Downloaded From https://tknovels.com.ng ÿþ*MUTALLAB ASAD* _Part 2_ Na NANA DISO BILLY S FARI. SHAFI NA ŠAYA. "Misalin ™arfe 5:00 dai-dai na marece jirgin su Mutallab ya sauka Nigeria, dan duk sakkon daya so suyi" "hakan bai samu ba sanadiyar kiran gaggawar daya samu daga wajen shugaban ™asar ta Niger akan wata kwangila da yake son bashi ta gina manyan-manyan shaguna da yake son yiwa ´an kasuwa acikin birnin Niamey, wanda ganin tsarin shagunan da Mutallab yayi a mabanbanta wurare cikin ™asar dake da matukar Waukar hankali da duk inda kaje zaka gane nasa ne yasa shugaban kasan sha'awar bashi kwangilar saboda ya yaba maguka da ingancin shagunan nasa da yaji labarinku ga manyan makusantansa suna yaba aikin, haka ba ™aramin daWi yasa Mutallab ji ba lokacin da shugabar ™asar keyi masa bayani tare da gabatar masa da ™udurinsa na bashi kwangilar, yayi masa godiya sosai bayan yagama saka hannu a takardun yana mai bashi tabbaci akan cewa za'a gudanar da aikin fiye da yadda yake tsammani da zaisa yayi farincikin aiki dashi in sha Allah. Hakan yayiwa wasu daWi yayin da hakan ya ba™antawa wasu zuciya ganin a matsayinsa na wanda ba Wan ™asa ba lokaci Waya yazo yana samun Waukaka acikin ™asarsu har ma yana nema yafi suna acikin ™asar. Shi dai yayiwa Allah godiya sosai don" "yasan daga garesa ne duk wani samu, buWi da kuma nasara suke zo masa." Wannan dalilin ne yasa Mutallab bai samu dawowa gida ba sai wajen ™arfe Waya na rana bayan ya biya "wajen Dada yayi mata sallama tare da labarta mata zancen samun kwangilar da yayi tanata sanya mashi albarka, nasiha tayi masa sosai akan ™ara ri™e amana dayin gaskiya adukkanin lamurransa sannan ta sake jaddada masa amanar jikarta Aïcha tace ya kwatanta adalci a tsakaninsu hakan ne zaisa ya samu zaman lafiya acikin gidansa kafin sukayi sallama, minti goma bai ™ara ba da shiga gida suka wuce airport dan dama shi suke jira su sun riga sunje sunyi Sallama da Dada tun kafin ya dawo, sai daya kira Jalil ya sanar dashi gasu a airport cikin jirgi sannan ya kashe wayar haWe da kallon Aïcha dake tsorace ganinta acikin jirgi a karo na farko rayuwarta ta ™wabe fuska tana kallonsa haWe da langaSe kai kamar tayi kuka, Wan murmushi ya saki yana ri™o hannunta alamun ™arfafa mata guiwa ganin jirgin na ™o™arin tashi, runtse" idanuwa tayi sosai tana salati acikin zuciyarta dake neman fitowa ta cikin ™irjinta saboda tsananin tsoro da tashin hankali yayin da shi kuma ya tsurawa Kyakkyawar fuskar tata kallo yana murmushi gani yadda "ta rufe idanuwa tare da ™an™ame hannunsa sosai. Daidaitawar jirgin saman a sararin samaniya yasa a hankali Aïcha ta fara buWe idanuwanta suka sauka akan Mutallab dake kallonta, hannunsa da har lokacin take rum™e dashi ya kalla tayi sauri saki ta sinne kai, ""Sorry."" TafaWa cikin wani irin yanayi, dariya ya Wanyi mata tare da yarfa hannun nasa yana cewa, ""Allah yasa baki karyawa Dada ni ba a hannu."" Šan" cuno baki tayi haWe da Wago kai ta kallesa yayi nodding kansa alamun tabbatar mata da zancen. Suna isowa kai tsaye sashen su Dada da Jalil yasa Fannah ta gyara masu shi tas Aïcha tabisu sanin cewa "akwai wadda zata kula da mijin nata acikin gidan, Meenal na kwance taji shigowar tasu amma da yake har yanzu tana fushi dashi akan ™arin auren da yayi sai tayi kwanciyarta tana jin wani irin irin ba™inciki da kishi na tokare mata zuciya duk da kuwa yadda zuciyarta ta kwaWaitu da mararin don ganin abin ™aunar tata, sai da taji alamun isowarsa ciki yana ™o™arin wucewa sashensa sannan ta lallashi zuciyarta tami™e ta fito, ba laifi gyare take tsab cikin riga da sket na atamfa da suka matseta sosai tunda dama can tana son gayu gyara ne kawai bata iya ba, tana fitowa sashenta yana kawowa zai haura sama zuwa nashi sashen, wani irin kyau taga yayi mata haWe da murjewa ya Wanyi ´ar ™iba kaWan, 'kenan hankalinsa akwance ko tunaninta ma baya yi tunda yayi sabon aure gashi shi yasa yai fresh abunta' tafaWa cikin zuciyarta tana jin Sacin rai tare da jin tsanar ko waye wadda ta aure mata miji tana mai Waukar alwashin sai ta fitar da ita acikin gidan. Tsintar kanta tayi da sake jin haushinsa dan haka ta kasa cemasa ™anzil har ya haura sama shima yanayi kamar bai ganta ba dan har yanzu yana jin zafi da raWaWin salwantar masa da d'a ko d'iya da tayi. Takaici ne ya sake rufeta ganin yadda ko kallo bata ishesa ba ranta na sake Saci tabi bayansa. Tsaye ta sameshi abakin ™ofar daga ciki ya zuba hannayensa cikin aljihun kayansa yaba ™ofar baya yana mamakin yadda palourn yake a hargitse ga wata irin ™ura da yai ba'a gyara ba, jin motsin shigowa cikin Wakin ya sashi juyowa yana zuba mata idanuwa, wani irin kwarjini yayi mata da yasata saurin ma™ale maganar dake abakinta da tayi niyar yimasa, ""What?"" Ya faWa har lokacin idanuwansa na kanta, ta rame kuma ta Wanyi duhu yafada aransa wani gefe na zuciyarsa yana Wan jin tausayinta dan yasan yadda take masifar son shi, kawai bata san yadda zatayi amfani da son nasa bane wajen dashi farinciki da kuma kulawa, ""Saboda kaje kayi aure shine zaka wuce ka nuna kamar baka ganni ba dan tsabar cin amana irin taku ta maza."" Mutallab ya tsinci Muryar Meenal tafaWa cikin Saci rai tare da Wago kai tana kallonsa, runtse idanuwa yayi haWe da cewa, ""Get out in my room idan wannan ne ya kawoki Meenal."" ""Dole kace nafita tunda bakada bu™atata yanzu.."" bata ™arara ba ya sake daka mata tsawa yana nuna mata ™ofa cike da Sacin ran complain Win da take yimasa, shi baiyi ™orafin rashin tarba da sannu da zuwan daya kasa samu da wajenta ba sai ita, to meye amfanin nuna yasan da ita cikin gidan macen data kasa gyara maka muhallinka bayan tasan cewa ka jima baka gari, tsaki Meenal tayi tafice shi kuma ya ciro wayarsa, Afrah ya kira lokacin tafito wanka tana zura doguwar rigarta ta shan iska, Aïcha kuwa tana zaune ita da Fannah data shigo suna gaisawa, ""Hello ya Mutallab."" ""Kizo Sangare na yanzunnan ki gyara mani."" Ya faWa tare da kashe wayar ba tare daya jira me zata ce ba, bin wayar da kallo Afrah tayi yanayin fuskarta na sauyawa dan ta tabbata yadda ya saba zuwa ya riski sashensa idan yayi tafiya yau ma haka ya riskesa, ajiyar zuciya tayi Fannah ta kalleta haWe da cewa, ""Lafiya Afrah?."" ""Lafiya kalau Aunty Fannah."" ""To ki tashi kije ki zuba maku abinci ku ci keda Aïcha, ni bari na Wan gincira" "na rage gajiya kafin akira Sallah"". Tánte tafaWa tana ficewa zuwa Wakinta, kallon Fannah Afrah tayi tace," """Aunty Fannah Dan Allah karki gaji ki zubawa Aunty Aïcha abincin ni bari inje yaya ke nemana zan gyara" "masa Wauki."" Šago idanuwa sukayi gaba Waya daga Fannah Win har Aïcha suna kallonta, ""Kamar ya ki gyara masa Waki Afrah, ba Meenal na nan ba?"" ""Kin dai san komai Ni bari naje kar yaga na daWi."" Har takai bakin ™ofa Aïcha da batace komai ba tana mamakin taya mutum da atarsa ace ™anwarsa zata gyara masa wajen baccinsa tace, ""Dakata Afrah! Bari naje ni na gyara masa wannan ai ba huruminki bane kuma bai dace ba maganar gaskiya."" ""Yawwa Aïcha, wallahi na daWe ina faWawa Afrah haka, amma ya zatayi tunda shi ke sakata idan ba'a gyara ba, kije ki gyara masa dan Allah duk da nasan dai kin gaji."" Murmushi Aïcha ta saki haWe da mi™ewa tana cewa, ""Ba wani gajiya ga aikin lada Fannah, ina ne sashen nasa?"" ""Muje na kaiki, wlh naji daWi nima na huta."" Gaba Afrah ta wuce Aïcha na biye da ita har suka iso bakin upstairs Win da zai sadaka da sashen na Mutallab, da hannu ta nuna mata saman tana cewa ki wuce sama yana ciki sannan ta juya ta koma nasu sashen wayarta dake hannunta tayi ™ara ta Wauka tana cewa, ""Hello ya Mutallab ga Aunty Aïcha nan zata zo, it tace nabari tazo ta gyara ma."" Lumshe idanuwa yai tare da kashe wayar, dai-dai lokacin yaji anyi knocking ™ofar ya taso ya Sude, gefe ya koma ita kuma ta shigo tana kallon yadda fuskarsa ta sauya kafin ta sauke kallonta ga Wakin yadda yai ™ura, murmushi ta ™a™aro haWe da cewa, ""ina ne toilet nafara gyaro maka kasamu kafara yin wanka?"" ""Mon Amour anya zaki iya?"" ""Me zai hana idan har kana tunanin Afrah zata iya bayan ba ita ya dace ace ta gyara maki Wakin ba, wannan aikin mata ka ne saboda haka yakamata kabarta itama har zuwa lokacin da zata je tayi nata."" Ta™are zancen kai tsaye tana nufar bedroom Win da taga ya shiga, ™ofar da take da tabbaci akan toilate Win ne ta nufa, manta hau gyaransa ta wanke barthtub da sauran kwalaben amfanin dake ciki sannan ta share ta hau mopping tare da goge ko ina na cikin bayin, tana kammalawa ta haWa masa ruwan wanka masu Wan Wimi tafito, ""Sorry ka shiga ga ruwan wanka can na haWa maka kafin kafito na gyara nan Win ya ri™o hannunta yai mata kiss yana kallon cikin idanuwanta yace, ""Thanks"". Ta sakar mashi murmushi sannan ya juya ya shige toilet, closet Win kayansa ta nufa ta gyara masa duk da ba wata datti su da sukayi kasancewar a keSantaccen waje suke rufe sannan ta dawo ta cire bedsheet Win dake kai ta Wauko wani cikin wasu data gani acan gefen kayansa ta shimfida ta gyara ta tattare komai sannan ta hau sharewa, tana gamawa ta hau mopping da goge-goge kafin kace wani abu Wakin yayi ™al sai faman haki takeyi, tana gamawa yafito ta ciro masa kayan da zai saka tana nuna masa, wannan yayi mà chàri?"" Ya daga mata kai ta cikin madubi da yake tsaye yana tsane jikinsa, ajiye masa tayi kan gado sannan ta nufi ™ofar fita zuwa palourn dan tagyara, ""Mon Amour aikin nan baiyi maki yawa ba? Ko na kira Afrah ta gyara palourn ke kuma ki samu ki shiga kiyo wankan."" ""A'a yanzunnan zan gama ai."" Ta bashi amsa a ta™aice tare da juyawa tabar Wakin, cikin mintinan da basu wuce goma zuwa sha biyar ba ta kammala gyare palourn shima tsaf tayi tsaye tana kallon tsaruwarsa da kyansa dan ba ™aramar dukiya aka narka masa ba, da haka yafito ya sameta a tsaye, ""Sannu Mon Amour Allah yayi maki albarka."" Ya faWa yana janyota haWe da sanyata cikin jikinsa yana jin wani sanyi a zuciyarsa tare da ri™o hannayenta ya zagaye ajikinsa ta rungumesa itama, ""Kan kutumar ubancan, me zan gani haka?"" Suka jiyo muryar Meenal dake can sai data gama Sacin rai sannan ta Wauko abincin da tayi masa oder ta nufo sashen dashi tana sake haWe rai ala tilas ya Sata mata rai, ba dan tana da bu™atarshi ba saboda magungunan data sha babu abinda zai sa takoma bi takansa, shiyasa tayi tunanin zuwa ta kawo masa abincin ba dan ranta yaso ba, sai gashi tana shigowa idanuwanta sungane mata abinda batayi zato da tsammani ba, ta saki kulolin abincin gaba Waya miyar ta tarwatse a saman files Win da Aïcha ta gama gyara yanzu tana danno masu Ash'ari ya tare da yowa kansu, jikin Aïcha na rawa da sauri ta koma gefe dan ba ™aramin firgita tayi ba musamman da taga" "Meenal Win ido da ido ta kuma tabbata ita ce matar tasa, ""Waye ke? Daga ina kuma uban waye yabaki" "damar shigowa Wakin mijina."" Meenal ta faWa a hasale tana yowa kan Aïcha dan bata san cewa tare da" "ita Mutallab Win ya zo ba, tayi tsammanin acan zai barta ta zauna ita ita kuma ta zauna anan. ""karki kuskura ki taSa mani mata saboda matsayinku Waya da ita tana da rigth ta shigo cikin Wakin nan tunda na mijinta ne."" Wani ihu Meenal ta saka tare da yowa kansa tana zaro idanuwanta da atake suka cika da masifa, ""Me kace Mutallab? Matarka ce? Dama kasan tare zaku zo shiyasa ka shirya yadda zaku ci amanata ranar girki a na iskoka rungume da ita bayan kwanakinta daka gamo mata acan har da ™arin nawa saboda kai mayaudari ne? Girki a game Mutallab amma shine kake rungumeta saboda zalunci."" Aïcha ya kalla haWe da cewa, ""Jeki abunki ki zauna wajensu tánte kafin gobe a gyara sashen naki ko kuma Afrah ta ri™a maki ku gyara."" Ya faWa yana kallon Aïcha da gabaWaya ta gama tsorata da ganin Meenal, acewarta ´ar gayu ce wannan tafi ™arfin ta baza ta iya kishi da ita ba, da™yar ta iya Waya ™afafuwanta zata fita Meenal tayi kanta Mutallab yai saurin tareta har sai da Aïcha tafita sannan yayi mata wani banzan kallo yana cewa, ""Yau ya zama na ™arshe da zaki koma gaya mani magana agaban yarinyar nan, if not ranki zai Saci."" ""An then!"" TafaWa rai aSace tana masa wani kallon itama tare daci gaba da cewa, ""Wallahi tallahi Mutallab ban yafe maku ba sai Allah ya saka mani wannan cin amanar da kuka yimani."" ""Wace cin amana mukayi maki? Kwance kika iskoni da ita ko kuma wani abu kika isko munayi, Aïcha matata ce Allah ya halasta mani na rungumeta nayi raha ko wata magana da ita aduk lokacin da nake bu™ata koda kuwa ranar girkinki ne kamar yadda kema ya halasta nayi maki duka wuWannan abubuwan koda a ranar girkinta ne hakan bai zama laifi ba, dan haka ki kiyaye ni bana son wannan shashancin, ke yanzu ko kunya bakiji ba, ace na dawo na yadda Wakina a ™azance sai da wadda muka zo tare ta shigo ta gyara mani saboda banda muhimmanci agunki kuma ki tsaya kina wannan haukar, to ki tabbata kin gyara wajennan da kika Sata data gama gyarawa dan wallahi babu wanda zai gyara shi."" Ya™are zancen a fusace tare da ficewa yabar mata Wakin Meenal ta fashe da wani irin kuka tana ganin gabaWaya Mutallab ya gama da ita da har yake kwatanta matsayinta dana wannan 'yar ™aramar yarinyar ba™auya ´ar" mabarata.... #hurt love #jelousy #hetred *MUTALLAB ASAD* Book 2 SHAFI NA BIYU Arewabook:- billysfari "Paid book ne, N500 via ACCOUNT NUMBER" 0020428430 "Ishaq Fatima A, Gt bank, sai shaidar biya ta +234 704 040 2435 ko +234 809 845 6130 Ga masu son vip" post 1k ne. "Binsa tayi da ™allo har yabar falon a hankali kuma sai tabisa tana faWin "" Abincin naka fa? Dan tsayawa" "yayi ya ™alleta wanda wannan kallon ya haifar mata da wata kasala atake taji zuciyarta tayi mata sanyi kamin kuma yace "" Idan kikaga mahimmacina kika girkamin da ™anki bazan guje abincinki ba Idan kuma order zaki cigaba dayi to babu damuwa zaki iyayi ki cinye kayanki shine amfanin mata biyun idan daya ta kasa daya zata habbasa."" Cikin sarkewar murya mai cike da kuka tace "" To Ai ni ban iyaba."" Kallonta yaui yanajin ransa bai masa dadi ba sosai sai kuma yadan jingina da steps dinsa yace "" Kuma bazaki koyaba meenal? Kinfi kowa sanin yadda nake bawa ciki mahimmanci da kuma yadda nakeson Abinci banda daraja ko ™imar da zaki koyane? "" "" Ni wallahi komai zan koya amma girki dai ban iyawa tunda kanada wata matar kaje can kaci tafada batare da sanin kalmominta suna mata illah agurin mijinta ba."" "" Okay Nagode ni Nahuce kasuwa. "" ko kallonsa batayi ba da hakan yabashi mamaki sai kawai yahuce gurin su tante ko sanda yashiga yana musu sallama cike da mamakin yadda ci™in fannah yagirma alokacin sai yaji kamar an buga masa abu akansa datuni meenal dinsa itama ta kusa haihuwa. Muryar tante yaji tana fadin "" Kuma daga dawowa sai fita Alhaji? Ai daka huta ko? "" Wallahi inada aiki sosai tante zanje na dan rage wasu fannah lafiya lou ya amsa mata yana ganin yadda ta mike tashige ciki."" Bari nashiga na dan huta sai na turo maka aicha tante tafada tana shigewa yana tsaye yaga tafito duk da alamun gajiya aji7inta Amma sai da ta murmusa masa haWe da Wan bata rai tana faWin "" Ina kuma zakaje ma chèriè daga dawowarmu danAllah kahuta mana."" "" Inada aiki sosai Aicha shiyasa kina lafiya ko? Kinci abinci."" "" alamun A'a tayi masa."" Sai yaushe yafada yana kallonta."" "" Sai anjima."" "" Banason zama da yunwa anjima kici kayan abincinki jalil zaizo da komai zuwa anjima ni zan fita."" "" Allah yakaika lafiya yadawo dakai lafiya ubangiji yadafamaka akomai naka."" Wani sanyi yaji aransa yace "" Tare dake Mon amour. "" Dan kallonsa tayi tace "" Inason rakaka amma naga kamar uwargidan taka bata maraba da haka ayimun afuwa idan kana karkashin kulawata zanyi maka duk yadda kakeso."" Wani sanyi yakaraji acikin ransa kamin yace "" Allah yayimiki albarka aicha yajikan iyayenki."" A dan zabure tadago tace "" Ameen."" Suka karayin sallama" yafita. ***** Wai meenal lafiya? Ke dallah cab kinga yarinyar daya dakkomin ni farinta baya damuna Amma kinga "shape ni wallahi sarsy na raina kaina."" "" Ke dallah menene nadamuwa da wani kyanta ko angayamiki a kyau take kije kiyi using magungunan nan na mata kiga yadda zai dawo bawonki wallahi. "" DanAllah da" "gaske kike? To kitsaya wasa kiga mana."" Hakan yasa meenal kara kimtsa kanta duk da kanta." **** Tunda yaje kasuwa suke faman aiki sosai dan yawance sai da yagama da dukkan shagunan sannan "yasamu yatsaya a babban shagonsa na kasuwa nan ne fa ya hadu da aryan dan yace masa ya sameshi "" Kai ango kwana biyu amarya har ta kwacemun kai Mutallab yafada."" "" Ranka yadade wa ya'isa ya kwacemaka ni ai nayita kiran wayarka ashe line dinne baya shiga ina amaryarmu."" "" Tana nan kalou ai kasan da'ita natawo."" "" kai Masha Allah Ubangiji yakara haWe maka kan matanka yabasu hakuri da junansu maigida."" "" Ameen Aryan yagarin ina ummy."" "" komai lafiyalou umminka nanan kalou ya zancen