gtag('config', 'G-VDLWYD7FHB'); Reading Sanadin Yar Alaramma Complete Hausa Novel Chapter 12 | ArewaNovels
ArewaNovels

Follow us on social media

Facebook Telegram TikTok WhatsApp X


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

alaramma tarasa mazajen aurene aa amma za,abata talaka yadan yace abani aurenta zandauramata aureda Dana aa dad yace nanfa hudu dagaciki ransuyabaci sukabarwajen dayankuma yazauna yanabashi hakuri yamaidakomi bakomiba yace bakomi wannan kenan.

Lokaciyayi ango yafito yasha shadda tareda abokan doctor sadiq dasukayimai rakiya yayikyau sosai duk wandayakalleshi saiyakara kallanshi dankyauwunsa, dad kawaizuba murmushiyakryi nanfa akace mumatsa kowaya hallara bangaren angida amarya anfara addua kenan abban zulaihat yashigo tareda daga murya yanamagana nanfa akatsaya yajah dad yayimai bayani dad yatausayamai sosai amma yace insha Allah za,asan yadda za,ayi dad yakira Abdallah yagayamai nanfa Abdallah yace shibeyardaba dad yadingabashi hakuri yace akira ango inya,amince ahikenan anakiran Muhmd nanfa yace besanzanceba yarinyar da takulada rayuwarsa tasadaukarda kominata amma yasakamata da wannan bazaiyuwuba nanfa yatubure yace wllh idan akayi aure tofa atakezaisaketa, dad yace nasandai indai mamana ta,amince ka,amince yayikasada kanshi yadauki waya yakira Fatima bayan sungaisa yace mamana kisaurareni tace to dad nanfa yayimata bayani yace nasan bazakibani kunyaba nanfa tayishiru yace mamana kenake sairaru tace dad nayarda wannan kaddaratace bayadda zanyi danhaka dad na,amince kabanishi zangayamai to shikenan yayimata godiya yamikawa Muhmd yace nur tace na,am kayarda da kaddara aduk yadda tazumaka bayacce za,ayida lamarin ubangiji kadauka, asanyaye yace kin amince tace bayadda zanyi na,amince batasansanda kuka yacikarfintaba nanfa hankalinshi yataahi yace nur dan Allah kidena kukannan wllh zuciyarki bata,aminceba dan haka dad wllh ban,aminceba take fiskarshitacanza dad maganayakeyiwa Muhmd amma bayaganewa Muhmd yakalli minister yace wllh kasaniko mata sunkara bazan auriyarkaba, minister yace wllh idan yata tamutu nikuma bazanbarka kasharuwan minti biyuba anahaka akakirashi akasanarmai dawani Abu nandanan fuskarshi tacanza yafara zuba salati shikenan nalalace namutu wllh bazanyardaba waiyo Allah na abinda bakin minister yake ambatakenan

Nagode dabibiyarku agareni
Daga wannan shafin saikuma idan Allah yakaimu bayansallah sbd shigowar wannan wata mai albarka nagode
Allah yabamu ikonyin ibada yadda yakamata
Maisan yimin magana ga number ta (09163774774) ngd*SANADIN YAR ALARAMMA*
Kubiyoni dan cigaba da saurarena cikin book na biyu shine
SANADIN TA NE










An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels


Please Login or Register in order to submit comment