Downloaded From https://tknovels.com.ng ÿþFollow the 5Ø@Ü5Ø4Ü5ØEÜ5ØLÜ5Ø4Ü5Ø@Ü 5ØFÜ5ØGÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5ØLÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5Ø5Ü5Ø4Ü5Ø<Ü5ØJÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5Ø=Ü5Ø4Ü5Ø=Ü5Ø<Ü5ØEÜ5ØGÜ5Ø4Ü5ØGÜ5ØGÜ5ØHÜ 5Ø;Ü5Ø4Ü5ØHÜ5ØFÜ5Ø4Ü 5ØAÜ5ØBÜ5ØIÜ5Ø8Ü5Ø?Ü5ØFÜ 5Ø6Ü5Ø;Ü5Ø4Ü5ØAÜ5ØAÜ5Ø8Ü5Ø?Ü channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029Vb5xdoy2975BcTM5m133 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ5Ø Ü 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ LABARI ME CIKE DA "BAN TAUSAYI, MATSANANCIYAR DAMUWA, " "KUNCIN CUZIYA, " "SADAUKARWA, " ZAZZAFAR SOYAYYA ME TSAYAWA A RUHI. WRITING BY MARYAM STAR YAR BAIWAR JJRT. MARUBUCIYAR RAYUWAR SAMHAD DAFIN MACIJI A DAREN AURENA AND NOW ZAFIN WUTA *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION* *(J.W.A)* THE NOBLE WRITER'S TEAM PAID BOOK 500 ONLY BOOK TWO PAGE 01 EJ-1D' FE-1D' 'DDG E3( "Kwance ya ke akan bed wanda ya kasance na glass me kwari, gaba Waya jikinshi babu kyan gani saboda" "tako'ina ™onuwace duk ta dalje, yayinta gangar jikinshi ta ke a buWe sai iya al'aurarshi kaWai aka rufe da wani Wan kyalle fari, ba yau na saba ganin ™una ba amma wannan da na gani ta bala'in Waga min hankali, da ya ke gaf sosai nike da shi hakan ya bawa zafin hucin wutar da ke cinshi fesomin, wani irin jah da baya nai jikina na karkarwa, yayinda harshena yai nauyin wajen furta koda kalma Waya ce, da ™yar nai nasarar" janyo kalmar. """ Innalillahi, ZAFIN WUTA ke fitowa daga jikinshi."" Na faWi ina dur™ushewa ™asa a daidai saitin inda" "Mommy ta ke tsaye ta na sharer hawayen da suka ™i tsayawa, kama ni ta yi tare da mi™ar da ni tsaye" sannan ta matse min kafaWun da tsananin ™arfin ta na jijjiga ni yayinda matsanancin tashin hankali ya baibaye fuskarta. "Wa ta irinyar fizga na yi na kwace kaina daga ri™on da taimin, yayin da nai baya-baya kamar zan faWi sai" "kuma na tsaya ™yam akan ™afafuwana, wa ta iriyar iska me sanyin gaskece ta baibaye Wakin, yayinda idanuwa suka sauya launi zuwa kalar shuWi, da wa ni irin hanzari na sada kaina da inda Fauzan ke kwance ya na barcin azaba, ban san y akai ba sai dai kawai na g hannuna ya Waga da kanshi bai suka ako ina ba" "sai akan fuskarshi wacce batad maraba da kwarangwal sai fatar dake rufe da ita, saukar hannuna ke da" "wuya wani irin haya™i wanda ke fitar da wuta ya tashi yasa, sake yawata hannuna nai a fuskar ta shi, aiko" "duk inda na saka hannuna sai wannan ba™in yaha™in ya tashi yai sama, idan yai sama sai ya Sace Sat, wa ta iriyar ajiyar zuciyar salama Fauzan ya sauke, yayinda fuskarsi tai wani irin haske fayau, wannan ba™in ™unar duk ya Sace, a hankali ya fara buWe idonshi, hanuna nakai saiyin idon na shi na danna da tsananin" "™arfi ina sakin nishi da gurnani, sai ga wani abu na tsiyayowa marar kyan ganni." "Mamaki da tsoro ne ya ya baibaye fuskokin Mommy, Sulaima, Pahpah da Hajjo, yayinda suke ganin" "yanda haya™i ke fita daga jikinshi ni kuma wannan hallitar wacce na gani a cikin mafarkina ce nike gani a zahiri kwance akan wannan bawan Allan ta na cinye tsokar jikinshi, idan ta cinye tsokar sai ta hura ma ahi wutar cikin bakinshi a wajen sai ta koma wani wajen kuma." "Hannuna nakan fuskarshi jikina ya fara karkarwa, ban janye hannun nawa ba har sai da ™afafuwana suka" "lankwashe kansu sukai nasarar kayar da ni ™asa, wani irin turirin sanyi ne ya fara fitowa daga ™ofofin gargasar jikina ya na yin sama ganyar da wannan haya™in ya bi, zubewa nai a kasan wajen a sume." A can cikin daji kuma bayan Sarauniya Zubudiyyace ta biyo bayan ba™in Aljani Zuka wanda jikinshi ya "™one sosai da sosai, gudu ya ke tsulawa ya na ketawa ta jikin manya-manyan bishiyu amma sai da Sarauniya Wiyar sarkin ruwa ta cimmashi, ba tai wata-wata ba ta saka ™afarta me fitar da tururin ™an™ara ta danna bindinshi, wa ta iriyar ™arar azaba ya saki wacce sai da ta karaWe ba™in dajin, aiko nan ™ananun ´a´an aljannu da tsunsaye harma da hallitun da ke rayuwa ciki suka dinga guduwa domin neman wajen Suya, dan sarai sun san wacece Sarauniya Zubudiyya ´ar sarkin ruwa, ba ta barin bashi ga duk wanda yai ba daidai ba, launin azabobi iri-iri ta dinga ganawa Zuka wanda tun ya na da ™arfin karewa har ya ha™ura ya saduda ta azabtar da shi yanda ya kamata, sannan ta umurci wasu aljannu akan su kai ma ta shi bakin" kogon hukunci. "Duk wannan dambarwar da aka gudanar ina ganin komi a cikin barcina, yayinda a zahiri na shiga yin wa" "ta iriyar jijjiga ina burgima, Hajjo ce ta matso inda nike ta shiga tofa min addu'o'i, cikin ikon Allah na koma daidai na daina birgimar na daina gurnani sai barci me nauyi da yai gaba da ni." Kallon su Pahpah da mamaki ya gama kashe ta yi tare da faWin. """Ko zo muje da yardar Ubangiji babu abin da zai faru, sai ma nasara da za'a samu""." "Haka Hajjo ta kaWa kawunansu suka fice suka barmu, bayan kusan mintuna talatin da faWuwata na" "farfaro, amma jikina ta ko ina ciwo ya ke min, ga hannuna da yai wani irin jawur sai azabar zafi ya ke min." "Addu'ar tashi daga barci na karanto tare da tashi zaune ina murza ido, buWe idona ke da wuya na ganni" "awannan Wakin wanda nai zaton mafarki na yi, a sukwane na kai dubana zuwa wajen gadon da wannan bawan Allan ya ke kwance, aiko karaf idanuwana suka sar™afe a cikin na shi, wani irin hantsalowa zuciyata tai kamar me shirin fitowa waje, ya na nan kwance kamar gawa, jikinshi ko ina yayi ba™i wasu uwaren kuma duk sun kwalje su na fitar da ruwa irin na ™onuwa, wa ni irin sanyi ne ke fitowa daga rinannun idanuwanshi ya na shiga cikin nawa idon, da kyar na samu na janye idona daga kallonshi zuciyata na dokawa da ™arfi, ga wa ta iriyar kasala da ta baibaye ni na gagara Waga koda hannuna ne, sai de lumshe ido da nai ina sauraron bugun zuciyata da ya haWu da wa ta zuciyar wacce ba tawa ba suka" dinga dokawa a tare a cikin ™irjina. "angaren Fauzan ma haka ya cinci kanshi cikin wani yanayi me wuyar fassarawa, yayin da wa ta iriyar" "nutsuwa ta baibaye ruhinshi, ga wani irin sanyi me daWi irin wanda ya daWe ya na bu™atar samu dan samu sassauci daga halin azabar da ya shiga, amma hakan bai samu ba sai yanzu, bugu da ™ari wani irin dokawa da zuciyar ta dinga yi a cikin ™irjinshi wanda a baya tai ma shi nauyi kamar andanne ma shi ita da ™aton dutse, sannan kuma kallon wannan kyakkywar halitar ta wa ta saka shi cikin wani yanayi wanda ya" mance da shi a Wan tsukinan saboda azabar ZAFIN WUTAR da yake barazanar tafiya da rayuwarshi. A hankali ya lumshe idanuwanshi ya na jin wannan sanyin na safkar ma shi da kasala wacce ke barazanar sauya yanayinshi zuwa wani abu daban. Wasu manyan zungura-zunguran jajayen aljannune suka Wauki Zuka zuwa kogin hutunta wanda yai wa "Sarki ko Sarauniya laifi, ya na turjewa gami da bayar da ha™uri amma sam babu ki babu gani suka" cicciSeshi suka wular a cikin wannan kogin wanda ke kwance sai lun™aya ya ke yana fitar da tururin sanyi. "Lokacin da fatar jikinshi ke sulluSewa saboda tsananin sanyin azabar da ake gana ma shi, lokacin ne yai" al™awari gami da alwashi akan wasu mutane guda biyu. AGEGE. Tun bayan dawowar Abba wanda Yaya Haisam yai ma shi rakiya saboda yanda ya ruWe ya kuma tsorata da irin gigitacciyar kyautar da Alhaji Abdallah me gwalagwalai yai ma shi. Rungume ya ke da Sakar ™atuwar jakar da aka loda manya manyan kuWaWe wanda suke barazanar Wauke ji da ganinshi KI BIYA 500 A WANNAN LAYIN SAI MU HAŠE A PAID GROUP. 9136291920 MARYAM UMAR STAR Follow the 5Ø@Ü5Ø4Ü5ØEÜ5ØLÜ5Ø4Ü5Ø@Ü 5ØFÜ5ØGÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5ØLÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5Ø5Ü5Ø4Ü5Ø<Ü5ØJÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5Ø=Ü5Ø4Ü5Ø=Ü5Ø<Ü5ØEÜ5ØGÜ5Ø4Ü5ØGÜ5ØGÜ5ØHÜ 5Ø;Ü5Ø4Ü5ØHÜ5ØFÜ5Ø4Ü 5ØAÜ5ØBÜ5ØIÜ5Ø8Ü5Ø?Ü5ØFÜ 5Ø6Ü5Ø;Ü5Ø4Ü5ØAÜ5ØAÜ5Ø8Ü5Ø?Ü channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029Vb5xdoy2975BcTM5m133 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ5Ø Ü 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ LABARI ME CIKE DA "BAN TAUSAYI, MATSANANCIYAR DAMUWA, " "KUNCIN CUZIYA, " "SADAUKARWA, " ZAZZAFAR SOYAYYA ME TSAYAWA A RUHI. WRITING BY MARYAM STAR YAR BAIWAR JJRT. MARUBUCIYAR RAYUWAR SAMHAD DAFIN MACIJI A DAREN AURENA AND NOW ZAFIN WUTA *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION* *(J.W.A)* THE NOBLE WRITER'S TEAM PAID BOOK 500 ONLY BOOK TWO CHAPTER 2 EJ-1D' FE-1D' 'DDG E3( "Sai faman zare idanuwa ya ke yana shege lahira, gumin ruWu da farin ciki sai karyo ma shi ya ke tun daga" "cikin kai ya na bin fuskarshi, a tsakiyar gida ya zauna sai ™ara ™an™ame jakar ya ke kamar wani zai kwace, Umma ce ta fara fitowa kamar wacce aka hankaWo, zaninta a hannu sai faman Waurashi ta ke amma ya™i ya bata haWin kai wajen Wautuwa ta daWi, ya yinda ta ke ta faman washe washeshen bakinta kamar zai rabe biyu, matsowa ta yi kusa da Abba tare da yun™urin janyo jakar za ta ™wace, wani irin wawan" bahagon mari Abba ya sauke ma ta tare da sake ™an™ame jakarshi ya na juya ma ta baya. "Sak Umma tai jin saukar gigitacen marin da ya kusa tarwatse ji da ganinta, lokaci guda ta kai ™asa taSas" ta na ™ifta idanuwanta. Mama na tsaye ™ofar Wakinta bata ce komi ba dan ita yau ta fita harkar kowa na gidan saboda rabata da "ni da Abba yai, a hakama wai dan batasan abin da ya faruba a can gidan aikatau Win." Ganin Abba ya kasa magana ya saka Yaya Hashim fara yi musu bayanin komi dalla-dalla. Abin da ya faru bayan Pahpah ya tabbatar da Abba ne Babana. "Musabaha sukai bakin Abba kamar zai Sare, sannan Pahpah ya nemi da su keSe ya na da" "muhimmiyar magana, ba musu Abba ya bishi jiki na rawa." """Amm dama Malam ba komi ne ya saka na nemi keSewa da kai ba sai wa ta alfarma da nike nema a" "wajenka, nasan abin da nauyi amma kuma insha Allah ina abin zai zama alkairi a goben yaranmu.""" """Haba Alhajin Allah, ai kawai ka yi maganarka kanka tsaye babu kwana, yo Allah na tuba ai kawuce" "neman alfarma a wajen talaka irina sai dai ka bada umurni.""" Jinjina kai Pahpah ya yi tare da nazarin maganar Abba sannan ya nisa ya ce. """Ita yarinyar da za ta yi aikin jinya ´arka ce???.""" "Sai da gaban Abba yai mummumar bugawa, wa ni tunani ya gifta ta cikin kanshi, sannan ya yi saurin" waske wa ya ce. """Am..ih...ih yarinyata ce, duk duniya bata da wani uba da ya wuce ni.""" """Ma sha Allah, to ina neman aurenta, ka bawa Wana aurenta.""" Kwalalo ido Abba ya yi tare da zamo Wuwawunshi daga kan sopa ya shiba in ina kafin da kyar ya ce. """Aure kuma, aure fa kace Alhajin Allah.""" Abba yai maganar wani irin farin cikina baibaye fuskarshi. """Ih aurenta nike nemawa Wana Fauzan wanda shine za ta yi jinyar, to ganin ita yanzu yarinyace" "matashiya bai kamata ace ta keSanta da wanda ba muharraminta ba ne, sannan kuma akwai wasu dalilan da ya saka na ce haka, na kuma yaba da nutsuwar ita yarinyar, ka yanke ma ta sadaki daga milion" "da´a har zuwa inda tunanika ya yanke.""" "Naman fuskar Abba ne ya shiga rawa, yayinda jajayen idanuwanshi suka yo waje, lissafi da kwancewa ya" "shiga yi a kwanyarshi, amma duk yanda ya so ya lissafa adadin da zai faWa abin ya gagara, da kyar ya fizgo maganar daga bakinshi ya na haWiyar yawu ya ce." """Alhajin Allah ai ina ganin da kuWin tambaya da na lefo da sadakin ku bada miliyan biyar kawai Allah" "ya basu zaman lafiya.""" """To babu laifi hakan, zan bada milion goma gaba Waya, amma banda lefe wannan kam mu zamuyi ma ta," "yanzu ka sanar da wakilanta da waWanWa suka kamata su sa ni, zuwa anjima bayan sallar la'asar sai a" Waura auren dan da bu™atar ayi shi cikin gaugawa saboda akwai wasu magunguna da wani babban me "bada magani a India ya bani, kuma ya tabbatar min da idan akai amfani da maganin ta hanyar da ya dace in sha Allah za'a samu dacewa.""" """Allah sarki, to idan babu damuwa mi zai hana a Waura ayanzu kawai sai Yayanta Hashimu ya wakilceta," "tunda maganar gaskiya mu ba ´annan bane, a ™arance za'a iya Waukar sati Waya ba tare da an haWo kan dangi ba saboda kowa da inda ya ke rayuwa.""" "Pahpah amincewa yai ba tare da ya ja zancen ba, shi ta samun lafiyar Wan shi kawai ya ke." Limamin da ke jan Sallah a cikin masallacin cikin gidan aka kira tare da tsirarun ma'aika masu nutsuwa da "hankali sai Yaya Hashim, su ne waWanda suka shaida Wauruwar igiyoyi uku kwarara akan MUHAMMAD FAUZAN ABDALLAH, da amaryarsa MUBARAKHA MUHAMMAD IBRAHIM." "Auren da ya Waurewa mutanen da suka shada kai, domin kuwa abin da Waure kai musamman da sukaga" "Abba a matsayin uban amarya, a kaf garin Legos babu wanda bai san wanene ABDALLAH ME GWALAGWALAIBA." "Cike da fatan samawa Fauzan mafita Pahpah ke addu'ar Allah ya dawwamar da albarka a cikin aure, tare" "da fatan ™ulluwar ala™a me tsananin ™arfi a tsakanin ma'auratan biyu, waWanda akaiwa kutse cikin rayuwarsu aka zartar da hukunci ba tare da amincewa ko sahalewar su ba, tausayina ne ya luluSe Pahpah ya na ganin kamar an shiga ha™™ina da yawa, duba da zamanin yanzu da ´an mata da yawa su" keyiwa kamsu zaSin abokan rayuwa. Abba bakinan har kunne ya na ta gandala da godiya ga Allah da ya kawo shi wannan rana wacce za ta "kafa tarihi a rayuwarshi, ranar da ba™in talauci me kama da ZAFIN WUTA zai yaye, arzi™i dawamamme ya" "maye gurbinsa, albarkar da ya daWe da Webemin yau ita ce ya ke zundumamin babu ™a™™autawa," "albarkar da niban san yana yi ba, tun da ba agaban idona ya ke ba." Numfashi Yaya Hashim ya sauke tare da satar kallon inda Mama ke tsaye ta na aiko musu da mugun "kallo wanda ya nemi ya hautsina ma shi hanjin ciki, Abbama kallonta ya ke duk jikinshi ya yi sanyi, sai yanzu yaga rashin kyautawar abin da ya aikata ma ta, sanin kanshi ne akaf gidan babh wanda mukai sabo" "da sha™uwa da shi irin Mama, komi na samo Mama, idan wani abu ya same ni to Mama ce zata zauna" tare da ni. "Umma kuwa dukda cewa ta maru ba kaWanba, dan Abba ya shammaceta lokacin da tazo karSar jakar" "hannunshi, ya ™e ta shiga yi ta na nuna murna da farin cikin auren da aka Waura min babu shiri, ta na ganin hakan shine ya dace da ni tunda bani da wani gata." "Shigewa Waki Mama ta yi tare da fashewa da kukan ba™in cikin halin Abba, ta tabbata kuWi ya gani ya" "bayar da aurena haka kamar auren kaza, ta yi kuka harta godewa Allah kafin daga bisani ta shiga jero" addu'oin nema min kariya aduk inda nike 500 ONLY ZA TA BAKI DAMAR KARATUN LITTAFINAN CIKI SALAMA 9136291920 MARYAM UMAR OPAY TAKU HAR KULLUM MESON GANIN FARIN CIKINKU MARYAM STAR KE MUKU FATAN ALKAIRI . Follow the 5Ø@Ü5Ø4Ü5ØEÜ5ØLÜ5Ø4Ü5Ø@Ü 5ØFÜ5ØGÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5ØLÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5Ø5Ü5Ø4Ü5Ø<Ü5ØJÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5Ø=Ü5Ø4Ü5Ø=Ü5Ø<Ü5ØEÜ5ØGÜ5Ø4Ü5ØGÜ5ØGÜ5ØHÜ 5Ø;Ü5Ø4Ü5ØHÜ5ØFÜ5Ø4Ü 5ØAÜ5ØBÜ5ØIÜ5Ø8Ü5Ø?Ü5ØFÜ 5Ø6Ü5Ø;Ü5Ø4Ü5ØAÜ5ØAÜ5Ø8Ü5Ø?