shagunanka na maradi kuwa an budesu?"" "" Afwan ashe bamuyi magana ba Anbudesu wallahi ."" Kai mungode Allah da wannan Ni'imar da yayi mana Ubangiji yabamu yacigaba da yimana suttura ."" Ameen Aryan."" Sun dade suna hira kamin kuma suyi sallama yatafi idris dake gefe gudane yace "" Ranka yadade nidai inada korafi danAllah kadaina gayawa kowa sirrukanka ."" "" A'a idress kada kamanta wanene aryan Agurina fa aminina ne kuma tun kamin kowa yataimakeni aryan shine wanda yafara taimakata ya yarda dani yake tsayawa yaji matsalolina kaga kuwa atsakanina dashi babu wata rufa rufa kokuma boye boye ko? Yahuce aboki agurina dakake ganinsa sai dai akirashi da dan'uwa."" "" A'a ranka yadade bafa.."" "" kaga idress is okay please basai kayi magana ba indai akan aryan ne bazan fahimceka ba."" "" To bakomai Allah" "yabarku tare."" "" Bari ni zanje gida zamuyi waya akan sabbin kayan nan.""" **** Hakuri zakayi abbansu nasan nayi kuskure Amma tunda nabada hakuri sai a hakura kuma yarinyar nan "ta koma da™inta ai. "" Dole ki kama kanki Wallahilazim idan nakarajin makamancin haka to ki tabbatar duk abunda yabiyo baya kiyi kuka da kanki."" Godiya umma tashiga yimasa har ta mike tabar sashin nasa zuciyarta cike da kuduri akansa dan idan ta kallah da kyau gyara dan nasa yayi masa a bangaren nasa, ai wallahi tayi alwashi yadda Nata yaran basu daukaka ba ko zatayi yawo tsirara sai su Mutallab sun" "wulakanta. Asiya dake daki ce tafito tana rungume umma hade dayimata oyoyo "" Ke lafiya naga babu" "Abinci?"" "" Umma ai abba yace kowa yadinga yin nasa anraba kayan abincin anbawa kowa."" "" Kutmar" "wato har Amarya tasamu wannan damar? To wannan ne namu? "" asiya ce tayi shiru kamin tace Ai" "umma nasiyar ne dabani da kudi."" Kallon diyar tata tayi tayi kwafa tashige cikin da™in cike da takaici da ba™inci aranta." **** "Yanzu oga yakakeso ayi? "" kuzama cikin shiri akan sabon aikin nan nasa idan da hali har shi ku kashe" kunji kada kubarshi da rai dan jin numfashin sa aduniyar nan bakaramin dagamin hankali yakeyi ba. *** "Meenal kuwa ce takira mumy nan tasanar da'ita akan danAllah idan tayi tuwo ta kawo mata. "" Momy" kuma bata musa ba tabayar aka kawo Nan tashirya acikin manya. Warmers dinta tafada wanka duk yadda gashi yataru a hammatarta da mararta hakan yasata kin askewa tana ganin hakan amatsayin takura da wahala. Ko data fita bata tsay ko'ina ba zai bangaren su tante dataje ma abinci ta zuba taci kamun kuma ta Wan "shiga tunani tabbas kuwa zatayi maganin mahaukaciyar matar nan tasa dan taga alamu so takeyi ta hada kafaWa da'ita anata fadar ´ar gidan masu kudi ita kama bataga ta inda wannan tafita ba dan ajiyar zuciya taja tana mai ™allon tante dake mata magana. "" Nace ko zakuje a dan gyara bangaren naki ita fannah sai ta huta kunga tayi nauyi Nan dinma datagyara ai tayi kokari sosai."" Da to gaba dayansu suka amsa sannan suka tafi can Win a yayen data shiga gaba daya Nutsuwarta gagararta takusayi yadda taga ansaka mata kayan daki har sunfi Na can Kasar tasu kyau da tsada ga wannan bangaren Nata bakaramin kawatuwa yayi ba da haduwa murmushi tayi tanajin tabbas wannan mijin Nata ya cancanci duk wata kulawa da godiya . Duk da tagaji haka ta hau gyare gyren ko'ina sai wajejen la'asar suka kama har kayanta komai ta shiryasu abun sha'awa. Daga Nan ne kuma tashiga wanka ta shirya cikin yard dinnan dayayi mata masifar kyau light blue ne sai tayi rolling da mayafin Afrah dake kwance ™an gadonta tace "" Anty Aicha wallahi kinada kyau sosai ga shape."" Murmushi tayi mata tace "" Ai ban ™aiki ba afrah kema tabarakallah MashaaAllah. "" "" Bazaki gane me nake Nufi ba."" Murmushi kawai tayi mata tace kamar naji Yadawo ko?"" Afrah tace "" Eh shine."" To bari Nayi masa sannu da zuwa sai nadawo ko?"" Dan daga mata kai tayi tanajin dadi acikin zuciyarta ganin yanzu yayanta yayi dace da masoyiya tagari karar motarsa yasata saurin fitowa tana Nufar babbar harabar gidan da zai sadata da gurin parking din tun kamin yafito yazuba mata idanuwa yanajin sanyi ci™in ransa ma chèriè sannu da zuwa ta faWa tana kara Nufo ledar hannunsa zata ™arba. Meenal data ganoshi tundaga nisa ba™in ciki yayi mata katuto aci™in ranta saurin Nufosu tayi tana faWin ke wai bakisan yau girki na baniba."" Murmushi Aicha tayi cikin hausar yarenta da baya fita tace "" Dazu bamu gaisawa ba Ina wuni tafada tana ™arewa meenal din kallo."" Tsaki meenal tayi" "haWe da shigewarta ciki."" "" ´ar'uwa Nace ki karbi ledar ko tunda yau gurinki yake."" "" bazan karba ba ke" "dakika dauka sai ki kai masa bazanyi ba tafada tanayin gaba."" Aicha ce tace "" DanAllah kayi hakuri idan" "ha™an yabata maka rai banyi tunanin fitowar tawa zata zama laifi ba daman dan naga lafiyanka ne kasan Ma pére duk lokacin dayadawo sai mamana taje tayi masa sannu da zuwa tataresa bansan agurinku laifi baniba."" "" Riko hannunta yayi har suka isa Part dinsa sai da ya zaunar da'ita sannan yace "" Bakiyi laifi ba sai ma kara daraja dakikayi agurina acigaba dayimun haka."" "" To Nagode ma chèriè Allah yakara maka lafiya bari naje sai da safe."" "" A'a zauna yadauki wayarsa yakira meenal tadade kamin ta karaso sai data zauna tace "" Lafiya? Kake kirana?."" "" Kawomin ruwa yafada kai tsaye duba da yanajin ™ishirwa."" "" bazan iyaba."" Cikin nuna rashin damuwa tace "" Ma chèriè zan iya kawomaka tafada tana Wan mi™ewa."" Eh yafada ransa namasa wani mugun zafi."" Sai data buWe fridge ta dakko sannan ta wanke glass cup ta haWo ta zuba masa tana mika masa."" Wani mugun ba™in cikine yacika meenal bata ankaraba taji hawaye yana zubo mata hakan yasa taja tsaki da ko kallonta Aicha batayi ba."" Na taraku anan ne dan nayi muku fada kuma kowaccem ku tasan yar uwarta "" Mon amour ga uwargidata meenal Banson rikici danAllah ku zauna lafiya."" "" inshaa Allahu zamu zauna lafiya ma chèriè Allah ya kara haWa maka ™anmu."" Meenal ga Amaryata Aicha banason rike ku zauna lafiya."" Cikin gyatsine fuska tace "" Naji sai kuma me."" Kowaccen ku inasonta shiyasa na aureta banason kananun maganganu idan banji dadi agurinku ba to tabbas babu inda zanje naji dadi. Haka dai yayi musu fada sosai Aicha tayi musu sallama tafita tana fita meenal ta daka tsalle tadawo kusa dashi Sai data zuba masa abincin data kawo kamin kuma daga baya ya kalli abinci ya kalleta "" danAllah kaci kada kayi complain. "" baice komaj kuwa yazauna yaci yakoshi tunda yagama ma sai yashiga aiki sai wajejen 11 sannan yayi haramar kwanciya inda meenal tadade da kwanciya kan gadonsa tana bacci abinta hankali kwance amsawar da jikinsa yayi yasakashi gyara jikinsa sosai sannan yacika ji™insa da turare kamin yakashe ko'ina haWe da Addu'a ya kwanta yana rungumota saukar ba™insa akan nata yasata bude fuskarta tana kallonsa ganin yadda tayi jaSar tana kallonsa da kuma ™in mayar masa da respond sai yaji abun babu armashi yadda yashiga sarrafata batare da itama ta taimaka masa ba yasashi jin rashin dadi aransa babu wani nuna jindadi a tattare daita ta kwanta sai kace macecciya in banda yana cikin tsananin sha'awa tabbas da bazai iya komai da'ita ba. Cikin wata calm voice yace "" Meenal common touch Me mana."" "" Ni kataSani mana gaskiya takara kai hannunsa jikinta hakan yasa bai daina ba duba da'ita ma tanada hakkinta atare dashi."" Sosai yacaza mata kai hakan yasakashi fita hankalinsa shima gaba daya, A han™ali yashiga sau™e ajiyar zuciya a jajjere, ji™insa ne duk ya Mutu ya dago manyan idanuwansa ya tsura mata su, duba da yanayin ji™insa da ya sa™e gaba daya, wannan shine karon farko da yaja tsaki yana faWin "" Meenal Mekika tura agabanki?"" Kallonsa tayi cike da mamaki da firgici jin yagane ta saka wani Abu tace ""babu abunda nasaka nifa."" Ci™in zafin Nama ya fizgota yace "" Ba magana nake miki ba Me kikasaka agabanki?"" Jikinta Na rawa tace "" maganin matsine fa Nasaka dazu Nasiya."" Yaa Allah ya faWa yana cire hannunsa daga jikinta kamin yace mata "" ˜inga kurajen dake gabanki? Yaushe rabonki da shaving? When last kikayi sit bath?"" Idonta da yacicciko da hawaye tace "" DanAllah Mutallab kana tausayamin yanzu Nasaka abunnan dan kaji dadi kazo karufeni da faWa? Kuma Ni nagayamaka banason shaving dinnan nafison gabana da gashinsa kuma ma dai ai nagayamaka kurajennan nasiya magani nafara shafa musu, maganar gaskiya kuma bazan iya wani amfani da ruwan zafi ba tunda dai kana gani ina amfani da kayan mata."" Cikin bacin rai yace "" Will you" keep quiet?.... #Mutallab Asad #³an Tagwaye #Nana Diso #Billy s fari. *MUTALLAB ASAD* Book 2 SHAFI NA UKU Arewabook:- billysfari "Paid book ne, N500 via ACCOUNT NUMBER" 0020428430 "Ishaq Fatima A, Gt bank, sai shaidar biya ta +234 704 040 2435 ko +234 809 845 6130 Ga masu son vip" post 1k ne. "YafaWa ji™insa na rawa, bakida hankali meenal illata ™anki kikeso kiyi wannan babban abunne maganin" "matsi? Nataba yimiki complain akan inason ki matse ko maganin mata? Har takaiki ki tura abu acikin gabanki tunda bakida hankali kw wacce irice ne? Meke damun rayuwarki? Narasa gane kanki da gabanki wannan soyayyace ? To bari kiji ingayamiki gaskiya Wallahilazim duk soyayyar danake miki idan kikaje kika illata gabanki da tura abubuwan da baki sani ba abubuwan da zasu haifar miki da matsala to tabbas babu ruwana duk yadda kike acikin raina zanje inada zan samu nutsuwa inada take kula da kanta da lafiyarta kada kiyi Tunanin zaki illata kanki da ture turen wasu abubuwa agabanki kuma kisa aranki wai zanyi hakuri, ita sha'awa ba'ayi mata haka idan ma zakiyiwa kanki fada kiyiwa kanki fada dan kinsha abunda zai karamiki lafiya jikinki bamatsala baniba Amma abubuwan da zaki tura gabanki babbar matsala ne gareki zan iya haifamiki da matsaloli da dama kinsan saka abu agabanki da sunan matsi zau iya haifar miki da cancer da manyan cutuka ke har ma da infection da kuraje dama sauransu nataba cemiki inaso kisaka wani abunne? Narasa kalar tunaninki , kuma naga ke kamar bakiyi islamiyya bako?" "Bakisan sunnah ne asked gashin gaba da hammata ba? Ko kinzata wani abunne."" "" kaga ya'isa haka cin" "mutuncin naka daman ai dan kai nasaka tunda kuma wulakantani zakayi is okay sai nadaina."" Look into" my eyes ke naga tunaninki sai ina taimako aciki ko? Kiyi hanzarin barin nasu baki wannan maganin dan "wallahi zasukaiki su baroki kinji me nace miki and kije kiga likita akan wannan kurajen gaban naki ."" Shiru" tayi tare da kwanciyarta ta juya masa baya shikuma hakan yabashi damar jawota ji™insa bacci yakwashesu. Duk yadda Aicha takai datayi baccu kasawa tayi hakan yasata tsintar hawaye akan gefen fuskarta da dan hanzari ta gogeshi what is this? Tafada cikin ranta is this love or what? Kishi ne wannan? Itafa tunda taga matarsa ranta ke mata zafi hakan na nuni tafara sonsa ne? Juyi tayi akan gadon nata tana kara runtse idonta wasu tagwayen ajiyar zuciya takara saki tana kara ganin girman gadon nata wannan Wan kwankin da sukayi atare hakan bakaramin kara shakuwa sukayi ba kowanne lokaci yajawota ji™insa yana making love da'ita ahaka tana ci™in tunani dai bacci yayi gaba da'ita. Wajejen ™arfe goma Mutallab yatashi ko daya tashi yunwa sosai ce ci™insa hakan yasa ya™alli meenal "dake chatting gefensa yace "" Kinyi breakfast? "" A'a Nifa Nagaji kaduba kaga yadda nagyara maka bangarenka fa a hankali yabi da™in da kallo shi dai yasan yadda yaganshi jiya bayan aicha ta gyara hakan kuma yake yanzu amma sai yace "" Sunnu thank u."" "" Katashi muje can gurinsu muci abinci."" Baice mata komai ba yayi wanka yashirya cikin wani light yard ita kuma tana sanye da bubu na material irin masu" laushin nan ko dataga ya mi™e itama Mikewa tayi ta bishi. """ Tante gwara ma abar breakfast dinnan dan nasan yaya zaizo yaci."" Aicha da Wan mamaki tace "" A'a" "afrah matarsa fa xata girka masa ai."" "" wai anty sau nawa zance miki wani namijin yafi matarsa amfani babu abunda ta'iya wallahi."" "" Ke dai kawai bakida uzuri ko dai tagaji ne shiyasa Amma dai mata da mijinta ai bata barinsa da yunwa yar'uwa."" Murmushi duk sukayi mata "" Nikam banga yarinyar aiki ko daya gidan nan ba"" tante ce tace "" Aikam dai bamuda ko daya mai aiki matarsa kam tataba dauka Amma bansan dalilin tafiyarta ba dayake shi mutallab dinne bayaso ko ™adan ai ."" "" Ni wallahi aikin nazai gagareni ba Amma samun mai dam rage maka wani abun yanada dadi "" Aikam dai bayaso anty ba lallai ya yarda ba."" "" Zan gwada yimasa magana ko zai amince.kamin kuma suji sallamar Mutallab din da meenal sun shigo hannunsu Aicha ta ™allah yadda suka sa™ale juna tana Wan kau da kanta gefe guda a han™ali tace barka da shigowa tana Wan gyara zamanta gefenta yazauna yana zaunar da meenal adayan gefe "" Ina kwana aicha ta fada kallonta yayi yace "" Lafiya lou harkin tashi tante barka da asubahi."" "" barkanmu alhaji yanzu muke maganarka nace nasan zaka shigo ka karya meenal sai ki zuba masa ko."" Kallon tante tayi tace "" ita waccen menene amfaninta da bazakice ita tayi masa ba?"" Da dan mamaki Mutallab yakalleta yace "" Tashi ki haWamin abun kari."" Aicha kuwa data Wan yun™ura tace "" Babu komai tayi zamanta ai sai Na hada muku."" Banza meenal tayi takuma ki tashi tana aikawa kowannen su da wani irin kallo."" Tea zan zuba ko kunun Aicha. "" cike da kaunarta yace "" Duk abinda kika zuba zanci."" Nan ta kalli meenal tace "" Me zan zuba miki sister?"" Tsaki meenal taja tace Nasakaki ne kisamun."" Aicha bata kulaalta ba tasamu kujera ta zauna har Mutallab yaga karya sannan tace "" Ranka yadade inada magana.""" "Ranki yadade ina jinki yafada yana murmushi sanda hakan yasa meenal harararta "" DanAllah ina nemana" alfarmar ´ar tayin aiki kaga gidan namu tabarakallah MashaaAllah in yaso mu sai muji da gyaran "bangaren naka da kula dakai aduba mana ranka yadade."" "" Ni kaina ya hanani sai ke wai ke wacce..."" batakarasa ba mutallab ya narka mata idanuwansa alamun ta'iya bakinta."" Lokacin danace miki kada ki dauka ai sai da kika dauka kuma ban hana kowaccenku dauka ba abinci ne gaskiya bazanci na mai aiki ba sannan babu mai aikin da zata dinga gyaramun bangarena nasanar muku."" "" Inshaa Allahu zamu kiyaye ranka yadade hakan ma mungode Aicha ta fada."" Afrah dake gefe ce tace "" Anty Aicha kinga har anyi matriculation a uni din da zaki fara na Niamey Naga su zee sun dora yanzu datuni dake."" "" hakan shine alkhairi agareni tafada tana kokarin barin gurin. Kamar zaice ina zataje sai kuma yayi shiru batare da yayi mata magana ba har ta bar bangaren ta huce nata sashin ko data karasa kuka taji ta subuce mata sosai Allah shaidane tana mutukar son tayi karatu Amma tanaji tana gani ya hanata ganin kukan bazai kareta da komai ba yasata mikewa tashiga wanka sannan tashiga da kayan abincin da aka ajiye mata jin motsin mutum abayanta yasata dan zabura tana jiyowa. "" Shine kika tafiyarki ko? A hankali kuma sai yabi idonta da yayi alamun kuka da kallo ko bai magana ba yasan akan dayan biyu take kuka wato karatunta amma sai yayi kamar bai ganiba yace ""Banason haka idan ina guri kidinga zama aicha hakan Nuna girmamawarki agareni ne."" "" Kayi hakuri danAllah nadantsaya uzuri anan kaga nashigar da kayan abincin ne Nagode sosai da hidimarka akaina Allah yacigaba da buda maka."" Takarasa fada kuka nacin ™arfinta Jawota yayi ji™insa yace "" banason wannan kukan hakan yana sawa naji babu dadi araina ko ™adan ina mutukar jin dadin wannan addu'ar taki matata wannan kamshin turaren wutarnan taki bakaramin dadi yakemun ba nima gobe zaki sakamun adakina."" "" Inshaa Allahu zanyi maka duk abunda kakeso."" "" Allah yayimiki albarka yafaWa cike da Nuna jindadinsa sannan sukayi sallama ya huce bangaren meenal ko dayaje tana zaune kan gadonta tana dannah waya."" Da wannan dannah wayar dakikeyi me zai hana kitashi kigyara bangarenki."" Ko dagowa batayi ba tace "" Nagyara ai shekaran jiya."" "" Haba meenal shekaranjiya yau ne?"" "" DanAllah kada kadameni nata fita zakayi katafi mana."" Wani takaicine yaji ya cika masa ransa hakan yasakashi fita yabar mata dakin, wayarta datafara ringing ta™allah Umma tagani gabanta ne yawadi kamin tadaga tana saurara daga can "" Diyata ina wuni kwana biyu bakya ta uwartaki ma kwatakwata ni gani anan hankali yatashi akanki gaba daya ina cikin damuwa kala kala nace Allah yasa wannan kiahiyar taki bata takura miki."" Kamar an sosawa meenal abinda ke mata kaikayi tace "" Wallahi wallahi nima tadameni daga zuwanta ga shegen munafurci umma bakiga bafa abunda takeyi."" Kuma daga mata kafa kikeyi? Nikam meenal ..."" ko shi bana raga masa ballantana ita."" "" Yauwa hakan ai yakamata macce tazo tasameki da mijinki kuma tana kokarin rabaku? Wannan ai babban kuskurene kada ki yarda wallahi ."" "" Ni wai umma babu wani malami da zaimun aikin fitar da'ita?"" Murmushi umma tayi dan dama zancen datake jira kenan tayimata