
"Do you love him?... Why are you covering for him... Duk Wanda zaiji abinda yayi maki knows it is wrong..." Kuka ta farayi sosai tana cewa
"Bance ina sonshi na...kawai don't go near sir Salem or this relationship is over..." Tafada tana kokarin fita daga cikin motan, da sauri ya rike mata hannu
"Sorry for the accusations... Da nayi niyyan yi mashi rashin mutunci.. Amma na bari...since it is what you want..." Yafada cikin natsuwa, har lokacin yana rike da hannun ta, komawa tayi tare dayin relax tana goge hawayenta.

Daga wannan ranar duk yanmatan basu kara gigin yi mata habaiciba, duk events da ita akeyi amma ba daita ake tashi ba don sultan daukan ta yakeyi su yita yawo cikin gari kafin ya maidata gida.

Yau akayi walima gidan amarya, ameera tayi mamakin gidan don sultan bai barta kai amarya ba, Mahmoud din data raina ashe shima yana da hali daidai kwarkwado don gidan ba karamin tsaruwa yayi ba, cikin bedroom ameera ta shiga lokacin tana shirin komawa gida kallon zeenat datayi tsuru2 tayi ta fashe da Dariya,
"Amarya ni zan tafi...yaya sultan yana jirana waje...." Ameera tafada mata, rike hannun ta zeenat tayi tana cewa
"Yanzu babe bakisan yanda first night yakeba?..." Ameera shuru tayi tana kallon zeenat, Sai Tawakaltu ta fado mata a rai,
"Hmmm...sis ya zaayi in Sani tunda ban taba ba...kawai get ready for the worst..." Idanuwa zeenat ta kwalo
"The worst fa kika ce..."
"Eh mana...baki ganin yanda Mahmud yake zumudi?..." Tafada tana dariya,
"Bakomai ai... Nasan duk wahala zuwa gobe nawuce wurin... Amma ke keda sauran wahala... Remember my bros is an athlete...." Baki Ameera ta tabe
"Ba Sai na zabeshiba..." Harara zeenat ta galla mata tana cewa
"Naga ta yanda zaki CI amanan yayana..." Ameera kwace hannun ta tayi tana cewa
"Babe Sai munyi waya..I will call you first thing in the morning..." Tafada tana fita daga dakin.

After three day which is Friday Ameera tana kwance tana tunanin zuwan Khalid gobe don basu dade da wayaba, juya kwanciyan ta tayi tare da kara daukan wayanta, YouTube ta shiga tana duba, latest wedding ta fara dubawa Sai taga the wedding of the year nasu Salem da tawa, murmushi tayi ta bude tana cewa
"Let me see your handsome face...." Relaxing tayi ta fara kallo, few minutes later taga kaman Khalid tsaye yana bada jawabi, da sauri ta maidashi baya tana cewa
"It can't be..." Kara kallo tayi taga confirm shine, ido ta kwalo
"Oh my Allah!....." Tafada tana mikewa da sauri.
Tun kafin ta shiga dakin mom ta fara kuka tana kwalawa mommy kira
"Mommy!...mommy!..." Ta dinga kwalawa mom kira,da sauri mom ta fito ta tare ta, fadawa tayi jikin mom
"Meye!.." Mom ta tambayeta cikin tension, Ameera bata samu bakin cewa komai ba sai kuka take, girgizata mom tayi da karfi
"Wai meye Dan ubanki kike neman tadamin hankali?.." Mom ta sake tambayeta, tana kuka ta mikawa mom wayan
"Mom ki kalla ki gani...Khalid friend din sir Salem ne..." Tafada cikin kuka, kin amsan wayan mom tayi
"Saboda wannan kike neman sa hawan jinina ya tashi?... AI shikenan ba sai kin aureshiba don bazaayi sakin wawa dakeba...." Ameera shuru tayi bata ce komai ba sai kuka
"Shima munafiki ne...AI Sai ya fada maki gaskiya amma ya boye maki..da niyyan shi sai kunyi aure ki gane gaskiya ko?... To alhamdulillah Sai ki godewa Allah da bai bar hakan ya faruba..." Ameera kuka ta cigaba dayi
"Dalla rufemin baki..." Da sauri taja bakinta ta tsuke
"Yanzu mom me zan fada mashi?... Inason..." Buge mata baki mom tayi
"Na anyi magana Sai kice kinason sonshi...Khalid... Kinason shi....sultan kinason... Bari ubanki ya dawo..." Tafada tana komawa dakinta, Ameera zama tayi nan kasan tiles tacigaba da kuka
"Ashe daman Salem yasan Khalid?..."
[9/29, 11:19 PM] El-hajj๐Ÿ’ž: ๐Ÿ’›โค๐Ÿ’œ๐Ÿ’š๐Ÿ’™
ZAKISAN KONI WAYE
โค๐Ÿ’›๐Ÿ’œ๐Ÿ’š๐Ÿ’™