Ü channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029Vb5xdoy2975BcTM5m133 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ5Ø Ü 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ LABARI ME CIKE DA "BAN TAUSAYI, MATSANANCIYAR DAMUWA, " "KUNCIN CUZIYA, " "SADAUKARWA, " ZAZZAFAR SOYAYYA ME TSAYAWA A RUHI. WRITING BY MARYAM STAR YAR BAIWAR JJRT. MARUBUCIYAR RAYUWAR SAMHAD DAFIN MACIJI A DAREN AURENA AND NOW ZAFIN WUTA *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION* *(J.W.A)* THE NOBLE WRITER'S TEAM PAID BOOK 500 ONLY BOOK TWO CHAPTER 3 EJ-1D' FE-1D' 'DDG E3( Yayinda ba™in cikin halayar Abba da Umma ya mamaye zuciyarta har ta na jin kamar ta tashi ta barmusu "gidansu kawai, tunda dama da ita da babu du Waya ne, sunan ta na zaune ne kawai amma zaman ha™uri" da jure halin Abba kawai ta ke. "Umma kuwa kwantar da kai ta yi ta lallaSa Abba ya bita Waki, can sukai lissafinsu ba tare da sun nemi" "Mama ba, sai da daddare da lokacin cin abinci ya yi aka aiki Yaya Sumayya ta kirawo ta, da farko kamar ba za ta je ba dan tunanin halin da nike ciki ya ™i barinta, Abba bai sanar ma ta na warke daga makanta ba, amma ko mi ta gani sai kuma ta tashi ta je, tun da tai sallama ta kai dubanta inda su Abba ke zaune da tarin kayan kwalam da makwalashe a gabansu ta jinjina lallai ba ™aramar duniya Abba ya samo ba, kaji ne ™osasshi aka ban™are tare da yi musu kyakkyawar gashi sai she™i da Waukar ido suke, kusan guda biyar aka jere a ™aton faranti, sai lemon jarka kaloli shina an jere sai kuma robobin take away da" yogofura. "Mama bata ce komi ba ta shiga ta zauna ba tare da ta kula kowa ba, Abbama bai kulata ba dan ta bashi" "tsoro yanda yaga ta Wauki lamarin da zafi, bayan anzubama kowa abin da yake so suka shiga Wibar daWi babu me tunawa da ni sai Mama." "A slow na lumse manyan fararen idanuwa masu Waukar hankali, sai kuma na sake buWesu warrrr na" "watsasu akan Fauzan wanda har yanzu bai janye idanuwanshi daga gare ni ba, da yake Pahpah ya yi ma shi bayani akan matsayina sai ya shiga tunani a zuciyarshi." "'Ita kuma wannan kyakkyawar halittar zunubin mi ta aikata da za'a haWata aure da ni, amma dai" "gaskiya ba'ayi ma ta adalci ba sam, kuma wannan ai san kai da tauye ha™™i.'" "A hankali na tashi zaune ina jin ko ina na jikina na yi min ciwo, jingina na yi a jikin bangon glashin Wakin, a" hankali cike da tsoro da kuma tsananin tausayin halin da ya ke ciki na sake dubanshi sannan na ce. """Sannu bawan Allah, Allah ya baka lafiya ya sa zakkar jiki ce.""" "Lumshe idons ya yi yayinda sanyi da daWin sautina ya ratsa har cikin kanshi, kamar ba zai amsa ba sai" kuma ya sake dubana sannan ya ce cikin harshen turanci. """Thank you""." "A ta™aice, kuma bai janye idonshi daga kallona ba." Kamar daga sama na sake jiyo amon raunanniyar muryarsa wacce ta ke fita a hankali kuma can ™asa sosai ya na faWin. """Dan Allah ki taimaka min da ruwa d lemo a cikin wancan fridge Win""." Ya sake faWa da turanci. "Ban musa ba a hankali na tashi tsaye ina ji na kamar bazan iya tsayuwarba saboda rashin kuzari, amma" "na daure na tilastawa kaina tsayuwar harma da fara takawa dan cika umurninshi, ina zuwa gaban fridge Win kai na yai wa ta irin sarawa, tsikar jikina na mimi™ewa ta na yamm yammm amma haka nai addu'a tare da buWe fridge Win, lemon da ya faWa min sunanshi na sauke idona a kanshin, amma sai zuciyata ba ta kwanta da shi ba, dan haka sai kawai na sauke hannuna akan wa ta robar lemon tare da Wauko wa na" Wauki ruwa na kulle murfin da ™arfi. "A gaban Wan table Win da ke wajen na ajiye tare da Wauko cup na shiyaya ma shi ruwa, kallonshi na yi" ina faWin. """Ga su ammafa da zaka daure ka tashi zaune da sai ka fi jin daWin sha.""" "Šan waro idanuwa ya yi jin abin da na ce, sai ya yi murmushi kawai tare da mi™omin ™onannen" hannunshi alamar in taimaka in tada shi. "Kamar ba zan yi ba, sai kuma na kama hannun na shi wanda ke fitar da ™arni da warin ™onuwa, a" "hankali na ja hannun da niyar in tada shi, amma sai na ji bai ko motsaba, hakan ya saka na yanyo Wayan hannun shima na janyo shi da tsananin ™arfi, sai da ya saki nishin azaba, dan na yi nasarar tada shi zaune daga wajen da shi kanshi ya mance rabon da ya ganshi an tada shi, ko mi za'ayi ma shi sai dai a yi ma shi" shi daga kwance. "Saura kaWan in sake shi inyi baya dan tsoro, duka manyan idanuwana na waro waje ina karanto addu'o'i" a fili tare da kawar da kaina gefe ina bawa hawayen da na bansan da taruwarsu ba damar fitowa. "˜arni da wari ne kawai ke tashi a wajen ga fatar bayanshi nan tan™are a kan glasa bed Win, sai tsutsotsi" "da ke ta faman sintiri a wajen, da mugun hanzari na kalli bayanshi wanda ya sille ya saluSe tas babu ko" fata sai sauran tsokar da ta rage a jikinshi itama tai jajur ga tsutsaotsi nan manya da ™anana su na sunturi akai. "Wani irin sanyi me sanya nutsuwa ne ya ke safkarwa Fauzan, ga wani irin daWi da ya baibaiye shi jin na" "raba shi da wannan azabar da yake ciki, yasan za'a iya samun fiye da abin da na gani dan kuwa shi kaWai ya san mi yake ji a jikinshi, sannan wannan sanyin da tun zuwana Wakin ya baibayeshi daga azabar da" yake ciki sai yanzu ya gane daga gare ni ya ke. "Cike da ™arfin zuciya da tsananin tausayi na lallaSa na janyo shi zuwa ™asa, sai nishi da shesheka ni ke yi," "na yi ina ™o™arina wajen ganin na zaunar da shi, amma abin ya ci tura, ban san lokacin da na cire hijabin" "jikina ba na Wauki gorar ruwan sanyin da na Wauko na tsiyaye shi akan hijabin tas, wasu ´an tuntaye na" "gani a gefe da su na yi amfani na shimfiWasu agefe sannan na shimfiWa hijabina a ™asansu, cike da dabara" na kwantar da shi na gefe tare da tare shi da wannan tuntayen gudun kar ya kwanta ta bayan. A jiyar zuciya ya sauke me ™arfi tare da lumshe ido ya na jin sanyin abayata na ratsa ™onannen jikinshi. "˜o™arin zare hannuna daga na shi na yi, amma ya hana hakan faruwa ta hanyar ri™e nawa hannun da" "kyau, saurin kallonshi na yi sai naga idonshi na kan ruwan da na zuba a cup, ni na manta shaf wallahi, dan hankalina sam baya jikina ganin irin halin da yake ciki, da Wayan hannuna na yi amfani wajen Wauko ruwa, a hankali na zauna agabanshi na fara yin tofin ayatul shufah a cikin ruwan sannan na yi bisimilla" tare da kaiwa ga busashen bakinshi... ³AN ALBARKA MASU JIRAN DOCUMENT INSHA ALLAH NAN DA KWANA BIYU ZAI SAUKA DA ZAFINSA AKAN NAIRA 500 KACAL CIKIN SAU˜I RANGWAME DA RAHUSA. KU HANZARTA BIYAN KUŠINKU TA WANNAN ACCOUN ŠIN 9136291920. MARYAM UMAR OPAY. TAKU HAR KULLUM ME SON GANIN FARIN CIKINKU. MARYAM STAR KE MUKU FATAN ALKAIRI. Follow the 5Ø@Ü5Ø4Ü5ØEÜ5ØLÜ5Ø4Ü5Ø@Ü 5ØFÜ5ØGÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5ØLÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5Ø5Ü5Ø4Ü5Ø<Ü5ØJÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5Ø=Ü5Ø4Ü5Ø=Ü5Ø<Ü5ØEÜ5ØGÜ5Ø4Ü5ØGÜ5ØGÜ5ØHÜ 5Ø;Ü5Ø4Ü5ØHÜ5ØFÜ5Ø4Ü 5ØAÜ5ØBÜ5ØIÜ5Ø8Ü5Ø?Ü5ØFÜ 5Ø6Ü5Ø;Ü5Ø4Ü5ØAÜ5ØAÜ5Ø8Ü5Ø?Ü channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029Vb5xdoy2975BcTM5m133 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ5Ø Ü 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ LABARI ME CIKE DA "BAN TAUSAYI, MATSANANCIYAR DAMUWA, " "KUNCIN CUZIYA, " "SADAUKARWA, " ZAZZAFAR SOYAYYA ME TSAYAWA A RUHI. WRITING BY MARYAM STAR YAR BAIWAR JJRT. MARUBUCIYAR RAYUWAR SAMHAD DAFIN MACIJI A DAREN AURENA AND NOW ZAFIN WUTA *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION* *(J.W.A)* THE NOBLE WRITER'S TEAM PAID BOOK 500 ONLY BOOK TWO CHAPTER 4 EJ-1D' FE-1D' 'DDG E3( "Da sauri ya amsa tare da zu™e ruwa, janye cup Win na yi ina tsananin tausaya ma shi, kafin in dire cup Win" "na ji wani irin kakari gami da nishi, sauri juyo da kaina na yi, aiko nai arangama da shi ya na she™a uban amai, ruwan da ya sha, ya amaye tasss tare da wasu irin abubuwa marasa kyan gani masu fitar da wani irin wari. rasa abin yi na yi sai kawai na fashe da kuka me ™arfi da sauti, har lokacin ina ri™e da hannunshi" cikin nawa. "Mommyce ta yi taga-taga kamar za ta faWi, dan dukkan abin da ke faruwa akan idonta, ji ta yi anyi saurin" "taro ta, buWe rinannun idanuwanta waWanda suka rine saboda kuka ta yi tare da kallo tsakiyar nashi idanuwan waWanda ke cike da zallar ™auna da matsanancin tausayinta, sake shigewa jikinshi ta yi tare da fashewa da kuka me sauti, rarrashin ta yayi tare da kwantar ma ta da hankali, gefe Waya kuma ya na jinjinawa ™o™arin da nayi, dan shima tun lokacinda yaga tahowarta ya biyo bayanta dama ya tsaya wajen bada umarnin a dafawa Fauzan shari da abu me ruwa wanda zai iya sha, da kanshi ya tsaya ya taho da" "basket Win bayan an gama haWa komi, shine ya tsaya kallon irin ™o™arin da nike yi shima." Kamo hannun Mommy Pahpah ya yi tare da Waukar basket Win ya shigo da iya Wakin. "Har yanzu kuka nike na rasa yanda zanyi, kaina gaba Waya ya kulle da tausayin halin da Fauzan ke ciki, jin" sallamar su Pahpah ya saka na Wan tsahirta daga kukan amma ba dainawa na yi ba. "Mommy ce ta ™araso tare wajena itama ta na zubda hawaye, ba ta jira komi ba ta rungume ni tsam a" "™irjinta ta na shafa bayana, mun daWe rungume da juna kafin daga bisani ta sake ni ta na kissin face Wina tare da jero min godiya da addu'a cikin harshen turanci." Pahpah ma sannu ya jera min tare da saka min albarka sannan ya mi™omin wani ™ullin magani tare da "basket Win hannunshi, bayani ya yi min akan yanda zanyi amfani da maganin sannan ya janyo Mommy da ke zubda hawaye har lokaci suka fice badan ta so ba." "A je kayan hannuna na yi tare da bin wa ta madaidaiciyar ™ofa da na gani a buWe, ina shiga naga ashe" "toilet ne ™erarre amma na glashi sai dai shi ba'a iya ganin cikinshi, amma wanda je ciki zai iya ganin abin" da ke waje. "Ruwa na tara cikin wani butiki da na gani, na Wauki wani towel da aka shanya a jikin hanger, sannan na" Wauki detergent powder tare da freshner na zuba da moper na fice. Fauzan tun da na tashi daga wajen na shiga toilet ya dainajin wannan sanyi wanda ke saukar ma shi da "nutsuwa, a hankali ya fara jin wannan zafin me kama da ZAFIN WUTA ya na tasowa a hankali a hankali" "har ya fara baibaye dukkan ilahirin jikinshi, runtse ido ya yi yana sauraren yanda azabar zafin ke sa™e" konashi. "Tun da na fito daga toilet na dinga jin wani huci na me haWi da zafi ya baibaye Wa™in, ina tafiya ina jin" "yanda hucin zafin ke nesa da ni, ina ™ara matsawa ya na Sacewa har ya Sace Sat, wa ta iriyar wawiyar ajiyar zuciya Fauzan ya sauke lokacin da sanyin da ke tattare da ni ya baibaye duniyarsa ya na saukar ma" shi da wa ta iriyar kasala da nutsuwa. A hankali na du™a kusa da inda ya ke na shiga gyara wajen ba tare da na damu da warin da aman ke "fitarwaba, ina yi ina tazbihi gami da godiya ga Allah da ya wadata ni da lafiya, tsaf na gyara wajen sannan na kwashe kayan na kai toilet na zubar da ruwan na kunna shower ta wanke wajen, tap Win ruwan zafi na kunna na sirka ruwa daidai misali sannan na fito da su zuwa inda Fauzan ya ke, ba tare da jin ko War ba na du™a gabanshi na dinga saka ™aramin towel Win cikin ruwa ina matsewa, na shiga goge ma shi fuska" ba tare da na damu da yanda jikinshi ke fitar da ™arni gwanin kyankyami ba. "Tas na goge ma shi fuskar wajenda ya kwalje kuma na saka maganin da Pahpah ya bani, komawa na yi" "wajen hannuwanshi suma na durje su tasss sukan ba laifin sun ™one sosai gaskiya dan kusan duka fatar na darje tare da barbaWa maganin sannan na tashi na canzo wasu ruwan amma wannan karon harda detol na saka a ciki da kuma sumfi na farkon yawa, komawa bayanshi wanda ya caSe babu kyan gani na yi, tsayawa tunanin ta inda zan fara na yi, dan harga Allah bayan na shi bayu kyawun gani, hakanan na karanto bisimilla tare da aro bargon juriya da ha™uri ina tuna saboda aikin jinyarshi aka kawo ni gidan kuma aka aura man shi ba'a son raina ba, ina tilastawa kaina dole na yi aiki tu™uru kodan biyan bashin" ma™iden miliyoyin kuWin da Abba ya tafi da su. "A hankali na naanaa ma shi towel Win tare da gogawa, wa ta irin ™ara marar sauti ya saki tare da jujjuya" "kanshi ya na sakin numfarfashin wahala da azaba, cike da tsoro na ja da baya ganin yanda na Wago da towel Win yayi caSa caSa da jini da kuma dan™ararriyar dauWa wace ta manne da ™ananun tsutsotsi, kamar ba zan iya ba na aje towel Win sai kuma na sake Wauka na Wauraye a cikin ruwan na kuma mayarwa akan bayan ba tare da na kalli wajenba, sake wankewa na yi amma wannan karon a hankali ba da ™arfi ba, sau uku na wanke bayan badan ya fita ba na barshi hakanan sai dan saboda warin da ™arnin da suka addabe ni, cikin sauri na tashi da kayan na kai toilet tare da sakarma bukitin ruwan shower dan bazan iya wanke su da hannuna ba, na ga worshing machine amma rashin iya amfani da shi ya saka banyi gigin zuwa inda yake aje ba, wanke hannuna nayi sosai sannan na koma na Wauki maganin na saka" audiga na dinga goga ma shi a hankali a wajen. "A jiyar zuciya na sauke lokacin da na gama saka magananin, sosai na yabawa kaina dan kuwaba kowace" "mace ce zata iya yin abin da na yi ba, wajen basket Win na koma na Wauko madaidaicin cup na shiyayi ruwan tea Win da aka zuba a ™aramin flasck wanda ke ta tashin kayan ™amshi, na buWe gwangwanin madarar da aka saka da vornbiter na zuba nai haWin kauri, babu sugar saboda haka nai amfani da zumar da aka sako cikin wani Wan ™aramin cup, juya tea Win na yi da tea spoon har na tabbatar da babu zafi sosai sannan na sake matsawa inda ya ke kwance kamar gunki nai bisimilla tare da nufar bakinshi da cokalin da na zuba tea Win, bai musamin ba ya buWe bakin cikin sauri, ganin ya amshi wanda na bashi ya saka na yi dabarar saka mashi cup Win abaki dan sau™a™ama kaina wajen bashi, aiko tunda ya kafa kai bai" "tsaya ba sai da ya zu™e tea Win tas, da yake da yawa na zuba mashi ba laifi " 500 KACAL ZA KI MALLAKI NA KI TAKU HAR KULLUM ME SON GANIN FARIN CIKINMU. MARYAM STAR KE MUKU FATAN ALKARI ZAFIN WUTA Follow the 5Ø@Ü5Ø4Ü5ØEÜ5ØLÜ5Ø4Ü5Ø@Ü 5ØFÜ5ØGÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5ØLÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5Ø5Ü5Ø4Ü5Ø<Ü5ØJÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5Ø=Ü5Ø4Ü5Ø=Ü5Ø<Ü5ØEÜ5ØGÜ5Ø4Ü5ØGÜ5ØGÜ5ØHÜ 5Ø;Ü5Ø4Ü5ØHÜ5ØFÜ5Ø4Ü 5ØAÜ5ØBÜ5ØIÜ5Ø8Ü5Ø?Ü5ØFÜ 5Ø6Ü5Ø;Ü5Ø4Ü5ØAÜ5ØAÜ5Ø8Ü5Ø?Ü channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029Vb5xdoy2975BcTM5m133 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ5Ø Ü 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ LABARI ME CIKE DA "BAN TAUSAYI, MATSANANCIYAR DAMUWA, " "KUNCIN CUZIYA, " "SADAUKARWA, " ZAZZAFAR SOYAYYA ME TSAYAWA A RUHI. WRITING BY MARYAM STAR YAR BAIWAR JJRT. MARUBUCIYAR RAYUWAR SAMHAD DAFIN MACIJI A DAREN AURENA AND NOW ZAFIN WUTA *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION* *(J.W.A)* THE NOBLE WRITER'S TEAM PAID BOOK 500 ONLY BOOK TWO CHAPTER 5 EJ-1D' FE-1D' 'DDG E3( Ganin ya shanye tea Win tas ya saka na janyo food flask Win na zuba ma shi joloup Win taliyar da akaiwa "tsarariyar dahuwa sai turirin ™amshi ta ke, a nutse na bashi ya ci, ba laifi ya Wanci sosai, ruwa na bashi me gauraye da magani, sannan na gyara ma shi kwanciyar na tashi na shiga toilet na Wauro alwala, ficewa na yi daga Wakin ina neman Wakin da na sauka Wazu gami da ™arewa babban parloun gida kallo ina yaba kyau da tsarin da ya yi, bayan na gane ™ofar Waki na shiga tare da zuwa wajen da aka tanadar dan yi" sallah wanda aka shimfiWa prayer mate da cazbaha harsa al'™ur'ani me girma sai ™aramin littafin azkar. Bayan am fito da Zuka daga kogin azaba wasu aljannun suka Wauke shi suka yasar a can ™arahen ba™in "daji, sukai tafiyarsu suka barshi ba tare da tausayin halin da yake ciki ba, da kyar ya daure azabar da yake ji ya Sace zuwa kogon da boka ya ke ciki, boka na zaune ya na haWa magungunan surkullensa kawai ya ji faWowar abu ya na nishi gami da fitar da hucin azaba, ga wani irin zafi da ya fara mamaye kogon, cike da razani boka ke kallon yanda zuka ke fitar da numfashi ga jikinshi duk yayi fari alamar ™onuwa, zai buWe baki kenan yai magana kawai Zuka ya feso ma shi wani ba™in haya™i daga wawakeken bakinshi, nan take ya faWi a wajen kamar gawa, cikin matsananciyar azaba Zuka ya kamo hudar gashin bokan ya shiga zazzage ma shi cutar da azabar da ke cikinshi, sai da ya gama juyewa bokan ciwon jikinshi tas sannan ya" tashi a galabaice ya bi ta jikin bangon dutsen ya Sace Sat yabar boka kwance cikin mawuyacin hali. ABDFA GROUP OF COMPANY. "Su biyu ne masu tsananin kama da, duk iya kokonton mutum ba zai iya banbance su ba sai dai idan su ne" "suka nemi a gane su, fararene tas masu matsakaicin kyau sai, amma fuskokinsu cike suke da haiba da kwarjini, hannuwansu sar™afe da juna, hatta takon ™afafuwa tare suke saukewa kuma au Waga a tare, idan suka haWu da wanda suka sa ni sukan Waga ma shi hannu tare da sakar ma shi tattausan murmushi, gaban jibgegiyar motarsu suka nufa, Wayan ya kai hannu na yaWewa Wayan, a maimakon ya shiga shima sai ya koma can Wayan Sarin ya buWewa Waya, murmushi suka saki atare dare da zagayowa kowa ya shiga ™ofar da Wan uwansa ya buWe ma shi, babu Sata lokaci driven motar ya ja da wani irin spich suka fice" daga companyn. """My bee, zamuje mu duba jikin friend, kwana biyu kenan bamu je ba, kuma akwai wasu magunguna" "da nike so in gwadawa Pahpah ya gwada yi ma shi amfani da su za'a dace da yardar Allah.""" "Šayan ya faWi fuskarshi da damuwa, numfashi Wayan ya sauke shima fuskarshi na zancaza zuwa tsananin" damuwa dannan ya ce. """Ok My bee, mu biya mu gaida shi Wi.""" Babu wanda ya sake magana a cikinsu sai tunani da kowanensu ke yi. "Bayan na gama sallah tare da karatun azkar wani irin nannauyan barci ya kwashe ni, barci nike yi sosai," "ga sanyi AC da rashin hayaniya da ya sake taimakamin wajen yin barci cikin daWin rai, ban samu farkawa ba sai daf da kiran magrib, shima dan ban saba barci lokacin sallah ba, koda kuwa barci ya Wauke ni babu jimawa aka kira sallah, tofa haka zan tashi in kakkaSe barcin, dan sam bana wasa da lokacin sallah, addu'ar ta shi daga barci na yi, gamin daga bisani na tashi na cire hijabin da ke jikina na nufi toilet, ba da niyyar yin wanka na shiga ba, amma dana gwada zuba ruwa a bahon wanka naga sun taru gwanin sha'awa sai na ji ina so inyi wankan, dan haka sai na Wauki wasu robabi da ake aje turarukan wanka na bulbula sosai a ciki, sannan na cire rigata na sulala ciki, kai arziki rahama, na faWi a zuci yayinda daWin ruwan da ™amshi ya ratsa ni, sai na nemi kasalar da nike ji ta barci na rasa, yayinda na shagala ina wasa da ruwan ina murje lallausar matata wacce na ji ta sake yin laushi dana shiga ruwan, sai ji na yi in kwalla kiran sallah a masallcin da nike da tabbacin daga cikin gidan ya ke, da hanzari na kammala wankan na fito ba tare da na tsiyaye ruwanba, towel na gani Wan ™arami sai na Wauke shi na Waura cikin hanzari," "rigar da na cire kuma na jefata a cikin bahon wankan, acewata idan na gama Sallah zan dawo in wanke ta, a gaggauce na yi alwala na fito, turus na tsaya ina tunanin yanzu ya zanyi ga shi banga jakar kayana ba, sai na yanke hukuncin zan ari Waya daga cikin waWanda naga ankawo Wazu an aje, ban tsaya wata-wata" "ba na buWe sif Win na zaSo wani lallausan manterial me taushi, na antaya rigar a jikina sannan na shafa" mai tare da fesa turare ina ji na yau wasai. "Hajjo, Pahpah, Mommy da Sulaima su ne zagaye da Fauzan su na ta yi ma shi fira, fuskokinsu cike da" "farin cikin ganin sauye-sauye da dama, sai shi mani albarka suke tare sa gasgata lallai ni Win alkairi ce, da yake Pahpah ya basu labarin bayanin da me magani ya yi mashi, akan indai aka samu me irin baiwata" "tabbas zai rabu da lalurar gaba Waya, tunda dama sihiri ne akai ma shi da Sakin aljani." "Fuskar Mommy yau wasai babu kuka sai mumushi wanda ya ™i yankewa daga fuskarta, ita ko hajjo abin" "ba'a magana iya arzi™in zama lafiya lau ba tare da wannan tururin ya addaba musu ba kaWai ya isheta farin ciki, a dah daurewa kawai suke su zo duba shi amma Alla-Allah ta ke su fita saboda zafin da ke" mamaye ilahirin Wakin wanda ke hanata nutsuwa. "Su na ahaka su na firar duk da Fauzan barci ya ke amma basu tafi ba, hakanan sukai zamansu zagaye da" "shi, ana cikin haka ne me kula da shigowar ba™i ta sanar da zuwan wasu ba™i, basu damar shigowa Hajjo ta yi, anan ne suka shigo hannuwansu sar™afe cikin na juna, ga fuskokinsu faWaWe da murmushi." """Ah lalle marhaban da zuwan Al-Hassan da Al-Hussain, kune tafe da yamma haka, ku ™araso daga ciki.""" cewar Hajjo cike da murnar ganinsu. "Wa ta iriyar mummunar bugawa zuciyar Wayan ta yi, ganin Fauzan kwance a ™asa ga magani a jikinshi," "sannan babu wannan tururin da ke fitowa daga jikinshi, wa ta iriyar muguwar ashar ya kutuntuma acikin" "zuciyarshi, yayin da a fili fuskarshi ta ke normal kamar yanda ta Wan uwanshi ta ke. " 500 NE KUŠIN IDAN KIN SHIRYA BIYA GA ACCOUNT 9136291920 MARYAM UMAR OPAY. 