saboda batada kudi a hannunta tace "" Aikam akwai manyan malamai yanzu ma wani da yayimun aiki kinga dubu dari uku na bashi bakiga aiki ba."" "" To umma zanturo ayimun danAllah kituramin account number ."" Wani murna umma tayi aci™in ranta kamin tace "" To badamuwa sukayi sallama."" Sallamar momy yasaka Meenal firgita tana kallonta "" Mumy kece? "" "" Meenal bazaki nutsuba bazakiyi hankali ba ? Umman dai bazaki rabu da'ita ba? Inaji mahaifinki har Allah ya'isa yajawo miki idan kika kara hulda da'ita shine bakiji ba? Shine kike kiranta kinsan girman Allah ya'isan iyaye."" "" Nifa mumy ba'ita bace ba"" "" To nidai meenal ki kula da duniyar nan gashinan kudin da kikace kinaso dady yace akawomiki sai kitashi kikaini nagaisa da kishiyartaki."" "" Wani irin gaisawa mumy ana zaune kalau? "" "" wai ke mai isa bakida wayo ne? Uwarki taxo taki gaisawa da abokiyar zamanki ai sai ace ba™in ciki takeyi narasa irin ´ar kissar nan da kisisina baki da'ita sai wauta da shirme."" Meenal dai" "tana ta zumbura baki haka ta karasa suka tafi. Har sashin takara tace ita wallahi bazata shiga ba"" kai" wannan yarinya Allah yashiryaki wallahi bari nashiga ni sai da mumy ta karasa tashige baranda sannan ta "isa palourn nata yaaAllah mumy ta ambata yadda taji sanyi mai ratsa jiki yashigeta da daddaWan kamshin turaren wuta sallama tayi Afrah da fannah da Aicha suna palour azaune kallo ma duk sukeyi hakan yasaka Aicha mikewa tana faWin "" Sannu da zuwa sannu mama tafada cike da girmama."" Mamakine yakusa kashe mumy ganin yadda aka Tarbeta cike da girmamawa har kasa Aicha ta gaida sannan ta nufi kitchen ta hado mata lemo ta kawo mata."" Su afrah ma suka gaisa anan nr afrah take sanar mata maman meenal ce "" Allah sarki mama Aikam nagode sosai Allah yakara girma."" "" Ameen yaaa Allah Nagode bari naje ko."" DanAllah inazuwa tafada tana shiga dakinta turaruka tasamata Aleda ta biyota har waje tana mata godiya har sai dataga wucewarta ta dawo. "" Meenal gaskiya kigyara halinki wannan ce kishiyarki kiga yadda tayimun kiga yadda ta tarairayeni."" Ai daman munafukace abunda yafi hakama zatayi indai wannan ce mai suffer aljanun."" Kinji rashin iya maganar taki ko? To Allah ya kyauta ni sai anjima."" To" kawai tace mata ta koma. ******* "Yadda afrah tashigo tana kuka yasa kowannen su kallon ta abba ne yace "" kada ki sake ki zaunamin anan" "idan bahaka ba to tabbas zan bata miki ranki."" Kuka sosai takeyi dayasa umma rikota tace "" ke lafiya zaki daga mana hankali muna zaune kalou sabida Allah."" "" Zaneni yayi yace "" intawo gida. "" "" tunda haka kikeso sai kizo ki zauna cewar abba."" "" Haba abba batsaya kaji tabakin yarinya ba karufeta da fada."" "" Nace bazanji ba duk iskancin da yaran naki sukeyi naga ke kike dorasu aure ne tunda takasa zamansa sai tayi kokari tazo ta zauna agidan."" "" wallahi Abba bayabani abinci ga dukana da yakeyi bayayimun komai watarana sai bayi wata baizo ba wallahi Abba ina neman Taimako."" Shiru yayi baice komai ba umma" "kuma tacigaba da zage zage da yasa Abba daka mata tsawa yace mata tafita daga da™insa.""" *** Wani ™alar missing dinsa takeyi hakan yasata daukar wayarta tashiga yimasa text *Ma chèriè ina "mutukar jindadin duk sanda kayabeni ina Roka maka Allah yakula mana dakai yahaWe maka kan matanka yakara tsareka akomai naka am in love with kissing you, hugging dinka yanasawa in rasa kaina kazo gareni ma chèriè matarka tana mutukar muradinka."" Cike da kunya tatashi ta aika masa hakan yasa" tamike ta dauki kankana da minannas da kaninfari da zuma ta hada ta markada tashanye. #Mutallab Asad #³an Tagwaye #Nana Diso #Billy s fari. *MUTALLAB ASAD* Book 2 SHAFI NA HUŠU Arewabook:- billysfari "Paid book ne, N500 via ACCOUNT NUMBER" 0020428430 "Ishaq Fatima A, Gt bank, sai shaidar biya ta +234 704 040 2435 ko +234 809 845 6130 Ga masu son vip" post 1k ne. A lokacin da sa™on ya iski wayarshi zuciyarshi ce tashiga bugawa A hankali ahankali kowanne lungu da "sakon nata yashiga cike da kulawa yakirata awayar ringing din farko tadaga tana mai saita muryarta cike da ´ar shagwaba tace "" Ma chèriè (abin kaunata) ya kasuwa am missing you."" "" Duk wani sashi najikina yana maraba dake Aicha kulawar nan taki bakaramin Nutsuwa take samin aci™in raina ba ina fatan zaki kasance ahaka har karshen rayuwarmu."" "" Inshaa Allahu Abin kaunata Allah yabani ikon kasancewa yadda kakeso har karshen rayuwarmu yabaka ikon Adalci tsakanin mu da kuma kulawa damu."" "" Ameen ameen masoyiya yafaWa yana danyin shiru."" Itama Wan juyar da idanuwanta tayi kamin tace"" Me kakeso yau in girka maka."" Murmushi yayi har tanajiyo acikin wayar yace "" Ke Nakeso da komai naki dear."" Kunyace ta rufeta tace "" Tohm angama ranka yadade ayi aiki lafiya Allah yadawo dakai lafiya."" Ameen yace mata. Ko dayakashe wayar Meenal yakirawo kusan bugu uku sannan tadauka "" Yaya akayi sai kirana kakeyi."" "" Kina lafiya? "" "" To bagashi na dauka ba idan banda lafiya ai bazan dauka ba Tsakani da Allah banason takura yaushe kabar gidan ko kamanta yau girkin munafukar matarka kamin kacemun ma ni zan gyara maka bangarenka."" Tsaki yaja yana kashe wayar itama tabi wayar da harara tana fadin munafuki kawai sai kace kirana da yakeyi. Tun daga Samanta ta hango Aicha tana shigewa bangaren Mutallab, duk da tasan ranar girkinta ce amma hakan ba ™aramin ™ona mata rai yayi ba don a ganinta iyayi da rawar kan Aïcha ya yi yawa, kwafa tayi tare da komawa cikin palourn nata tayi zaune tana tunanin abinda za" tayi ta Sakantawa Aïcha rai. A can Sangaren Mutallab Win gyaran Wakin Aïcha keyi cike da zallar farincikin tana tunanin kalaman da "mijin nata ya gama faWa mata tana murmusawa aduk lokacin data tuna, tsaye tayi bayan ta kammala taga yadda ko ina yayi ™al sai ™amshi ke tashi ta sauke ajiyar zuciya sannan ta Wauko remote Win a.c ta daidaita gudunta wanda atake sanyin da ™amshin suka gauraye waje Waya suka bada wani kalar daddaWan ™amshi dake saukar da gajiya tare da saka natsuwar zuciya, ficewa tayi haWe da jan ™ofar ta rufe sannan ta koma part Winta ta faWa kitchen, tsaye tayi tana tunanin yau me zata Worawa masoyin nata, tuna soyayyarsa da tuwo yasa ta yanke shawarar yimasa shi, ruwan zafi ta fara Worawa bayan ta kunna gas, sannan ta gyara kayan miyanta ta markaWa a blender ta ajiye gefe, tuwon semovita ta ri™a masa tare da miyar ugun data sha gyaWa da busasshen kifi sannan ta haWa masa coconut juice, tana gamawa bayan ta haWa komai ta gyara kitchen Win sannan ta wuce bedroom ta faWa toilet tayi wanka da kalolin showergel Winta masu matu™ar ™amshi ta Wauro arwala ta fito ta tsane jikinta da ™aramin towel ta zauna gaban madubi ta shafa mayukkanta dasu khumras da collaccam ta murje duk wani lungu da sa™o na jikinta dasu ta yiwa fuskara light make-up tare da ciro kayan da zata saka a wadrobe, wata haWaWWiyar atamfa ta Wauko da akayi mata Wunkin pitet gown data kame i'lahirin jikinta ta saka, murmushi tayi lokacin data kalli kanta ajikin madubi haWe da ´ar jin kunyar yadda zata isa wajen mijin nata a haka har tana rufe fuskarta da tafin hannuwanta, jin ™arar buWe gate Win gidan ya tabbatar mata da dawowar maigidan nasu, da sauri ta Wauki Wan kwalinta bayan ta ri™e sumar kanta ™asa ta murza Waurin ture yanda za'a iya ganin tulin sumar tata data Waure ta baya, a gurguje ta laka ´an kunnayenta ta sake feshe jikinta da turare sannan tasa flat shoes ta fice daga Wakin da Wan sauri gabaWaya albarkatun jikinta na motsawa, tana fitowa Mutallab na kawowa dan har ya shigo sashen nasu yana faman zuba idanuwa bai ganta ba, cak yakasa Waga ™afa lokacin da idanuwansa suka sauka akan fuskarta tana nufo wajensa Wauke da murmushi, sanyayyar ajiyar zuciya ya suke yana mayar mata da martani tare da buWe hannuwansa alamun tarbarta, a yangace Aïcha ta ™araso ta shige jikinsa tana faWin, ""Oyoyo má Chèri you are welcome."" Tana zagayesa da hannuwanta kamar yadda yayi mata tana Wora kanta a saman faffaWan ™irjinsa, lokaci Waya suka sauke ajiyar zuciya yace, ""Thank you Mon Amour irin wannan kwalliya haka kamar zakije gasar sarauniyar kyau ta duniya?"" Šago kanta tayi suna kallon juna ta sakar mashi wani ™ayataccen murmushi daya haifar masa da wata irin kasala tana cewa, ""Me nakeyi da gasar sarauniyar kyau ta duniya bayan nasan ni Win sarauniya ce awajen mijina? Muje na taimaka maka ka samu kayi wanka ka huta dan nasan ka gaji."" Takai zancen tana kissing bakinsa sannan tana hannunsa suka nufi sama inda sashen nasa yake ba tare data bashi damar cewa komai ba, tamkar yaro haka yabi bayanta yana kallon yanda take juya mazaunanta har suka iso palourn, tura ™ofar yai ya janyota ajikinsa yana jingina da ™ofar tare da Wora hannayensa a saman mazaunan nata ta Wora tafin hannayenta asaman ™irjinsa suna kallon juna, Waga masa gira tayi cikin wata irin tausassar murya tace, ""Ya dai Mr. Mutallab?"" Yanda jikinsa ya masa ya sashi yin sama da hannayensa zuwa saman bayanta ya sake mannata ajikinsa sosai haWe da cewa, ""You look so beautiful Mon Amour."" Tare da haWe bakinsu waje Waya yana mata wani irin Nigerian kiss da yasa Aïcha taji ™afafuwan ta na neman Waukarta. ""Innalillahi wa'inna ilaihirrajiun wannan wace irin jaraba ce haka daga shigowarki."" Suka jiyo muryar Meenal da tun Wazu da Aïcha ta gama gyaran Wakin don neman magana tazo palourn ta zauna bayan ta sauke duka pillow Win kujerun a ™asa ta Wora ™afafuwan ta akan center table dake tsakiyar palourn ta shiga latsar wayarta" "hankali kwance tafaWa cikin Saci rai, da sauri Aïcha ta jaye jikinta a jikin Mutallab cike da jin kunya shi" "kuma yabi Meenal Win da wani mugun kallo, ""Amma dai kaji kunya wallahi ™aramar yarinya na maka" "karuwanci ka biyeta."" Lumshe idanuwa Mutallab yai zuciyarsa nayi masa ™una ba tare daya bi takanta ba yace, ""meya kawo ki Wakina?"" Kafin ta amsa mashi Aïcha tace, ""Má Chèri bari na haWa maka ruwan wankanka kafin ka shigo."" Ta wuce bedroom Winsa kai tsaye ba tare data kalli inda Meenal Win take tsaye ba tana aiko mata da harara, ""ba dake nake ba?"" Mutallab ya faWa cikin Sacin rai ta turo baki haWe da" "cewa, ""Kana nufin banda ikon shigowa Wakinka ne ko meye?""" """Look Meenal! Bana son tashin hankali akan me zaki shigo Wakina bayan kinsan ba kece da aiki ba? ai ko" "shigowa zakiyi kamata yayi kibari sai idan ina nan ina har akwai wani abun, shima sai kin nemi izinin shigowa kafin nan saboda bakisan a wane yanayin zaki iya riskarmu aciki ba."" ""Saboda gaku jarababbu ko Mutallab."" Meenal tafaWa kai tsaye tana kallon cikin idanuwansa kafin taci gaba da cewa, ""To wallahi ba'a isa hanani shigowa Wakin mijina ba sai dai ku kudena wannan jarabar taku idan har bakwa son aganeku, munafuncin banza munafuncin wofi."" Tana jan tsaki ta fice daga falon zuciyarta nayi mata wani irin tu™u™i ganin da tayiwa Aïcha ajikin mutallab tare da banko masu ™ofar da ™arfi, girgiza kai Mutallab yai yana sauke ajiyar zuciya kafin yawuce bedroom, da Aïcha yaci karo tana ™o™arin fitowa dan har ta gama haWa mashi ruwan, murmushi ya sakar mata tare da ri™o hannunta yace, ""ina kuma zaki je."" ""Ka samu kayi wanka bari naje na kawo maka abinci."" TafaWa tana shafo fuskarsa, ""No kifara bani wannan naci tukuna."" Ya faWa yana kai hannunsa tayi saurin janyewa tana dariya, ""Allah Má Chèri kadena."" TafaWa aWan shagwaSe tana cuno baki, ba tare da yace wani abu ya shiga shinshinar wuyanta yana kaimata kiss kafin kuma ya shiga yawo da hannunwansa a sassan jikinta yana aika mata da sumbatar ta kowace gaSa, atake Aïcha ta shiga karSar sa™on tana juya kai haWe da mayar masa da martani wanda hakan ya sake jefashi wata duniyar ya Wagata cak zuwa kan makeken gadon, cikin ™warewa yake sarrafa kowane sashe na jikinta yana bashi ha™™insa itama tana taimaka masa har ya samu natsuwa sannan suka shiga wankan atare, suna fitowa ya kalleta haWe da cewa, ""Kin dai hanani naci sai ™walele kike mun ko?"" Cikin jin kunya ta rufe fuskarta haWe da cewa, ""Ni gaskiya kadena Má Chèri bana so."" ""Aidama nasan bakya sona min Amour shiyasa har yau kika kasa mallaka mani kanki."" Ya ™are zancen yana zaunawa bakin gadon tare da janyota ya zaunar saman cinyarsa yana kallonta, ""kidena wahalar da zuciyata haka Aïcha kibani damar nuna maki irin tarin ™aunar da nakeyi maki ta hanyar zamowarmu abu Waya, ko har yanzu banyi maku ba bakya sona?"" Kanta dake ™asa ta Wago haWe da cewa, ""wace macce Allah zai mallakawa miji kamarka tace bata so, ko wancan lokacin ganin nakeyi kafi ™arfina shiyasa nafaWi hakan dan kar na yaudari kaina."" ""Amma yanzu ai kinga banfi ™arfinki ba tunda gani acikin" "gidana, pls Aïcha kibarni na WanWani zumarki kota kashe mani ™ishirwar dake tare dani.""" """You're are free to do so Má chère but not now."" Ta faWa tana rufe fuskarta ya zaro idanuwa haWe da" "cewa, ""Sai yaushe kenan ni Mutallab naga takaina."" Dariya ta saki tana mi™ewa daga saman cinyar tasa ta nufi ™ofar fita Wakin tana cewa, ""Ko yaushe amma banda yanzun."" Tayi mashi Gwale sannan tafice da sauri tabar Wakin gabaWaya, sashenta ta koma ta Wauko lafiyayyen abincin data shirya masa ta jere akan dining table, tana cikin gyara kulolin yafito waya a kunnensa yana magana da Aryan, tsaye tayi har ya" "™araso wajen ta ja mashi kujera ya zauna itama ta nemi ta kusa dashi ta zauna tana jiran ya ™are," kallonta yai yamata alama data zuba masa ta buWe kular ta fara saka mashi tuwon sanan ta zuba miyar "ta tsiyaya masa ruwa a cup ta ajiye gefe, ""Wow har yawuna sun tsinke."" Ya faWa lokacin daya gama wayar ya haWe hannayensa waje Waya yana murzawa irin he's eager Win nan ya Wauki ruwan dake gefe ya Wan kurSa sannan ya soma cin tuwon yana lumshe idanuwa saboda yadda yayi mashi daWi ita kuma tana yimasa dariya, sai daya canye ta sake ™ara masa ya canye shima saboda Allah yayi masa don tuwo ko wane irine ta tsiyaya masa coconut juice Win daya sha madara ta bashi yasha, Wago kansa yai yana kallonta haWe da cewa, ""Na gode Mon Amour abincin yai daWi sosai Allah yayi maki Albarka."" Ta amsa da ""amin"" sannan ya mi™e ya koma palour ita kuma ta shiga tattare wajen ta kwashe kwanon tagyara sannan tadawo suka zauna suna kallo tana yimasa fira, bai bashi yafita ba sai da aka kira sallar magrib don dama bayan la'asar ne ya dawo gidan, arwala yayi ya sauya kayan jikinsa sannan suka fito tare ya nufi sashen Meenal ita kuma ta nufi sashen su tánte, tana ciki ya shigo ransa aSace da alama Meenal ta Sata masa rai, gaishe da su tánte yai sannan ta rakasa ya Wauki motarsa ya fice zuwa Masallaci dan daga can zai biya wajen Abba da Dadyn Meenal ya gaishesu dan tunda yadawo bai samu zuwa ba, ita kuma anan sashen tánte ta tsaya tayi sallah suka Wan taSa fira sannan ta wuce sashenta ta sake gyara kanta kafin ya dawo dan ita da kanta tana jin tana bu™atar mijin nata a yanzu, sai dai data tuna me zai faru da ita kuma sai taji gabanta na faWuwa, da wannan tunanin ta gama shiryawa tsaf cikin kayan baccinta masu" matu™ar Waukar hankali bayan tayi sallah isha tana jiran dawowarsa. Mutallab kuwa daya dawo sashen su tánte yafara wucewa ya kaimasu abinda ya siyo masu a leda kafin "sukayi sai da safe ya wuce sashen Meenal, kusan karo sukayi da ita tana regen sashen Aïcha Win ko zataga dawowarsa, ganin kallon da yakeyi mata ya sata haWe rai tare da cewa, ""Me akayi ne wai kazo kayi mani tsaye, idan ba shigowa zakayi ba ka koma inda kafito."" Ajiyar zuciya ya sauke yana Wan bin palourn nata da kallo yau ba laifi ta Wan gyara ba kamar kullum ba ya mi™a mata Wayar ledar dake hannunsa yana cewa, ""Badai wani abu ko?"" Ta amsa ta buWe ledar tana cewa, ""Muga Wayar dan bazan yarda ba sai nafara zaSa."" Ba tare daya bi takanta ba yace, ""Ba wannan na tambayeki ba nace akwai wani abu ko natafi Shikenan sai da safe."" ""Zaka faWi haka tunda kasan baka yimani adalci ba nata yafi yawa, ni dai duk aka zalinceni.."" bata ™arasa ba ya daka mata tsawa haWe da cewa, ""Wai meyasa Meenal sam bakya da hankali, na dawo baki yimani sannu da zuwa ba, na siyo abu na kawo maku bakiyi godiya ba sannan ina tambayarki in akwai wani abun kina ™o™arin kafada mani maganar banza, ina dai kome zanyi kuWi na ne ba naki ba ko?"" ""Eh amma idan ma zaka sayi abu wani yafi yawa ai nawa ya dace ace yafi yawa tunda nice babba ba ita ba, Shikenan kuma sai kace bazanyi magana ba."" ""Mtssss..."" Yaja tsaki ranasa aSace yana cewa, ""Kijira idan nata Win yafi yawa sai kiyi ™orafi."" Ya™are zancen tare da ficewa daga Wakin yana mamakin wace irin rayuwace haka Meenal keda ita, jifa da ledar Meenal tayi zuciyarta" "nayi mata wani irin sululi haWe da jin Wacin wai yau mijinta ne zai kwana da wata acikin Wakinsa a gidanta, wani irin kishi taji ya taso mata wanda atake hawaye suka fara saukar mata a fuska tana jin wata irin" tsabar