ยฎzuwairat(ummu Maryam)

7โƒฃ7โƒฃ

Tafada tana kuka,
"God have mercy on me..." Mikewa tayi ta koma dakinta ta cigaba da kuka atakaice aranan bata yi baccin kirki ba da tunanin yanda gobe zata kasance ta kwana don tasa ya zama dole ta rabu da Khalid, bazata iya auren best friend din Salem ba, she wants Salem ta be her past and not the best friend of her hubby, kashe wayan ta tayi gaba daya don batajin zata iya magana da mutum daya cikin su.

The next day as usual tayi preparing tarban Khalid kama kullum, wanka tayi ta saka kaya masu kyau amma ko kadan babu kwalliya a fuskan ta, asalima idanuwanta sun kumbura ko kallon ta mom batayiba. Da kam baice kala ba don mom tayi briefing dinshi kan abinda ke faruwa kuma ya fada mata don Khalid na abokin Salem ba zai hana aure atsakanin shi da Ameera ba saidai in Ameera batason auren shi. Amma mom ta jaddada mashi kan ya fadawa Ameera ta fidda mijin aure. Haka akayi don bayan sun gama lunch alokacin an jera abinci dakin saukan baki dad ya kira Ameera ta sameshi dakinshi, tana zuwa ya fada mata ta fidda mijin aure shuru tayi bata ce komai ba. Dad sallaman ta yayi tana komawa daki Khalid ya kirata ya shaida mata ya iso, jiki ba kwari ta yafa Vail dinta taje wurin shi yana tsaye jikin motan shi looking more handsome than ever, murmushi karfin hali ta sakar mashi Sannan ta kaishi sakin saukar baki yaci abinci kaman babu abinda ke faruwa don sam bata nuna mashiba, saida ya gama ya kalleta ta yana murmushi
"Baby kaman idanuwanki sun kumbura..." Itama murmushi tayi
Sannan tace
"Dan Allah inason ka fadamin alakar dake tsakanika da sir Salem..." Kaman an sokawa Khalid arrow yaji don he never see that coming, da sauri ya kalleta
"Angel what are you talking about?..." Ya tambayeta muryan shi na rawa kaman mara gaskiya, Sai lokacin ameera ta daure fuska, yanayin ta ya bawa Khalid tsoro don baisan such beautiful face yana Iya turning pale haka ba. Mikewa tayi cikin nutsuwa
"To shikenan... I thought you are truthful but am wrong..." Dasauri Khalid ya rike mata hannu
"Baby am so sorry..." Bai idaba ta kwace hannun ta, cikin tashi hankali ya fara cewa
"Baby am sorry for keeping it from you... Salem has been my closest and childhood friend..." Kai Ameera ta gyada mashi ahankali,
"Very good... So nasan kasan abinda ya faru tsakanina da Salem..." Khalid dake sweating ya gyada mata kai
"I know everything... Baby am sorry for all that.. I should have told you the truth..." Murmushin karfin hali Ameera tayi
"Wallahi ba komai..." Khalid kallon ta yayi don tabbatar da ba komai amma he knows something is wrong, Ameera dake tsaye har lokacin tace
"Nidai yanzu hakuri nakeson baka..." Da sauri Khalid ya fara cewa
"No!... No....pls don't do this to me...wallahi tunda Salem ya bani labarin ki na fara sonki...son da nakeyi maki yasa nayi forcing dinshi ya bani takardan ki bayan ya shaida min bashi da raayin zama da mata biyu...pls ki yafemin kar ki barni...pls..." Ya karashe maganan kaman zaiyi kuka
Murmushin takaici Ameera tayi wato itace topic of discussion dinsu, ita Ameera suka maida abin chanji, wato shi Salem baya sonta Sai ya barwa abokinshi dayake sun dauketa mara galihu
"Dan Allah kar ki rabu dani saboda Salem...." Taji Khalid nacewa, murmushi ta karayi daka ganta Sai ka rantse abun bai dametaba
"Nagode da sonka agareni...amma it can't..." Da sauri Khalid ya sa hannun shi kan bakinta
"Pls don't say it... Pls I beg you..." Ahankali ta cire hannun shi daga bakinta sannan tacigaba dacewa
"Kayi hakuri.. Allah zai baka wacce ta fini..." Kai ya fara girgiza mata
"Dan Allah karki bari laifin Salem ya shafeni..."
"Nidai kayi hakuri kawai,.,,..I can't marry my ex's best friend..."
"In kinason in rabu da Salem I can forget about him amma kar kiyi min haka...you are the best woman for me...nasan son da nakeyi maki zai chanza min yanayin rayuwa...."
"Kawai kayi hakuri... Yau zan fadawa sultan ya aiko iyayenshi..." Tafada tana kokarin fita, da sauri ya tari gabanta yayi kneeling,