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ5Ø Ü 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ LABARI ME CIKE DA "BAN TAUSAYI, MATSANANCIYAR DAMUWA, " "KUNCIN CUZIYA, " "SADAUKARWA, " ZAZZAFAR SOYAYYA ME TSAYAWA A RUHI. WRITING BY MARYAM STAR YAR BAIWAR JJRT. MARUBUCIYAR RAYUWAR SAMHAD DAFIN MACIJI A DAREN AURENA AND NOW ZAFIN WUTA *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION* *(J.W.A)* THE NOBLE WRITER'S TEAM PAID BOOK 500 ONLY BOOK TWO CHAPTER 6 EJ-1D' FE-1D' 'DDG E3( "'Mike shirin faruwa ne, waye ya sakama Fauwa wannan maganin, shin wai tayaya hakan ta faru, ina" Zuka da al™awarin da yai min???.' "Haka yai ta jera tarin tambayoyi a zuciyarshi, amma babu amsa." Bacin sun gaisa da su Pahpah suka aje ™atuwar ledar da suka kawo kayan dubiya tare da yi ma shi fatan samun lafiya sannan suka tafi fuskokinsu da jimami. Albarka su Hajjo suka shiga saka musu tare da yabama karanci irin na su. AGEGE ABBA "Dur™ushe ya ke a gaban wani gini da aka yi shi da zallar zinariya, ga kudaWe na ta shawagi a ata ko ina, Ni" "kuma ina zaune a saman kuWin ina ta sakarwa Abba murmushi, gefe Waya kuma wani ™a™™arfan farin mutum ne me ™ira irinta sadaukai tsaye a can bayana ya na aika min da kallon irina so da ™auna, yayin da wa ta wuta ke tahowa ta bayanshi har ta iso ta mamaye shi gaba Waya, wani irin kukan kura na yi tare da" dirkowa daga kan katangar na isa wajen wutar sa dugu na janyo mutum ina kakkaSe ma shi wutar da ke "™ona shi ina kuka, yayin da na sauka daga kan katangar wasu mutane masu tsananin kama su biyu suka" "Sillo Waya daga cikinsu na nufo inda ni ke ina kuka tare da yayyafawa wannan mutumin ruwa ina kakkaSe ma shi wutar, ya na isowa ya shiga taimaka min muka kashe wutar a tare, yayinfa Abba da" Wayan suka nufi wajen katanfar da aka gina na gold suka haye tare da juya manah baya. "A mugun firgice Abba ya farka daga mafarki da yayi, yayin da ya shiga sakin shehseka tare da ajiyar" "zuciya me ™arfi, kallonshi ya kai wajen jakar kuWinshi, sai yaga an canza ma ta yanayin ajiya ba haka ya" "ajiye ta ba, da sauri ya diro daga kan kadon ™arfen Umma ya na sakin ashar." """Uban Sarawo ya zurma ya afka ya hwaWa ya zumduma cikin satar min ™udi, na rantse da kabarin" "kakana bazan yarda ba."" sai ya buWe iyakar muryarshi ya kwarara uban ihu tare da nufar jakar ya buWe ta, ilai kuwa an Wibi kuWin sai dai ba sosaiba, Waurin dalla Waya kaWai aka Wauka, ajiyar zuciya ya sauke me ™arfi tare da rataye jakar a hammata ta shiga kwalla kira har sai da ya tada kowa na gidan." "Zuciyar Umma ce ta hau luguden duku da ™arfi, sai sharce gumi ta ke, yayinda ta tura hannunta can" "bayan gado ta saki Waurin kuWin da ta sha ba™ar wahala wajen satowa, da kyar ta aro baigon jarumtar Soye halin da ta ke ciki ta tashi ta na murza idanu kamar me barcin gaski." """Abba wai lafiya zaka tashi mutane a tsohon darenan, wani abu ya faru da kulinne.""" """Inafa lahiya Umma ana neman a yashe ni tsaf, wallahi babu zaman lafiy ga duk wanda ya taSa kuWinan" "dan wallahi gidan wannan abokin me dallar Me rauhanai zanje a binciko min wanda ke farautar rayuwata ta hanyar barazanar taSa min dukiya, na rantse da sittin ta Ubangiji bazan bar ko waye ya" "zauna lafiya.""" "Wa ta iriyar tusar tashin hankalice ta kuncewa Umma, yayinda dana sa nin Waukar kuWin Abba ya" "baibaye ta, ta manta da waye Abba akan kuWi, Abba zai iya tuSe riga ya daku da uban kowa akan kuWinda basu taka kara sun karya ba, nadama ce baibaye ta yayinda zuciyarta ke luguden duka." """Ahaf ai dole ne kiyi hutu Ummakatiti kina can ki na barci za'a yashe ma ki tattalin arzi™in miji, Allah" "kaWai yasan irin haWarin da na tsallake wajen samun kuWinan, amma wani banza ™aramin Satawo me fama da bakin uwa ya zo zai yashe ni, nasan abin da zanyi wallahi bazan zauna hakanan sake ba.""" """Ah..ih...eh wallahi Abba ya kamata asan abin yi tun kafin lamarin yai nisa, ko kuma muje banki gobe da" "sahe mu binne kuWin a can babu wanda yaji bare ya gani.""" Umma ta yi maganar ta na ™yafta idanu yana shege lahira. "Mama kuwa duk abin da suke ta na jiyo su, amma ba ta nuna tasan su na yi ba, dan zuwa ta yi ta Waura" "alwala ta fara jero salloli ta na kaiwa Allah kokenta, tare da ro™on Allah ya shiryar da Abba akan hanya madaidaiciya, sannan ta jero min addu'ar kariya da taimakon Allah aduk inda nike, ba ita ta gama sallar ba sai da ta Wauki tsawon lokaci sannan ta shafa tare da tashi ta naWe kayan da ta yi Sallah ta adana sannan ta haye kan gadonta tana tunanin ranar da zaren ™addara ha haWa ta da Abba har ya janyo ta" zuwa ga wannan rayuwar me cike da son kai. FLASH BACK IKORODU "Anan ne unguwarda Malam Sa'idu ya sauka tun bayan barowarshi daga ™au´en Kura, ya sauka a" "unguwar tare da iyalinshi gaba Waya, inda suke rayuwa cikin sau™i kasancewar ya taho da guzurinshi bayan rasuwar mahaifinsu da aka raba gado aka bashi kasonshi, ya na da mata Waya me suma Zulai da ´a´a uku Halima ita ce babba sai ™anwarta Zubaida da ™aninsu Sagiru, Malam Sa'idu mutum ne me tarin ilimin addini, a ™auyen Kura shine limami a ungursu wanda ya ke jan su sallar juma'a, abin da yai sanadiyar barowarshi daga ˜auyen har ya shigo duniya shi ne, mahaifinsu na da mata uku sannan akwai ´a´a masu yawa kusan ´a´a talatin da Woriya, Balarabe shine mahaifinsu, mutum ne me tarin dukiyar noma da kiwo, yana Waya daga cikin manyan attajiran da ake ji da su a kaf ™auyen, to kafin rasuwarshi ya bar wasiyya akan abawa Sa'idu babbar gonarshi wacce yake noman shinkafa a cikinta, sannan ya ware wasu daga cikin shanaye ya ce lallai idan ya riga Sa'idu barin duniya to abashi nashi ne halak malak basu cikin gado, nan akai rubutu Balarabe ya rantaSa hannu akan takarda sannan akabawa me garin garin ya aje a wajensa, babu jimawa Balarabe ya kamu da ciwo wanda ya sha jinya sosai har daga ™arshe ya riski ajalinshi, bayan sadakar arba'in ´a´anshi suka hura wuta akan rabon gado wannan yasa me gari ya zo da kanshi ya warware takarda ya karanta kuma yabawa kowa ya duba, nanfa aka shiga tashin hankali, domin ™iri-™iri saura suka nuna rashin amincewa da hukuncin, me gari bai bi takansu ba ya saka malaman fada suka raba gado sannan aka bawa Sa'idu kasonshi da kuma wasiyyar mahaifinshi, tofa" "wannan wasiyya sa aka bashi ta zama tashin han™ali ™iri-™iri ´an uwanshi suke neman rayuwarshi, hakan" ya saka yaje wajen me gari ya dam™a amanar gonarshi da abin da za'a noma tare da isassun kuWi wanda "zasu isa ayi komi, ya tattara sauran gadonshi ya sayar ya haWo kan iyalanshi ya yo kudu dan tsira sa rayuwarshi da ta iyalinshi." Halima yarinyace nutsatsiya ta na da hankali sosai ga tarin ilimin Mahammadiya da samu wajen "mahaifinta, bata zuwa ko ina kullum su na gida zaune abinsu, amma wani lokaci takanbi mahaifinta kasuwa inda ya ke saida kayan gwari." Ta na shekara ashirin da biyu wani abokin kasuwanci Malam Sa'idu yaganta ya yaba da halayyarta da "nutsuwarta, nan take yai wa ™aninshi sha'awar aurenta, bai yi nauyin baki ba ya tari Malam da maganar," ya nuna jin daWi sosai kuma ya bada goyon baya Wari bisa Wari dan ya yaba da karancin Usman ™ani ga abokinshi Abubakar... "WANNAN LITTAFI DAI NA KUŠI NE, IDAN KIKA BIYA 500 ZA KI SAMU DAMAR KARANTA COMPLETE " TA KU HAR KULLUM ME SON GANIN FARIN CIKINKU MARYAM STAR 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ5Ø Ü 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ LABARI ME CIKE DA "BAN TAUSAYI, MATSANANCIYAR DAMUWA, " "KUNCIN CUZIYA, " "SADAUKARWA, " ZAZZAFAR SOYAYYA ME TSAYAWA A RUHI. WRITING BY MARYAM STAR YAR BAIWAR JJRT. MARUBUCIYAR RAYUWAR SAMHAD DAFIN MACIJI A DAREN AURENA AND NOW ZAFIN WUTA *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION* *(J.W.A)* THE NOBLE WRITER'S TEAM PAID BOOK 500 ONLY BOOK TWO CHAPTER 7 EJ-1D' FE-1D' 'DDG E3( "Ba'a Wau lokaci ba Abubakar ya sanar da Usman akan ya je ya ga Halima su daidaita, Usman matashi ne" "me biyaya ga umarnin na gaba da shi, hakan ya saka bai ja da nisa ba ya je ya ga Halima, kallon farko ya afka cikin kogon sonta dan kuwa Halima takai a so ta a kallon farko, ta haWa duk wani abu da namiji me hankali zai bu™ata a wajen mace, ga nutsuwarta wacce tai bala'in tafiya da shi, shi mutum ne me son nutsuwa, a Sangaren Malam Sa'idu ma ya sanar da Halima da zatai ba™o, cike da ladabi ta amsawa mahaifin na ta, bayan zuwan Usman sai ta ga ya kwanta ma ta sosai saboda mutum ne me nutsuwa da" "kamala, sam bashi da hayaniya irinta samarin zamani." Bayan komawar Usman gida ya samu yayanashi Abubakar ya sanar da shi ya na son Halima dan ya yaba "da hankalinta, idan babu damuwa aje kawai ai magana ba sai anja lokaci ba." "Sosai malam Sa'idu ya ji daWin maganar sa abokinshi ya zo ma shi da ita, bai ja da nisa ba bayan ya koma" "gida ya nemo Halima ya tambayeta akan shin ko ta amince, abinka da mace me kunya da tarbiya bata" "amsa ma shi ba sai du™ewa da ta yi ta gagara Wagowa ta kalli mahaifin na ta, ya ji daWin wannan abin da ta yi dan haka ya sallame ta ta tafi ya zanta da mahaifiyarta." "Bayan kwana biyu aka tsaida maganar aurensu nan da wata Waya, saboda wani aiki da ya tasowa Usman" "Win zai je wanj couse a ™asar waje, kafin aure wa ta iriyar ™a™arfar soyayya da sha™uwa ce ta ™ulu tsakanin Usman da Halima, sun yarda da junansu sun tsara rayuwa me tsari wacce take cike da soyayya, sai de su na tasu Allah na tashi, tsarinsu kawai suka sa ni, basu san tsarin Ubangiji me kowa me komi ba, shi yasa ake so Su rage buruka da shagala da duniya, domin duniya ba matabbata bace, babu wanda ke sa shaida ko alamar dawwama da ratuwarshi, ita mutuwa bata sallama ko aike, idan ta zo Wauka kawai ta ke, dan haka dan Allah ´an uwa musulmai mu rage burika, mu dinga tunawa da mutuwa a cikin" "al'amuranmu, kada rayuwar ko ruWin duniya su shagaltar da mu, Allah ya kyautata ™arshen mu amin." BAYAN WATANNI BIYU. Bayan auren Usman da Halima da wata Waya suka tarkata zuwa chaina dan Usman zai gabatar da wani "aiki wanda aka Waukesu su uku a companyn da ya ke aiki, tare da halima suka tafi, acan suka gudanar da rayuwa me tsafta da tsari, sai da sukai shekara Waya da rabi sannan suka dawo Nigeria, sosai ´an uwa da abokan arzi™i waWanda ke kusa sukai murnanar dawowarsu tare da tarin nasarori, Waya bayan Waya suka dinga zaga gidajen ´an uwa na kusa dana nesa, a lokacin Halima na Wauke da tsohon ciki haihuwa yau ko" "gobe, Usman sai nan nan ya ke da cikin dan kuwa yanzo baya jin nauyi ko junyar kowa wajen bata" "kulawa, ko da gidan Malam Sa'idu suka je haka zai manne ma ta babu ruwanshi da ganin idon surukai." "Wa ta rana bayan dawowarsu daga gidan Abubakar da daddare na™uda ta tasowa Halima, wanda ya" "saka Usman ya kira gida ya sanar sannan ya tashi ya Wauki mota ya tado me aikin da ya samo ma ta suka nufi asibiti, sai dai basu samu isa ba Allah yai nashi ikon, a daidai lokacin da wa ta ™atuwar mota wacce akayo lodin shanu burkinta ya kwanta ta daki motar Usman, a lokacin ne Halima ta samu nasarar sauke abin da ke cikinta zuwa wannan duniyar me cike da tarin al'amurra masu kyau da maras kyau, a lokacin da jinjirar ta saki kukan godiya ga Ubangiji, a lokacin ne numfashin Usman na ™arshe ya fice daga ™irjinshi" bayan ya yi nasarar karanto kalmatusha shahada a rarrabe. Halima bata san abin da ya faru ba dan tsoro da firgicin abin da ya faru ne ya saka ta haihu ba tare da ta "sa ni ba, sai farfaWowa ta yi ta tsinci kanta akan gadon asibiti ™ar™ashin kulawar likitoci, tun da ta farfaWo ba ta cewa kowa komi ba sai kallon likitocin da ke ta aikin bincike akanta ko akwai wa ta matsala, amma" "cikin ikon Allah babu matsalar komi, hakan ya saka suka sallameta kawai." "Lokacin da suka koma gida babu wanda ta kula dan sam batai magana ba, amma duk wanda ya ambaci" sunan Usman ko hatsari tofa za ta kafe shi da ido ta na kallo babu ™a™™autawa. "Halima bata dawo daidai ba sai da ta kwashi tsawon watanni uku, babu irin maganin da ba'a nemo ma ta" "ba amma ko ina maganar Waya ce lafiyarta ™alau kawai ta shiga halin ruWu ne wanda ya mantar da ita komi, amma za ta dawo daidai da yardar Allah, hakanan iyayenta suka zubawa sarautar Allah ido su na taya ta da Addu'ar samul lafiya." "A wata rana Mama da Zulaha suka Wauki Halima da jinjirarta wacce ta ci suna Fatima, zasu kaita asibiti" "saboda zazzaSin da ta ke fama da shi, akan hanyarsu ta dawowa sun tsaya jiran go slow ya rage wani Wan ™aramin gatsari ya auku, inda mashina guda biyu suka yi karo da junansu suka faWi, wa ni tartsatsi ne ya gifta ta cikin kan Halima, yayinda aka tariyo ma ta yanda sukai hatsari ita da Usman, nan take ta fasa" ™ara tare da kwalla kiran sunan Usman ta ™arfi sai kuma ta faWi a sume. CIGABAN LABARI. "Saurin ta shi Mama ta yi jin amfara kiran sallar asubahi, ta na jinjina irin daWewar da ta yi ta na tunanin" "rayuwarta ta baya, sake tashi ta yi ta je ta Wauro alwala ta sake jero wasu sallolin kafin a tada asubahi." "Zarya ya ke ta faman yi a cikin makeken Wakinshi, yayinda ya ke dun™ule annayenshi duka biyun ya na" "saiwa iska naushi a haukace, sai faman huci ya ke kamar kumurcin maciji." """Waye wannan wanda ke wasa da rayuwarshi ta hanyar shiga gonata, wallahi ko wanene sai naga" "bayanshi tunda har yai gangancin shiga hurumin da ba nashi ba, dole ko waye zai biya wannan bashin da rayuwarsa.""" "Ya na gama faWin gakan ya juya da sauri ya nufi wajen wasu manyan lokoki ya buWe, ya janyo wa ta jaka," "buWe jakar ya yi ya shiga fito da wasu ™ullin abubuwa ´an ™ananu, zuwa ya yi bakin door ya kulle tare da" "batin key Win a jiki, sai ya nufi wajen labulaye ya sakesu duka, kashe wutar Wakin ya yi sannan ya kunna" "haya™i tare da yin tsirara haihuwar uwarshi, sannan ya shiga kirari ya na kwalla kiran sunan ZUKA." "Duk abin da ya ke Zuka na tsaye jikin gini ya na kallonshi, sai da ya galabaita da sosai wajen kiranshi" sannan ya buso wani Sakin haya™i me wari sannan ya bayanna a sufar jegare me amon wuta. Sauke numfashi ya yi tare da Wagowa ya na haki kamar wanda ya ti™i uban gudu sannan ya ce a galabaice. """Ya zakai min haka! ba haka mukai da kai ba Zuka ba haka mukai yarjejeniya ba, na riga da na gama yi" "maka dukanin abin da kake so, na sadaukar maka da jinin waWanda suke da muhimanci a rayuwata ta yaya zaka yi haka, waye wa warware aikin, da idona na ga anzuba ma shi magani, kuma yanzu har iyayenshi na can zaune tare da shi su na hira su na raha, bama wannan ne babban abin da ya dameni ba," shin ko kasan har yanzu babu wani ci gaba a company har yanzu banga alamar wancan tsohon banzar zai "mi™a ragamar komi a hannuna ba, na gaji! na gaji!!! na gajiiiiiiiiiiiii.""" Yai maganar da ™arfi jijiyoyin jikinshi na firfitowa yayin da idanuwanshi suka koma launin jah. Cikin amo marar daWin saurare gami da firgitawarta Zuka ya fara magana a suffar dabbah. """BA DAGA NI BA NE, SU NE SUKA LALATA AIKIN DAGA WAJENSU, YANZU HAKA TASIRINA YA RAUNATA" "SABODA SUN ˜ONANI DA RUWAN KOGIN HUKUNCI, A HALIN YANZU BA ZAN IYA KOMI BA DOLE SAI NA YI JINYA ME TSAWO, SAI DAI KA SA NI BA KOWA NE ZAI IYA IRIN AIKIN DA NA YI MAKA, MUSAMMAN YANZU DA SUKE DA DANGANTAKA DA SARAUNIYA ZUBIDIYYA ³AR SARKIN RUWA, KUNE KUKA JEFANI A HALIN DA NIKE CIKI YANZU, SABODA HAKA ZAN RABA JINYAR TARE DA KU.""" "Ya na gama faWin haka ya huro iska me ™arfi daga bakinshi zuwa jikin matashin, sai da ya suma dan azaba," "ya na suma Zuka ya saka hannunshi ya dafa bayan matashin, nan take wasu abubuwa suka shiga fitowa daga jikin Zuka da ke a suffar Jegare ya na sauka akan bayan matashi." "Bayan ya gama juye ma shi cutar ya tashi ya fice da sama ba tare da ya sake bi takan matashin ba, sai dai" ya tattara kayan ya maida a ma'ajiyarsu tare da buWe Wakin. "Barci nike ina juyi cike da nishaWi, sanyi AC da lallausar katifarda aka shimfiWe akan gadon na sake" "taimaka wajen saka ni nannauyan barci me cike da nishaWi, tun bayan da na yi sallar asubahi na koma na sake kwanciya, dan Allah na gani ina mutuwar son yin barcin safe amma sam bana samun damar yi lokacin da nike gida." "Ba ni na farka ba sai wajen sha Waya na safe, shima Hajjo ce ta tada ni dan tare muka kwana da ita a" Wakin sai dai kowa gadonshi daban. "Hajjo dattijuwa ce me tsananin kirki da sanin darajar Wan Adam, sam banyi tunanin samun karSuwa a" "wajen mutanen gidan har haka ba, iya jiya kaWai sun nuna min gata, kulawa gami da godiya akan bajintar da nayi wajen kulawa da lafiyar Wansu, yanda suke nan nan da ni kaWai ya tabbatar min da su Win na daban ne ko a cikin masu kuWi, kuma na ji zan iya jure ko wace iri wahala wajen ganin na hidimta musu da gangar jikina, na Waura Wamarar bautata musu ba tare da gajiyawa ba, indai har zasu dawwama su na nuna min kulawa kamar wanda sukai jiya, na taso cikin rashin kulawa a gidanmu, babu me kukawa da ni sai Mama ita kaWai, to itama wani lokacin ba cikakkiyar lafiyace da ita ba, ina daga cikin mutane masu son kulawa koda ba za'ayi min duka abin da nike so ba matsawar za'a kula da ni to ambiya ni duniya da" lahira LITTAFIDAI PAID BOOK NE ZA KI BIYA 500 NAIRA. 