Aïcha Win marar misaltuwa a zuciyarta... #Mutallab Asad #³an Tagwaye #Nana Diso #Billy s fari *MUTALLAB ASAD* Book 2 SHAFI NA BIYAR. Arewabook:- billysfari "Paid book ne, N500 via ACCOUNT NUMBER" 0020428430 "Ishaq Fatima A, Gt bank, sai shaidar biya ta +234 704 040 2435 ko +234 809 845 6130 Ga masu son vip" post 1k ne. "Jiki a sanyaye Mutallab ya turo kofar Wakin Aïcha ya shiga, daddaWan ™amshin turaren wutar data saka" "daya marabci hancinsa ya sashi sauke ajiyar zuciya haWe da tafiya da kaso hamsin bisa Wari na damuwarsa, tasowa tayi saye da hijabi har ™asa dake jikinta ta tarbesa tana cewa, ""oyoyo má chèri sannu da zuwa."" Ta bashi kyakkyawar runguma tana karSar ledar dake hannunsa, murmushi ya saki haWe da ri™ota yana cewa, ""Yawwa Babyn má chèri inata sauri kar nadawo na samu kinyi bacci duk da nayi tsammanin iskoki a sashen su tánte, ya zaman gida?"" ""So boring saboda baka cikinsa."" ""Allah Mon Amour?"" Ta Waya masa kai tana ™arasawa daga ciki tare da Wora ledojin akan center table shi kuma ya nemi kujera ya zauna yana jin wata irin kasala tattare dashi, ""Me zaka ci?"" ""Gashi nan a leda ki dauko ki zuba mana, ina fatan dai bakiyi wahalar girka mana komai ba ko?"" ""Eh dayake Wazu da yawa nayi abincin" "shiyasa ban Wora wani ba nasan zai ishemu.""" "Ta ™are zancen tana zaunawa kusa dashi tare da cire masa hular kansa ta ajiye gefe, ""Sannu má chèri ya" "Abba ka samesu lafiya?"" ""Lafiya kalau suna gaisheku."" ""Muna amsawa."" TafaWa tare da mi™ewa ta Wauko masu plate ta juye masu gasasshen naman kaza da tsiren daya siyo, sai d suka ™oshi sukayi nak sannan ta tashi ta kwashe sauran takai kici cikin fridge ta saka, haka ma sauran tuwon da miya ta saka su acikin fridge ta tsaya ta wanke kayan da sukayi amfani dasu sannan tafito suka hau fira, sosai Mutallab ke enjoying firar da Aïcha keyi masa wadda gabaWaya rabin jikinta ke saman nashi suna firar yana yamutsata, har ™arfe sha biyu tayi Mutallab na sashen na Aïcha suna fira tana kyakyatawa saboda yadda yakeyi mata wasu abubuwan ajiki, da haka labari ya fara sauyawa tsakaninsu dan tuni Mutallab ke" "neman birkice mata, agogon dake Wauke a tsintsiyar hannunsa ya duba yaga kusan ™arfe sha biyu da rabi, Waaa Aïcha yayi da jikinta gabaWaya ya gama mutuwa saboda kalolin wasannin da yai da ita suka nufi bedroom Win nata dake tashin wani sanyayyen ™amshin turarukka da khumras Win data mulke jikinta dasu, toilet Win ta ya shiga ya gashi a gyare tsaf ya wanko bakinsa da mouthwash sannan yafito ya shiga rage kayansa tare da hawowa kan gadon ya janyo Aïcha a jikinsa dan tuni yai fatali da hijabin tun a palour, wasu sabbin kalolin wasanni masu rikitarwa da tsayawa a zuciya ya shiga yimata tana tayashi kafin can ya mirgino kanta, saiti kunnenta ya raWa mata wata magana cike da jin kunya ta Waga masa kai, kamar jira Mutallab keyi cikin wani salon ya ™ara zafafa wasannin da yakeyi mata kafin kuma cikin hikima ya ™o™arinmaida su abu Waya shi da ita, tsananin tashin hankali da kuma azabar da Aïcha taji ya sata ™an™amesa jikinta na rawa jin wani abu ya ratsata ta ™asanta, shi kuwa banda kiran sunan Allah ba" "abinda yakeyi jinsa a wata sabuwar duniya yana yawo saman gajimare saboda daWinta, tun Aïcha na tunanin zata iya jurewa har takasa ta saka mashi kuka amma bai barta ba sai daya samu cikakkiyar natsuwar da yakwana biyu bai samu irinta ba sannan ya koma gefe ya janyota yana rarrashinta, a daren sai da yayi sau uku sannan ya samu tashi yayi wanka yana yaba jarumtarta da bata hana shi ba duk da zafin da take ji da kuma yadda ya gajiyar da ita. Shi ya taimaka mata tayo wankan itama sannan ya wuce wajen sallah jin antada sallar asuba fuskarsa Wauke da farincikin yadda A'isha ta shayar dashi zumar ta ba" tare data nuna gajiyawa ba yana sanya mata albarka. A inda tayi sallah nan ya dawo ya tadda ita tayi bacci ya Wauketa ya maidata kan gado sannan ya zauna "yayi azkar Winsa, yana gamawa shima ya koma yayi kwanciyarsa yana sanyata ajikinsa har bacci ya Waukesa, Bai farka ba sai kusan ™arfe goma na safe ya mi™a hannunsa gefen da take da niyar lalubota yaji wayam, buWe idanuwansa yai yaga gabaWaya ma bata cikin Wakin dan haka ya tashi zaune yana zuro ™afafuwansa ™asan gadon, daidai lokacin tafito toilet Waure da towel ya Wago kansa yana kallonta, wata irin kunya ce ta rufeta ta du™ar da kanta ™asa batare data ™araso ba ya mi™e ya ri™ota ya zaunar da ita bakin gadon yana cewa, ""Morning daWina kin tashi lafiya?"" Hannu ta saka ta rufe fuskarta cike da jin kunyar abinda yace tana mamakinsa yayi dariya sannan ya ™arasa gaban madubin ya Wauko man shafawarta yana cewa, ""Wa yace ki wahalar mani da kanki baki jira na taimaka maki kinyo wankan ba?"" A bunda bai sani ba tuni Aïcha ta tashi tayi ´an gyare-gyaren da zatayi ta haWa masu breakfast mai sau™i sannan ta shiga wankan, bata iya tanka masa ba tana kallonsa ya buWe man ya shiga shafa mata ajiki, ™o™arin zare towel Win da take Wauke dashi yai ta ri™e tana shagwaSe fuska haWe da cewa, ""E'ehm má" "chèri Ni dai kabarni na ™arara da kaina ka shiga ga ruwan wanka na haWa maka pls."" Yadda Wai tayi" "maganar a shagwaSe da yadda yabi jikinta da mai yana shafawa tuna ya sake janyo masa sha'awarta, bai" "tsaya saurararta ba ya janye towel Win ya shiga shafa mata man yana wani murza breast Winta cikin wani irin salo kafin daga bisani Aïcha taji yakai bakinsa akai, ba tada zaSin daya wuce ta sake bashi kai bori ya hau suka sake lulawa wata duniyar, wannan karon tare suka shiga wankan bayan ya samu natsuwa sannan suka fito suka shirya, ita tafara gyarawa cikin doguwar riga abaya ta aza Wan kwalinta saman kai," "kafin ya saka rigarshi shi kuma ya wuce sashensa yana faWin, ""ina zuwa Mon Amour""." Shiryowa yai cikin wani haWaWWen yadi sai tashin ™amshi yakeyi sannan ya dawo cikin Wakin ya sameta a "palour kwance saman kujera ya zauna kusa da ita yana shafo fuskarta haWe da cewa, ""Sannu Mon Amour Allah yayi maki Albarka ya ji™an su má pèrè da má mère, kin bani farinciki marar adadi, haka kin samamani natsuwar dana jima ban samu ba, Allah ya saka maki da alkhairi."" Cike da jin kunya ta rufe idanuwanta yakai bakinsa a saman goshinta ya sumbat, mayafin abayarta taja ta rufe fuskar shi kuma ya shiga yimata cakulkuli har sai data buWe fuskar tana dariya, dariyar yai shima haWe da mi™ewa yana faWin, ""Ki kula mani da kanki bari naje na samo mana abunda zamu karya kona karSo mana a wajensu tánte."" Yana juyawa zai bar palourn ta ri™o hannunsa tana cewa, ""Akwai shi anan na haWa mana tun Wazu."" Zaro idanuwa yai yana kallonta yace, ""Wai duk wannan gajiyar dana tara maki sai da kika tashi kika haWa abun kari? Iyyeee ashe matata jaruma ce har haka nan sani ba."" Ya ida zancen yana Wagata daga kwancena da take ta tashi zaune, agogon hannunsa ya duba haWe da cewa, ""Oya tashi muje kici abinci ana maganar karfe sha biyu bakiyi kari ba."" Ya Wagata haWe da mi™ar da ita tsaye suka nufi kan dining table, kujera yaja yafara zaunar da ita sannan ya jawo tashi ya zauna, da kansa ya zuba masu abun karyawar ya haWa masu shayi mai kauri sannan ya janyota ya zaunar saman cinyarsa ya shiga ci da ita, sai daya tabbatar taci sosai ta ™oshi sannan ya Wauki sauran yaci, bayan sun kammala tana ™o™arin tashi ta kwashe kayan ya maida ita ta zauna da kansa ya kwashe ya kai kitchen sannan ya dawo ya gyara wajen, hannu yami™a mata bayan ya gama suka dawo cikin palourn ya zaunar da ita ya kunna mata tv yana cewa, ""Bari naje na gaida su tánte na duba ´ar uwarki yadda ta tashi, ko zaki je?"" Wani kallo tayi masa tana ma™e kafaWa haWe da turo baki tace, ""So kakeyi su gane ko me kayi mani ko."" Ya ja karan hancinta haWe dayin dariya yana kwaikwayon yanda tayi maganar a shagwaSe tayi saurin rufe fuskarta sannan ya" fice yana jin wani farinciki tattare dashi. Sashen Meenal ya shiga ya taddata ta cika tayi fam kamar tafashe fuskarta tayi ja idanuwanta sun "kumbura da alama tayi kuka, ""Subhanallahi! Meenal meka faruwa dake ne haka?"" Ya faWa fuskarsa na canjawa cike da damuwa tare da ™arasowa bakin gadon da take zaune ya zauna tare da ™o™arin janyota a jikinsa ba tare daya damu da yanayin warin toilet dake tashi acikin Wakin ba, buge masa hannu tayi tana fashewa da wani irin kuka ta tura kanta cikin ™afafuwa, ""innalillahi wa'inna ilaihirrajiun, me akayi maki ne Meenal, baki da lafiya ne?"" Ya sake tambayarta yana janyota jikinsa ta turesa cikin kuka tana cewa, ""idan ma bani da lafiya Mutallab sai dai na mutu baka sani ba tunda kana can kana farinciki da matarka baka damu da yanayin da zan shiga ba, tunda kake dani ko awa Waya baka taSa zaunawa munyi fira da kai ba amma ina jinka jiya har kusan ™arfe Waya kana fira da matarka, wannan ai ba adalci bane" "tunda kasan ni ba haka kake yimani ba."" ""Haba Meenal kin taSa zaunawa zakiyi fira dani na™i" "saurararki?"" ""Ai ina jinka ba ita takeyi maka firar ba kai kake yimata tana faman dariya saboda ka nuna" "mani kayi sabuwar amarya."" ""Ya Salam! To kiyi ha™uri kema zamu ri™a yin firar dake, Shikenan?"" Mutallab ya faWa dan har ga Allah bazai iya cigaba da sauraren wannan ™o™arin nata ba. (Babu wani zancen adalci dan mijinki yayi fira da abokiyar zamanki baiyi dake ba, hakan ba dole bane a musulunce saboda ita tasan yadda zata ja hankalinsa suyi firar ne, ke kuma baki sani ba watakilma idan ya dauko maku labari gwasaleshi kike yi ko ki ™aryatasa, taya kike tunanin zai ji dadin cigaba da baki labarin sabanin ita da zata bashi lokaci ta sauraresa, idan kina tunanin hakan dole ne kuma yana cikin adalci kinyi kuskure, ki gyara tunaninki da kuma kalamanki wajen magana sannan ki tanadi daWadan labaran da zaki iya ba maigida, hakan zai sa ki iya ri™e zaren fira dashi kamar yadda takeyi, amma matu™ar mai gida zaizo yana baki labari kina haWe fuska kina cewa anya haka ne? Kai ba gaskiya bane labarin nan, Ni dai" "bacci nake ji, to wallahi sai dai kiji wata nayi kuma kidawo kina ™orafi baida adalci.""" "Hawayenta ta share tana jan mijina a hancinta kafin tace, ""Bana so kar ma ka gyara ai Allah zai" "tambayeka."" ""Allah ya kyauta."" Ya faWa haWe da mi™ewa zai fice ta sake cewa, ""Mintinka nawa da shigowa amma har ka mi™e zaka fita ka koma wajenta bayan tun safe kana can sai yanzu kafito."" ""Zan je ne mugaisa dasu tánte."" ""An dai ji kunya tun safe ace baka hito ba ka gaishesu sai yanzu."" Bai tankata ba ya fice daga Wakin dan ya lura idan ya biye mata yanzu zasu saida hali, sashensu tánte ya nufa ya sameta a palour zaune tana kallo Afrah kuma tana kitchen tana haWawa Farouk abinci dan yace mata yau zaizo wajenta ya ganeta, sai da suka gaisa da tánte ta tambayesa ya kwanan iyalin nasa ya amsa mata da ""lafiya suke."" sannan yace, ""Tánte ina Afrah ne?"" ""Tan kitchen anata girke-girke yau mutumen nata ne zai zo."" Tana rufe baki Afrah nafitowa daga kitchen Win, ganin yayan nata yasa farinciki bayyana a fuskarta ™araso cikin palourn ta gaishesa, ""Ya Mutallab ina wuni?"" ""Lafiya kalau Afrah kin tashi lafiya?"" ""Lafiya lau ina Aunty Aïcha duk yau bamuga fitowarta ba, Meenal kaWai ce tafito ta karya."" ""Bata jin daWi ne, amma tante me yasa kuke ba Meenal abinci bayan ita bata dafo takawo maku ba?"" Ya faWa yana maido kallonsa ga tantè, ""To ya zamuyi? Ai Bama hanata ba tunda akwaishi ko?"" ""To Shikenan, ni zan hanata, idan har bazata iya girkawa da kanta bari ta zauna da yunwarta, wannan ai renon wayau ne."" Ya faWa ransa a Wan Saci, ""Allah ya kyauta kayita ha™uri, mu mata sha'anin mu sai ana kai zuciya nesa."" Bai ce komai ba ya mi™e zai fita, har yakai bakin kofa ya juyo haWe da kallon Afrah dake ™o™arin tashi yace, ""Afrah ki faWawa Farouk Abba nason ganinsa idan yazo, jiya yabani sau™in nafaWa masa sai na manta, inaga yana so yaji lokacin daya shirya ne saboda asa date Win aurenku dan baffa yace iyayensa sun je suna son asa masu rana, shine yace su dan dakata saboda yaji ta bakin shi yaron."" Cike da jin kunya Afrah tace, ""Toh."" Sannan takoma kitchen, tánte kuwa cewa tayi , ""Masha Allah, Allah ya Sanya alkhairi yasa ayi damu, addu'a ta kenan wannan al'amari ya tabbata itama ta shige Wakinta kamarsauran ´an uwanta duk da dai naji Asiya data zo jiya tana cewa ita ´ar uwar taku Jiddah mijin ya korota bayan yayi mata dukan tsiya."" ""Allah ya sawa™e tánte, abinda tun farko nake ta gudar mata kenan, gashi aure ko shekarewa bai gina ace ta dawo gida."" ""Abun bai yi daWi ba gaskiya."" ""Allah ya kyauta."" Mutallab yafaWa" tare da ficewarsa... #Mutallab Asad. #³an Tagwaye #Nana Diso #Billy s fari. *MUTALLAB ASAD* Book 2 SHAFI NA BAKWAI Arewabook:- billysfari "Paid book ne, N500 via ACCOUNT NUMBER" 0020428430 "Ishaq Fatima A, Gt bank, sai shaidar biya ta +234 704 040 2435 ko +234 809 845 6130 Ga masu son vip" post 1k ne. "Cikin murya ta abin tausayi da'ita ma kanta ci™in raunin zagar mata iyaye take tace "" DanAllah kayi hakuri" "rashin hakurin babu abunda zaijawo sai danasani mu mata tunanin mu bakamar naku ba ma chèriè tafada kuka na k'okarin kwace mata "" a han™ali yadawo ya zauna yana rungumeta ji™inta hade da faWin "" Kada ki sake kiyi kuka akan maganarta banason hawayenki yazuba ga wacce bata kai ba kinji matar aljannah."" Duk da yadda yaci ™arfinta sai cewa tayi To bazanyi ba."" Wani kalar hugging dinta yayi da shi" "™ansa yasan ya haifar masa da Nutsuwa dan ya kau mata da hankalinta sai cewa yayi "" Sannu da kokari" "matar aljannah Allah yahadaki da Alkhairi duniya da lahira da™ina sai kamshi yakeyi me kika dafamin?""" "Dan mikewa tayi tace "" Yanzu zan dafa dai abinci bandafa ba yau bacci ne yaci ™arfina sai dai ko nayi maka fried yam kamin nadora."" "" A'a is okay basai kinyi ba banajin yunwa inajin yau kawai kiyimun jallop ita nake sha'awa. "" "" Tohm bari Naje ko akwai abunda zanyi maka?"" Breast dinta yataba yace "" Wannan."" Hakan yasata saurin fita tana ´ar dariyar dabata kai har zuciya ba ko da zata shiga part dinta sai data tabbatar ta rufe ko'ina kamin tashige ciki tunda Afrah tace mata anfara shigo mata dole ta kiyaye dan batasan me za'a zo ayi mata ba watarana. Sosai kalaman meenal suka shiga dawo mata ko datayi blending kayan miya tashiga dafa naman ta dora jallop din sannan ta hada masa coslaw wayar tace taji tana ringing hakan yasata saurin dagawa tana faWin "" Mama iyami ."" "" Aicha kuna lafiya?"" Kawai batasan meyasa ba sai tafashe mata da kuka. "" Subhanallahi wani abun ke faruwane?"" "" Mama matarsa tafara kaini bango wallahi wallahi ."" "" To daman aicha wacce kishiyace bazata kaiki bango ba? Ai kawai kiyi kokarin ™auda kanki daga sabgarta gaba daya."" "" Wallahi Mama bana kulata ta tayita zagina tana gayamun maganganu To wannan ai ™anta tayiwa nidai ina baki shawara ko da wasa kada kisake ki soma rikici da kishiya agaban mijinki hakan zai siyamiki daraja ba ´ar ™adan ba kiyi duk yadda zakiyi ki kau da kanki ai basai nagayamiki ba shi dai wannan mijin naki yanzu shine gatanki dan haka ta hanyar kissa da kisisina kiyi kokarin mallake komai nasa abunda kikaga ya gagareki sai kiyi kokarin hadawa da gayawa Allah daga kishiyar har ´an uwansa kiyi kokarin zama dasu da zuciya guda daya kinji."" "" To mama inshaa Allahu ."" "" Wallahi yanzu kika biya ta kishiya baki zaman aure lafiya abanza a wofi sai kikai kanki wuta gwara kisa aranki indai mijinki nayi dake kuma yanasonki yana kaunarki to magana takare kowa yayi takansa yaya karatun da nature miki ta WhatsApp kin duba kuwa."" "" Ni wallahi kunya nakeji Aicha tafada tana ´an dariya."" "" ina gayamiki ki ajiye wannan kyan naki kinga duwawa abun mamaki ne billahilazi babu ruwan maza da maganar kyau idan macce ta iya sarrafashi yanzun nan zakiga ko ganinta yayi yana son kasancewa da'ita kiga wasu mazan suna son macce kamar me koda kuwa bakinta yakai bakin fenti kirasa me sukagani to wallahi dadin kwanciya take dashi dan haka idan ma zaki kara zagewa kikara hade da dagewa."" "" Tohm inshaa Allahu. Yanzu kinyi haWin matsin nan da nagayamiki."" "" Ni wallahi banason" "matsin nan."" "" Malama kamamin bakinki gefe ki tabbatar kinyi yau dinnan ai kinada" GANYEN MAGARYA KANINFARI ALIM KADAN HABBATUSSAUDA MISKI Hadesu zakiyi sai ki tafasa su kishiga ruwan sau daya zakiyi a wata 3 karki karayi sai dai idan haihuwa kikayi zaki iya jera kwana uku kinayi bayan kingama sai ki haWa Tsumi kuma shima ga yadda zakiyi naji ma kamar kina cikin kitchen ko kiyi kokari ki haWa yanzu TSUMIN KANKANA -KANKANA -CINNAMON COKALI 1 -KANINFARI RABIN -KARAMIN COKALI -ZUMA COKALI 1 -DABINO GUDA 3 -MINANNAS RABIN COKALI. Ki HaWesu ki markada sai ki tace ki shanye sannan inagayamiki bawai kisha "kiyi sangangan akan gado ba babu wani moving maza nason kalmomin batsa fiye da tunanin mata dan idan yana saduwa dake ki kasance mai kiran sunansa