"Baby look at me..." Ya umarceta cikin sanyin murya, ba musu ta kalleshi, ahankali yafara cewa
"Zan fada maki dirty secret dina Wanda ko gidanmu babu Wanda yasan ina da wannan hali..." Shuru yayi ya hadiyi wani Abu Sannan ya cigaba dacewa
"Ni mazinaci ne!...I have slept with numerous women...." Gaban Ameera ya fara dukan uku2 tana kallon how innocent his face looks,
"Amma tunda na ganki na fara nadaman halina...tunda na ganki na daina ganin ko wacce mace da kyau ko wani abu... Your love alone change me..in kin zama matata it will change me for ever..zaki samu ladan haka...please don't leave me..." Ameera shuru tayi tana neman hanyan bi, gani take yana iya raping dinta, acikin zuciyanta tana tausayin shi in har abinda ya fada mata gaskiya ne amma har ga Allah bazata iya zama Matan aminin Salem ba, da kyar ta samu courage ta fara cewa
"I know there is another woman out there for you... Pls am sorry..." Wiwi Khalid ya fara kuka kaman yaro yana cewa
"I can't love any other person.. Ke nakeso...if I loose you I loose my life... Dan darajan manzon tsira ki rufamin asiri.. Pls don't dump me ..." Ameera bata taba ganin saurayi yayi kneeling gaba mace yana kuka ba sai a film. Amma gashi yau a very handsome and flamboyant guy is kneeling before her not only begging for her love but crying for it, kura mashi ido tayi tana tunanin irin kalan zuciyanta, tanason Khalid likewise sultan and most of all Salem amma har kullum tana godewa Allah da Salem bai gane tanason shiba kuma auren Khalid will ruin her, tasan Salem bazai rasa zuwa gidansu ba likewise ita da Khalid zasuje gidanshi, she's very sure that she won't be able to handle that.
Khalid Sai hawaye kawai yake yana cewa
"Ki ceci rayuwa ta daga hallaka... I know I don't deserve you amma rashin ki zai jawa rayuwa ta matsala... Pls pity me..."
"Dan Allah kayi hakuri......" Da sauri ya kara girgiza mata kai.
"Bazan iya hakuri ba....just know what to do with me...."
"Ikon Allah..." Ameera ta fada cikin ranta, yanzu data sanin kan waya ta fada mashi batare da yazo ba, kallon yanda ya tare hanya tayi
"Wallahi nasan hakan zai fi zame mana alkhairi...."
"Babu wani alkhairi...I won't survive with out you..." Yanda yake hawaye yasa itama Ameera ta fara hawaye tana cewa
"Kayi hakuri..." Bata idaba shima yace
"Kiyi hakuri..."
"Pls..." Yakara katseta da
"Pls kiyi hakuri..." Daga inda yake kneeling yasa hannun shi ya goge mata hawaye, Ahankali itama ta goge mashi hawaye,
"To ka zauna...." Ta fada ahankali, girgiza mata kai yayi
"No...Sai kin yafemin..." Yafada wasu hawayen na zubowa, ahankali tace
"Na yafe maka..." Kallon idanuwanta yayi,
"Then will you marry me?..." Ya tambayeta yana kallon idanuwanta, shuru tayi takasa cewa komai
"Pls in har kin yafemin ki aureni..." Gaban Ameera dukan 33 yake, har lokacin shuru tayi
"Ko dan na fadamaki ni manemin matane?..." Ya fada cikin sanyin murya, ahankali ta girgiza mashi kai,
"Ba don haka ba...nasan in na aureka nayi jihadi kuma in ka shiryu sanadiyata zan samu lada...amma I can't marry anybody..." Da sauri ya kara tare mata baki
"Pls don't say it... Ki taimaka min...wallahi zan rabu da Salem... He won't be at our wedding... He won't come to our home... Ba zan Kara hulda dashiba..." Girgiza kai tayi
"No...please.. Just understand..."
"I can't understand anything...except if you told me you don't love me..." Yafada still yana hawaye. Ahankali Ameera tace
"Let me think about it..." Da sauri ya kara girgiza mata kai
"No...last time kince you will think about it.. Pls answer me now..."
"Pls give me more time..."
"Bazan bar wurin nan ba sai kin bani amsata..." Yafada yana rike hannun ta, Shuru tayi ta rasa abun cewa, Ahankali ya Dora hannun ta kan chest dinshi
"Feel the way my heart is beating for you...." Aikam da gaske his heart was beating faster than normal, rike mashi hannu tayi
"Pls stand up.." Makale kafada yayi
"Not until you give me my answer...".