9136291920 MARYAM UMAR OPAY. TAKU HAR KULLUM ME SON GANIN FARIN CIKINKU. MARYAM STAR KE MUKU FATAN ALKAIRI 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ5Ø Ü 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ LABARI ME CIKE DA "BAN TAUSAYI, MATSANANCIYAR DAMUWA, " "KUNCIN CUZIYA, " "SADAUKARWA, " ZAZZAFAR SOYAYYA ME TSAYAWA A RUHI. WRITING BY MARYAM STAR YAR BAIWAR JJRT. MARUBUCIYAR RAYUWAR SAMHAD DAFIN MACIJI A DAREN AURENA AND NOW ZAFIN WUTA *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION* *(J.W.A)* THE NOBLE WRITER'S TEAM PAID BOOK 500 ONLY BOOK TWO CHAPTER 8 EJ-1D' FE-1D' 'DDG E3( "Tashi na yi na shiga toilet Win Waki wanda ya gaji da haWuwa, Allah na gani toilet Win ya tashi kaina," "™auyanci ko ba'a magana, sai dai intaSa nan in taSSa can inata jin daWi, ni kaina nasan banada yawan fara'a bare murmushi, idan kaga murmushi ko dariyata to ina gaban Mama ne muna fira, amma wallahi zuwana gidannan jiya na yi murmushi sau babu adadi, iya kalon kayan ™awar da aka ™awata gidan kawai" ya isa ya saka ni murmusawa bare kuma yanda aketa ririta ni. FAUZAN "Tun bayan da muka gama firar dare muka yi ma shi sallama tare da fatan samun lafiya, kallona kawai ya" "ke, ga amsa kuwar muryata da ke ta faman yi ma shi gizo a kunnuwa, maganata biyu tun da Hajjo ta ja ni zuwa Wakin, duk da su na ta saka ni a firar amma sam na ™i sakin jiki inyi firar, ganin yanda fuskokinsu suka washe da fara'a kawai ya isheni farin ciki, ga Mommy da duk motsin da zanyi sai ta tambayeni ko ina bu™atar wani abu ne, ko ta sakar min murmushi tare da yimin godiya, yanda naga su na ji da Fauzan" sai abin ya burge ni na ji inama ace nima haka nawa Iyayen sa dangi ke so na. "Fauzan tun da muka tafi ya ke ta tunanina, kuma ya lura idan ina waje to wannan sanyin wanda ke sakar" "ma shi da kasala ya kuma saka ma shi nutsuwa yana wajen, amma da zarar na tafi sai ya dainajin sanyi, ji ya yi kamar ya tsaida ni duk da ba magana ni ke ma shi ba, amma kuma sai ya kasa yin hakan, ya na ji ya" na gani na fice banko waiwayeshi ba. "Bayan na gama ™auyancin na tara ruwa a baho na tuSe kayana na afka ciki, wani mugun daWin ruwan ne" "ya baibaye ni, aiko na sake nutsewa ina lumshe ido gami da wasa da hannuna da ruwan cike da nishaWi, na Wauki tsawon lokaci a haka kafin daga bisani na yi wankan na fito ina zuba ™amshin turaren wanka," banga towel ba dan haka na maida kayanda na saka na zumbula hijabina na fito. "Sulaima ce zaune a bakin gado su na gaisawa da Hajjo cikin harshen turanci, mamaki ne ya kama ni jin" yanda Hajjo ta lamkwashe harshe kamar baturiya ta na zayyano turanci tiryan-tiryan a bakinta. Jin sallamata ne ya saka su duka suka juyo su na kallona fuskokinsu da murmushi. """˜anwata harkin fito kenan, tun Wazu na shigo Hajjo ta ce min kin shiga wanka ba ki fito ba.""" Sulaima tai maganar ta na tashi tsaye cike da kulawa ta mi™o min jakar hannunta ´ar madaidaiciya me kyau. """Ih wallahi na shiga wanka ne shi yasa na daWe ban fito ba.""" Na bata amsa tare da mi™a hannu na karmi jakar. """Kayan da za ki saka ne, kiyi sauri muna jiranki a main parloun zamuyi breack.""" Tai maganar ta na duba tsadadiyar agogon diamond Win da ke Waure bisa tsintsiyar hannunta. "Kallonta na sake yi cike da burgewa, dan Allah ya sa ni ina matu™ar son mace me gayu da ado, shi yasa" "ko a gida tamu bata zo Waya data Umma ba, dan ™azama ce ta bugawa ajarida, yayinda Mama kuma ta kasance mace me tsananin tsafta, gashidai bata da kayan ™awa da ada irin na Umma, amma idan ta yi wanka ta caSa ado kai ka ce ba matar Abba ba ce, dan sam Mama bata yi kala da matar da Abba zai aura" "ba, kalar matan Alhazawan masu kuWi ne." "Har na aje jakar nufina inje mu karya sannan in dawo in saka, sai kuma na yi gudun kar ace dokar" "gidance haka, tun da ´an gayu ne ™ila sai anyi ado da kwalliya sannan ake zama cin abinci, Waukar jakar na yi ina buWewa sai naga atamfa ce Winkakkiya wacce ta sha guga a linke tsaf, fito sa ita na yi dan insaka, ban san lokacin da n doka tsallen murna ba, Allah ya sa ni ina natu™ar son inyi gayu musamman ace sababin kaya na samu, amma ba damar hakan dan Abba bai damu da yimin Winki ba daga sheka sai shekara, haka zanga Yaya Sumayya na caSa ado abinta, ni ko inta sha'awarta ina binta da kallon burgewa," idan na isheta da kallo kuma tayi ta hantarata ta na zagina wai na isheta da kallo sai kace mayya. "Šas Winkin goduwar rigar ya zauna a jikina, yayinda gaba da bayan rigar ya ci ado da stons masu she™i da" "walwali, wani ™arin abin burgewa shine atamfar da Winkin sun amshi jikina sun zauna Wass, da ya ke atamfar me Wan duhu ce sai ta sake fito da ainahin hasken fatata wanda rashin kyara ke barazanar" "disashewa, ban iya stayle na Waurin kallabi ba hakan ya saka na kama gashina na gyara na Waure shi da" Wan ™aramin ribon wanda na siyo a shagon kusa da shagon Abba wanda ni ke tsarewa. "Da kyar na tattare gashin saboda silSi da tsawonshi sai de bai cika irin yawannan cinkus ba, yafi tsawo" sosai amma babu yawa. Ganin yanda gashin gaban goshina ya kwanta luf ya saka na Wauki wani mai gaban miro wanda nike "tunanin na gashi ne na zuwa a hannuna sannan na shafe goshin nawa, aiko sai gashin ya sake kwanciya ya lafe tare da yin ™yalli gwanin burgewa, ban shafa komi ba sai iya turare da na malala saboda ina son ™amshi, sai na shafa lips glow me dan™o wansa ya taimaka wajen fito da ainahin pink lips Wina, sake Wauko jakar da Sulaima ta bani na yi na zazzage, saiga mayafi me shara-shara marar nauyi ya faWo, tare sa takalma plate masu kyau, Wuka na yi na safa a saman kai tare da gyala shi ta kafaWata sai na zura" takalmin wanda ya zauna a ™afata Was gwanin sha'awa. "Juyi na yi tare da ™ara juyawa ina ganin yanda na yi bala'in kyau, ni kaina nasan yau na yi kyan da ban" "taSa yin irinshi ba tun tasowata, wani sassanyan murmushi ne ke fitowa a fuskata na tsananin murna da jin daWi, yayin da a zuciyata nike ta yiwa su Pahpah da Mommy addu'a dan wallahi na ji daWi sosai da sosai." """Ma sha Allah la™uwwata illabillah, wallahi kinyi azabar kyau Mubeenah.""" "Sulaima da ban san lokacin da ta shigo Wakinba na ji ta faWa gami da takowa inda nike, ban ce komi ba" "sai murmushi da na yi najin daWin yabon da tai min, kama hannuna ta yi muka fice tare da haurawa sama mukai wajen dinning ta na ta yaba kyawun da na yi." Fuskarsu a sake suke kallona yayinda muka isa wajen na zame hannuna daga cikin na Sulaima na "tsugunna ina gaidasu a jimlace, cikin kulawa suka amsa min tare da tambaya ya ba™unta, bance moki ba" "sai murmushi da na yi, wajen Hajjo da aka shimfiWa ™aton lallausan carpet, ancija gabanta da kayan kari" "na nufa, zaunawa na yi tare yi ma ta tata gaisuwar cike da bata girma." """Hajjo barka da safiya, antashi lafiya, ya gajiya.""" """Lafiya ™alau Mubaraka ya gajiyarki, ai kece da gajiya ´arnan, sannu jiya kinsha fama da marar lafiya," "mun gode sosai Allah yayi albarka.""" Hajjo ta faWi ta na janyo ni zuwa gabanta. """Hajjo ki kyaleta hakanan ta samu ta karya za ta bawa Yaya Fauzan magani.""" Sulaima ta faWi ta na dire plate Win hannunta wanda ta zubo soyayyar doya wacce ta yi caSa-caSa da "kwai da vegetables da yanyanka ™anana a cikin kwan, sai Waukar ido soyayyar doyar ta ke, ga sous da aka zuba agefe da kechop harda yankaken carbege, yanda aka jere komi a cikin farantin kwanin sha'awa, sai kunun cous-cous wanda ya wadatu da madara sai ™amshin flavor ya ke, ajiyewa ta yi a gabana sannan ta" tashi ta Wauko tea flask ta ajemin tare da janyo min kwankwanayen kayan tea. """Bisimillah, ki yi ki ci kar surutun Hajjo ya cika miki ciki.""" Sulaima ta faWi tare da zama itama ta haWa nata kayan garin. "Murmushi kawai na yi ina hasaso inama ace tare da su Mama zanci wannan kayan alfarmar, duk sai na ji" "jikina ya yi sanyi, kewar Mama na sake bijiromin ina tunanin yanzu ko mi ta ke yi, ko wane hali take ciki." "LITTAFIN ZAFIN WUTA PAID BOOK NE, ZA KI BIYA 500 KACAL DOMIN KI MALLAKI NAKI." 9136291920 MARYAM UMAR OPAY TAKU HAR KULLUM ME SON GANIN FARIN CIKINKU. MARYAM STAR KE MUKU FATAN ALKIRI . 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ5Ø Ü 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ LABARI ME CIKE DA "BAN TAUSAYI, MATSANANCIYAR DAMUWA, " "KUNCIN CUZIYA, " "SADAUKARWA, " ZAZZAFAR SOYAYYA ME TSAYAWA A RUHI. WRITING BY MARYAM STAR YAR BAIWAR JJRT. MARUBUCIYAR RAYUWAR SAMHAD DAFIN MACIJI A DAREN AURENA AND NOW ZAFIN WUTA *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION* *(J.W.A)* THE NOBLE WRITER'S TEAM PAID BOOK 500 ONLY BOOK TWO CHAPTER 9 .EJ-1D' FE-1D' 'DDG E3( Da ™yar na kawar da tunanin Mama na wajen ya Wauka da haka har muka gama karyawa a tsanake cikin tsari da burgewa. "Bayan kowa ya gama ne muka Wunguma zuwa wajen duba jikin Fauzan, sai da kowa ya gama shiga" sannan na shiga daga ™arshe ina Suya bayan Hajjo. Idanuwansa a kulle suke amma jin wannan sanyin me saka ma shi nutsuwa ya saka shi saurin buWe "rinannun idanuwanshi, ha™i™a wannan sanyi rahama ne a gareshi, wannan sanyi ya na taka muhimmiyar rawa cikin rayuwarshi, sannan bugu da ™ari tun daga jiya bai huta ba koda na second Waya daga tunanin tsari da zubin halitar wacce ta taryeshi hannu biyu a matsayin mijin aurenta wanda ya ke a mawuyacin hali, ha™i™a ya yabawa jarumta, ha™uri gami da tawassali irin nata, a halin da yake ciki yanzu haka shi" yasan ba kowa zai so shi ba sai dai aji tausayinshi. "Šaya bayan Waya suka shiga gaisheshi su na yi ma shi ya jiki, ya na amsa su da kai, da haka har aka zo" "kaina, yayinda a sanyaye na matsa kusa da shi ina kin wani abu da ba daidai ba a wajen, cikin sanyin murya na buWe baki na ba tare da na kalleshi ba na ce." """Barka da safiya, ya ™arfin jikin, Allah ya bada lafiya.""" "Bai amsa ba kuma bai daina kallona ba, a hankali na yi niyyar matsawa, amma sai naji saukar hannu me" "Wumi ya ri™o nawa hannun, wani irin tsale duka ™irjina ya yi, yayinda na Waga idona ahankali na sauke" "akan na shi hannun wanda babu komi sai ™asusuwa da fata, amma sosai na yi mamakin yanda ya ri™e ni" da ™arfi sosai. """Kai Fauzan cika ma ta hannu manah, baka ganin aikin zuba maka magani za ta yi."" Mommy ta faWi ganin" yanda nike ta kiciniyar janye hannuna amma na kasa. "Da wani irin sauri na juya tare da sakin baki galala, ba ni kaWai ba harsa su Hajjo sun cika da mamakin jin" abin da na ji. """Uhumm, Mommy ina son Wumin jikinta, pleasw ki ce ma ta karta tafi ta barni.""Fauzan ya faWi cikin wata" "iriyar haWaWiyar murya me daWin amo, nutsuwa, kamala gami da shagwaSa duka muryar tasa ta haWa," "nan take na ji wani abu ya tsaga ta cikin jinin jikina, yayinda sautin bugun zuciyata ya sauya ta koma dokawa a hankali cikin sanyi." Da sauri Mommy ta taso tazo gabana ta kama hannuna tare da matsawa kusa da Fauzan idonta na tsiyayarda hawayen farin ciki ta dam™a hannuna a cikin nashi ta na faWin. """My lovely son, indai har zaka samu lafiya ka dawo cikin farin ciki kamar yanda muke a baya, to ga" "Mubaraka nan na dam™a ma ka ita amana, ka ™arfafa zuciya da gangar jikinka wajen hana ciwo yin galaba akanka, ga kwarara zuciyarka ta hanyar sakawa wannan baiwar Allar me zuciyar zinare da mafificin alkairi kamar yanda ta sadaukar da farin ciki da ™uruciyarta ta amince da aurenka sannan ta amince da jinyarka alhalin ko mu da muke makusantanka bamuyi maka wannan sadaukarwar ba, tabar ´an uwanta da danginta harma da rayuwarda ta saba ta zo cikinmu ta zauna dan kawai ta faranta mana rai ta hanyar kulawa da kai, ga Mubaraka nan na dam™a maka ita Win matarka ce kuma amana a wajenka" "da mu baki Waya.""" "Mommy ba ta ™arashe faWin abin da za ta faWa ba wani irin raunananen kuka ya ci ™arfinta, wanda hakan" "ya saka ta ™an™ame hannuna da nashi wajen Waya hawayenta na sauka akan hannuwan namu, Phapha ne ya taso cikin sanyi jiki ya janyeta daga wajen tare da rungumeta ya fice fuskarshi da damuwa, Hajjo ma jan hannun Sulaima da bakinta ya mutu murus dan tsabar murna ta yi suka bar wajen, ficewa sukai" suka barni daga ni sai Fauzan wanda ke ™an™ame da hannuna kamar wani zai kwace ma sa ni. Cikin sassanyan sauti me taushi na kalleshi tare da falin. """Ammm,,, Wan cika min hannu zan haWa magani.""" Na faWi ina ™ifta manyan idanuwana dan kuka ne ke neman kwace min. """Ni bazan cika ki ba gaskiya .""Fauzan ya faWi a shagwaSe ya na janyo ni gaba Waya, saura kaWan in faWa" "jikinsa amma na hana hakan faruwa ta hanyar dafe ™asa da hannunawa, fuskata na fuskantar ta shi fuskar wacce tai ba™i saboda maganin da na shafa masa jiya." Bazan iya banbance halitar fuskarshi ba amma yanayin yanda naga gashin kanshi ya kwanta luf ba™i wuluk sai hakan ya saka nike tunanin ko yayane zai kasance cikin sahum maza ´an kwalisa. "Sauke fararena na yi a cikin nasa, wani irin abu me ™arfi ne ya ke haWuwa a cikin idanuwanmu, saurin" sauke kaina ™asa ™irjina na luguden duka. "Zare jikina na yi na ja baya tare da tashi cikin rashin kwarin jiki, tashi na yi tare da zuwa wajenda aka" "ajiye waWannan ledojin da ba™in jiya suka kawo jayan dubiya, raWau nike ganin shatin yatsun wanda ya ri™e ledar na fitar da ba™in haya™i, sannan wani irin wari marar daWi na tashi, gabana na faWuwa haka na buWe ledar ina le™en abin da ke ciki, sai naga kayan fruit ne wasu duk sun ruSe wasu kuma nunanun sai wal™iya suke da Waukar ido, waWanda suka ruSe kuma sai wari suke fitarwa tare da wannan ba™in hayaki, saurin Waukar ledar na yi na fitar da ita daga Wakin, a bakin ™ofa na ajiye ta ina jin tsikar jikina na tashi, juyowa na yi na koma Wakin sai naji yanzu yamin daidai, ajiyar zuciya na sauke sannan na shiga gyara Wakin duk da ba wani datti yai ba, kuma yau da sau™in ™arnin ba kamar jiya ba, bayan na gama na koma wajen Fauzan Wauke da ruwan magani wanda Phapha ya bani akan agoge ma shi jiki da shi, ruwa na haWa masu sanyi sannan na Wauki tsaftatacen towel fari ™ar na saka a cikin ruwan maganin, ba tare da na ce da shi komi ba na matsa kusa da shi na fara aikina, idonshi ™ur a kaina ya na kallona kamar wanda zai haddace kamanin fuskata, bayan na gama goge ma shi fuska da hannuwa na koma kan wuyanshi zuwa cikinshi, duk inda na Waura towel Win sai wajen ya kwalje amma banji komi ba haka na ci gaba sa goge ma shi jiki, yau ba kamar jiya ba dan yau ko ina sai da na goge ma shi a jikinshi da maganin sannan na na barbaWa wanda na barbaWa ma shi jiya, abin gwanin ban tausayi dan kuda fatar jikinshi ta saSule tai jajir, ban gaji ba na sake kaWa ma shi na sha, nai bisimilla tare da kaina saikin bakinshi, kamar me jira haka ya buWe bakin na shiga zuba ma shi maganin, sai da ya shanye tas sannan ya lumshe ido, ina tsaka da tattare kayan wajen zan tashi naji ya ri™o hannuna da ™arfi, kafin inyi wani yun™uri tuni ya shiga kelaya amai kamar dai jiya, sai dai na yau harda jini da wani abu kamar saSa, duk dauriyata sai da nai kuka dan ba kaWanba ya bani tausayi, a hankali na dafa kafaWarshi gudun kar in fama ma shi ™unar na samu na kwantar da kanshi akan pillow sannan na zare hannuna ina jera ma shi sannu, lumshe ido kawai ya yi" "tare da sake min hannu, a hankali na tashi daga wajen tare da kwashe kayan sannan na gyara wajen tsaf," "bayan na gama ne na koma gefe na rakuSe nai shiru ina tunanin duniya da irin ™alubalen da ke cikinta," haka wani kalar nannauyan barci yai gaba da ni. "Sarauniya Zubudiyya ce zaune akan bango ta na kallon dukanin abin da muke yi, yayinda tausayina da na" "Fauzan ya sake kamata, ita Win hallita ce me tsananin tausayi, sam bata son zalinci kuma bata shiri da duk wani me aikatashi, daga inda take ta na ganin inda Zuka yayi ajiya a jikin Fauzan, wanda hakan ke taimakawa wajen sake tsananta ciwon na shi, daga inda take zaune ta ziro hannu ta tattaro ajiyar kakaf, hakan yayi daidai da lokacinda na bashi maganin sha, shine ya amayar da sukanin ajiyar, sai ya ji wasai cikin cikinshi kamar an Wauke ma shi wani nannauyan dutse, cikin sanyin da ta saka min ta huro ma shi" iska wace ta saka shi barcin rahama da salama. ABUJA NG. MAITAMA. Tsaye ya ke agaban makeken frem Win da ke Wauke da hotunan kyawawan ´an mata guda biyu masu "tsananin