ahankali kina masa daWaddun nishi haWe da gayamasa yadda kikeson sa hakan zai sakashi kara karfi da kuma hanzari gareki kuma yanasakawa namiji yajiki fiye da matarsa indai batayi masa hakan wannan sirruka ne ki rike sannan acigaba da hakuri dan dole zaman tare zo mu zauna ne kuma zo mu saSa Allah yakara baku zaman lafiya bari Nabarki haka sai mun kara magana."" "" Nagode mama Allah yakara tsawon rai.Sai wajejen magariba sannan tagama girkin wanka tayi tadafa haWin matsin da tsumin tasha daga nan tasaka wata light doguwar riga ta Nufi bangaren su tante. "" Yanzu nake faWin lafiya tun dazu banganki ba? "" "" Wallahi mama natsaya girki ne tafaWa tana ajiye basket din hannunta adaidai nan Afrah tafito tana fadin "" Naje part din naki naga arufe inatayimiki dariya nace ashe dai kin dauki maganata."" Dariya Aicha tayi tace "" banda ki kirani na bude miki to gashinan yau jallop nayi mana.""Nan suka hau hira tsakaninsu har tante tana gayamata yau iyayen umar sukaje gurin Abba za'a kai kudi da saka rana"" murna Aicha haWe da fatan alkhairi nan kuma aka" shiga hira sosai duk yawanci ta makarantace wanda ha™an ke kara kwadaita mata son karatun. ** Mashaa Allah Abba afrah tayi goshi yanzu wannan duk kayan sarana ne. Umma dake gefe ba™in ciki yana "neman kasheta tace "" Wai ni™am nace dan gidan wanene?"" "" Umar dan gidan abo™ina senator abba yafada dan yakara mata haushi to yaran yanzu shine minister ai."" "" andai duba tarbiyarsa kana ganin dai yadda akayi na jidda ba'aji dadinsa ba. Kana kara tafka wani kayan danasanin."" "" Ina wannan gidan tarbiya ne su ai."" Mutallab dake gefe ne yace Abba bara naje inason shiga kasuwa yanzu."" "" To wannan million dayan da suka bayar katafi da'ita kaga arage kudin kayan daki dasu ko?"" "" A'a abba nasiya mata komai ai karike kudin kawai kayi hidima dasu Allah yakara lafiya na barku lafiya."" "" To Allah yahadaka da alkhairin duniya da lahira yakara maka lafiya yakuma kara buda maka yasa kafi gaban saninka nagode."" "" Yanzu Alhaji yaron nan kakeyiwa godiya haka sai kace ba ubansa kakeba."" Murmushi Abba yayi yace "" Allah dai yakara masa albarka yakuma kara dafa masa."" Batare da umma tace Ameen ba Tatashi tabar da™in gaba daya."" "" Umma lafiya naga kina kuka asiya dake kallon shigowarta tafada "" komai ya lallacemin asiya komai ya hargetse mani babu wani abu bokayen ma sundaina aikin kinga family din da Afrah zata aura kudin saka rana million daya suka bayar banda akwatina goma da suke cike da manyan" "kaya, ina yar iskar yarinyar nan jidda shigeya yar iska da babu abunda kika saka agaba sai shaye shaye shi" "wancan ankaishi prison ke kuma zaki kara sakani amasifa."" Ita dai asiya batace komai ba sai ma shiru" datayi. Ko sanda ya isa gidan sashen tante yaje yasanar ansaka biki wata biyu nan suka shiga murna da fatan "alkhairi dan jalil ma sai da yakarayiwa Afrah fada akan ta tabbatar gobe taje tasamu Abba "" Ni narasa irinki wayagayamiki ana fushi da ubane? Komenene yafaru yanzu bagashi ya huce ba ko kuma angayamiki akwai abunda ke dawwama ne sama da iko da zatin Allah. "" "" Zanje yaya jalil gobe."" "" Yauwa ´ar kanwata fannah tana gaisheki ko zakizo muje."" "" Sai da safe zanshigo tafada kai tsaye tana goge hawayenta."" "" Gwarq dai da kayi mata fadan dan ni bakina har yagaji na rarrashin nan nata."" "" Kiyi" "hakuri zanje tante."" "" Yauwa yarinyar kirki." Sanda ya tura kofar da™in meenal tana palour azaune da Alama waya tagama kallonsa tayi ta kau da "™anta shima baice mata komai ba sai yace "" Da abunda kike bukatane?"" "" Babu tafada tana danne waya."" An kawo kudin afrah dazu biki nan da 2month."" "" And what? Menene damuwata aciki "" To sai da safe."" "" inna ta gaida assha."" Duk da yaji mai tace Amma bai kulata ba yabar shashin nata tana ganinsa ya fita ta lika taga bangarensa yayi daga nan kuma taga ya sakko ya shiga bangaren Aicha A hankali ta baya tafara kokarin shiga bangaren nata sai ta tarar kofar shiga tsakar gidanta ma a rufe take hakan yasata mugun ba™in ciki da takaici har Wan turawa tayi taji tabbas an rufeta ruf Mutallab dake kallota ta ´ar bular kofar yace "" Allah yashirya yashiga."" Yana shiga dadda Wan ™amshi ne ya buge hancinsa ko'ina fes abun sha'awa ga abinci an jerasu akan dining cikin shigarta ta rikitarwa armless vest da wani gajeran wando na roba sai ™ant dayasa hula ta nufosa fuskarta dauke da murmushi shima sakin baki yayi yana bin illahirin ji™in nata da kallo da sakashi saurin karasowa batare da yashirya ba rungumeta yayi itama tana rungumarsa yana dora Hannunsa ™an hips dinta yana murzawa cikin wani salo kuma yana shinshinar gefen fuskarta da hakan yafara sauya yanayin nasa. A hankali da kasalliyar muryar datasaka yanayin gabansa kara harbawa tace "" Abin kaunata sannu da xuwa."" Ko daya dago kasa magana yayi sai a hankali yace "" please 1 round saurin janye jikinta tayi tana nufar ™an dinning hade da faWin "" Am still in pain."" Nufo dinning din yayi yace "" bazanyi da ™arfi ba please Mon amour kitaimaka. "" cikin dan dariya tace "" can you please have your dinner."" I need your not dinner."" "" And am not available at the moment."" Dariya yayi yana zama akan kujera kamin tashiga zuba masa jallop rice da pepper chicken sai coslow. Sosai yaji dadin Abinci yahada dayimata addu'a sai dayagama sannan takwashe ta gyara gurin Nan taje takara Ambula khumrah aji™inta bata ankaraba taji Mutallab ta bayanta yana shafa mata ™an breast dinta."" Please ma chèriè stop it."" "" Halal dina zakice in bari ™insan yadda nakeson abubuwan nan kuma Allah yabani kice bazan taba ba haba Aicha."" Shiru tayi yashiga lailaya mata su da a take itama ta dauki tayasa wanda takai hannunta saitin ™an breast dinsa dan ta lura duk wata fitinanniyar sha'awar namiji to anan take sai data shiga lailayasu taga yadda ya canza gaba daya yanayinsa zuwa yanayin da itama bazata iya lissafawa ba sai ta aza bakinta kan nipples din nasa daga nan kuma sai taga ya rikice mata sosai Amma hakan yahanata bashi abunda yake muradi a sannan sai dataja shi da wani salon romancing din dan tasan anan Ni'imar ta zata sauka dan romancing shine sirrin saukar da Ni'ima ga" kowacce diya macce bama kisa yana tattaba miki nonuwanki cikin salo mai jan hankali bawai ya mintseniki kokuma ya fizgaba kokuma ya azamiki hakori yana gutsura hakan babu Ni'imar da zata sauka sai ma dan banzan azaba da zaki dingaji daga bayama sai kiji bakyason saduwar ko ™adan gani yadda take enjoying yasata tsugunnawa tashiga sucking dinsa Anan taga garari dan yadda yari™ede da surutai da Ambaton Allah abun bakaramin mamaki yabata ba gashi salon nata sai yazamana tana taba masa nipples tanayi daga Nan zance yakoma na manya dan gaba dayansu sai suka fita daga duniyar da waninsu zai iya fahimta kokuma ya shaida har sai da suka samu cikakkiyar Nutsuwa ga kowannen su. Sai data dawo hankalinfa ta kara tabbatarwa maza nason salo akan gado style daya ga macce ma kuskurene dan hakan yakan kawo gundura da gajiya tsakanin ma auratan amazing yau da'ita ta hau ™ansa sai ta lura yamafi enjoying da gigicewa wato wani sorri data lura dashi atau shine maxa suna mutukar kaunar macce tasaka hannuwanta a cikin hammatarsu tana dan murzawa hakan ma ta lura dayana motsa shaawar matan da mazan. Datazo kissing dinsa ma ta lura ba hakora ake gaftara na A'a ana zura harshene ana karkadashi hade da zukushi shine kiss namasu hankali da kuma camza yanayi tabbas ta yarda matan aure dole au zage Dantse sukara bada himma gurin ganin sun gyara zaman take war auransu da mazaje dan duk wannan abubuwan da mata ke rainawa yake saka wasu mazan ta ammali da masu yimusu bayan kuma sune halak malak dinsu dole ne mata su farka su san cewa shinfidar aure itace kaso 90 cikin 100 azamantakewa ko yaya tasaku matsala zaman take war na canzawa duba da anayin aure dan samun nutsuwa ga juna da kuma zuri'a tagari. #Mutallab Asad #³an Tagwaye #Nana Diso #Billy s fari. *MUTALLAB ASAD* Book 2 SHAFI NA SHIDA Arewabook:- billysfari "Paid book ne, N500 via ACCOUNT NUMBER" 0020428430 "Ishaq Fatima A, Gt bank, sai shaidar biya ta +234 704 040 2435 ko +234 809 845 6130 Ga masu son vip" post 1k ne. Ganin kiran da akeyi masa akasuwa yasanyashi saurin dauka yana amsawa daman suna saka ran "containers dinsu zasu ™araso zuwa anjima to ko yamma batayi ba har motocin da aka loda sun ™araso sai da ya amsa musu da tabbacin gashinan zuwa nan da wasu mintina sannan yafara shiga bangaren meenal da yafito tananan zaune agefen gadon hatta bedsheet dinta yayi mugun datti ga underwear dinta duk akasa batare da damuwa ko kunyar mijin nata yashigo yaganta ahaka ba taja tsakin da yasashi canza fuzga ayayin shigowa "" Nima dai inkanasona ai gobe sai ka kwana acikin bangarena bawai nadinga binka ba tunda itama matar taka ai anata bangaren ka kwana."" "" Ban fahimceki ba meenal tun dazu sai magana daya kike maimaitamin akan bangaren aicha ko dai labe kikeyi ne bansani ba."" Hakan yasata dan jin kunya kuma da tsoro sai cewa tayi "" Wanne laSe Allah yakiyaye nayiwa wannan yarinyar laSe magana nakeyi ta adalci ai tunda itama ka kwana acan nima sai ka kwana anan."" Da dan mamaki ya™alleta yace "" Kamin nace komai inaso kisani LaSe haramun ne idan kuma kika dauki sarar nan watarana aka kamaki ke zakiji kunya sannan bazaki zauna lafiya ba nagayamiki kamar yadda take matata nake sonta haka kema kike matata nake sonki nake kaunarki kuma maganar wanafiso ko kaunar babu ita kowannen ku zanyi kokarin yimata adalci daidai da yadda zan iya nagayamiki."" Wani kallo tayi masa kamin tace "" kadama kayi wannan.."" "" Learn how to talk please ni mijinki ne ko kina magana da mutane anyhow ni kina kokarin yimun maganar da zanji dadi."" "" Turo baki tayi tace "" To zaginka nakeyi?"" Baice mata komai ba yace "" inada tabbacin kinada mai miki wanki agidannan but kalli bedsheet dinki ahaka zanzo nakwanta ? Wai ke menene matsalarki akan tsafta ne? Kinyi shaving din danace miki da kuma sit birth?."" "" To wai da wanne zanji? Da gyaran gurin kokuma da gyaran kaina kuma gaskiya babu abunda zanyi cikin daya kuraje kuma sunfara warkewa."" "" That's good tunda ban isa nace miki ga abunda nakeso atattare dake ki gyara ba wannan pant din da bra din wa kike jira ya wanke miki ne? Look meenal banason kazantar nan taki nagayamiki banaso tayaya zanji dadin tarairayarki da wari a hammatarki bayan ina siya miki sure kala kala dubi kan mirror dinki kusan kamfani 5 ne amma ki goga kike ganin wahala and in ba dole ba ina macce ina gumin hammata haka sai kace dan dako? Kuma nagayamiki wannan barin gashin da kikeyi a hammatarki shine yake jawo miki wannan gumin idan kika aske bazakiyi ba, rannan fa ina kallonki bakiyi brush ba da safe and idan nayi magana kice na takura miki , nan nasaka su dada suka bani set na khumrah da turaren wuta tunda nakawo miki kikacemin kinyi kyautarsa wato ni mijinki banda darajar kisakamin ko?"" "" DanAllah ka kyaleni tunda kanada wata matar kaje kayimata fadan nan bani ba tafada tana tashi tabar masa gurin shima baice komai ba yafita zuwa shashinsa sai daya gama komai sannan yafito da shirin kasuwa Anan ne yashiga bangaren Aicha inda yatarar da'ita tana bacci hakan yasa baice mata komai ba sai ma rufe mata side din nata yayi da mukulli yayi mata magana akan tadinga rufewa" idan zata kwanta dan tabbas meenal ta laSene ko kaffara bazaiyi ba. "Yana fita ta shige bangaren su tante ko gaisawa basuyi ba ta kalli afrah hade da faWin "" ke ina abincina? """ "afrah datake a kufule saboda jalil da yayi mata fada akan rashin zuwa gaida mahaifinsu ta kalleta tace "" Kin ajiyeni ne nadinga yimiki girki kokuma biyana kikeyi da zakizo kiyimun tsaye akai kokuma baki kai macce ba da bazaki iya girkawa ba?"" Da masifa meenal tace "" Ni kikeyiwa rashin kunya?"" Da zafi afrah tace "" Uwatace ke da bazanyi miki ba."" Tante dake fitowa ce tace "" A'a afrah menene haka."" Meenal datagama qoluwa tace ai ke kika sakata ina ganin dukkanin ku arzukin mijina kukeci ko dan nace ayi abinci dani shine kuma za'a gayamun magana."" Duk da maganar tayiwa tante zafi sai kawai tashige daki batace komai ba "" Malama kada ki zagar mana mahaifiya ki iya bakinki abinci ne bazamu kara dafawa da gardiyar da ko mijinta batasan tadafawa ba wallahi."" "" Ke har kinada bakin magana kin kasa samun mijin aure shine zaki zageni agidan miji naga mijin nawa ke ci dake."" "" Ke mijinki ne ni yar uwarsa ce kuma hakan dayake miki bakin ciki babu yadda zaki."" "" Nikam Afrah zokije mana gidan naku ki gaisa dasu tante tafada."" "" Ganinan mama tafada tana barwa meenal guri da borin kunya yaisheta tafita tana banka musu kofarsu. "" Afrah kidaina biyewa yarinyar nan nagayamiki ko?"" "" Amma tante zamu tsaya tana mai damu yan iska haba danAllah jiyama ina kallonta gurin sha biyu tana shiga shashin aicha da alama laSe take" "mata."" Mamakine yakama tante tace "" kai wannan yarinya Allah ya kyauta mata.""" Meenal kuwa tana barin sashin nasu bangarenta tashiga dan Mutallab yahana su asiya zuwa gidanta "yanzu dan abba yayimasa fada akan gidansa Bazai gyaruba indai yana barin umma da yaranta suna masa shige da fice shiyasa duk ya daka musu warning . Mayafinta ta dauka da jaka da wayarta ta nufi gidan Umma dan idan tazauna anan zuciyarta zata buga ne dan yanzu ba aicha ce matsalarta ba kadai har ma dasu tante da afrah so takeyi kowannen su yabarmata gidan miji tahuta, haka tafice da motarta batare" da tunanin ta kira wanda yajiyeta ta tambayeshi haka tayi ficewarta daga gidan ta nufi gidan umma. Yadda take tafe take tangaWi sai yasa umma zuba mata idanuwa tana mata kallo tundaga sama har kasa "kamin tace "" Jidda menene haka? "" wani irin jan numfashi jidda tayi tace "" Kijani kikaini sama sai ki cillarni ke umma zonan."" Adan firgice umma tace nashiga uku na lallace menene haka nake gani Asiya umma tashiga kwala mata kira ji™inta na rawa asiyama dake dakinta tafito tana fadin umma lafiya"" cikin rawar jiki ta nuna mata jidda dake faman bin bango tana abun bugaggun yan maye "" Yanzu jidda duk fadan danayi miki bakiji ba? Sai da kika koma gidan jiya?"" "" Au kinsani dan ubanki baki sanar mini ba yau nashiga uku na lallace maza ban mayafi adaidai wannan lok'acin meenal tashiga hakan yasa umma jan hannunta kada taga halin da jiddan take ciki tace "" Muje muje meenal ke ajiya ki rufe kofarku kada kisake tafita."" "" Wallahi nima hankali ba akwance ba umma ashe nazo adaidai."" Umarni umma tabata akan taja mota su tafi tafiyace mai dankaren nisa sukayi kusan awa daya sannan suka isa wani babban daji mamaki ne yakama meenal ganin mutanen da suka tarar halan yasakasu dole da basaso suka hau" layi. "Hankali atashe yake boka kataimaka min diyata da yarona suna. "" Kitashi kitafi kitashi kitafi suna" "konamu bamu da wanda zai iya aikinki nagayamiki."" Umma datashiga hawaye tanayiwa boka magiya tace "" Kataimaka mana dan girman Allah boka."" "" kifita ko nasaka miki ciwo hakan yasaka umma fashewa da wani azabben kukan da yasaka mikewa tafita zuciyarta tana mata radaWi "" boka nikuma. bata karasaba yace "" Kishiyarki da yanuwansa ko?"" "" kifidda hannu akansu dan kuwa babu" "tasirin aljani aji™in wanda suke ambaton Allah wanda suke neman tsari safe da dare bama iya aiki akan wanda suke kokarin ganin sunyi alwala haWe da neman tsarin Allah kamin suyi bacci."" Cikin meenal ne yaja kara tace "" To boka yanzu me zanyi."" "" Ki fidda kanki aci™in lamarinsu inagayamiki ki fidda."" Jiki dai du™ansu babu kware haka suka kamo hanya sukayo gida Amma meenal datakejin Sam bata iya hakura" nan tasaka umma nuna mata wanni gurin amma kusan dai magana Daya ce. ** Sai wajejen 1 sannan tafarka daga baccin daya tasheta jin har yanzu tana jin Wan zafi yasata haWa ruwan "zafi da Wan salt acuki tashiga bakaramin dadin sit bath dinnan takeji ba dan kuwa yanzu batajin zafin ko ™adan hakan yabata damar Nufar bangaren su tante ta gaidasu daga nan ta Wan tsaya hira har Afrah take sanar da'ita tadinga rufe kofar shiga bangaren nata dan taga meenal tashiga jiya ci™in dare. Da Wan mamaki Aicha ta amsa mata amma bata nuna komai har ci™in ranta ba daga karshe dataga kamar sirrin ran nata yana kokarin bayyana afuskarta sai tayi musu sallama tafita, lamarin kishiryar tata yaWan fara bata tsoro Amma inshaa Allahu zata dage da Addu'a da neman tsari akanta, cikin rashin jindadi tashiga gyara bangaran nasa wanda tana ci™in aiki taji alamun buWe gate da shigowar motarsa bai dade da shigowa saman ba taji motar meenal itama tashigo a gaggauce ta nufo saman nasa dan bo™an nata yabara kwalli yace indai sukayi ido biyu to zance zai canza aicha dake gefe tana masa sannu da zuwa meenal kuma shigowa tayi kamar an cillota tana muzurai kallonta yayi yace "" Daga ina kike?"" A Wan da™ilr tana