Sunfi minti ashirin a haka bata bashi amsa ba shikuma bai tashi ba,
" kanason amsa? " ta tambayeshi, ahankali ya daga mata kai
"Then pls stand..." Bai kara cewa komai ba ya mike gwaiwanshi Sai ciwo sukayi mashi, har lokacin bai saki hannun taba, matsawa yayi dad daita Sannan yace
"Pls ki tausaya min..."
"Ka bari Sai next week inkazo...nayi maka alkawarin zan baka amsanka..."
"You promise?..."
"Promise..." Ta amsa mashi ahankali, sakin hannun ta yayi alokacin kanshi nayi mashi wani irin ciwo
"Then bazan bar Kano ba sai next week..." Ido Ameera ta zaro
"Haba no..ka koma aikinka..." Makale mata kafada yayi
"No...Sai bayan kin bani amsa zan tafi..." Ya amsa mata. Hira suka danyi kadan Sannan yace zai tafi saboda yanda kanshi ke sarawa, rabonshi da hawaye har ya mance amma yau gashi yana kuka saboda mace shida yanmata ke kawo Kansu kyauta. Rakashi tayi har bakin mota ya shiga ciki Sannan ta koma cikin gida jiki ba kwari.

Khalid na shan corner ya tsaya kasancewan yanzu da kanshi yake zuwa, wayanshi ya dauka ya fara dialing number Salem

Salem na zaune Tawakaltu zaune kan kafanshi yana bata abinci abaki Sai shagwaba take mashi, and he's loving it,
"Open..." Ya umarceta as usual ta bude baki kaman bataso, ya zuba mata abincin, kallon yanda boobs dinta yayi kasancewan bra kawai ta saka Sai bump short
"Princess cikin nan kaman a boob dinki zai zauna..." Kallon shi tayi Sannan ta kalli boobs dinta
"Why did you say that?..." Ta tambayeshi tana yi mashi suspicious look, Dariya yayi
"Cos they are getting bigger...and your tummy looks flat like babu baby aciki..." Ya fada yana kallon flat tummy dinta
"Open.." Ya kara umartanta
"Na koshi.... " tafada tana kauda kanta gefe daya, girgiza mata kai yayi
"You have to finish this.." Ya fada yana nuna mata sauran abincin
"Nidai na koshi.." Ta fada tana kokarin mikewa daga kafanshi, riketa yayi ya maidata kan kafanshi
"The doc say you should feed well..."
"Haba yanzu sau biyar kenan kana sani cin abinci... So kake na koma orobo ka tsaneni..." Dariya Salem yayi
"Ai nafison duk inda na kama inji flesh not bones...so open..."
"Ka bani ruwa tukunna..." Ajiye plate yayi ya dauki cup ya bata ruwa a baki ta sha kadan Sannan ya ajiye ya Kara daukan plate din abincin
"Open up..."
"Gaskiya na koshi...if I eat now I will end up trowing up..."
"Ko ki cinye ko ki bani hakkina...kuma real one no joking" Yafada sounding very serious, kallon shi tayi ta saki murmushi
"Ka amsa mana..." Tafada don tasan ko a mafarki he won't dream of that
"Oh haka kikace ko?...daman nasan the place is itching you... Well let's go..." Yafada yana mikewa tare daita a hannun shi,
"Let's go.." Yafada ya nufi kan makeken gadon daita
"You are joking right?.." Tafada tana kallon shi