kama, babbar ba zata wuce shekaru huWu ba alokacin da akai hoton, Wayar kuma jinjirace fara sol kyakkyawar gaske." Idonshi na zubda ruwan hawaye ya ke kewaye daidai fuskar jinjirar ya na shafawa. "Wa ta kyakkyawar ma ta ce me kama da laraba ta shigo Wakin inda mutumin ya ke, taWan jima a" "bayanshi ta na kallonshi, fuskarta Wauke da matsananciyar damuwa irin wacce tafi ™arfin a bayyanata a baki, tabbas ta na cikin matsananciyar damuwa, amma hakan bai hana ta yi tawassali da Allah ba, domin tasan dukan abin da ya samu bawa to yana rubuce a jikin littafin ™addararsa, kuma babu me gujewa ™addara face ta biyo shi da mugun gudu, irin gudun da idan har ta cimma masa to kuwa sai ta Allah kawai, ita Win mahaifiyace kuma me rauni, akwai raunin da yakai a raSa uwa da ´arta tun bata gama tantance iskar duniya ba, akwai raunin da yakai a raba uwa da ´arta lokacinda ta gama wahalar shayarwa da reno, ita tasan me rauni ce gaba da baya, amma batabawa zuciyarta damar raunana har ta kaita ga samun matsala ba, ta riga da ta dangana, ta bar komi a wajen Allah, mudin rana na fitowa ta na faWuwa tasan wannan ranar za ta zo, ranar da duk wani ™ulli zai warware kansa da ™arfin ™udurar ubangiji, ko da bata raye tasan ta yi babban tanadin zuwan wannan ranar, abu Waya kawai take jira," shine wanzuwar ikon ubangiji ta hanyar bankaWo duk wa ta ajiya da aka bizne a cikin ba™in duhu. Cike da ™warin gwuiwa ta taka zuwa inda mutumin yake tsaye ya na ta faman sharSar kuka tare da shafar fuskokin jikin photon. """Bansan har zuwa yaushe gwarzon jarumina zai yi tawassali da ™adararda ta daWe da yanke wannan" "damSarariyar ™aunarba, ha isa hakan, ya isa!! yanzu ba lokacin yin kuka ko nuna damuwa bane akan zarenda ™addara ta daWe da yankewa ba, yanzu lokacin farin ciki ne da nuna godiya ga Allah da akan manya-manyan kyaututtukan da ya bamu, zo muje muyi tafiyar da za ta sada mu da farin ciki" "madawwani wanda bazai yanke ba da izinin Ubangiji.""" "Ta ™arashe maganar ta na janyo hannuwanshi duka biyu kamar ™aramin yaro me koyon tafiya, haka ta" "dinga janshi ta na tafiya da baya-baya harta cimma ™ofar wani Waki, buWe ™ofar ta yi da ™afarta sannan ta shiga har lokacin bata saki hannuwanshi ba, a gaban baby bed guda biyu ta tsaya tare da dafo kafaWunshi ta juyar da fuskarshi ta na faWin." """Yanzu lokacin farin ciki da godiyar Allah ne da ya azurta mu da wannan gagarumar kyautar wacce" "muka daWe muna jira, ga makwafin yaranmu da muka rasa Allah ya dawo manah da su, MUBARAKA da MARYAM sun dawo gare mu, kallah!!! kallafa!, kalesu Alhaji.""" "Ta yi maganar ta na Wago da jariran yaran Waya bayan Waya ta na nuna ma shi, fuskarta faWaWe da" "yalwatacen farin ciki, wanda ya kasance na gidoya ga Allah da ya ake azurtata da ´a´a mata waWanda ta ke fatan su kasance ma ta sanyin idaniya, kuma su mamaye wawakeken ramin da ke zuciyarta na rashin ´a´anta da ta yi, waWanda ba mutuwa sukai ba, kawai ™addarace da jarabawa ta Ubangiji ta nesanta" tsakaninsu. "LITTAFIN ZAFIN WUTA PAID BOOK NE, ZA KI BIYA 500 KACAL DOMIN KI MALLAKI NAKI." 9136291920 MARYAM UMAR OPAY TAKU HAR KULLUM ME SON GANIN FARIN CIKINKU. MARYAM STAR KE MUKU FATAN ALKIRI . 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ5Ø Ü 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ LABARI ME CIKE DA "BAN TAUSAYI, MATSANANCIYAR DAMUWA, " "KUNCIN CUZIYA, " "SADAUKARWA, " ZAZZAFAR SOYAYYA ME TSAYAWA A RUHI. WRITING BY MARYAM STAR YAR BAIWAR JJRT. MARUBUCIYAR RAYUWAR SAMHAD DAFIN MACIJI A DAREN AURENA AND NOW ZAFIN WUTA *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION* *(J.W.A)* THE NOBLE WRITER'S TEAM PAID BOOK 500 ONLY BOOK TWO CHARTER 10 EJ-1D' FE-1D' 'DDG E3( "Dur™ushewa ya yi akan gwuiyoyinsa, yayinda kuka da dariya suka haWe ma sa lokaci Waya, sai kuma yakai" "hannayensa cikin bed Win ya tattaro yaran waWanda keta sharar barci abinsu, ya haWa su a ™irjinsa ya rungume kamar wani zai ™wace ma shi su, sai kuma ya shiga jero addu'o'i ya na tofesu, sannan ya shiga sumbatarsu kamar zai cinye su, bai tsagaita ba sai da Waya ya motsa ta na yamutse fuska kamar za ta yi kuka, sai ya yi saurin mayarda su ya kwantar shi kuma ya kwanta akan lallausan carpet Win da ke" shimfiWe a ™asa ya na sakin ajiyar zuciya a jere kamar wanda ya kubto daga hannun abin cutarwa. "Alhaji Umar kenan, shararen gogagen Wan kasuwa wanda manya-manyan ´an kasuwa, gwamnati da" "al'umaa ke ji da shi, Alhaji Umar sanannen mutumne wanda tauraruwarsa ke haskawa da tsananin haske, haskenda ke tattare a cikin tarin ™addarorin da ya shallake kafin haskakuwarshi a sararin samaniyar duniyar kasuwanci, Alhaji Umar mutum ne wanda rayuwarshi ke cike da tari ™addararo mabanbanta, tun tasowarshi ™addara ke walagigi d rayuwarsa, amma bai sare ba wajen yin tawassali da kuma rungumar ™addarar a duk sa'ilin da ta dumfaro rayuwarshi, yakan tsaya tsayin daka wajen ™as™antar da kanshi a wajen Mahalicci me kowa kuma me komi, wanda ke aika dukkan abin da ya so ba tare da shamaki ba, manzon Allah ya yi gaskiya da ya ce a cikin wani hadisi, ""Allah ya na son bawa me" "tsoronshi, me wadata""." Tsoron Allah da kuma ™arfin iymani irinna Alhaji Umar sune suka taimaka ma shi wajen samun Waukaka "a duniya, Allah ya azurtashi da tarin dukiya wacce shi kanshi bai san iya adadinta ba, sannan kuma Allah ya albarkace shi da farin jini a cikin mutane." "˜addara Waya ce Alhaji Umar ya kasa ha™uri da dangana da ita, wacce ta ke neman zautar da shi, ya" "rasa ´a´ansa mata har karo biyu, ba rasuwa sukai ba rasa su ya yi ta hanyar son zuciya da kwadayi irin na" makusantanshi. "A hankali Hajiya Sadiya ta dire tray Win da ta Wauko goran ruwa gami da cup a ™asa, sai kuma ta buWe wa" "ta ´ar jaka ta Wauko kwalin magunguna guda biyu, ta buWe tare da ballawa ta saka a cup Win, haka sauran suma ta saka a cikin cup Win sannan ta zuba ruka kaWan ta dama kamar yanda ake bawa yara magani, bayan ta gama ta aje a gefe tare da gyara zamanta ta Wauki kan Alhaji Umar ta Waura akan cinyarta tare da share ma shi hawayen da ke ta faman silalowa daga kwarmin idonshi, a hankali ta janyo cup Win tare da bisimilla sannan ta kafashi akan busashen bakinshi wanda laSSan suka bushe kamar wanda yai sati Waya ya na tafiya ba tare da ya sha ruwa ba, buWe bakin ya yi ta juye ma shi maganin ya shanye tas, sannan ta kora mashi da ruwa me rangwamen sanyi ta gyara ma shi kwanciya akan cinyarta ta na shafa sumar kanshi a hankali, sai da ta tabbatar da barci me nauyi ya yi awon gaba da shi, sannan ta ja shi da ™arfin zuciyarta ta Waura shi akan makeken bed Win da ke Wakin ta gyara ma shi kanciya sannan ta fice" daga Wakin. "Wajen photon ta je ta tsaya ita ma ta na kuka me ciwo ta na shafa fuskokin yaran ta na sambatu, ta" jima a wajen ta na kuka kamin daga bisani ta rarrashi kanta ta tashi ta koma wajen ´a´anta da ke kuka ta "rarrashe su tare da shayar da su, kwantar da su ta yi a tsakanin ita da mijinta Alhaji Umar, ta jima a kwance ta na tunanin rayuwa, kafin daga bisani barci me nauyi ya yi awon gaba da ita." A cikin barcinta ta yi mafarki kamar yanda ta saba aduk lokacin da takai kafaWarta ™asa da sunan yin "barci, yauma kamar kullum." "Zaune suke a waje Waya, cikin wani faffaWan fili me yalwar bishiyu da ciyayi, fuskokinsu na kallon juna a" "zahiri, amma a baWini ba junansu suke kalloba ko wacensu na kallon wani abu daban, su na matu™ar kama da junansu sosai, sai de Waya ta kasance fara tas Wayar kuma me matsakaicin haske, amma baza'a kirata da ba™a ba ko wankan tarwaWa saboda tana da haske dande ba can sosaiba, Yau kuma ba kamar" "yanda ta saba ganinsu su kaWai ba, yau su biyu ne sannan kuma mazaje guda biyu na gefen kowace." "Da Salati ta farka kamar kullum idan ta yi mafarki, sosai yau zuciyarta ta tsinke da lamarin, sai ta ji yau" "kaWai ta na so ta tattauna lamarin da wani, to amma kuma wani wah, waye zai dubeta da idon basira ya fuskanci abin da ta ke nufi ba tare da ya yi ma ta kallon mahaukaciya ba, amma kuma ya dace a duba lamarinan gaskiya, wannan mafarkin ta jima ta na yinshi tun shekarun baya, kuma kullum duniya ta kwanta barci sai ta yi mafarkin, ya kamata ace tasan mi wannan mafarkin nata ya ke nufi." "Ita kaWai ta ci gaba da zancen zucin, ta na lalubawa kanta mafita, kamin daga bisani ta tsaida tunani da" "nazarin wacce ta dace da tayi shawara da ita, tasan za ta fuskanceta kuma ta fahimceta, ba kowa ba ce" face ´ar uwarta Asma'u. LEGOS. MUBEENAH. "Yau satina biyu cif a gidan Alhaji Abdallah me gwalagwala, na murje na yi SulSul abina na ™ara zama" "cikakkiyar budurwa duda kasancewata me ™aramim jiki da siranta, haske da she™in fatata ya sake daWuwa, ni kaina nakan zauna ina taSa fatata ina jin daWin yanda tai laushi gwanin kyau, ba™in gashin kaina wanda da™yar Mama ke gyara min shi dan sam bana son kitso, yanzu ya sake linka tsayi da ba™i saboda musamman Sulaima ke ware lokaci duk bayan kwana biyu ta gyara min shi tsab, haka nike fitowa kamar budurwar ba'indiya irin masu tashen kyawunan, yanzu kullum zaka same ni cikin ado da kwalliya, ga ™amshin tsadadun turaruka wanda Pahpah da kanshi ya bani kyautarsu, sannan yanzu na yi wani irin sabo da ´an gidan, na saki jikina da su sosai, su kuma kullum cikin yaba min suke da godiya akan yanda nike jajircewa akan Fauzan, wanda yanzu jikin na shi yai sau™i sosai, wannan zafin jikin duk babu shi, kasancewar an canza mashi Waki yanzu, da wannan damar na yi amfani wajen saka matakin tsaro daga dukanin abin cutarwa mutum ko aljan, ™ira'a nike sakawa cikin ™aramin sauti a makeken plasma da aka jingine a bangon Waki, sannan da lokacin azkar ya yi da kaina nike canza channel, hakan ya taka rawa sosai wajen dawo da hankalin su Mommy suma suka shiga neman kariyar jiki da neman tsari daga dukkanin abin halitta, duk maricen duniya zaka same su a Wakin Fauzan su na bin ™ira'ar azkar Win da ake yi a Sunnah TV, haka za ka ga kowa ya zauna yana bin ™ira'ar cikin ™aramin sauti, hatta Pahpah yakan zauna idan ya na gida shima ayi da shi, bayan angama kuma abawa ´an aiki umurnin cike wajen da kayan" ciye-ciye mu zauna ana fira ana ciye-ciye abin gwanin burgewa. A duk lokacin da na tsinci kaina cikin farin ciki nakan tuno rayuwata ta baya wacce da ni da dabba bamu "da bancin, ha™i™a na yi rayuwa me cike da rashin ´anci, kyara da rashin samun sakewa a cikin gidanmu, a" "rayuwata ta baya babu ranar da za ta zo ta wuce ba tare da Abba ya lakaWa min shege duka ba, sannan" "ya bini da mugayen kalamai masu kama da ZAFIN WUTA, bani da iko da kaina sai abin da aka gindayamin, ba ni sa zaSin kaina sai wanda aka zaSamin, a wajen mutum Waya nike samun rangwame har in samu" rarrashi da tarairayar da na rasa samu a wajen mahaifina ita ce Mama ita kaWai ce ke nuna min zallar "soyayya wacce babu surki, takan zauna da ni domin ta ji matsalata, takan tayani Sakin ciki ko damuwa idan wani abu ya same ni, shi yasa har gobe na kasa cire tunaninta, kasa mancewa da ita, kullum sai na yi" hawayen kewarta. "A hankali na saukar da kaina daga kallon jikin miron da nike, cikin nutsuwa na sagala mayafin kayan da" "na saka, sannan na zira takalmina ina sake daidaita fuskata na fice." "Har yanzu na kasa sabawa da bugun zuciyarda nike tsintar kaina aduk lokacin da na tunkari Wakin Fauzan," "abu Waya ne na kasa sabawa da shi tun zuwana gidan shine, kaifafa idanuwan Fauzan bana sakewa idan ya kafe ni da su ya na kallona, shikuma muddin idanuwansa biyu to ya dinga kallona kenan kamar sabon maye, yanzu haka da nike ™o™arin shiga Wakin sai da naWanyi jimmm a bakin ™ofar tare da Waure fuska sannan na yi sallama cikin ™aramin sauti na tura kaina cikin Wakin." "Tun sanda na tsaya jikin ™ofar ™amshin turarena ya riga ni shigowa Wakin, da sauri ya buWe idanuwanshi" "ya na jiran ™arasowata, da yake yau tun safe da na bashi magani ban sake bi takanshi ba sai yanzu d" nasan kowa na gidan na daf da hallara dan mu zauna kamar yanda muka saba dan gudanar da azkar. "DaddaWar sautin muryata ne ya ratsa can cikin ™o™on kan majiyar sautin kunnuwansa, a hankali ya sauke" "nannauyan ajiyar zuciya, wata iriyar kewar sanyin jikina na baibayeshi, sanyin da ke tattare da ni wanda ke samar ma shi da nutsuwa na mamaye Wakin." "Kamar kullum wai ma bai amsa sallamar a fili ba, amma naga lokacin da jajayen laSSansa suka yi motsi" "kaWan, da sauri na sauke kaina ™asa tare da ™arasawa wajen shi, ba tare da na kalleshi ba na hau haWa" "ma shi maganin marice, bayan na gama na gyara zamana tare da fuskantar inda ya ke kwance amma fuskata na kallon gefe, na wani maze sannan na ce." """Magana nike so inyi da kai, amma dan hasken musulinci ka daina kallona hakanan, idan kana" "kallona bazan iya faWin abin da nike so imfaWi ba.""" "Nai maganar ina cuWanya ´an yatsuna, amma koda kuskure ban kalli inda yake ba." """Ki na da kyau me fizgar hankali, bazan iya janye idanuwana akan ki ba muddin zamu kasance waje" "Waya, kallonki na rage min zugi da raWaWin ZAFIN WUTAR da bai gama hucewa a jikina ba, please ki yarjemin kallonki a koda yaushe.""" "Yai maganar cikin salon da ke saka ni jin wani abu ya tsarga tun daga tafin ™afata har zuwa ™o™on kaina," "mazewa na yi na daure na hana idanuwa da ke ™o™arin bani kunya akan satar kallonshi, sannan na ce." """Ban san iya adadin watannin daka shafe a kwance cikin halin ciwo ba, amma kai nasan za ka iya" "tuna lokacin, ina so in tunatar da kai yanzu Alhamdulillah ka samu sau™i sosai, sai nike ganin ya kamata ace ka fara ramakon sallolin da aka biyoka, ba dole sai ka yi kamar yanda ka saba yi abaya ba, zaka iya yi a kwance ta hanyar ayyanawa a zuciyarka, sai kaga sanadiyar sallar Allah ya sake baka lafiya" "mawadaciya.""" "Tun da na fara magana ya kafe Wan mitsitsin bakina da kaifafan idanuwansa, ya na kallon yanda nike zaro" "magana cikin amon da ke saukar ma shi da kasala, da wani yanayi me wuyar fassarawa." "Bai ce komi ba amma na jiyo sautin fitar murmushinshi, sai na tsinci kaina da jin haushin shirun da ya yi" "min, dan harga Allah da wannan kallo da yake min gwara ya dinga yimin magana, saboda ina jin daWin amon muryarsa, sannan ina tsintar kaina cikin matsanancin farin ciki aduk lokacinda ya yi min magana." 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ5Ø Ü 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ LABARI ME CIKE DA "BAN TAUSAYI, MATSANANCIYAR DAMUWA, " "KUNCIN CUZIYA, " "SADAUKARWA, " ZAZZAFAR SOYAYYA ME TSAYAWA A RUHI. WRITING BY MARYAM STAR YAR BAIWAR JJRT. MARUBUCIYAR RAYUWAR SAMHAD DAFIN MACIJI A DAREN AURENA AND NOW ZAFIN WUTA *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION* *(J.W.A)* THE NOBLE WRITER'S TEAM PAID BOOK 500 ONLY BOOK TWO CHAPTER 11 EJ-1D' FE-1D' 'DDG E3( "Shirun da Fauzan ya yi min ya saka na tashi tare da rufe maganin nai tafiyata nabar shi, bai san zuciya na" "yi ba a tunaninshi wani abin zan je inyi, amma sai ya ji shiru ban dawo ba, har kowa ya hallara wajen yin azkar amma ni shiru babu ni babu alamuna, duk wanda ya zo sai ya tambayi ina naje yau ban fito ba, ko lafiya, amma sai Fauzan yai musu nuni da maganin da na kaWa na bari, har suka gama azkar aka hau hira cikin raha da mutunta juna amma bandawo ba, Sulaima har dubo Wakina ta yi danta duba ko wani abu ya" tsaida ni amma ta je ta iske wayam babu kowa. "Ni kuma garding Win gidan na nufa wanda ya ke a bayan Wakin Fauzan, can nai zamana ina sha™ar" "dadaWar iskar wajen me saka nishaWi, ina zaune a wajen na ji wa ta iska me tsananin sanyi ta taso," lumshe ido na yi ina sha™ar iskar da kyau ina kuma ™an™ame jikina saboda sanyi. "A hankali na shiga buWe idona amma mizan gani, sai na ganni a tsakiyar wani tan™amemen teku wanda" "ke Wauke da ruwa masu haske farare tas gwanin sha'awa, firfito da idanuwa na yi waje ina kallon ruwa kuma ina kallon kaina asaman wani dutse da ke tsakiyar ruwan, wani irin tsoro da tashin hankali ne ya baibaye ni, kafin insan abin yi kawai naga wani abu dun™ulalle na fitowa ta ™asan ruwan da nike, a hankali abin yayo sama gaba Waya sai kuma ya shiga shimfiWe kanshi kamar tabarma, kafin in dawo daga suman mamakin da na yi sai kawai naga wani haske me fitar da tartsatsin ruwa na bayyana akan abin, kafin insan abin yi wa ta zankaWeWiyar kyakkyawar hallita fara sol ta bayyana ta cikin haske, zaunawa ta yi ta na fuskanta ta farar fuskarta faWaWe da murmushi, cikin wa ta irinyar murya me sanyin gaske ta ce" da ni. """MUBEENAH!!! INA MIKI BARKA DA ZUWA FADA TA, MI KIKE SO INSAKA A KAWO MIKI, KI FAŠI" "DUKKAN ABIN DA KIKE BU˜ATA.""" Ta yi maganar tartsatsin ruwa na fitowa daga bakinta. """Wa,,,,,,wah,,,,wa,,wa,, wace,,,,wacece ke!!!!!!.""" Na faWi da ™yar cikin inda-indar murya. """NI CE SARAUNIYA ZUBUDIYYA, ³AR SARKIN RUWA, NI ŠIN ME TAIMAKONKI CE, INDAI INA TARE S KE" "BABU MAHALU˜IN DA ZAI CUTAR DA KE, INA BAKI KARIYA DA ˜ARFIN IKON UBANGIJI, INA TSAYA MA KI TA INDA BAKI TUNANI, NI ŠIN MAI TSANANIN TASAYINKI CE.""" "Ta faWi ta na ziro dogon farin hannunta zuwa inda nike ta shafa kaina, nan take wani irin sanyi me" "tsayar da numfashi ya mamaye ilahirin jikina, sai na faWi a sume, lokaci Waya ruwan ya Sace Sat, hakan yayi daidai da zuwan Mommy ita da masu aiki wajen ta na kwalla min kira, Wan turus ta tsaya ganina a" "kwance ™asa ina barci, a hankali ta du™o kaina ta na kiran sunana." """Mubeenah! ke Mubeenah lafiyarki ™alau kuwa da za ki zo nan ki kwanta da sanyin marice.""" "Tai maganar ta na ™o™arin Wago da ni ganin na buWe idona, ji na yi kaina yamin nauyi sosai dan haka ban" "samu damar cewa komi ba na shiga kiciniyar mi™ewa tsaye, ganin ina tangaWi sai Mommy ta taimaka min ta Wago da ni tare da taimaka min muka bar wajen." "Šakin Hajjo ta kai ni, sai da ta kwantar da ni akan gado ta rufamin blanked sannan ta fice ta barni." Nannauyan barci ne ya Wauke ni wanda ban farka ba sai ana gab da tada sallar magrib. "A hankali ya tura ™ofar Wakin jin shirun ya yi yawa, sannan ya kira wayatshi amma bai Waga ba har sau" "biyar, tsayawa ya yi yana bin Wakin da kallo ganin yanda yaWan hargitse, ga wani wari marar dadi da ke" "tasowa, da sauri ya ™arasa shigowa ya na faWin." """Innalillahi bee mi ke damunka haka, lafiya ™alau fa muka rabu.""" "Yai maganar ya na kai hannunshi jikin Al-hassan, da mugun sauri ya janye hannun jin wani irin" "azababben zafi da ke fitowa daga jikin Hassan Win, bai daddara ba ya sake mi™a hannu da niyyar birkito da shi, amma sai ya sake jin wani irin zafi wanda yafi na farko, Wago da hannu shi ya yi yana kallon yanda nan take hannun yai jazur alamar ™onuwa, cike da firgici ya ke kallon Wan uwan nashi sannan kuma ya" "kalli hanunshi, da wani irin gudu ya nufi wajen freezer ya buWe ya shiga jido kwalaben ruwan sanyi, Salle" "murfin kwalaben ya shiga yi lokaci Waya ya shiga juyesu a jikin Hassan idonshi na tsiyayar hawaye, amma" "mi lokacin da ruwan ke sauka jikin Hassan wani irin ""Cuuuuuuuuw"" kake ji kamar anzuba ruwa a tafasashen mai." Cike dafirgici Hussain ya ja da baya ya na fashewa da kuka me tsananin ™arfi sannan ya tashi da mugun gudu ya fice daga Wakin. ABUJA. """Wannan wace iriyar rayuwace, wannan zalincin yayi yawa, rashin iymanina bai kai nanba, ya kake so" "inyi da girman ha™™in da ke Wawainiya da ni, anya kuwa akwai sauran SirSishin imani a zuciyarka Lawal," "wallahi tallahi ka ji na rantse ba zan sake biye maka inyi abin da zai idasa tarwatsa Wan SirSishin farin cikin da ya ragemin ba, na gaji!!! na gaji Lawan, bazan iya ba.""" Hamsha™iyar matar ta faWi ta na jijjiga kwalar rigar mutumin da ta sha™e ta na masa magana cikin ihu fuskarta shaSe-shaSe da hawaye. "Wani makirin murmushi wanda ta kira da Lawan ya saki tare da kai ma ta shura da ™afa, nan take ta faWi" "akan ™afafuwanta, du™owa ya yi tare da tallabo haSarta ya matse da ™arfi, sannan ciki sanyin sauti ya ke" faWin. """Fatima Abbas, dolene ki idasa abin da aka fara da ke, idan kin san ba za ki iya ba tun farko mi yasa" "kika fara, na daWe ina maimaita maki cewa duk wanda ya shigo wannan aiki to babu fita, matsawar kuma kika matsa akan za ki bar aikin, to kema kin san makomarki, mutuwa ita ce makomarki Fatima Abbas."" Ya faWa tare da hankaWa ta kan kujera sannan ya bita ya Wora ™afarshi Waya akan hannun kujerar fuskarshi a" murtuke ya sake faWin. """Na baki awanni biyu rak, kar ki kuskura ki ™ara koda minti Waya akai, maza ki je ki haWomin waWancan" "tsinanun ´a´an da Sadiya ta sake haifawa Umar, al™awari na yi akan muddin ina raye to jinin Sadiya da Umar ba zai taka a doran ™asa ba, sai dai idan na mutu na bar wannan duniyar, kai wallahi koda mutuwa zanyi to sai na tabbatar da naga bayan Umar da dukkan dukiyar da ya tara, wannan al™awarina ne.""" Ya faWa ya na murje yatsun hanun Fatima da ™afarshi sannan na fice ya barta a wajen. "Wani irin kuka ta ke tare da gwara kanta da jikin ™arfen da aka dasa dan sar™afe labule, jini ne ya soma" tsatsafowa daga goshinta amma sake gwara kan nata take ta na faWin. """Kaicona da wannan ™azamar rayuwar wacce na zaSawa kaina, Allah wadarar rayuwata, gashi na" "biyewa son zuciyata nayi abin da tsawon shekaru masu yawa ya hanani sakewa, ha™i™a na aikata aikin dana sa ni wanda ya kulle ™ofofin farin cikina, Sadiya ki yafe min, ha™i™a na cutar da rayuwarki cutarwa me muni, na azabtar da ke ta hanyar bin son zuciya d kyale-kyalen duniya, Allah ka Wauki rayuwata kozan" "huta da wannan ba™ar azabar wacce na janyowa kaina da waWannan hannuwan nawa.""" Tai maganar tana dukan kanta da hannayenta tare da sake fashewa da kuka wanda ya kusa saka numfashinta Waukewa. "LITTAFIN ZAFIN WUTA PAID BOOK NE, ZA KI BIYA 500 KACAL DOMIN KI MALLAKI NAKI." 9136291920 MARYAM UMAR OPAY TAKU HAR KULLUM ME SON GANIN FARIN CIKINKU. MARYAM STAR KE MUKU FATAN ALKIRI . 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ5Ø Ü 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ LABARI ME CIKE DA "BAN TAUSAYI, MATSANANCIYAR DAMUWA, " "KUNCIN CUZIYA, " "SADAUKARWA, " ZAZZAFAR SOYAYYA ME TSAYAWA A RUHI. WRITING BY MARYAM STAR YAR BAIWAR JJRT. MARUBUCIYAR RAYUWAR SAMHAD DAFIN MACIJI A DAREN AURENA AND NOW ZAFIN WUTA *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION* *(J.W.A)* THE NOBLE WRITER'S TEAM PAID BOOK 500 ONLY BOOK TWO CHAPTER 12 EJ-1D' FE-1D' 'DDG E3(. Ta na ganin dishi-dishi haka ta mi™e ta saSi mayafinta da carkey ta fice zuwa parking lot ta Wauki motarta "ta fice da mugun gudu ta na sharSar kuka, ga fuskarta kaca-kaca da jini, sai da tai gudu sosai ta tabbatar da ta fita daga garin Abuja sannan ta nemi waje tai parking tare da kwanciya ta baya akan kujerar." SADIYA "Tsaye ta ke ta na bawa masu aiki umurnin yanda zasu shirya abinci, fuskarta gwanin kyau domin kuwa" "kwalliya ta caSa kamar me shirin zuwa gasar ado da kwalliya, ta na gama sallamarsu ta fice zuwa main" parloun inda ya ke cike da ba™i ´an barka da taya murnan sake samun rabo bayan tsawon shekaru da ta kwashe bata sake haihuwa ba. """Ai Sadiya baiwar Allah ce, ga kirki da tawassalin Waukar ™addara, yo idan wa ta ce aka sacewa ´a´a" "har karo biyu ai ba zata sake zama da mijinba, musamman yanda ake ta raWe-raWe akan wai shike" "sadaukar da ´a´anshi ga dodon tsafi."" Wa ta dattijuwar mata ta faWa cike da gulma, yayinda wace ke kusa da ita itama ta caSe da faWi." """Ai babu wai, yo ai daganin wannan farin jini da tarin dukiyar ta Alhaji Umar ku kunsan ba banza ba, a" "yanda ake faWi fa yanzu shine na bakwai a jerin ´an kasuwa masu kuWin Nigeria.""" "Sallamar Sadiya wace ta rigada taji dukan firar da suke, ita ta katse Iya Laraba daga zancen ™anzon" "kuregen da ta ke, sai kuma tahau burin kunya gami da ™a™alo fara'ar dole ta yaSa akan fuskarta." """Kaga Halimatus Sadiya uwar gida me pacasity a gidan Alhaji Ummaru sarkin ´an kasuwa, yau dai" "Allah ya nufa bayan tsawon shekaru ashirin kin sake ganin kwanki a duniya, ni Balaraba ina tayaki murna, Allah ya rasa akan sunnar Ma'aiki.""" "Murmushi kawai Hajiya Sadiya ta yi, fuskarta babu alamun komi ta gabatar musu da lemo kafin abinci ya" "sauka, babu kunya suka naWe lemon a jaka, su na faWin sayiwa yara guzuri da shi, da yake Baba Laraba ´ar uwar Sadiya ce kuma anan ™auyen abuja take da zama itada mijinta, sanin halin Alhaji Umar na son ba™i da talakawa ya saka bata kwashe wata guda cir ba tare da tazo gidan ba, idan ta tashi zuwa haka za ta Wibo gayyar mutanen arziki ta taho da su dan samun abin duniya, dayake karamci a jinin Alhaji Umar ya ke, hakanan yake zagewa ya saki bakin aljihu yayiwa Baba Laraba da tawagarta kyauta ta bajinta da" ban girma. "A wunin ranar haka Sadiya taita karmar ba™uncin ´an uwa da abokan arzi™i, musamman matan abokan" "kasuwancin Alhaji Umar da ´an siyasa, yara kuma sunsha kyaututuka sosai a wajen ´an barka, sai dare Sadiya ta samu kanta, ta je Wakin barcinsu ta taradda Alhaji Umar na sana'ar ta shi wato tunani, idan ta kalleshi sai zuciyarta ta tsinke saboda yanda ya zama abin tausayi, yayi wani sukuku da shi kamar marar laka a jiki, har yanzu Sadiya bata saba da wannan yanayin nashi ba, ta lura yanzu abin na shi gaba yake sake yi, domin kuwa kullum sai ta lura da wani sabon canji a tare da shi, yanzu bai damu da yayi komi da kanshi ba sai shiga toilet, da kuma zuwa gaban photon yaransu da suka rasa yai tsaye ya na kallonsu ya" "na kuka, alamomi da yawa a bayyane suke waWanda daga gani tasan ba lafiyar mijinta lauba." "Kife kanta tayi a kan gado wani irin kuka na rashin mafina na kwace ma ta, sai da tai kuka sosai" "kamar ranta zai fice, naman ™asan idonta yai jajur, su kansu idanuwan na ta sun kaWa sun koma launin" "jah, sai ta ke jin kamar abin ya mata nauyi ba zata iya Wauka ita kaWai ba, da gaskiyar Malam da yace" "akwai rikitattun al'amuura da zasu fuskato rayuwarta masu kama da ZAFIN WUTA, wanda suk juriyarta ba zata taSa iya jure su ba, dole ne za ta nemi taimako, abin da ta ke yiwa kallon shirka da kanta za ta nemi a aimaka ma ta da shi, ba zata taSa mance kaifafa maganganun da ya watsa ma ta ba kafin ya" tattare kayanshi yai tafiyarshi. "Zumbur ta tashi kamar wacce aka zabura, sai kuma ta shiga laluben wayarta, bayan ta ganta a saman" "pillow sai ta shiga neman number da ta Wauki shekaru ta na dannawa delete amma ta saka gogewa, saboda batasan mi gobe za ta haifar ba, da ace ta goge number da tashin hankalin da zata shiga sai ya ninka wanda take ciki." "Gabanta ne ya shiga luguden suka, wa ta iriyar kunya ta baibayeta, sai ta ji duk ta muzanta, ita ta" "koreshi daga rayuwarta, kuma itace ta nemoshi kamar yanda ya ce zata nemeshi idan al'amurra suka" "rikice, wa ta iriyar hantsalowa zuciyarta ta yi kamar zata faso ™irjinta ta fito lokacin da ta cinkayi sallama" "daga muryarshi, ba zata iya fasalta halin da take ciki ba, sai cintar kanta da ta yi tana faWin." """Malam!!! Malmam,, Malam na sare, ™arfina ya ™are, zuciyata ta karaya bazan iya Waukar komi ni" "kaWaiba, ina bu™tarka a kusa da ni, ina bu™atar taimakonka atare da ni, bazan iya Waukar nauyin ba, na raunana yanzu na yi rauni zuciyata ta karaya, badan ni ba badan halayyata ba ka taimaka ta dawo, na yi imani da Allah kaima na yi imani da maganganun da ka gaya min a baya, tabbas wa ta jarabtar ba lallai" "mutum ya iya jureta ba duk kuwa ™arfin imani da zuciyarsa, na haWa ka da girman Allah Malam.""" "Kukan da take ri™ewa ne ya kwace ma ta ya shiga rero kanshi, yayinda acan Wayan Sangaren Malam ya yi" "shiru ya na sauraren kalamanta, sai wani murmushi ya kwace ma shi, yasani ba zata iya Wauka ita kaWai ba, abin yayi ma ta yawa, ko a bayama yaga mugun ™o™arinta, kuma ya yaba ma ta, ya jinjina da irin ™arfin da zuciyar mace take da shi, sai ya sauke numfashi yana jin kukanta na ratsa kunnuwanshi, a" hankali cike d rarrashi ya ce. """Ha™i™a kinyi namijin ™o™ari, na yaba da ™o™arinki Halimatu, kin neme ni da kanki bayan tsawon" "lokaci, ki saka a ranki matsalolinki zasu fara warwarewa tun daga tushen da aka soma gina su, komi ya zo ™arshe, yanzu ya™in namu ne, kuma da izinin Ubangiji mune da nasara, zamuyi nasara akan mugaye kuma azzaluman mutane, waWanda suke azabtar da ruhin ´an uwansu da ZAFIN WUTA, zan zo gare ki" "Halimatu.""." 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ5Ø Ü 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ LABARI ME CIKE DA "BAN TAUSAYI, MATSANANCIYAR DAMUWA, " "KUNCIN CUZIYA, " "SADAUKARWA, " ZAZZAFAR SOYAYYA ME TSAYAWA A RUHI. WRITING BY MARYAM STAR YAR BAIWAR JJRT. MARUBUCIYAR RAYUWAR SAMHAD DAFIN MACIJI A DAREN AURENA AND NOW ZAFIN WUTA *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION* *(J.W.A)* THE NOBLE WRITER'S TEAM PAID BOOK 500 ONLY BOOK TWO CHAPTER 13 EJ-1D' FE-1D' 'DDG E3( "Sauke wayar Sadiya ta yi, tana jin wani ™arfin gangar jiki da zuciya na zuwa ma ta lokaci Waya, sai ta tashi" "zumbur tare da kama hanun Alhaji Umar ta nufi toilet da shi, alwala ta Wauro shima ta taimaka ma shi yayo alwalar suka fito a tare, sallaya ta shimfiWa musu, nan suka shiga jero salloli babu ™a™™autawa, yayinda take sauke dukkan bu™atunta idan tai sujjada, duka rauninta da gazawa take tattarowa ta ro™i ubangiji ya yaye musu wannan wahalhalun rayuwar da suke fuskata, ya sau™a™a musu ™addarorin da ke" sake kutsowa cikin rayuwarsu. AGEGE ABBA "Tun ranar da Umma ta satarwa Abba kuWi ya canza salo, yanzu baya zama da kuWi a jikinshi, banki ya je" "ya buWe account har guda uku, ya zuba rabi da kwatar kuWin, sannan ya bazama wajen malamai ya na neman fassarar mafarkan da suka addabi rayuwarshi, muddin zai kwanta ya rufe ido da sunan barci, to sai yayi mafarki akaina, kuma ya bada sunan Mama akan a karkato da hankalinta gareshi, dan yanzu ta zage sai Wibar albarka ta ke ma shi, bata ragawa kowa ba yanzu, bata barin bashin magana, sannan kuma ya na so a rufe mashi bakin Umma aka kuWin da yake so ya bawa Mama wanda Alhaji Abdallah me gwalagwalai ya umurta akan a bata, duk da ba duka zai bata ba amma yasan dole za'ayi rigima da Umma" akan kuWin. "Ranshi fes ya dawo gida ya ci gaba da gudanar da sabgogin gabanshi, yau dai shiru kukejin bakin" "Umma, ko ´an kudaWen da ake damfarar Abba ba'a amsa ba, sai faman kaiwa da komowa take ta na shafce gumi, aikin girki ta ke, amma idan kukaga zanin jikinta kamar me yin aikin ™uli zanin dawan- dawan da shi kamar tsuman sauke tukunya, takalmi gamin bauta ne ta saka a ™afarta, sai faman zarya ta ke daga Waki zuwa inda ake girki, duk bayan mintuna uku sai kaga ta kamo haSar zani ta fyace majina," sai ta buWa tukunya ta jujjuya sannan ta rufe ta koma Waki. "Mama ma yau ta na Waki zamanta ta ci kwalliya tana girki a gas Win sai ™amshi ke tashi gwanin daWi," "yanzu Mama idan ba alwala ko shiga bayi ba ba ta fiye fitowa waje ta zaunaba, tafi zamanta a Waki ita kaWai abin ta, duk wanda tsautsayi ya saka yai ma ta ba daidai ba zai fuskanci Sacin rai, bata shayin kowa" yanzu ta zama masifaffiyar ™arfi da yaji. ABUJA LAWAN. "Zaune ya ke a gaban wani rami, hannunshi a zura tare Wauko wa ta ´ar tsana wacce aka Waure ™irjinta da" "wa ta yar tsoka, jikin tsokar an caccaka allurai, wani jini ya Wauko cikin ´ar ruba ya shiga kwararawa a jikin ´ar tsanar ya na diga cikin ramin, maida ´ar tsanar yayi tare da mayarda ™asa ya rufe sannan ya maida grass carpet a wajen kamar ba'ayi komi ba, kakkaSe hannunsa ya yi tare da zuwa gaban tap ya" wanke tsa sannan ya fice daga gardeng Win. "Manyan mutane ne zaune a babban parlon su uku su na, ko wannensu da ™aton tunbi a gaba, ga" "gemunansu duk farin gashi alamar anfara kwana biyu, fuskokinsu a murtuke babu fara'a ko kaWan." """Barkanku da ™arasowa manyan giwaye, yanzu nike """ """Dakata Lawan, ba zuwa jin tatsuniyar da ka saba shirya manah ya kawomu nan ba, zuwa muka yi jin" "muye dalilinda yasa baka cika aikin da muka umurceka da shi ba tun shekaru ashirin da Waya da suka shuWe, mufa ba yara bane da zaka zauna kana tsara mu da ™arairaki, munzo ne muji ta inda ka bari aka" "samu matsala."" Šaya daga cikinsu ya faWi tare da cafar tufa ya gatsa a baki babu ko basmala." """Mu™uttt"" Lawan ya haWe yawu me kauri, hasashe ya ke wane aiki ne nasu bai cika ba, tun da har suka" "yo tattaki suka suka zo har inda yake a daidai wannan lokacin babu sanarwa yasan ™iyamarshi na daf da tsayawa, sake bin su da idanu yayi yana ™are masu kallo a zuciyarshi yana furta." """Ale Dikko Zakin fama, Alhaji Balarabe Basani ba sabo, Alhaji Mas'ud Cinnaka bakasan na gida ba, sai" "na ™arshensu oga kwata-kwata Alhaji Muhammad Bello Kuraye, manyan mutanenda ake damawa da su a fannin siyaya da kasuwanci, mutanen da al'umma ke yiwa kallon shuwagabanni na kwarai, har talaka" "na yi musu la™ani da baya goya marayu, saboda yanda suke hidimtawa jama'a da aljihunansu, sai de kash," "su Win kura ne lulluSe da fatar akuya, sun kasance masu taka muhimmiyar rawa wajen ™untatawa talakawa ta ™ar™ashin ™asa, suWin taurarine masu wutsiya ganinsu sam babu alkairi." "Saita kanshi ya yi tare da sake sunkui da kai ya aro bangon nutsuwa ya yafawa kanshi, sannan ya" rausayar da murya yana faWin. """Kuyi min aikin gafara, nidai a iya sanina ban bar ko Waya daga cikin ayyukan da kuka taSa saka ni," "niWin tamkar ™as™antacen bawa ne a gabanku, na kasance ina jiran umurninku dan biyanku akan halaccin da kuka taSa yimin, kuyimin aikin gafara saboda ni Wan Adam ne kuma ajazi, ko zan iya sanin aikin dana kuskure akanshi idan da hali in gyara shi yanzu-yanzu.""" "Wa ta dalleliyar ba™ar harare Ake Dikko ya dallawa Lawan, yana jin kamar ya murWe wuyanshi ya raba" "shi da numfashinsa, sabosa tsabar fusata da abin da ya yi musu." """Shin ko kasan cewa ´a´an tsohon amininka Alhaji Umar su na nan raye a duniya, shin ko kasan cewa" "rayuwa da burikanmu su na dab da rushewa ta sanadiyyar sakacinka, shin tayaya yaranda ka tabbatar" "manah d sun mutu suke a raye, ta ina wanda ya mutu zai dawo, shin ko za ka iya faWa mana ta yanda akai haka ta faru."" Cewar oga kwata-kwata Muhammad Bello." "Wani irin ™ugin tashin hankali ne cikin Lawan ya yi, yayin da idanuwansa suka firfito waje cike da tashin" "hankali gami da firgici, zufa ce ta shiga karyo ma shi daga cikin kai ta na tsiyaya har cikin rigarshi, sau bakwai ya na buWe baki zai yi magana amma sai maganar ta ma™ale ta gagara fitowa sakamakon" numfashinshi da ke barazanar Waukewa. Babu ko tausayi a fuskokinsu suka shiga zayyano ma shi kalolin u™uba da tashin hankalin da zai fuskanta "matsawar bincike ya sake tabbatar musu ´a´an Alhaji Umar su na raye, tsallake shi sukayi ba tare da ko" tausayi ba suka fice suka barshi a