zuba masa idanuwanta tace "" unguwa naje."" Baice komai ba yace "" good ."" Sannu da zuwa Aicha tayo gaba zana kokarin karbar leda miko mata yayi sannan yami™awa meenal itama wani kallo tayi" "masa tace """ Wai ™ai wanne irin zalunci ka™eyi tayaya zaka fara bata ledar bayan kasan Nice uwargidanka? Wannan "rashin Adalci har ina, kuma jiyama ina kallonka ita kafara bawa hannu kuka gaisa kafin kabani da safiya, Nice uwargidanka Ni tazo ta tarar Mijina ta aurar mun dan haka Ni zaka fara yiwa komai kamin ita. Cikin wani sanyin murya yace "" Kiyi magana a han™ali banason ihu sannan ™ibude kunnenki kiji da kyau baku da bambanci dukanku, matana ne kuma ina ™aunarku kada kikara kawomin shirme cikin zamantakewar mu, ina fatan ™in fahimta."" "" Akan wannan kazamar yarinyar kake wulakantani ´ar talakawa wacce ko ´ar aiki bazan dau™eta ba?."" Murmushi Meenal tayi tace "" A kowanne lo™aci kina jifansa da ™alamai marasa daWi alhalin Yana asama da™e shine mijinki shine farin ci™inki biyayyarki a garesa wajibi ne bansan kalar naki kishinba bansan yanayin tunaninki ba Amma kisani Mutallab Asad baya daga ci™in azzaluman mazan dakike yawan fada, ko baici darajarsa ta mijinki ba inada tabbacin zaici daraja ta mai" kyautatamiki yabaki muhalli ga wadatuwar abinci ga suttura masu tsada ga motar hawa ga kalamai masu "dadi, a iya Wan zaman danayi dashi nafahimci mutum ne shi mai mutu™ar kiyayye dukkan wani hakkin" "dake ™ansa! Amma duk wannan Alkhairin nasa sai ki rufe idanuwanki ki zazzageshi aduk lokacin da kika ganshi a bangarena Ni ba diya bace ba? Ko ba iyayene suka haifeni? Kalmar ki daya Na auremiki miji, Zakiso Ayiwa Wiyarki abunda kikemun?To inaso insani ke kadai Allah yace ya aura? Ko bakida sanin shi mijin macce hudu ne? Ban aure mijin kowacce macce Ba C'est mon mari pour (Mijina ne Nima) kada kikara cewa Na aurar miki miji dan Babu aya ko hadisin datace wacce aka fara aura ko wacce aka aura daga baya ba daraja daya suke ba kowannen mu akwai lokacin da Allah ya ™addara masa zai aure mijinsa! Zai iyayuwa kaddarar kasancewarki dashi itace akusa Nikuma tawa kaddarar ta kasancewa ta dashi sai yanzu ta wanzu, mijin mu ne kuma kowaccen mu ™arkashinsa take mu darajtashi mukuma masa biyayya kamar yadda aka koyar damu a musulunci."" Yanayin ™allon da Meenal tashiga yimata tana jan tsaki" "haWe da faWin "" Dallah ´ar talakawa rufemun baki ke har zaki gayamin son miji? Shekara nawa ina da™on soyayyarsa? Munafuka kawai muzuba mugani ."" Aicha ce ta kalli Mutallab da baccin rai yagama sauka afuskarsa ci™in sanyin muryar da batasan tanadashi ba tace "" mon amour (masoyina) danAllah kayi hakuri muna tayimaka hayaniya a™anka."" Ganin ya mi™o mata hannu yasata sa™in murmushi tana zama kusa dashi zuciyarta cike da zafin kalaman Da meenal tagayamata yo inba agaban mutallab ba ai da ko dambe sai sunyi wallahi amma zata mayar mata sai yafita. "" Wallahi bazaka taba cigaba ba indai zalunci kasaka agaba kuma Allah yasakamin tafada tana ficewa daga da™in "" sosai kalmominta suka sakashi" bacin rai har yana kokarin mikewa Aicha ta riko hannunsa. #Mutallab Asad #³an Tagwaye #Nana Diso #Billy s fari. *MUTALLAB ASAD* Book 2 SHAFI NA TAKWAS Arewabook:- billysfari "Paid book ne, N500 via ACCOUNT NUMBER" 0020428430 "Ishaq Fatima A, Gt bank, sai shaidar biya ta +234 704 040 2435 ko +234 809 845 6130 Ga masu son vip" post 1k ne. "Haka rayuwa taci gaba acikin gidan Mutallab a tsakankanin matan nasa, ya lura rashin iya magana daga" "jinin Meenal yake dole sai yana kauda kai amma duk da hakan wani lokacin abun nayi masa zafi sosai, baisan dalilin ubangiji na haWa shi da ita ba shiyasa bazai taba sawa kansa cewa sai ya rabu da ita ba saboda munanan halayenta, amma kaso 40 bisa Wari na soyayyar da yakeyi mata ya tafi saboda an jarabci zukata da maison kyautata masu da kuma ™in mai munana masu, sai dai duk da haka yana ™o™arin ganin ya kamanta adalci dai-dai gwargwado tsakaninta da Aïcha ta inda zai iya, inda bazai iya ba kuma ya barwa Allah dan bazai kamasa da laifin hakan ba, ta Sangaren Aïcha ma wata irin sha™uwa da ™auna haWu da soyayya ke ™aruwa tsakaninsu, tayadda ko fita yayi baya iya buge cikakkun mintuna talatin ba tare daya ji muryarta ba, sosai take daWa shiga ranshi saboda yadda take gudun Saci ransa, uwa uba faranta masa a shimfiWa da takeyi, wannan yasa shima a kullum kwanan duniya yake ™o™arin ya" bata farinciki kamar yadda take bashi. Tsakanin Meenal da Aïcha kuwa kishi suke gogawa mai zafi dan yanzu duk ta gayawa Aïcha magana sai "ta mayar mata dai-dai yadda tayi mata dan tuni girmanta ya jima da faWuwa a idanuwanta, gaban Mutallab ne kawai bata biye mata tana ™yaleta tayita haushinta ita kaWai har tagaji, wannan ya ™arawa Aïcha girma da daraja sosai a idanuwansa ta yadda Meenal natasowo da rigimarta akanta zai tsawatar da ita ya nuna mata ranta zai Saci idan har bata kama masa bakinta ba, hakan da yakeyi sai ya zama Meenal na ™ara jin haushinta da ganin Mutallab Win baya mata adalci tunda yakeyi mata faWa agaban Aïcha Win dan yajawo mata reni a wajenta take kuma kuka da hakan shine ™arin giuwar da Aïcha ta samu" da har take iya faWa mata magana. Yau tunda safe da Mutallab zai fita yace su shirya zuwa la'asar zai kaisu gidan Aryan suna gano matarshi "data samu miscarriage, a Wakin Aïcha yake dan haka yana dawowa bayan yaci abinci suka fito tare ita tawuce sashen su tánte ta jirasu su fito shi kuma ya wuce sashen Meenal ya samu taci ado tamkar ba ita ba ta yafa wani Wan ™aramin gyale, kallonta yakeyi tun daga sama har ™asa kafin ya haWe rai yace, ""Koma ki canzo mayafinki wannan baiyi ba."" Kallon kanta tayi tare da Wago kai tace, ""Meye illarsa naga matarka" "ita mayafin abaya kaWai ne ajikinta kuma tare kuka fito da ita baka hanata ba sai ni.""" """Bakiji me kika ce ba? Abaya ce a jikinta data rufe mata ko ina ba tare data bayyanar da surarta ba, ke" kuma fa? Dubi yanda kika matse jikinki dan kin maida ni soko da baisan me yakeyi ba na Waukeki nafita "dake haka."" Ya™are zancen yana nuna jikinta dake saye da riga da sket na lace da suka matseta sosai."" Cuno baki tayi kafinta koma cikin dakin tana ™unkuni, wani mayafin ta sake yafowa da kaWan zai Wara" "wancan Win tana Sata rai ala tilas ya takurata, lumshe idanuwa yayi cike da Sacin rai kafin ya sake" "Wagowa ya kalleta lokacin data ™araso wajen yace, ""Karki Sata mani lokaci Meenal, meye banbancin wannan Win da wancan?"" Šan juyawa tayi agabansa tare da cewa, ""Ni kam wai meye illar mayafinta inba neman rigima ba."" Bai tsaya cewa wani abun ba yaja hannunta ya nufi bedroom Win nata, kayanta dake cikin wadrobe gabaWaya ya samu ta saukesu akan gadon, da alama sai data kure adana wajen nemo kayan da zata saka Win, mayafan dake gun ya shiga Wagawa Waya bayan Waya amma duka shegun ne data saba sakawa, kallonta yai haWe da cewa, ""Meenal a ina kika kai duka manyan mayafan da kike dasu?""" """Na kyautar.""" """Dalili?"" Ya faWa cike da mamaki ya gyara tsayuwarsa tare da zuba mata idanuwa, sai data Wan yatsina" "fuska sannan tace, ""Sunfa yimani girma shine na bayar."" ""O.k amma ai kinsan bana don irin wuWan nan Win da kike sakawa amma shine kika bayar da wuWancan Win dana siya mako kiri™a sakasu, good"" ya ™are maganar tare da ficewarsa, wani irin takaici ke taso masa aduk lokacin daya juyo ya kalleta dan tana fita ta wuce kai tsaye gaban motar ta shige duk da tasan cewa ba ranar aikinta bane, Aïcha kuwa hakan bai dameta ta buWe baya ta shiga, sai da Mutallab ya tsaya abakin wani shago ya sawo mayafin da zai iya rufewa Meenal jiki kusan kala uku aka saka mashi aleda ya sake cewa a saka mashi wasu irinsu guda uku aka saka mashi aleda sannan ya dawo cikin motar, leda Waya ya mi™awa Aïcha dake zaune baya sannan ya mi™a mata Wayar yana faWin, ""ki cire wannan mayafin ki Wauki Waya aciki ki saka."" Yana tada motar, ledar da Mutallab ya mi™awa Aïcha tabi da kallo ba tare da tayi abinda yace mata ba tana faman haWe rai tare da juya ta hannunta, ganin har ya sake hawa kan titin batayi abinda yace ba yasa shi juyowa yana" kallonta. """Nifa bana son wannan ledar waccan nake so daka fara bata."" TafaWa tana buWe ledar hannunta Win," """Aïcha mi™omun ledar hannunki."" Mutallab ya faWa yana mi™a mata hannu ta mi™o mashi ranta na susa ganin gabaWaya ma Meenal Win ta rena masu da wayau, ta hannun Meenal ya karSa ya mi™awa Aïcha ta amsa tana cewa, ""Allah ya ™ara buWe."" HaWe da ajiyeta gefe ita kuma ya mi™a mata ta Aïcha Win, bako godiya ta buWe ledar ta ciro mayafan dake ciki, gabaWaya ba wanda zai shiga da kayan jikinta saSanin na cikin ledar data bayar da sai da Mutallab ya zabo mata da wanda zai iya shiga cikin kayan, ""WaWan nan baza su shiga ba aciki fa."" TafaWa tana yamutsa fuska, banza Mutallab yai mata ita kuma Aïcha ta danne dariyar data zo mata tana yimata Allah ya™ara, sai yanzu taji sanyi a ranta dan har ga Allah abun ya bata mata rai, maganin mai ruwan ido kenan Aïcha ta sake faWa tana rufe bakinta. Dole Meenal ba dan tana so ba ta Wauki mayafi blue ta Wora akan yellow Win lace Win dake jikinta, dan yafi sauran mayafan shiga da yake ba™i ne da ganyen haki (hhh lol MeenalÏ% Ï%). A haka suka ™araso gidan Aryan Mutallab ya kirasa a" waya dan yana gida su kuma suka wuce ciki. "Tarba ta musamman matar Aryan tayi masu da taimakon ™anwarta da aka kawo mata, bayan angaisa" Aïcha ta koma gefe tana latsar wayarta dan matar Aryan Win irin matan nan ne masu iyayi haWe da nuna "kishinsu ™arara akan matan da aka ™ari shiyasa kai tsaye ta nuna Meenal ce tata ta jata sunata fira, Aïcha" kuma dama batayi mata ba dan haka ta basu iska kora kansu bata bi ba har Mutallab ya shigo shi da "Aryan yaiwa matar tasa ya jiki yana faWin, ""Madam wato haka kuka batse mani amarya gefe ko? Ai" "Shikenan zansa abokina ya samo mata ´ar uwa itama."" Dariya tayi tana kallonsa haWe da cewa, ""To ai ruwa ba sa'an kwando bane Alhaji Mutallab, kaga dole kaga banbanci.""" Da haka suka Wan taSa fira sannan sukayi masu sallama Mutallab na ajiye mata kuWin dubiya suka rakasu "har bakin mota matar Aryan sai kirari take zubawa Meenal dake gaban mota tana faWin, ""Takawarki lafiya uwargida ran gida kuma sirrin cikin gida kuma farincikin maigida."" Cike da jin daWi Meenal ta bata hannu suka tafe tana dariya. Sosai Mutallab ya fahimci duk suna yi ne saboda Aïcha, motarsa ya ja yatayar suka nufi gida ba tare daya ce ™anzil ba har suka isa, Meenal tafara ficewa cikin motar yana ´an wa™e™enta da habaici sannan aichyta buWe marfin motar itama zata fita. ""Mon Amour."" Taji ya faWa wanda hakan yasata tsayawa tafasa buWe marfin tana sauraronsa, ""Am so sorry for everything, nasan duk abinda sukeyi sun yi ne saboda jiki haushi, so pls krki bari hakan ya Sata maki rai kinji ko."" Sai data saki murmushi sannan ya bude ™ofar tafiya, zagayowa tayi ta can Wayan gefensa inda Meenal tafita ta duko kanta ta jikin tagar tana cewa, ""Idan dai wannan shine damuwarki ka Wauka ban ji ba kuma ban gani ba, adawo lafiya."" Ta ™are zancen tana sakar masa murmushi dan da alamu fita shi zai sake yi, a gajiye ta wuce sashen su tánte ta gaisheta tana yada zango anan har sai da tayi sallar isha sannan ta wuce sashenta, Mutallab kuwa bayan yayi Sallah shagunansa na Wunkuna ya nufa, bayan ya dawo kuma ya wuce wajen aski daga can Abba yakirashi akan yana son ganinsa, wannan dalilin yasa bai dawo gidan ba har sai wucewar sha biyu a ™a'ida kuma ana gama sallar isha yake dawowa, kasancewar Meenal ce zata karbi girki adaren yasa ta cika tayi fam ganin har lokacin bai dawo ba, a tunaninta yayi hakan ne saboda ita zata amshi girki ba amaryarsa wanda shekaranjiya tana kallonsa ana gama sallar isha ya shigo gidan, da haka bacci ya Wauke ta har ya dawo, sanin dare yayi yasa baiyi tunanin zuwa Wakin Aïcha ba sai dai ya tura mata message cewa ya dawo ga abinda ya hanasa dawowa da wuri, ba'a jima ba ta maido mashi da cewa Alhamdulillah ba komai tunda ya dawo lafiya dan haka sai da safe tana ™ara masa da kalmar i love, murmushi ya saki yana wucewa sashen Meenal tare da kunna fitilar palour dake kashe sannan ya kutsa kansa cikin bedrom Winta, da mamaki yake kallonta ganin tayi bacci ba tare data jira dawowarsa ba duk da tasan ita take da girki yau, gefen kanta ya tsaya yana Wan bubbuga pillow Win da take kwance akai yake cewa, ""Meenal, Meenal ki tashi mana na dawo."" Kamar baza ta amsa shi ba sai kuma cikin muryar bacci, ""Da karka dawo ka kwana acan, kuma wallahi kada ka sake tashi na ina bacci, wannan shine adalci naka da kake faWa? Wato tunda ba'a Wauki matar so kake ba shine ka kama kayi zamanka a waje sai yanzu zaka wani shigo Mani kana tashina wai haka ka dawo, to kada ma Allah yasa ka dawo din sai me?"" ""Ya subhanallahi dama nasan zaki faWi haka Meenal, kiyi ha™uri nake wajen aski ne daga nan kuma sai Abba ya kirani yana son ganina, kin ji abinda ya sa na daWi but am sorry."" Wani wasan tsaki ta ja tana gyara kwanciyarta take cewa, ""˜aryar banza da wofi shi Abban baisan kana da iyali bane.."" kafin ta™arasa ya daka mata tsawa cikin Sacin rai yake cewa, ""Kada ki kuskura ki daWi maganar banza akan mahaifina ranki ya soma Saci, ke kam bazaki taSa canzawa ba wallahi Allah ya shiryar dake."" YafaWa tare da barin Wakin ya nufi sashensa, wata kewar Aïcha ce yaji ta taso masa lokacin daya shiga Wakin, ya tabbata da ita keda girki da yanzu tayi welcoming Winsa da kyakkyawar runguma haWe da" "yimasa sannanu da zuwa taje ta haWa masa ruwan wanka, tsaki yai tuna da Yadda suka rabu da Meenal" "Win kafin yafara ™o™arin rage kayan jikinsa ya shiga wanka, yana fitowa bai tsaya Sata lokaci ba ko neman" "wani abu gunta ba duk da ´ar gajeriyar yunwar da yake ji yabi lafiyar gadonsa, ya jima yana juyi akai cike" da kewar Aïcha kafin ya jawo pillow ya rungume sannan bacci ya Waukesa. "Kiran wayar Idris ne ya tada shi bayan komawarsa sallar asuba, cikin bacci ya lulubo wayar yakai a kunne" "yana cewa, ""Hello Idris?"" ""Na'am ranka shi daWe, kayi saurin kazo ga shagunanka na Winkin nan sun kama da wuta, Idris ya faWa cikin tashin hankali kamar ma yana kuka, wanda hakan yasa Mutallab cewa, ""What!"" Da ™arfi yana tashi zaune, ""Innalillahi wa'inna ilaihirrajiun, gani nan zuwa yanzu."" Bai tsaya yin komai ba ya zuba jalabiyarsa ya dauki makullin motarsa ya rufo Wakin, sashen Meenal ya shiga a gaggauce ya shiga sheda mata abinda ke faruwa, ""Hmm ai ha™™in mutum ba ™aWan bane Mutallab, wallahi kaWan kafani indai bazaka dena zaluntata ba acikin gidan nan."" Baiyi mamakin jin kalaman nata ba ya juya yafice daga Wakin ransa a Sace ya wuce sashen Aïcha, a rufe yaji ™ofar saboda yana sauri sai ya wuce sashensu tánte, acan ya samu Aïcha a kallo Waya ta hango damuwa cikin idanuwansa, gaishesa tayi lokacin da yake fadawa tánte abinda ke faruwa bayan sun gaisa ya amsa yana cewa, ""Bari na karasa wajen tánte."" ""Ubangiji Allah ya tsare yafitar kuma ya takaita abun tare da mayar maka da alkhairi"". Ya" "amsa da ""Amin Aïcha."" Sannan ya wuce tánte nayi masa addu'a ita da Afrah..." #Mutallab Asad #³an Tagwaye #Nana Diso #Billy s fari *MUTALLAB ASAD* Book 2 SHAFI NA TARA. Arewabook:- billysfari "Paid book ne, N500 via ACCOUNT NUMBER" 0020428430 "Ishaq Fatima A, Gt bank, sai shaidar biya ta +234 704 040 2435 ko +234 809 845 6130 Ga masu son vip" post 1k ne. "Kallon Afrah tánte tayi fuskarta Wauke da damuwa take cewa, ""Wannan lamari na Mutallab na bani tsoro" "Afrah, anya babu sa hannun wasu acikin abinda ke faruwa dashi."" ""Wallahi tánte abinda tunanina yabani kenan, gashi jiya muka je wajen da Farouk dan acan ya bayar da Wunkunansa na cin biki kowane yashi an zuba kaya masu yawa wallahi, dan har da muka samu ya Jalil acan nake yimasa zancen kayan da aka zuba yace akwai sama ga kala dubu Waya da aka Wunka za'a fitdasu ™asar Gabon yau, kai! innalillahi wa inna ilaihirrajiun."" Afara tafaWa tana zaunawa daga tsaye da take akan hannun kujera, Aïcha kuwa ajiyar zuciya ta ja ta sauke haWe da cewa, ""Dole akwai jarabawa kala-kala a lamarin mumini tánte, shi zargi abune mara kyau dan haka kada a zargi kowa mu yadda wannan jarabawa ce kuma dan Allah yana sonsa yayi masa ita, mu ro™i Allah ya mayar masa da lunkin abinda aka rasa ya kuma bashi ™arfin imanin daukar wannan ™addara tasa hannu biyu."" ""Haka ne Aïcha abunne akwai ban tsoro, kuma duk yadda kike" "ganin mutum baya rasa ma™iya indai yana samun Wauka, sai dai kawai a dage da addu'a.""" """To Allah yayi mana tsari dasu."" Ta amsa da ""Amin."" Bayan kamar mintuna ashirin Aïcha ta koma Wauki" "ta Wauki wayarta takira Mutallab, lokacin yana tsaye gaban shagunan nasa da sukayi ™urmumus babu abinda aka fitar suna magana da Idris ya ciro wayar jin tana ™ara haWe da Wauka, ""Hello Má Chèri in Jin da sau™i an samu