"Watch me..." Yafada yana direta kan gado, singlet dake jikin shi ya cire ya kalleta yaga ta kame waje daya tana kallon shi, kan gado ya fada ya riketa ahankali ya fara kissing dinta, batayi musuba tayi accepting fin bakinshi tanason ganin gudun ruwan shi, rough play ya fara daita as before, wayanshi ya fara ringing yayi kaman bai jiba yacigaba da abinda yake. Har wayan zata tsinke bai da niyyan kallon wayan balle yaga mai kiranshi,
"You phone...."
"Forget about it..." Ya amsamata, ahankali ta daga ta kalli mai kiranshi
"Sugar sir Khalid ne..."
"Rabu dashi.." Yafada yana cigaba da romancing dinta, wayan tsinkewa tayi ya fara ringing kuma, tsaki yaja Sannan ya yi picking
"Wai meye haka...kai wane irin mayene?..." Inji Salem dake kallon fuskan matarshi kaman he's seeing her for the first time, ahankali Khalid yace
"Guy Ameera ta gane we're friends... She's rejecting me because of you..." Yafada muryan shi na rawa, tsaki Salem aa sake ja
"To ka rabu daita mana...ko ita kadaice mace..." Kawai Sai Khalid ya fashe da kuka, da sauri Salem ya kalli wayan don tabbatar da gaske ne da Khalid suke waya
"Guy meye haka?..." Salem ya tambayeshi cikin nutsuwa, Tawakaltu maida bra dinta tayi ta zame daga kan gadon, Khalid yacigaba dacewa
"Yanzu friend haka zakace in rabu daita bayan ka sani am in love with her...lokacin da kake soyayya da Tawakaltu har masjid na dinga bada kudi anayi maka aduan samunta amma yanzu da nake bukatan taimakonka that's what you will say..." Khalid yafada yana kuka kaman small baby, duk jikin Salem yayi sanyi, don tunda yake bai tabajin Khalid a hakaba Sai yanzu,
"Ba komai... Haka duniya take" da sauri Salem yan katse shi dacewa
"Am sorry... Kayi hakuri... I don't know it is this serious" yafada cikin sanyin murya,
"What do you want me to do?.." Ya tambayeshi sounding very firm
"I don't know....tace zatayiwa sultan magana ya turo iyayenshi..." Fuska Salem ya bata
"Waye sultan?..."
"Real Madrid football player..." Ido Salem ya zaro
"Ya akayi ta sanshi..." Yafada not believing Ameera tasan the famous guy
" tace he is family.. Amma when we meet last time... Naga sonta a idonshi...Sai yanzu take fada min zata fada mashi ya turo..." Salem shuru yayi yana sauraron ikon Allah yaji Khalid nacewa
"Pls help me talk to her....pls ka taimaka min...if I loose her I will die..." Salem shuru yayi yana tunanin Khalid, yasan inda love yake don he feels that when Tawakaltu was playing with his head
"Relax I will talk to her...I pray she should listen to me..." Inji Salem cikin sanyin murya,
"Ok..thank you very much.." Ya fada Sannan ya katse wayan. Salem komawa yayi ya kwanta yana tunanin maganan Khalid, yanzu confirm yasan he has feeling for Ameera amma he can betray his friend, he will take the love he has for Ameera as a punishment from Allah, alhamdulillah he have Tawakaltu da baisan yanda abun zai kasance ba, har ta dauki wayanshi zaiyi dailing number Ameera yaga tawa ta fito daga bathroom daure da towel, da sauri ya ajiye wayan yana cewa
"Where are we?..."