halin firgici da Wimauta. "Zarya ya ke tsakanin bango zuwa bango, ya na lissafa ta yanda za'ayi ace yaranda Fatima Abbas ta" tabbatar masa da mutuwarsu za'ace su na raye. """Wait, shin wai ma wacece Fatima Abbas, kuma wacece Sadiya matar Alhaji Umar.""" Ya jefawa kanshi tambayar tare da tsallakawa tunanin abubuwanda suka shuWe acan baya. "Alhaji Abbas Wan kasuwa ne babba, ya na kasuwancin siminti da buloluwa, tun farko ya fara ne da gina" "gidan bulon ™asa, kafin daga bisani zamani ya zo aka fara yin ginin bulon siminti, a wancan lokacin za'a saka Abbas cikin jerin ´an kasuwa masu faWa a ji, babu inda simintin Abbas bai zagayaba a Nigeria, yayi aure tun ™uruciya inda akai masa auren haWi shi da ´ar uwarsa Hadiza, kasancewa Hasiza nutsatsiyar kamilar yarinya ya saka Abbas fara sonta, dan shi yana son mace me kamun kai da kunya, bayan aurensu sun gina rayuwa me tsari dabin turban addinin musulinci, su na girmama junansu sosai hakan ya sake ™arfafa soyayyar tsakaninsu ta rikiWe ta koma zazzafar ™auna, sun Wauki lokaci basu samu albarkar aure ba wato haihuwa inda iyayen Hadiza da kansu suka matsa akan ya ™ara aure gudun kar ace matsalar daga Hadiza ne, da farko yaso yai tiejiya amma da suka bashi kwararan hujjoji sai ai na'am da hakan ya kuma basu wu™a da nama akan su zaSa ma shi wacce ta dace, sunji daWin karamcin da yayi musu hakan yasaka mahaifiyar Hadiza ta nema ma shi auren ™anwar abiyar zamanta, itama ta na da nutsuwa sosai ga girmama mutane sannan ta na da addini dan kusan tare suka taso da Hadiza, ba'awani Wauki lokaci ba aka saka ranar aure Abbas da Karima, inda Hadiza ta shiga sahun gaba wajen masu murnan haWin wannan auren da iyayenta sukai, bayan anyi auren Karima da Abbas suka haWe kansu da Hadiza suka" samar sa wanzajen farin ciki a gidan Abbas. "Bayan shekara Waya da aure Karima ta haifawa Abbas ´a mace, wace taci sunan mahaifiyar hadiza ana" "Fateema ana kiranta da Inno, Hadizama ba'aWauki lokaciba ta santalo ´an biyu kyawawan gaske" "waWanda suka biyo ta, tsakanin Karima da Abbas aka rasa gane wanne yafi farin ciki, dan su suka raini" ´a´an iyakar Hadiza da su shayarwa. "Rayuwa na ™ara gaba Abbas na sake samun dukiya da arzi™i me tarin yawa, inda ya baro garin Katsina ya" "dawo Kano da zama yaci gaba da gudanar da harkokinsa, Hadiza nada yara uku yan biyu Hassan da Husaini sai gambonsu Aama'u, ita kuma Karima tun haihuwar Fatima ba ta sake samun haihuwa ba, bayan an yayeta yayar Karima Wasila ta Wauketa daga yaye ta ri™e ta ce tayi ´a, bayan dawowarsu kano da shekara biyu Hadiza ta haifo sntaleliyar ´ar auta, wace ta biyo ainahin kamanin maaifinta Abbas, fara me dogon hanci da manyan idanuwa haWi da sisilkan ba™in gashi, aka saka mata suna Halimatus Sadiya, sha™uwa me tsanani ce ta shiga tsakanin Sadiya da mahaifinta, inda ya je ririta ta, sosai Karima ke nunawa Sadiya soyayya ta gaske, komi ta samu Sadiya ahankali ta janyota tadawo da ita Wakinta da" kwana. "Shekaru sun ja da dama, yanzu Alhaji Abbas ya zama babban mutum, kuma Wan kasuwa wanda ake" "damawa da shi ta harkar kasuwanci, Allah yayiwa Hassan Wanshi rasuwa sai Husaini da sadiya da Asma'u ne kawai ´a´ansa, tuni ya barwa Anty Wasila Fatima kyauta halak malak saboda Allah bai basu haihuwaba ita da mijinta, Karima kuma bata ce komi ba akan hakan dan yanzu ida ba sa ni kaiba ba zaka" ce ba ita ta haifi Sadiya da Asma'u ba. "Hussaini yayan Sadiya ya taso d son ilimin islamic, inda ya gaji Kakanshi Malam Iro ta fanin sanin" "magungunan gargajiya da likitanci a musulunci, sannan ya na tare da baiwar gane sihiri ko sammu," "wannan yasaka ace kiranshi da Malam, Malam na matu™ar ™aunar Sadiya, bayason duk wani abu wanda" "zai Sata ma ta rai, idan ka ji hayaniyarshi to akan an taSa Sadiya ne." Sadiya ta gama secondary school Alhaji Abbas ya turata Zaria gidan Wan uwa kuma babban abokinshi ta "yi kadatu a A B U, a canne Sadiya ta haWu da Fatima Abbas wacce itama tazo karatu a fanin kasuwanci, ba tare da sanin suWin ´an uwa ba ne suka ™ulla ™awance, koda yaushe su na a tare, duk inda kaga" Fatima to zaka ga Sadiya a wajen. "LITTAFIN ZAFIN WUTA PAID BOOK NE, ZA KI BIYA 500 KACAL DOMIN KI MALLAKI NAKI." 9136291920 MARYAM UMAR OPAY TAKU HAR KULLUM ME SON GANIN FARIN CIKINKU. MARYAM STAR KE MUKU FATAN ALKIRI . 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ5Ø Ü 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ LABARI ME CIKE DA "BAN TAUSAYI, MATSANANCIYAR DAMUWA, " "KUNCIN CUZIYA, " "SADAUKARWA, " ZAZZAFAR SOYAYYA ME TSAYAWA A RUHI. WRITING BY MARYAM STAR YAR BAIWAR JJRT. MARUBUCIYAR RAYUWAR SAMHAD DAFIN MACIJI A DAREN AURENA AND NOW ZAFIN WUTA *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION* *(J.W.A)* THE NOBLE WRITER'S TEAM PAID BOOK 500 ONLY BOOK TWO CHAPTER 14 EJ-1D' FE-1D' 'DDG E3( "Kowane lactura yasan da zaman Fatima Abbas da Sadiya Abbas, kasancewarsu masu ™o™ari da maida" "hankali sosai akan karatu, lacturas na alfahari da su sosai saboda ™wazonsu." "A makaranta ne Sadiya ta haWu da wani kyakkyawan matashi me ji da naira, ba dalibi bane lactura ne" "shima, shike Waukarsu a fanin kasuwanci, tun ranar da ya Wora idanuwansa akan Sadiya matsananciyar ™aunarta ta mamaye shi, sam baida sukuni sai yaga Sadiya, gashi ya rasa ta hanyar da zaibi wajen sanar da ita yana sonta, ganin zaiwa kanshi illa sai ya shirya takanas ya je har ™ofar shiga hostel Winsu ya nemi a kira ma shi Fateema Abbas, sosai Fateema Abbas tai mamakin jin cewar sir Umar Aminullah na nemanta," "saboda zumuWi kasa tsayawa tai Sadiya ta fito daga wanka ta sanar ma ta tai, sai kawai ta shiga gyara" "fuskarta ta na fatan ace yazo wajenda da wani abu me kama da soyayya, cike da Wauki ta fita ta nufi" "wajen da aka kwatanta mata, da zuwanta ta taras da shi tsaye kusa da tsadaddiyar motarsa ya na jifarta da tsadaden murmushi, da kyar ta saita kanta ta dan karta kwafsa, dan sai yanzu ta sake nutsuwa ta na ™arewa halitarshi kallo, wa ta kibiyar ™aunarshi ce ta soke ta a ™ahon zuciyarta nan take, murmushin da" yake sakar ma ta ya sake ingizata ta afka cikin kogin ™aunarsa. Ta na maida ma shi da martanin murmushin ta tsaya tare da yin sallama cikin saura ainahin sautin muryarta wanda itama batasan ya aka yi ta samu kanta da sauya murya ba. "Sai de kash, Umar yayi nasarar dugunzuma tunani da zuciyar Fateema Abbas ta hanyar faWa ma ta yazo" "ne ta shige mashi gaba wajen samun soyayyar ™awarta Sadiya, inda ya warware ma ta yanda yake fama" "da gyambon sonta a zuciyarsa, yanzu yakai matakin da ko barcin kirki baya samu." "Wa ta zufar tashin hankali ce ta tsatsafowa Fateema Abbs, yayinda ta ke kokowa da harshenta wajen" "ganin bata dannawa Umar manya-manyan ashariya ba, ta daWe bata ce komi ba, shiko ganin shirun yayi yawa ya saka shi tunanin ko Sadiyar na da wanda take so, tunanin hakan kaWai sai da ya dugunzuma" "nutsuwar zuciyarshi, amma yai ™o™ari wajen saita kanshi." "Fateema bata da wani zaSi a lokacin sai cewa da tayi karya damu zata tuntuSi ™awarta akan zance, duk" abin da kenan zata sanar da shi. Sosai Sir Umar ya ji daWin wanan zance hakan ya saka yaiwa Fateema kyautar kuWi masu kauri waWanda suka sake karyar ma ta da zuciya ta kuma sake jin soyayyarshi na yun™uron ma ta da ™arfin gaske. Bayan tafiyar Sir Umar Fateema ba ta koma "hostel ba ta nemi wani Wan tudu ta zauna ta na sharce hawayen ba™in ciki, ta na nan zaune wasu ´an" "class Winsu gungu guda suka zo wajen, ashe duk abin da ya faru tsakaninta da Sir Umar akan idonsu ne," "hakan ya saka suka taho dan suji gulma, har musayar yawu sukai akan zuwa yai wajenta ya ce ya na sonta, dan Fateema Abbas babu laifi kyakkyawa ce itama, gata doguwa kamar Sadiya." Kuka ne me sauti ya kubcewa Fateema Abbas lokacin da suke tambayarta abin da ya faru suka ga ta na "hawaye ga kuma kuWi a hanunta, sanna kuma duk sunga zuwan Sir Umar wajenda." "Fateema Abbas sam bata da sirri, tanan wajenne kawai ake jin kansu ita da Sadiya, kwashe komi ta yi" "ta faWi ma su tana sakw fashewa da kukan takaici da hassada, aiko nan suka zagaye ta suka dinga famfata akan karta yarda ta barwa Sadiya Sir Umar, da ita ya dace ba da Sadiya ba, sannan suka hanata" "faWawa Sadiya yana sonta, aiko Fateema Abbas tahau kan zugarsu ta zauna, a maimakon ta koma hostel" "sai kawai ta bisu nasu hostel Win can suka shantake su na ta firar duniya, da yawa daga cikinsu sun daWe su na jiran wannan rana da zasu samu damar shiga jikin Waya daga cikin ™awayen, kowa na son mu'amula da su saboda baiwarsu ta karatu, amma Sadiya sam bata bawa mutane fuskar, har gara ma" Fateema Abbas ita takan Wan kula wasu dan ta na da son mutane. "A ranar Sadiya ta nemi Fateema Abbas amma bata ganta ba, ta yi ™o™arin kiranta a waya amma bata" "same ta ba, haka ta ™arashe wunin sukuku da ita, sun saba duk inda zasu je su na tare, koda fita ta kama Waya to dole ´ar uwarta za ta sa ni, Fateema Abbas bata dawo ba sai can cikin dare, lokacin har Sadiya ta kwanta barci saboda ta n tashi tayi karatu cikin dare saboda tunkarowar exam, harara Fateema Abbas ta aikawa Sadiya sannan ta juya baya tai kwanciyarta cike da tunanin Sir Umar har barci yai awon gaba da ita, ba ita ta farka ba sai da asubahi shima Sadiya ce ta tada ita, lokacin da ta buWe ido tai arba da innocent face Win Sadiya tunanin yanda Sir Umar ya karkace ya saki baki ya shiga karanto ma ta yanda yake ™aunar Sadiyar, nanda nan ta haWe dai ta kuma daina ganin kyawun fuskar Sadiyar sai wani muni da ba™i da take gani, a yatsine ta tashi ba tare da ta kula Sadiya ba ta shige toilet, koda ta fito ta iske har Sadiya ta gama shirinta ta na shirin Waura girkin abin kari, dakatar da ita Fateema Abbas ta yi akan karta haWa da ita idan ta tashi ta haWa iya nata, Sadiya bata damu da hakan ba dan tanada fahimta sosai kuma" bata damuwa da abin da ba'a saka ta ba. "Daga ranar Fateema Abbas ta daina shigewa Sadiya sai ya zama dole, yanzu komi da suke yi tare" Fateema Abbas ta ware kanta gefe ita da sabbin ™awayenta su Zee baby da Ayush ´ar wanka. "Wa ta rana Sadiya na zaune a bakin bishiya ta na karatu gabanta lemo da ruwa ne ta na kurSa a hankali," "Sir Umar ne ya gifto ta wajen sai ya hangeta zaune ita kaWai, bai yi wata-wata ba ya isa wajen tare sa sallamarshi a baki, amsawa Sadiya ta yi tare da Wago ido ta kalli mamallakin wannan muryar, karaf idonta ya sar™e a ciki nashi idon, inda ya hanata janye nata yayi amfani da damar ya fara aika mata da sakonin da ke cikin zuciyarshi ta idon, cike da kunya Sadiya ta sauke kanta ™asa tana jin wani yanayi haWi da faWuwar gaba a lokac Waya, a ta™aice dai ranar Sir Umar yai nasarar jefa kwallon soyayyarshi a zuciyar Sadiya bai yarda ya bar wajen ba sai da ya Sata lokaci ya kuma tabbatar da ya samu karSuwa sannan ya" rabu da ita cikin shau™in ™aunarta. "Soyayya me tsafta ce ta shiga tsakanin Sir Umar da Sadiya, yayinda Fateema Abbas ta koma gefe ta na" "jinyar zuciyarta tare da Waukar shawarar su Zee ta nesanta kanta da Sadiya, sai de kuma hakan ya bawa Sadiya damar sakewa da Sir Umar, babu me takura ma ta, sannan yanzu tafi jin daWin karatun saboda" "kusan duk weekend su na zama ita da Sir Umar su yi lesson, yayinda kaidin basirarta ya daWa ™ara" soyayyarta a zuciyar Umar dan ya fahimci ita Win daban take da sauran mata. Lokacinda aka yi hutu ne Sir Umar yabi Sadiya har gida Kano ya gaisa da Alaji Abbas tare sa gabatar "mashi da kanshi a matsayin siriki, anan ne Alhaji Abbas ya fahimci Sir Umar Wan gidan Babban Wan kasuwa ne wanda ake ji da shi a lokacin, bai yi wata-wata ba ya amince tare da bashi damar turo magabatanshi dan a tsaida magana tunda yanzu Sadiya na ajin ™arshe." "Babu Sata lokaci Sir Umar ya sanar da mahaifinshi komi da kuma yanda sukai da Alhaji Abbas, bincike" "Alhaji Ibrahim ya saka akai ma shi akan Sadiya sa mahaifinta, ya ji daWin sakamakon bincike inda anan ne ya fahimci Sadiya Wiyar Abbas me siminti ce, babu Sata lokaci manya suka shiga maganar aka tsaida lokacin aure bayan Sadiya sun yi candy, bayan Sadiya ta koma makaranta bata sanar sa kowa saka ranarta ba, amma ta kusan dayawa sun fahimci soyayya suke ita da sir Umar, hakan sam baiyiwa wasu dayawa daWi ba, ana cikin haka kwatsam wani mutum ya shigo rayuwar sir Umar, inda ya fara da bin diddiginshi, ananne ya gane ansaka mashi rana da Walibarsa, baiyi wata-wata ba ya tsananta bincike akan Sadiya da waWanda take mu'amala da su, Fateema Abbas ita kaWaice ™awa ga Sadiya hakan ya saka ya je" ya sanar sa me gidanshi ansamu mutum Waya da take da kusanci da matar da sir Umar zai aura. Sosai Muhammad Dikko ya jinjina ™o™arin sabon yaron da ya taimaka ya kuSutar da rayuwarshi daga hannun ´an fashi da makami wato Lawan. "Lawan dai almajiri ne wanda tun yana shekara shidda mahaifinsa ya kawoshi almajiranci, amma tunda" "ya dire shi a Kano bai sake waiwayarshi ba, Lawan ya taso cikin matsi da ™yara daga sauran ´an uwanshi almajirai, da yawa kanyi ma shi gori akan rashin sanin asalin garinshi ko ´an uwanshi, tun yana damuwa harya daina damuwa dakanshi ya sanar da su cewa shi Wan shege ne baida uba, hakan ya taka rawar gani sosai wajen sake ™yamatarshi, babu me raSarshi bare yayi abota da shi, ana cikin haka ne wata raba bayan ya girma ya zama tantirin Sarawo kuma marar ji ya fita sata cikin wata unguwar masu kuWi, akan hanya ´an fashi suka tareshi, har sun sait harsashi akanshi zasu tarwatsa ma shi kwanya saiga Muhammad Bello ya zo wajen tare da jami'an tsaro, nan take ´an fashin suka watse kowa ya shiga gudun ceton rai, saboda ruWewa sai da Lawan ya suma a wajen, amma sai Muhammad Bello ya bawa securty umurnin su Wauke shi, nan aka Waukeshi aka kaishi asibiti aka duba lafiyarsa, washe gari ya dawo" daidai dama kawai ya shiga ruWu ne amma babu abin da ya sameshi. "Muhammad Bello ya nemi jin tarihin Lawan, nan lawan ya faWa ma shi komi, aiko Muhammad Bello" "ya Waukeshi aiki, aka bashi wajen zama a gidan aka kuma wadatashi da komi, har malamin da zai dinga yi" "mashi lesson aka samo ma sho, cikin shekara Waya ya waye ya goge ya zama gaye, ahankali Muhammas" "Bello ya fara janshi cikin ´an kasuwa da kuma ´an siyasa, duk da cewa Muhammad Bello yana gaba da sir Umar a wajen kasuwanci, kuma yafi bada ™arfi a siyasa, amma da yaga yanda tauraron sir Umar ke haskawa, mutane kuma na yinshi sosai duk da baWan siyasa bane sai hakan ya tsayawa Muhammad Bello a yuwa, ya dinga shege-shigen malamai akan a dur™usar da sir Umar amma sai aka tabbatar ma shi yaron yanada baiwa me ™arfi kuma farin jininshi daga Allah ne, sannan kuma bazai yuwu ya koma ™asan Muhammad Bello Win ba kamar yanda yake sakawa ana mallake ma shi sauran ´an kasuwa da ´an siyasa su dawo ™asanshi, sosai abin yai wa Muhammad Bello tsaye a rai, ana nan kwatsam sai ya ji labarin akan wata babbar cibiyar kasuwanci da Alhaji Ibrahim zai buWewa sir Umar, hakan ya sake tunzura tunzurarren ya shiga neman yanda zai samu dama koda sau Waya ne akan sir Umar, tofa nan ne yafara amfani Lawan ya tirashi ya shiga jikim Sir Umar amma sai hakan bai samu ba, yayi masara tunda har su na Wan gaisawa amma daga hakan sir Umar bai bashi wata damarba, nan ne suka juya ala™ar Lawan ya koma ya shiga jikin Fateema Abbas, shine ya sauketa daga shawarar su Zee ya sake maida ita cikin rayuwar Sadiya, a karo na biyu Sadiya ta sake amsar Fateema Abbas, sai de bata sake da ita sosaiba, sai" Fateema ta ji kamar ta rabu da Sadiyar sai kuma ta yi ha™uri tuno irin maganga da Lawan ya tsara ma ta. Haka rayuwa taci gaba ta gudana Lawan ya samo kan Fateema Abbas inda yai ma ta al™awarin zai "mallaka ma ta sir Umar harma ta aureshi, toko ta yarda saboda gaban idonta sunsha gaisawa sa sir Umar" Win anan ta sake tabbatarda lallai Lawan dagaske ya ke zai haWata da masoyinta harma suyi aure. "Bayan an yaye Sadiya da Fateema ko wace ta koma gida, anan ne aka shiga shirin biki gadan-gadan" "dan dama takowane fanni ashirye suke kuma auren ´an gata za'ayi shi yasa kowa ya shirya tunda wuri kafin zuwan lokacin, auren Sadiya Abbas da Umar Ibrahim ya ™ayatar sosai, biki ne akai irinna ´a´n gata masu ji da naira, Karima ta shiga ta fita wajen sake gyara Sadiya, sai da ta maida ita ™ayatacciyar" mace sannan kuma a Soye Hadizama na nata aikin gyaran ba tare da sanin Karima ba. "Ansha shagulgula sosai a bikin, inda tun a lokacin Malam wato Hussain ya gano irin baiwar da sir" "Umar ke sa ita, nan ne yayi ™o™ari wajen bashi wasu surrukan tsarin jiki wanda basu kaucewa hanya ba, sir Umar ya sake da Malam sosai inda ya nemi yazo suyi aiki a tare amma sai ya nuna ma shi shiyafi son harkar Islamic medicine kasuwanci sam bai dameshiba, aiko sir Umar ya taka rawar gani wajen Malam, dan shago ya buWe ma shi ™ato a nan kano sanan ya cika ma shi shi da ingantattun magunguna waWanda" akayo order su daga ™asar Saudiyya. "LITTAFIN ZAFIN WUTA PAID BOOK NE, ZA KI BIYA 500 KACAL DOMIN KI MALLAKI NAKI." 9136291920 MARYAM UMAR OPAY TAKU HAR KULLUM ME SON GANIN FARIN CIKINKU. MARYAM STAR KE MUKU FATAN ALKIRI . 