fitar da wasu abubuwan."" ""A'a Aïcha ba abinda aka fitarwa komai ya ™one sai dai ace alhamdulillah."" ""Allah ya mayar da alkhairi ya kuma lillinka maka da Winsu."" ""Amin ya rabbi sai na dawo."" Ya faWa yana jin sanyi a zuciyarsa tare da kashe wayar, haka yaci gaba da amsa kiraye-kirayen ´an uwa da abokanan arzi™i da suka ji abinda ya samesa amma banda Meenal dake can tana faWin ha™kinta ne ya fita na cin amana da zalincin da yakeyi mata wasu har gida suke zuwa suna jajanta masa ciki har da Aunty amarya wanda hakan ba kaWan ya farantawa Mutallab ba yayi mata godiya sosai tana yimasa addu'a da kuma sanya mashi albarka, dan yanzu duniya ta gama yimata hankali tana mijinta da ´a´ansa ga jiki tana ™o™arin kyautata ala™arsu ganin irin gudunmawa da taimakon da suka bata ita da yaranta, don tuni Walid shine general MD na Sangaren wajen Wunkinsa, yanzu haka yana kwance ba lafiya sanadiyar rashin hankalin daya shiga na ™onewar wurinsu, Aïcha Mutallab ya zaune dake zaune gefensa yace, ""Wannan itace Aunty amarya Waya matar mahaifinmu, nasan ba lallene ki ganeta ba tunda sau Waya muka je gidan kuma cikin dare."" ""Eh amma na ganeta saboda Afrah nace mani ta tafi wajenta."" ""Ok to Shikenan."" Sai da suka Wan taSa fira sannan Aunty amarya tayi masu sallama ta wuce suka gaisa" da tánte sannan ta shiga sashen Jalil da Fannah ke faman jan tsufa don cikinta ya shiga wata na bakwai "ta dubota suka gaisa tana addu'ar Allah ya sauketa lafiya Afrah ta rakota har zuwa bakin gate, juyowa" "tayi tana cewa Afrah, ""Nikam Afrah kin fara gyaran jikinki kuwa? Lokaci na daWa matsowa fa tunda yanzu sauranmu wata Waya ko kuwa?"" Cike da jin kunya Afrah tace, ""Eh Aunty tánte tafara haWa mani wani maganin sanyi da ake haWawa da sassa™en mangwaro da mazar™waila tana haWa mani da madara ina sha, ""eh dama shi yadace kifara yi yadda kayan gyaran jikin zasu amsheki idan kin sha, kinsan wannan sanyin na infection da kuke cewa idan ba'a fara magance shi ba ko ansha kayan Wa'a basu cika aiki a jiki ba, zan sa Khalil ya kawo maki ganyen garahuni dana sa Hajiya ta samo mani sai ki tafasashi tare da ganyen beji kina zaunawa."" ""To Aunty nagode Allah ya saka da alkhairi agaida Abba."" ""Zai ji."" TafaWa tana ficewa" daga gidan. "Koda Afrah takoma ciki kallonta tánte tayi haWe da cewa, ""Kiga ikon Allah baiwar Allah nan kamar ba ita" "ba ta sauya sosai wallahi."" ""Tánte dama can tun farko bata fiye matsala ba kamar Umma, wasu abubuwan ma wallahi ita take sakata amma kinga yanzu data gane gaskiya tana nuna mana so kamar ´a´anta su Walid, sannan kina ganin Abba ma ya samu natsuwa ta Sangarenta ba kamar lokacin da ba."" ""Haka ne, itama waccan Win Allah ya shiryar da ita tagane gaskiya kafin lokaci ya ™ure mata."" ""Cab! Wai tánte Umma kike cewa? Ai wallahi tayi nisa bata jin kira, kina ga fa yadda ta hana kanta zama lafiya gatanan duk ta ™are saboda dai kishi, shiyasa nake jin takaicin matar ya Mutallab data shige masa kuma laifin ya Mutallab Win ne daya ™yaleta."" ""Allah ya kyauta itama ya dawo da ita kan hanya."" tánte tafaWa tana dakatar da zancen don bata don abinda zai haWata da Meenal Win balle har tayi mata rashin kunyar" data saba. *********** "Oga gayen nan fa shegene, kana gani fa duk yadda agabansa shagunan nan nasa sukayi ™urumus da" "tarin dukiyarsa aciki bai girgiza ba ko kaWan, asali ma abun kamar ko a jikinsa, wanda aka kira da oganne ya furzar da iska ta baki alamun bakin ciki Sacin zuciyarsa yace, ""Ka ™yalesa idan yasan wata baisan wata ba, ko yanzu ba ™aramin asara ya tabka ba kawai ya tara kudinne shiyasa yasa bai ji wannan ba, amma zan yimasa abinda zai girgizasa ya kuma fitar da dukiyar da sai yaji ajikinsa, bana son ganin farinciki a fuskarsa dan haka kowace hanya zan bi naga na da™ile wannan farincikin sai nayi."" ""Sai oga."" Suka faWa" suna sa dariya kafin ya mi™a masu kuWin aikinsu yabar wajen.. *********** "Al'amarin Jamal abu ya haya™a yanzu dan case dinsa ya wuce ™aramar kotu ya koma a high court," "gbaWaya yafita hayyacinsa tamkar ba shi ba, ga wani irin ba™i da yai saboda tsabar wahala daya sha, gaba Waya yarda madara a rayuwarsa, ya rasa mai taimakonsa kasancewar Abba ya cire hannunsa a lamarinsa ta kuma hana Mutallab ya taimakesu acewarsa har sai ya gane kuskuren daya aikata, a dayaSangaren" iyayen matarsa sun zo har gida sunce lallai-lallai dole ya saketa bazata zauna zaman jiran tsammani ba "tunda ba'a san lokacin da zai dawo ba, Abba yayi basu ha™uri har ya gaji umma kuwa sai zage-zage takeyi" "tana cewa su butulu ne sun manta da ´ar tasu aka ci dukiyar amma dan tsabar yaudara yanzu zasu ce sai an saketa, ganin abun na shirin kawo tashin hankali tsakaninsu yasa Abba yace su tafi zaiyi magana da shi ya bata takardarta, nan umma ta sake yin tsalle tace baza ayi hakan ba sai in hulWi zasuyi masa, hararar da Abba ya aika mata tasa ta kama bakinta kafin sukayi sallama suka tafi akan mahaifinta zai" dawo ya karSar mata takardarta ta saki nan da kwana biyu. "Karo na farko kenan da Abba ya gyara yaje prison wajen Jamal, haWin Wa da mahaifi kallo Waya ya yimasa" "yaji zuciyarsa ta karye, dan gabaWaya ya sauya kamar ba shi ba, ga wasu ™uraje da suka feso mashi jiki wuWanda da likita ya dubashi cikin gidan yarin ya tabbatar da cewa na cutar ™wayar HIV ce data damesa, ba tare da Abba ya nuna yanayin daya shiga ba yace, ""Jamal nazo wajenka ne saboda iyayen matarka sun zo suna nemawa ´arsu takardar saki."" ""Abba Bama sai na rubuta ba taje na saketa, ni yanzu takaina da lafiyata nakeyi Abba ka taimakeni kafitar dani a wajennan, ina shan wahala sosai."" Ya™are zancen yana fashewa da kuka haWe da durkushewa agaban mahaifin nasa."" ""Ni ba abinda zan iya yimaka Jamal, kai ka zaSawa kanka wannan rayuwar duk da so da fatar dana nuna maka, haka ka rufe idanuwa kayita cutar dani kana kwasar dukiyata kana yin yadda kake so, to da tawa Win ce kaWai da sauki amma kaje ka haWa data mutane ga abinda kajawo maka, zanyi magana da Wan uwanka Mutallab amma ba yanzu ba saboda yana cikin ´ar damuwar shagunansa da suka ™one."" Abba na gama magana yami™e ya juya zai tafi Jamal ya tsaida shi, Abba dan Allah ka yafe mani?"" Ya faWa cikin muryar dake nuna yayi kaishi dan kimanin watanninsa uku kenan wajen yana karSar nau ukan azaba kala-kala banda ciwon dake tattare dashi, sai da Abba yai ajiyar zuciya hannayensa duka na zube abaya sannan yace, ""Kayi ™o™arin fara tubarwa Allah da kuma halayenka sannan kadawo gareni."" Yana jin yadda Jamal ya fashe da kuka amma yayi tafiyarsa, har ga Allah ya yafe masa amma akwai bu™atar yafara gyara halayensa da neman gafarar Allah shiyasa ya furta masa haka, Abba mutumne mai sanyin halin da don iyalansa, shiyasa ake saurin samun nasara kansa ga wasu abubuwan, yanayin shiga da ficen Umma na bokaye ne da aka sukayi tasiri akansa suka mayar dashi mafaWacin mutum yanzu. Ko daya koma gida Aunty Amarya ta tambayesa ya Jamal Win yake amsa mata yayi da sauki amma yana cikin yanayin da yake bu™atar taimako, cikin nuna tsantsar damuwarta tace, ""Abba kayi ha™uri kabari Wan uwansa ya taimaka masa yafito dashi."" ""Ban™i ha™a ba yanzu, sai dai ba yanzu ba sai ankwana biyu shima ya sake gane kuskurensa, zuwa lokacin ana gama hidimar Afrah."" ""To Shikenan Allah ya kaimu lokacin yasa muna da rayuwa, ga abincinka can yana jiranka."" Ta™are zancen tana mi™ewa Abba kuma yabi bayanta, sai data zuba masa abincin ya soma ci sannan yace, ""Ina ita mahaifiyar tasa?"" ""Wallahi ban sani ba tunda ina can Sangarena ina aikin abinci."" Kai ya kaWa haWe da ™walawa Asiya kira ta taho yace, ""Ina Ummanku? Kira mani ita"" ""Bata nan Abba tafita."" ""Tun yaushe?"" ""Kana fita itama tafita."" Cokalin hannunsa ya ajiye tare da kallon Asiya yace, ""Rayuwar da mahaifiyarku ta zaSa kenan ko? Sannan ke baza kiyi hankali kifitar da wani mijin ki aura ba kinfi so ki zauna kina cigaba da kwasar mugwayen halayenta."" ""Kayi ha™uri Abba wallahi babu wanda ke nemana yanzu."" ""Allah ya kyauta, ina ita Jiddah Win take."" Shiru Asiya tayi dan batasan amsar da zata ba mahaifin nata ba tunda tana can abuge tasha ™wayunta tayi tatil kar yace takirata ta rasa yanda zatayi, don idan yasan hakan ma zai iya jawo ya koreta gidan daga ita har Jiddah Win ""Ba dake nake magana" "ba?"" Abba ya faWa a tsawace yana Wan bata rai, inda inda tafarayi kafin can dubara tazo mata tace," """Abba bacci takeyi."" ""Idan ta tashi kifaWa mata tazo ina don ganinta, tashi kije."" ""To Abba."" Asiya tafaWa" tana mi™ewa tare da barin wajen tana sauke ajiyar zuciya ganin ta sha. "Daidai lokacin Afrah tafito ta nufi kitchen zata kai plate din data gama cin abinci, ganin mahaifin nata da" "bata san ya dawo ba yasa ta nufi wajen murmushi Wauke a fuskarta cikin Wan girmamawa tace, ""Abba ina wuni sannu da dawo."" ""Yawwa Afrah lafiya kalau Afrah kina lafiya?"" ""Lafiya kalau Abba."" TafaWa tana barin wajen, kallon Aunty Amarya hai haWe da cewa, ""Yaushe ta shigo baki faWa mani ba?"" ""Šazu ne, na bari ne har ka kammala cin abincin sai na yi maka zancen, dama kasan ana ´an gyare-gyare namu na mata shine nace tadawo nan kafin satin bukinta sai takoma can."" Wani sanyi Abba yaji a ransa, yana matu™ar jin daWin sauyawar amaryar tasa musamman yadda yaga tajawo yaransa ajiki yanzu tamkar itace ta haifesu, murmushi ya saki tare da cewa, ""Naji daWin hakan sosai Allah yayi Mali albarka, dama nakan ji ba daWi aduk lokacin da naga Afrah ta shigo gidannan tafita alhalin gidan ubanta ne, zanyi magana da yayan nata ya bar mani ita ayi hidimar bikinta anan ko ya kika gani."" ""Hakan ba laifi indai ya amince tunda gidan mahaifinta ne."" Da haka Abba ya™are cin abincin ya koma palour ya kira Afrah Win" suna fira cike da jin daWi. "Sosai Aunty amarya ta dage wajen gyaran Afrah ciki da wajenta tamkar ´ar cikinta, Walid ne ke bata duk" "wasu kuWaWe da take amfani dasu acewarsa shima yabada tashi gudun mawar ga ´ar uwar tasa. Wani irin farinciki Afrah ke ji aduk lokacin data ganeta cikin ´an uwan nata suna fira, dan daga Khalid har Walid da matarsa idan sun zo haka suke sakata tsakiya suyita fira Asiya ma da taga tsabbace kanta da takeyi bazai yimata ba tafara shiga cikinsu ana fitar ba tare da tayi la'akari da ita yayarsu bace, Jiddah kaWai ce ke boye kanta cikin Waki bata fitowa saboda yadda damuwa tayi mata yawa, idan ta gaji da zama kuma ta jawo ™wayunta tasha, Umma tayi masifar tayi jidali da ita tadena wannan Wabi'ar har tagaji amma ta™i bari, abun duniya duk yabi ya isheta ga Asiya tadena saurararta takoma wajen makiyiyarta dan kusan can take wuni, shiyasa idan suka haWu da Aunty amarya ta dinga yadda mata magana kenan wai makwaWaiciya dan taga abun duniya shine ta jawo Afrah a jiki tana kuma so ta gabata da ´arta dan mugun hali da munafunci bayan tagama rabata da mijinta to tajira martani dan sai ta sata tayi nadamar yimata haka tunda tana da bokayen itama da malam, murmushi Aunty Amarya kawai zatayi tace ni Allah nari™e banda boka ban kuma da malam, duk abinda kuma kika iya kike kiyi ni dashi na dogara kuma ina da ya™ini akan zai bani kariya ni da mijina da kuma yaranmu. Ako yaushe haka take bata amsa cike da kwarin guiwa dan tasan yadda suke tsaye wajen addu'o'in kariya da kuma nafilfilin" dare babu abinda zata iya yanzu. #Mutallab Asad #³an Tagwaye #Nana Diso #Billy s fari *MUTALLAB ASAD* Book 2 SHAFI NA GOMA Arewabook:- billysfari "Paid book ne, N500 via ACCOUNT NUMBER" 0020428430 "Ishaq Fatima A, Gt bank, sai shaidar biya ta +234 704 040 2435 ko +234 809 845 6130 Ga masu son vip" post 1k ne. Ana saura sati Uku bukin Afrah yau Farouk yakira Mutallab yana zaune gefen gado ya sanar dashi za'a zo "aka kawo lefen Afrah, fuskarsa a sake yace, ""To Allah ya kaimu sai a kaishi can gidan Abba Win."" ""To Shikenan yaya."" Farouk YafaWa cike da tsokana yana dariya, ""Kai dai ka sani ranka shi daWi."" Mutallab ya bashi amsa yana dariya shima, ""wato ka rama anyi 1-1 kenan"". Fadar farouk haWe da yimasa sallama ya kashe wayar yana ™ara ganin kimar Mutallab a idanuwansa daga shi har Afrah da yace yakai lefenta agidan Abba dan itama da sukayi zancen cewa tayi agidan Abba zai kawo amma suyi magana da yaya Mutallab, duk arzi™in mutum indai nagari ne zai so ya yi bugun gaba da gidan mahaifinsa, wannan abun yasa ya ™ara jin cewa tabbas ya samo mata a inda ya dace. Bayan sun gama wayar Mutallab ya kalli Meenal dake kwance saman gadon yace, ""Farouk ne ke sanar dani yau za'a kawo lefen Afrah, saboda haka dame-dame kike tunanin ya dace ayi."" ""Je ka tambayi matar so wacce suke shiri da ita, ni meye" "ruwana a ciki yarinyar da gabaWaya ta gama renani."" ""Wannan tsakaninki ne da ita wannan kuma" "tsakaninmu ne a matsayin ki na matata nake shawararki."" ""To ban sani ba."" Ta bashi amsa tana mi™ewa" "daga kan gadon ta nufi sashenta. (Hmmm mata muri™a kulawa, duk yadda kike da matsala da dangin miji ki danne haka alokacin da yabaki wani girma da muhimmanci akan wani sha'ani nasu da yake da iko akai. Ina kika ce a'a zaki Wauki fadan dake tsakaninki dasu ki sanya a tsakaninku da mijinki tofa tabbas kin yadda girman daya baki a idanuwansa, idan kuma wani abu ya taso gaba to ai dai yayi da wata ba keba" "tunda kince ba ruwanki da lamarinsu, kina gani za'a ri™a yin hidimarsu ba dake ba an batseki gefe.""" """Allah ya kyauta."" Shine abinda Mutallab kawai ya iya faWa tare da mi™ewa ya feshe jikinsa da turarukka" "don dama gama shirinsa kenan zai fita farouq Win yakirasa, sashen Aïcha ya nufa ya sameta a kitchen ta gama haWa kunun garin sabaya dake gyara jikin macce da cikota zata sha." Kayan hada SABAYA 1. Ridi gwangwani 2 2. Hulba original gwangwani 2 3. Gyada gwangwani 2 4. Waken suya rabin Kwano 5. Shinkafa rabin Kwano 6. Alkama rabin Kwano Gyada da ridi zaa soya su sama-sama Shinkafa da alkama zaa jika su na awa 5 sai ashanya su bushe Sai ahada su waje guda dukkansu a ni™o a tankaWe. Yadda ake shansa za'a dinga damawa ne sai a saka madara da zuma cokali 3 duk mutum 1 yasha. Ga Amfaninsa kamar haka: 1. Gyara nono 2. Gyara fata 3. Lafiya jarirai 4. Ciko da mai rama 5. Dauke rama gamai azumi 6. Samar da ingantacciyar lafiya naa gaban maza 7. Samar da lafiyayyan maniyyi 8. Samar ga niima ga duk macen dake da karancin niima. Macen dake da ciki ko mai shayarwa ma zata iya sha haka ma ga mazan dake bukatar jikinsu yayi kyau du zasu iya sha. WuWan da bazasu iya haWawa da kansu ba to su nemi wannan lambar *+234 907 927 4454* zasu samu hadi mai kyau ingantacce tamkar ke kika haWa a wajenta. """Ma chère morning an tahi lafiya."" Aïcha ta faWa tana juya kunun a cup, sai daya rungumota ajikinsa" "yana sha™ar ™amshin dake tashi ajikinta Waya gauraye da wani sassan ™amshin turaren wutar data saka a Wakin sannan yace, ""Lafiya kalau Mon Amour, me kike haWawa haka naga yayi kyau tun a fuska su ™amshin madara ke tashi."" Dariya ta saki haWe da Wago kai ta kallesa tace, ""zaka sha na zuba maka?"" ""Eh da gani zaiyi daWi."" ""Má Chèri ba dai iya salo ba zakayi mun wayo ka shanye abu."" TafaWa da Wan wasa tana jawo wani cup ta zuba masa shima tare da Wauka ta juyo tami™a masa nashi ita kuma tafara kuSar nata, anan cikin kitchen ya jawo kujerar dake gefe mai tsawo ya zauna yana sipping a hankali saboda zafi yana faWin, ""Mon Amour yau za'a kawo lefen Afrah gidan Abba, me kike ganin Yakamata ayi?"" With so much excited Aïcha tace, ""Wow Masha Allah Allah ya nuna mana ma chèri nayi farinciki, yanzu kai meye ™arfi ka?"" ""Duk abinda kika faWa ina da karfin yinsa."" Mutallab yafaWa yana sake kai cup din abakinsa don ba ™arya hasashensa ya zama gaskiya kunun yayi masa daWi sosai, sai data ajiye cup Win sannan tafara yimasa lissafi da yatsun hannunta, ""Za'a soya naman kaji inda hali a haWa masu da rago, ayi snacks drinks sai kuma ruwa da abubuwan daya dace a™ara masu akai."" ""Kamar me kenan!"" ""KuWi da duk abinda zaka iya."" ""Shikenan za'a kawo gasashshen rago da drinks da ruwa, snacks kuma zan baki kuWi sai kiyo masu odar tunda wuri ya ™ure, kaji kuma nasan zaku iya soyawa anan ko kuwa?"" ""Eh hakan yayi kayi magana da Aunty Meenal?"" ""No bata jin daWi ita, inaga kuyi magana da matar Walid idan tana da dama sai ku haWu kuyi, ana dafa masu abinci?"" ""Eh mana má Chère amma wannan zan iya ni kaWai kafin zuwa anjima, Allah ya™ara buWi da wadata."" Ya amsa da amin yana ajiye cup din Dan ya shanye kunun tas akan carbinant din kitchen, wayarsa ya ciro yayi transfer Win 300k sannan ya maida cikin aljihu yana faWin. ""Ki duba natura maki dubu Wari uku na snacks din, idan basu isa ba kiyi mani magana, sannan ki duba abubuwan da babu da zaki bu™ata na ganin cin da za'a yi koyi Mani list ki turo mani, zansa Khalil ya siyo ya kawo tare da jakin."" ""To Shikenan ma chère Allah ya™ara arzi™i."" TafaWa