Ameera komawa gida tayi tunanin duniya ta isheta, right now she needs a friend for advice, tasan zeenat ba zata fada mata gaskiya ba cos her brother is involved, she really need an advice,
"Yes!..." tafada da karfi ta nufi dakin mom.
Zama tayi gaban mom Sannan tace
"Mom Dan Allah ina missing su hinde...I want to visit them tomorrow..." Tafada tana aduan Allah yasa mom ta amince cos tasan dad bashi da matsala
"Ya zaayi ki bar nan har abuja?...gaskiya ki fadawa driver ya dauko maki su.. " marairace fuska tayi
"Ai driver baisan wurin ba...wallahi mom I miss them so much kuma nasan kilan yanzu abincin su ya kare...pls mom...in na tafi gobe I will come back jibi..." Mom shuru tayi tana tunanin chanjin Ameera
"Ki tambayi dad dinki in ya amince shikenan..."
"Yeyyyy...thank you mommy..." Tafada tana barin dakin.
[9/29, 11:19 PM] El-hajj๐Ÿ’ž: ๐Ÿ’™โค๐Ÿ’œ๐Ÿ’š๐Ÿ’›
ZAKISAN KONI WAYE
๐Ÿ’›๐Ÿ’š๐Ÿ’™โค๐Ÿ’œ

ยฎzuwairat(ummu Maryam)

7โƒฃ9โƒฃ

Murmushi tayi tana kallon shi
"Nima Nagode..."
"No ni keda godiya..." Yafada yana kallon eyeball dinta, kaman ya dauketa ya gudu yakeji, gani yake kaman anyi mashi albishir da gidan aljanna
"Baby zan tafi Adamawa in fadawa his excellency da first lady na samu matan aure..." Murmushi tayi
"Kashigo ciki in baka ruwa..." Da sauri ya girgiza mata kai
"I have to be on my way..." ya fada yana backwards zuwa wurin motanshi, kiss ya busa mata itama ta busa mashi Sannan ya shiga mota ya bar wajen da gudu, itama mota tashiga tayi horn aka bude mata tashiga tayi parking tayi cikin falo da gudu, da gudu ta hau upstairs har dakin mom, tana shiga ta fada jikin mom ta rungume ta
"Habibty ya hanya?".
" alhamdulillah... "
"Ya su hinde?..".
" suna lafiya.. Sunce in gaisheki..." Tafada sounding very excited
"Habibty.. Why do you seem happy... Ko da akwai abinda kikeson fadamin..." Tafada tana kallon how light up fuskan Ameera yake,
"Mommy..

Please Login or Register in order to submit comment