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ5Ø Ü 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ LABARI ME CIKE DA "BAN TAUSAYI, MATSANANCIYAR DAMUWA, " "KUNCIN CUZIYA, " "SADAUKARWA, " ZAZZAFAR SOYAYYA ME TSAYAWA A RUHI. WRITING BY MARYAM STAR YAR BAIWAR JJRT. MARUBUCIYAR RAYUWAR SAMHAD DAFIN MACIJI A DAREN AURENA AND NOW ZAFIN WUTA *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION* *(J.W.A)* THE NOBLE WRITER'S TEAM PAID BOOK 500 ONLY BOOK TWO CHAPTER 15 .EJ-1D' FE-1D' 'DDG E3( "Sosai Alhaji Abbas ya jinjinawa ™o™arin da sirinkinshi sir Umar ya yi wajen samawar da Malam shago, tun" "tuni Alhaji Abbas ke fafatukar sama ma shi shagon amma sai hidimomi suka shan kanshi, takanas Alhaji" "Abbas ya je har gidan mahaifin sir Umar Alhaji Ibrahim yai godiyar ban girma akan babban abin alkairin da Wansa ya yi, hannu bibiyu Alhaji Ibrahim ya tarbi sirikin Wan nashi." Bayan biki Sir Umar ya aje aikin koyarwa ya tsunduma tsama-tsamo cikin harkar manya-manyan "kasuwanci da taimakon mahaifinsa, a gefe guda kuma ya na tare da Lawan yanda ya zama abokinshi ta ™arfi da yaji, dan dole yake saka Lawan Win a harkokinsa saboda yanda yake shige masa kuma yana yawan bashi shawarwari akan business da sauran harkoki, Muhammad Bello najin daWin yanda Lawan ke gudanar mashi da aiyukan da yake sakashi, ganin irin kwazon da yake ya saka ya gabatar da shi wajen abokanshi su Ale Dikko Zaki da sauran manyan abokanan shi da suke gudanar da har™alloli ta ™ar™ashin" ™asa. "Lawan ya fara fantamawa da manyan kuWaWe da kuma motoci, dan yanzu sosai yake Waukar kasada ko" "wace iri ce, aiki na biyu da ya gudanarwa su Ale Dikko shine kisan kai, wani Wan kasuwa da ya™i basu goyon baya akan bu™atar da suka gabatar ma shi, shine suka gwada Lawan ta hanyar bashi aikin she™e mutumin, aiko babu ko War Lawan ya haikewa mutum har sai da ya rabashi da duniya, sannan ya kawar" da suk wa ta sheda da zata iya fallasa shi. "Zaman lafiya gami da zazzafar soyayya Sadiya da Umar suke gudanarwa, Sadiya bata rufe shekara Waya" "ba ta samu ciki, inda bayan watanni tara ta sintilo kyakkyawar ´arta mace ta ci suna Maryam su na kiranta da Miemie, sosai sir Umar yai farin ciki da samun ™aruwar, bayan haihuwar maryam da watanni kaWan ™ofafin arzi™i suka sake buWewa sir Umar, inda yake gudanar da kasuwanci me tsafta anan gida Nigeria da sauran ™asashen ™etare, babban abin da ya sake haskaka tauraron sir Umar shine sauki da kayanshi suke da shi, indai daga compnynshi abu ya fito to za'a sameshi tsaftatacce me kyau gami da sassau™an farashi, ganin yanda lokaci Waya sunan Sir Umar ya zagaye Nigeria ya saka su Muhammad Bello juyowa takanshi, dan sun nemi tattaunawa tare da shi akan ya shiga cikinsu su dinga gudanar da haramtattun har™allolin kasuwanci a tare, amma ya taka musu burki, bazama sukai wajen malama da bokaye akan a disashe tauraron Sir Umar, amma duk inda suka je maganar Waya ce, babu wanda zai iya dakushe hasken da ke tare da shi, nan suka shiga neman rayuwarshi ta mabanbanta hanyoyi, amma sai Allah ya ku Sutar da shi, ganin haka sai suka koma tada wuta ga companys Winshi da shaguna, sosai sukai ma shi Sarna amma abin mamaki, a maimakon ya dur™ushe kamar yanda suke so, sai ya daWa yin sama, inda manyan jiga jigan ´an kasuwa suka tallafa mashi ya sake bun™asa kasuwancinshi, harma ya zarce na baya, ga ™ananun customers da suka dinga tayashi da addu'a domin faWuwarshi tasu ce suma, tun wajenshi suke samun kaya a farashi mai sauki da rahusa, sake bazama su Muhammad Bello sukai wajen manyan bokaye inda suka samo wani boka da zai musu aiki akan sir Umar wanda yanzu ya zama Alhaji, amma yace ba yanzu aikin zai yuwu ba, suWan jira kaWan zuwa wasu ´an shekaru da matarshi zata sake haihuwa, zata haifo yarinya ´ar baiwa wacce taurarinta zasuyi daidai danashi, ita ce zata zamo rauninshi, da ™arfin soyayyar da zai mata ne zasuyi amfani wajen dur™usar da shi, sunji daWin wannan bayani sosai, inda suka sake saka Lawan aiki akaro na biyu yasan ta yanda zai shiga jikin matar Alhaji Umar wato Sadiya, a wannan karon yai amfani da Fateema Abbas ne ta hanyar auenta badan tana son shi ba, ta amince da shi ne da ™arfin asirin da yayi ma ta, bayan aurensu ne ya sake haWa ta da Sadiya suka koma ™awancensu, sam Fateema Abbas batason Sadiya yanzu musamman yanda ta ga irin daular da ta ke rayuwa a ciki, ga kyakkyawar ´arta gwanin sha'awa sannan Alhaji Umar kan ririrta matarshi a gaban kowa, hakan ya saka ta sake ™ullatar Sadiyar a zuci, sannan kuma zugarda Lawan ke ma ta akan yanda yanzu Sadiya ke nuna ita Win matar manya ce taf ™arfin Fateemar ya sanya ta amince da aikin da yace zai bata sannan kuma za ta samu ma™uden kuWaWen da harta gama rayuwa ba za iya ™arar da su, nanfa Fateema Abbas ta sake ruWewa dan akwaita dason abin duniya kamar yanda ta tashi ta ga uwarta Wasila" na martaba kuWi "LITTAFIN ZAFIN WUTA PAID BOOK NE, ZA KI BIYA 500 KACAL DOMIN KI MALLAKI NAKI." 9136291920 MARYAM UMAR OPAY TAKU HAR KULLUM ME SON GANIN FARIN CIKINKU. MARYAM STAR KE MUKU FATAN ALKIRI . 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ5Ø Ü 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ LABARI ME CIKE DA "BAN TAUSAYI, MATSANANCIYAR DAMUWA, " "KUNCIN CUZIYA, " "SADAUKARWA, " ZAZZAFAR SOYAYYA ME TSAYAWA A RUHI. WRITING BY MARYAM STAR YAR BAIWAR JJRT. MARUBUCIYAR RAYUWAR SAMHAD DAFIN MACIJI A DAREN AURENA AND NOW ZAFIN WUTA *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION* *(J.W.A)* THE NOBLE WRITER'S TEAM PAID BOOK 500 ONLY BOOK TWO CHAPTER 16 .EJ-1D' FE-1D' 'DDG E3( "Sanu a hankali zuciyar Fateema Abbas ta fara ™e™ashewa, ta koyi mugunta da son abin duniya kamar" "mijinta Lawan, yanzu wani lokacin atare suke gudanar da aiki idan oganninshi sun saka shi, ta na yawan yiwa Anty Wasila mahaifiyar Fateema Abbas, yanzu Sadiya da Fateema sun sake Winkewa sun zama abokai kamar can baya, musamman da yanzu Fateema kan siyi ´an abubuwa na sha'awa ta kaiwa Miemie a matsayin kyauta, ance me Wa wawa, nanda nan Sadiya ta sake amincewa da Fateema Wari bisa Wari, ana ahaka ne Fateema ta fuskanci Sadiya nada shigar wani cikin, batai ™asa a gwuiwa ba ta sanar da mijinta Lawan, inda Lawan ya garzaya ya sanarda ubannin gidanshi, nan suka Wunguma suka tafi wajen boka, boka ya sake tabbatar musu da wannan damar ce suka daWe su na jira, nan ya basu umurnin su je su jira har ranar da za'a haihu, su tabbatar bayan kwana uku sun kawar da jinjirin daga duniya tare da" Wayar yarinyar da aka haifa wato Miemie. Kyautar ma™udan kuWaWe suka yiwa Lawan akan ya san ta yanda za'ayi ya salwantar da abin da za'a "haifa, ba tare da sanin oganinsa ba ya bawa Fateema Abbas akan ta tabbatar da ta sato jinjirar Sadiya Abbas ko ta kashe jinjirar, abinka da ido a nera nan da nan Fateema tai na'am da zance ta kuma amshe" kuWaWen. Zuciyar Fateema Abbas ta fara karyewa ne lokacin da tai arba da Alhaji Umar Wauke da kyakkyawar "jinjirar da matarshi Sadiya ta haifa ma shi, farin cikin da bata taSa gani akan fuskarshi ba shi ta gani, yanda yake ririta jinjirar kaWai ya isa ka gane cewa lallai ™auna marar adadi ta wanzu ga wannan uban." "Karo na farko da jikin Fateema Abbas yai sanyi, sai ta ji zuciyarta ta karaya, kasancewar haryanzu Allah" "bai bata haihuwa ba, gashi kuma Allah ya Wora ma ta son yara, idan taga anyiwa Miemie kwalliya kamar ta sace yarinyar haka take ji." "Cikin sanyin jiki ta zauna tare da gaisar da Sadiya da jiki, gaida Alhaji Umar ta yi tare da satar kallon" "jinjirar wacce idan ba gizo idonta ke ma ta gani ta yi kamar jinjirar ta saki murmushi, mi™a hannu ta yi akan ya bata jinjirar, sai da yayi Wan jim sannan ya mi™a ma ta, amma kuma bai daina ziro hannu ba yana ma ta wasa, tunda jinjirar ta shiga hannun Fateema Abbas, zuciyarta ta tsinke, ta sauke makaman" "ya™inta tare da Waukar Wamarar tseratar da rayuwarsu, ranar sukuku ta koma gidanta, jikinta duk a mace, sai ta ji bazata iya akinba amma kuma ba zata nunawa Lawan ba, zata sake sabon tsari wajen ganin ba'a salwantar da rayukanda basu da alhakin kowa akansu, tafi tausayawa Miemie wacce tasan daWin iyaye kan jinjirar, sabon shiri ta sake ta yanda zata taimakawa ™awarta ba tare da Lawan sun gano ta ba, asirin da Lawan yai ma ta yanzu ya karye shiyasa take danasanin aurenshi, har gobe ta na mamaki akan yanda" ta aureshi bayan sam bata sonshi ita Sir Umar Winsu take so. BAYAN KWANA UKU. "Gudu take tsalawa akan tinti ta na yi tana kallon jinjirar da ke kwance ta na wasa da hannayenta, hawaye" "na kwara a idonta take faWin. ""Ki yafe min ™awata bazan iya zuba ido ina kallo a raba ´arki da rayuwarta ba, hakan da zanyi shine daidai, zan tseratar da ´arki in nisanta ta daga gareki, hakan ne kaWai zai ba" "´arki damar rayuwa cikin salama.""" "Saida tabar cikin mutane sanan ta fara shiga cikin daji sannan ta yi kira a wayarta, babu jimawa sai ga" "wani mutum sanye cikin jemamun kaya, cikin sauti ta Wauko wa ta ba™ar jaka sannan ta fito, sai da ta tabbatar da babu me ganinsu sannan ta buWe jakar, kuWi ne sha™are a cikin jakar nan ta bawa mutum tare da bude ma shi inda ta aje jinjirar sannan ya Wauketa, harta tada mota za ta tafi sai kuma ta juyo ta" kalli mutumin ta na faWin. """Ka tabbatar da ka bar garinan yau ba sai gobe ba, sannan kuma idan kana bu™atar wani abu ka kira" "layin dana baka, sunanta MUBARAKA amma naji mahaifinta na kiranta da MUBEENAH, idan kun isa legos" "Win ka kira ni zan haWa ka wanda zai samo muku masauki."" ta na gama faWin hakan ta juya tabar wajen" "da mugun gudu, akan haryar komawarta ne ta kira Lawan ta sanar da shi duk inda yake yanzu ya kasance" tare da Alhaji Umar ta aiwatar da aiki na farko yanzu za ta gama na biyu. "Cikin sauri Lawan ya shiga motar Alhaji Umar da ya tada zai je shopping, bayan sun gaisa ne ya nuna zai" "raka shi inda zasu je, babu musu ya amince dan yana cikin farin ciki yanzu da kowa fira yake yana faWar yanda yake bala'in son jinjirar da aka haifa masa, cikin farin ciki yake zuzuta kyawun yarinyar harma ya nuna photon ta, su na tafiya su na firar yanda taron sunan zai ™ayatar, yayinda Lawan ke murmushin ™eta a zuciyarsa, a fili kuma ya na ™ara bawa abokin nashi shawarwari akan yanda za'ayi gagarumin taro, da wannan damar Fateema Abbas tai amfani wajen zuwa ta Wauko Miemie daga school, kai tsaye ta nufi hanyar ™auyukan da ke kan hanyar Abuja, wani ™auye ta samu ta tsaya akan hanyar shiga garin, babu jimawa wani mutum ya zo da mashin zai shiga garin, nan ta tare shi tare da bashi jaka cike da kuWi ta ce so take yakai Miemie gidan me gari yace akan hanya ya tsinceta anyi accodent, mota da mutanen cikinta duk sun ™one, dama mutumin mayen kuWi ne, nan take ya amince da bu™atar Fateema Abbas ya Wauki Miemie ya shiga da ita cikinngarin, gudun samun matsala sai ta kunnawa motarta wuta ta taka a ™afa" harta fita bakin hanya ta samu Wan mashin ya kaita inda zata samu motar shiga garin Abuja. CI GABAN LABARI Fateema Abbas na zuwa daidai nan a tunaninta ta fashe da matsanancin kuka har jijjiga jikinta ke yi. Yayinda Lawan shima ya tsaya a daidai nan sai ya fara zarya ya na tunanin kodai amanarshi Fateema "Abbas ta yi bata kashe ´a´an Alhaji Umar ba, sai yanzu ya tuna da ai bega gawar yaran da idonshi ba," "kiranshi tai akan ta gama aiki, shi kuma ya sanar da su Muhammad Bello daga nan su kuma suka fara aikn da boka ya saka basu." LEGOS. "LITTAFIN ZAFIN WUTA PAID BOOK NE, ZA KI BIYA 500 KACAL DOMIN KI MALLAKI NAKI." 9136291920 MARYAM UMAR OPAY TAKU HAR KULLUM ME SON GANIN FARIN CIKINKU. MARYAM STAR KE MUKU FATAN ALKIRI . 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ5Ø Ü 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ LABARI ME CIKE DA "BAN TAUSAYI, MATSANANCIYAR DAMUWA, " "KUNCIN CUZIYA, " "SADAUKARWA, " ZAZZAFAR SOYAYYA ME TSAYAWA A RUHI. WRITING BY MARYAM STAR YAR BAIWAR JJRT. MARUBUCIYAR RAYUWAR SAMHAD DAFIN MACIJI A DAREN AURENA AND NOW ZAFIN WUTA *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION* *(J.W.A)* THE NOBLE WRITER'S TEAM PAID BOOK 500 ONLY BOOK TWO CHAPTER 17. EJ-1D' FE-1D' 'DDG E3( LEGOS "Tun ranar da wanan abin ya faru da ni ban sake zuwa garden ba, sai dai yanzu na rage walwala sosai tun" "wani mafarki da na yi kusan sau uku da wasu mutane rungume da juna su na nuna ni suka kuka, idan na tuno da mafarkin sai inji ina kewar wani abu me muhimmanci a rayuwata, nakanyi nazari da tunani akan minene wannan abin wanda nike jin nayi nisa da shi, amma sai in gaza gane ko minene, hatta su Mommy yanzu sun san ina cikin damuwa, Hajjo ta zauna da ni dan ta ji minene matsalata amma sai na kasa ce ma" "ta komi, da ta takurni sai nace kawai ina kewar gida ne, rarrashina ta yi tare da yimin al™awari akan idan" muka dawo daga tafiyar da zamuyi zuwa india inda za'ayiwa Fauzan aikin fata da kanta za ta saka a kaini "gida na kwana biyu, na ji daWi hakan sosai ko babu komi zanje inga Mama." """Yau da na je wajen Fauzan sai na same shi duk wani iri, gashinan dai yayi sukuku da shi, bayan na" "shafa ma shi magani na taimaka mashi ya jingina dan yanzu jikin nashi da sau™i har tada shi zaune mu jinginar muke yi, sai ya tsaida ni akan zamuyi magana, zaunawa na yi a ™asan gadon ina saurarenshi amma sai naji ya ce. ""Mubaraka ki matso kusa da ni please, ina so jinyi sanyin jiikinki ko zan samu" "kwarin gwuiwar faWa ma ki damuwata.""" "Duk da gabana ya faWi amma sai na dake na kalleshi ta wutsiyar ido naga ni yake kallo a sanyaye, sai na" tsinci kaina da bin umurninshi na tashi na koma kusa da gadon. """Sama za ki hawo tun da ba cinye ki zanyi ba, kuma ma idan cinyekin na yi ai matata ce halal.""" "Ya yi maganar ya na tsume fuska, yanzu alhamdulillah jiki yayi kyau dan yanzu ya fara cikowa da tsoka ba" "kamar da dayake daga ™ashi sai fata ba, ina turo baki kamar ™aramar yarinya irin shagwaSaSunan na Wan Wofana mazaunaina akan bed Win, amma mi sai bawan Allan nan ya dubi Allah ya janyo ni da ™arfin zuciya na faWa kwance mala-male akam jikinshi, zabura na yi zan sauka amma sai naji ya saka hannunshi" "ya zagaye ni, gudun kar in fama ma shi ciwo ya saka na ce cikin murya me kama da zanyi kuka." """Dan Allah Yah Fauzan ka yi ha™uri ka ga ciwo gare ka zan fama ma ka."" Da nasan abin da zai biyo baya" "da bance haka ba, matso da bakinshi ya yi a saitin kinnena ya na huromin iskar bakinshi me Wumi, ""yammmmm"" tsigar jikina ta shiga mimi™ewa, ji na yi wani abu wanda bansan ko minene ba ya shiga bin cikin jikina, sau uku ina buWe baki zanyi magana amma na gagara faWin komi jin hannunshi na yawo a jikina, lumshe ido kawai na yi jin abin na neman fin ™arfina, jin Wayan hannunshi na yi yana cire mayafin da na yafa a kaina wanda bana Waura Wan kwali sai de intubke shi, janye ribom Win yayi, nan take gashin ya warware kanshi, wani irin numfashi ya sauke lokacinda ™amshin man kaina ya daki hancinshi, a hankali ya shiga wasa da gashin da hannunshi Waya, Wayan kuma ya na sulalawa da shi zuwa cikin rigata bayan yayi nasarar Salle zip Win, runtse idona na yi da tsananin ™arfi tare da ri™e hannun na shi da ahankali gudun kar in fama ma shi ciwo, bawan Allah nan bai daina abin da yake ba saima idasa tura" "hannunshi da yayi cikin rigar tare da sauke shi bisa abubuwanda suka daWe su na tsole ma shi ido a jikina, tsak kwanyata ta daina aiki na wucin gadi, yayinda zuciyata ta shiga dokawa da tsananin ™arfi, yayinda jikina ya sake ina karSar sa™onin da Fauzan ke aiko min, lokacin da tafin hannunshi ya sauka aka fatar breast Wina kusan shiWewa ya yi, yayinda ya Wan dam™esu kaWan yana murzawa a hankali, yanayin da yake ciki na sake daWuwa, nishi gami da numfashi me Wumi ya shiga sakarmin a cikin kunne, duk lokacin da numfashinsa ya sauka cikin kunnena sai tsigogin jikina sun sake mimmi™ewa, wani yanyi gami da kasala ya dinga baibaiye ni, yayinda jikina ya muyu murus na kasa yin kataSus, yanda ya ke yamutsa gashin kaina ya sakani lumshe ido ina jin wani bahagon daWi na lulluSe ni, sai da ya yamutsani kamar ya samu kwaWon yakuwa sannan na kyale ni ya na sauke numfarfashi, lamo na yi wa ta iriyar kunya na" "lulluSe ni, a hankali ya birkito da ni sannan ya lalubo kunena cikin kasalalliyar murya ya ce." """Miye hakan ki ka yi min Mubaraka, ke da ke jinya miye na wani haikemin, ko so kike ki ™arasa ni.""" Ya faWi maganar ya na sake yamutsa gashin kaina ya na wasa da shi. ˜an™ame shi na yi amma bada ™arfi ba ina Soye kaina a ™irjinshi kunya na sake baibayeni. """Mi yasa bakya saka brezia kamar yansa Sulaima ke yi, ko so kike abubuwan su lalace tunda wuri" "alhalin ban mori sadakin da Pahpah ya biya ba."" Yai maganar ya na zugemin zif Win rigata tare da sakamin ribom Wina ya Waure min gashi." "Wa ta iriyar kunya ce ta baibaye ni, ban san lokacin da na kwace jikina na kwasa a guje nai Wakin Hajjo" "ba, ko mayafina ban tsaya Wauka ba saboda kunyar abin da yai min." "Murmushi kawai Fauzan ya yi ganin yanda na tashi a hargitse na ruga, sai ya lumshe ido ya na jin" "nutsuna na safkar ma shi, yayinda sanyin da yake ji idan ina wuri yau yaji shi a cikin jikinshi, sai kawai ya" "Wauki mayafina ya Waura akanshi ya na sha™ar ™amshin turarena da ya kama mayafin, a haka barci me" daWi ya fizgeshi. "LITTAFIN ZAFIN WUTA PAID BOOK NE, ZA KI BIYA 500 KACAL DOMIN KI MALLAKI NAKI." 9136291920 MARYAM UMAR OPAY TAKU HAR KULLUM ME SON GANIN FARIN CIKINKU. MARYAM STAR KE MUKU FATAN ALKIRI . Downloaded From https://tknovels.com.ng