tana bin bayansa, sai data" "kaishi bakin ™ofar sashenta sannan ta dawo ta Wauki wayarta, lambar chef deejerh berver da kwanaki ta" shiga wani class Winta na kayan mata da tayi online ta kamo murmushi Wauke akan fuskarta dan ba "kaWan take son matar ba takira, tana Wagawa suka gaisa cikin girmamawa da karamci da iya mu'amala da abokan kasuwanci irin na Chef Win suka gaisa, sai data yaba mata akan class Win da sukayi yadda tayi masu bayani dalla-dalla da turo masu vedios da audios na yadda zasu hada komai sannan tace, ""Dama snacks muke so Hajiya za'a kawo lefen ™anwar mijina shine nace to tabbas ke zan nema."" Kuma ku Meta ta wannan lambar *+234 907 927 4454* dan samun duk abinda kuke so daga wajenta cikin girmamawa da mutuntawa, so da Chef tayi Murmushin jin daWi haWe da godema Allah daya sa mutane ke son kasuwancinta da mu'amala da ita sannan tace, ""To Hajiya dame-dame kuke so."" Nan Aïcha ta lissafi mata duk abubuwan da take bu™ata ta faWa mata kuWin sannan sukayi sallama tana cewa, ""Nagode da karamci da ragin da kika yimani chef, zakiga na ™aro 5k akai na class Winki na Ramadan da naga kina tallah zan shiga saboda mai gidana nason homemade drinks kala-kala kuma naga haddasu zaki koyar bayan kalolin girke girke da na gani masu sau™i da kuma burgewa."" ""Eh haka ne amma zan maido maki da dubu biyunki saboda RAMADAN CLASS Wina dubu uku ne kacal ba dubu biyar ba Nagode sosai."" ""Haba ba komai ai Kinci fiye da dubu biyar ga abubuwan da zaki koyar wallahi, kawai dai nasan kin saukaka ne saboda har marasa ™arfi su samu su shiga, amma online class gasu nan muna gani dubu goma dubu bakwai har ma fiye, kuma ba wani cikakken bayani Allah dai ya saka maku da alkhairi."" ""To Nagode hajiya sai kin jini, pick ne ko delivery?"" ""Eh to bari na turo a karSa sai ki ajiye Mani address Win."" ""Ba damuwa."" TafaWa tare da kashe wayar. (Ga masu bu™atar shiga wannan aji na musamman wato RAMADAN ONLINE CLASS, zaku biya dubu uku ¦ 3000 ne kacal, PAY 3K ONLY into: Deejarh Berver" Enterprises 2041774069 Firstbank And SEND YOUR RECIEPT TO 09079274454 ..AFTER PAYMENT) "Aïcha na gama waya da ita takira Imam ta sanar da ita zancen aikin, Fannah ma duk da tayi nauyi ta" "sameta a wajen tánte ta sanar da ita amma tace sun hutar da ita zasuyi aikin ita da Imam, Mutallab kuwa ko daya koma Wauki Meenal yace mata zai tafi cewa tayi, ""Kun gama cin amanar yawa kai da matarka, mintunanka nawa da shiga sai yanzu zaka fito, amma idan kana Wakinta ka shigo jikinka na rawa zaka fita sai kace ana tsunkularka, (Ba dole ke baki gyara muhallinka ba ga rashin iya magana daya shigo sai ™orafin banza taya miji zaiji dadin shigowa ya zauna dake, dole sai kina hakuri, kauda kai, tsafta da iya kalami sannnan zaki iya ri™e mijin da zance idan ya shigo wajenki."" Mutallab bai yanka ta ba ya wuce abunshi yana nema mata shiriya a zuciyarsa, dan wannan halayen nata ba kaWan suka fitar masa da ita" ba a zuciya kawai yana ha™urin zama da ita ne tunda ™addararsa ce ahaka. Set Win akwati Biyar aka kawowa Afrah kaya masu kyau da tsada da dan™areren zinarinta da azurfa har "guda biyu da Miliyan Waya da aka sako na wanka acikin wani ™aramin akwati mai kyau, tsabar ba™in ciki Umma kasa Soye hasadarta tayi tace, ""Wannan kam ai almubazzaranci ne a yanayin nan da ake ciki mutane ba kuWi."" Babu wanda yabi takanta akaci gaba da murna ana sanya alkhairi sannan ´an kawo" lefe suka wuce bayan su ci sun sha an kuma cikasu da kayan arziki suma hilux Waya da aka kwashi drinks "din da snacks da kaji da gasasshen ragonsu da aka tanadar masu da tukuicin dubu Wari biyar akai, ranar" "kam duk inda ka le™a a social media zancen lefen Afrah da vedios Winsa ke yawo wasu na yabawa wasu na bin bayan Umma cewa anyi almubazzaranci aciki, koma dai meye sai akwai akeyi, idan babu ba yadda" za'ayi din. "Ana haka Meenal ta soma laulayi alokacin watan Aïcha uku cikin na huWu agidan, tayi farinciki sosai da" "Mutallab ya sanar da ita tare da cewa, ""Allah ya bata lafiya kuma ya sauketa lafiya."" Don kuwa cikin ba™aramar bata wahala yakeyi ba wanda hakan yasa dole Mutallab ya samo mata mai aiki ita da Aïcha Win dake kula da ita, duk abinda Meenal taci sai ta amayesa ruwa kaWai ke zama cikin cikinta sai kuma drip da ake saka mata, tana cikin wannan yanayin aka fara shagugulan bukin Afrah da za ayi cikin sati mai zuwa da har tafara rabon i.v ita da ™awayenta, kwatsam ranar washe garin da za'a fara program ranar thursday kenan Afrah tafita zata je gidan ya Mutallab aka nemeta aka rasa, duk inda hankalin Mutallab yake ina yayi dubu ya tashi don duk duniya bayan mahaifiyarsa babu wanda yake so kamarta, take aka baza ´an sanda nema ta, Farouk daya fita hayyacinsa shima yasa cigiya a kafafen yada labarai da kuma media cewa akwai tukuicin Naira Wai Wai Wai har million biyu ga duk wanda ya ganta, idan kuma ka kawo cikakken labarin inda za'a sameta kana da million Waya. Wannan yasa atake mutane suka bazama neman Afrah, A cikin wuni Waya da aka tabbatar da Sacewar Afrah Win gabaWaya ahalin nasu ya shiga tashin hankali, Mutallab ya zabge yayi wata irin rama don har da kuka ya yi ya kasa cin komai Aïcha sai faman lallashinsa takeyi haWe da bashi baki tace ayi addu'a za'a ganeta in Sha Allah, adaren dukkaninsu kasa runtsawa sukayi daga Mutallab, har Jalil, haka ma Abba da tánte da sauran ´an uwa, dukkaninsu sallar dare suka du™ufa yi tare da addu'a Allah ya bayyana ta, waje gari ranar laraba da daddare misalin ™arfe biyu aka kira lambar Mutallab da ba™uwar lamba, kallon Meenal yayi dake kwance tana faman baccinta hankali kwance yayi sannan ya daga wayar jiki na rawa haWe da komawa palournsa. ""Alhaji Mutallab Asad Mutallab, lallai kana don wannan ™anwar taka da har wannan lokacin baka kwanta ba kana jiran kira daga garemu."" ""Don Allah kada ku cutar da ita kome kuke so zan baku."" ""Ka kwantar da hankalinka baza muyi mata komai ba tana cikin koshin lafiya."" Cikin tashin hankali Mutallab yace, ""Me kuke so nayi maku ku saketa?"" ""Very good kana ganewa, Naira millon.."" . Tun kafin ya™arasa Mutallab yace, ""Zan baku, zan baku amma kada ku bari wani abu ya sameta."" Dariya aka bushe da ita kafin can ace, ""™waro! Ai munsan zaka iya million Wari da hamsin zaka bamu."" ""Zan bayar."" Ya faWa ba tare daya tsaya wata shawara ba wanda hakan yasa cike da mamaki mutumen ya ciro wayarsa daga kunnensa yana kallon lambar Mutallab Win kafin can ya Wago kai yana rufe speaker Win ta da hannu yace, ""Oga yafa yarda?"" ""Zai iya, ku faWa masa ya zubo kuWin a jikka ya zo dasu misalin ™arfe uku da rabi yakai a bayan gari, kenan yana da awa Waya da rabi yanzu, ya tabbatar yazo shi kaWai idan kuma ba haka ba sai dai ya isko gawarta."" ""Angama Oga."" Mutumen ya faWa tare da maida wayar a kunnensa da sai faman hello hello Mutallab keyi jin anyi shiru, faWa masa yadda ogan nasu yace yai sannan ya kashe wayar ba tare daya ba Mutallab damar cewa komai ba sannan suka bar bayan kangon da suke zuwa can bayan gari wajen wani daji, rasa yanda zai yi Mutallab yai ya bude safe Winsa dake nan cikin Wakinsa ya kwashe kuWin da baisan ma ko nawa bane ya saka acikin wata jikka ya koma dakin Meenal ya buWe wani wajen ajikin gini da bazaka taSa gano ana ajiya a wajen ba dan har yayi ™ura da yana ya kwashe kuWin dake" "wajen kaf, shiru yayi yana tunanin zuwansa shi kadai ba tare da sanin kowa ba tunda sun ce kada yaje da" "wani amma dole yana bukatar mataimaki wanda zai iya sanin halin da yake ciki, tunowa da Aryan yayi" "dake aiki a fannin C.i.d atake zuciyarsa ta natsu da kiransa, cikin Muryar bacci ya daga yana murza idanuwa, ""hello MAM."" kamar mai tsoron yin magana murya can ™asa-™asa Mutallab yace, ""Aryan Ina bu™atar taimakonka, zan turo maka wata lamba yanzu ka tura a offishinku a bibiyeta yanzu mutanen da suka Wauke Afrah ne suka kira sunce nakawo masu million Wari da hamsin kuma kar nazo da kowa. ""What? Millon dari da hamsin MAM..?"" ""Aryan ba wannan ce damuwata ba indai zasu bani ita, dalilin cewa a biyo lambar shine saboda asan ta inda za'a fara nemanmu idan har akaji shiru saboda kasan halinsu, tunda suka ce nake da kaina to tabbas komai zai iya faruwa."" ""Innalillahi wa inna ilaihirrajiun, MAM kada kaje."" ""Aryan dole zan je koda zasu kasheni, muradina kawai Afrah ta kubuta a hannunsu, dan haka kawai kayi yadda nace kuma karka sanar da kowa."" Yana gama maganar ya kashe wayar ba tare daya ba Aryan damar sake yin magana ba, ""innalillahi wa inna ilaihirrajiun."" Aryan YafaWa cike da tashin hankali har matarsa na tashi daga bacci haWe da tambayarsa lafiya yace ba komai ya fice daga Wakin yana lalubo lambar farouq a cewarsa dole ya sanar dashi yasan zai yi wani abun a sirrance tunda" yana da ikon yin hakan ba tare da ansamu matsala ba. #Mutallab Asad #³an Tagwaye #Nana Diso #Billy s fari *MUTALLAB ASAD* Book 2 SHAFI NA GOMA SHA ŠAYA Arewabook:- billysfari "Paid book ne, N500 via ACCOUNT NUMBER" 0020428430 "Ishaq Fatima A, Gt bank, sai shaidar biya ta +234 704 040 2435 ko +234 809 845 6130 Ga masu son vip" post 1k ne. Fannah na kwance saboda yanzu ko bacci mai kyau bata samu tayi saboda tsufa da cikinta ya yi taji ™arar "buWe gate da mai gadi yayi, shiru tayi tana son gasgata abunda kunnuwanta Suka ji taji tashin mota anfita, ""To lafiya?"" Ko jikin ne na Meenal dan babu wanda baisan irin wahalar da take sha akan cikin ba Ta tambayi kanta tana shiga toilet saboda fitsari da gaji, tunowa da Afrah da tayi yasata saurin fitowa tahawo kan gadon, Jalil da bai jima da kwantawa ba ya gama sallolinsa bacci ya Waukesa ta shiga bubbuga kafadarsa, ""My d..My d katashi naji kamar ™arar motar ya Mutallab ya fita."" TafaWa cikin Wan tsoro da tashin hankali, hakan yasa Jalil mi™ewa gabaWaya yana faWin, ""yaushe?"" ""Yanzunnan naji fitarsa, da farko na Wauka ko Meenal ce kasan cikinta bai shafa mata lafiya, sai daga baya nayi tunani ko dai akan Afrah ne, kasan komai zai iya faruwa yanzu."" ""Oh shet!"" Ya faWa tare da ficewa ya nufi baki gate Win, sai dai ko daya fita baiga kowa ba haka ma yasa mai gadi ya buWe masa yafita waje gabaWaya layin yaga ko alamun mutar ya Mutallab babu kenan har ya tafi, cike da damuwa ya shafi kansa yana cewa, ""innalillahi wa inna ilaihirrajiun."" Ya juyo ya koma cikin gida mai gadi na tambayarsa ko lafiya bai ji ba yawuce abinsa, koda ya koma cik ya dauki wayarsa yana gwada kiran lambobin Mutallab duka bai samu ba sai ™waya Waya, itama har tayi ringing Mutallab na gani ya ™yalesa saboda baya don yace zai biyo shi ko kuma ya sanar dashi a samu matsala, tafiya mai nisa Mutallab yayi kafin yaji wayarsa tayi ™ara, ganin sabuwar lamba yasa yayi saurin Wagawa ya kara a kunne, mutumen Wazu ne yace, ""Aikinka na kyau yanzu haka ina biye dakai, kazo nan bayan gari ka ajiye motarsa hannunka na gabas ka shigo cikin dajin kaWan ka ajiye mana kuWinmu ka juya, zaka isko ™anwarka a bakin mota."" ""Yaya ka taimakeni ina jin tsoron kada su kasheni."" Cikin tashin hankali Mutallab na sake ba motar wuta yace, ""Afrah ganinnan zuwa na Waukeki ba abunda zai sameni kinji ko.."" ™it yaji ankashe wayar yana jiyo kukanta tana kiransa, dukan steering motar yai hawaye na sauko mata ya sake bata wuta, wanda sarautar Allah ce kaWai ta iya" kawoshi bayan garin lafiya. Yanda suka ce yayi haka ya yi ya ajiye motar bayan gari sannan ya nufi wajen da sukayi mashi misali ya "ajiye kuWin ya juya, yana zuwa bakin motarsa ya hango Afrah tsaye asa mata wani abu a kai daya rufe mata fuska hannuwanta baya a haWe an daure sai juye juye rakiya tana kiran sunansa, da gudu ya™arasa wajen yana faWin, ""Ki tsaya anan Afrah gani nan zuwa wajenki kada kimatsa kin ji ko."" Dan tsoronsa Waya kada tabar wajen su sake Wauketa, jin tayi ya rungumeta yana faWin, ""Yi shiru Afrah gani na ™araso."" Yafara ™o™arin kwance mata hannuwa, yana kwancewa yaji a buga masa wani abu akai ya saki wata irin ™ara da tasa Afrah rudewa ta ida warware hannuwanta haWe da cire abinda aka saka mata a fuska ta ri™o Mutallab dake ™o™arin zubewa ™asa kansa na jini, daidai lokacin kuma jiniyar motocin ´an sanda har da sojoji suka iso wajen tare da Farouq, inda nan take suka bi bayan wanda suka hango ri™e da ™aton iccen" "daya bugawa Mutallab, wanda yana ganin haka ya jefar da iccen ya ruga da gudu ya Wauki jikkar yabar" "wajen, gudu yakeyi suna biye dashi cikin dajin daga ™arshe daya ga zasu kamashi ya saki jikkar ya gudu" bayan an halbesa a ™afa. Afrah kuwa sai kuka takeyi ri™e da Mutallab da tuni jini ya bugesa ya sime farouq ya Waukesu suka wuce "hankalinsu a tashe Afrah na faman girgiza yayan nata tana kuka. "" hayaty farouk yafaWa muryarsa na wata iriyar rawa saboda tashin hankali DanAllah kidaina kuka babu abunda yasameshi kinji."" Ci™in sabon shashaqar hawaye tace "" Toh nayi shiru Amma batadaina ba tacigaba da jijjigashi tankalinta natashi ganin yadda jini ke zuba a™ansa direct babban Asubuti farouk yayi dasu inda akashiga bashi taimakon gaggawa jalil dake kiransa yayi masa kwatance kawai ya zarto yana ganin Afrah din ya rungumeta yana faman kuka shima cikin Raunanniyar murya tace "" yaya baya motsi yaya jalil."" Alokacin ne shima hankalinsa yakara tashi shi ™ansa farouk din sai da anoye yasa aka kara masa ruwa sabida tsabagen tashin hankali. Ko da jalil suka gana da likita Nan yake sanar musu ya dan samu buguwa ne akansa Amma babu komai da yasameshi sunyi masa treatments kuma zasu barshi yaWan hutu ba kwana daya."" Bai idda yiwa likita magana ba sai ga kiran Aicha tana kuka itama hankalinta amugun tashe "" Haba Antyna wannan kukanfa danAllah kuma ina kada kubarni anan zan iya samun matsala tafada cikin kuka."" Sanin halinta da yayi nadamuwa da Wan uwan nasa yasashi hanzarin gayamasa ita kuma datake zaune taja mayafinta tare da key din daya daga ci™in motarsa tayi bangaren meenal ko datashiga bata taddata a palour ba hakan yasata shiga directly da™inta tana fadin "" Sister Yaya yasamu buguwa agurin mutanen can yana asubuti yanzu ko zamuje tare."" Da mugun kallo tabita tace "" Bakisan hanya baniba sai nayi miki ´ar jagora ai naga ba hanyar bara bace ba ko."" "" Ubana ba sa'an iskancin ki da rashin tarbiyarki baniba, kinci darajar cikin dake jikinki sabida yakasance abun kaunar masoyina da Wallahilazim sai na farfasa miki bakinki banza mara da'a da tarbiya."" Tafada tana barin da™in "" shigeya yar maysiyata yar mabarata ke har kin isa ki fasamun baki ai da duk danginku sai nasaka an kulleku banza kawai kina tunanin ni driver dinki ce kenan? Injaki in kaiki to bazanje ba can ta matse musu."" Bata kulata ba ta sakko tashiga sashen tante nan take gayamata ta zura hijjabi tace sutafi Abunda yabawa tante mamaki yadda Aicha taja motar har suka bar gidan bata taba tunanun ta iya ba ko dan bata taba ja ba ko da suka isa asubutin rungume afrah sukayi suna godewa Allah itama tana basu labarin abunda yafaru Aryan kam yana gefe shima tare da jalil dan tun bayan wayarsu da Aicha yakirashi yana tambayar asubutin idanuwansa sunyi jajir Duk yafice hankalinsa saboda yanayin da abokin nasa yake ciki. "" Wallahi jalil wannan karan bamu kyale ko wanene yake mana wannan sharri kaduba kaga kwanaki yadda yayi asarar dukiyarsa ta hanyar gobara yanzu ma kuma arasa wa za'a daukar masa sai afrah."" "" Kayi hakuri Aryan lamarin rayuwa ai sai da kalubale shi wanda suka kama afrah din har ya gudu duk da harbi da yasamu akafa bakomai nr dan adam ke shirya maka ba wani abun jarabawarka ce kuma ka duba yaya kaga yadda Allah ya daukaka shi kaga kuwa jarabawa bata barinsa."" "" Tabbas gaskiya kafada yanzu to An ™arbi kudin? Aryan yafaWa yana kallon jalil din "" eh an ™arba har na aikasu banki."" Wannan yasa aryan hamdala yana kara godewa Allah. Afrah dake ji™in tante akwance tana ta bata ba™i Aicha kuwa tana ganin dakin da jalil yafito dazu sai tatashi ta mi™e tashiga zuba masa idanuwa tayi tanajin gaba daya ji™inta ya saki yaaAllah ta furta da Wan karfi tana nufar inda yake idonta cike da hawaye ganin yadda Aka nannade ™an nasa da farin bandeji sai yasa hankalinta dan kara tashi Nufar gefen gadon tayi tana zama akujerar dake gefensa haWe da riko" "hannunsa "" Allah yabaka lafiya mijina tafada har hawaye yana sauka ™an hannunsa jin dan shashekar" kuka yasashi buWe idanunsa dan dama bayajin komai yanzu har zugin yaragu duba da wasu allurai da "sukayi masa "" Ina Afrah? Yafada yana kallonta."" "" Tana tare da tante a can waje."" "" Alhamdulillah yafada."" Itama kallonsa tayi tace "" Yajin naka."" Adan hanzarce zai tashi yana fadin ' Naji sauki tafiya ma zamuyi."" Aryan da yashigo yanzu ne yace masa "" sannu oga Ubangiji Allah yatona Asirin masu hannu a abunnan danAllah kada ka tashi kayi hutawarka kasan fa bugu a kai bakamar sauran jiki baniba."" "" To zaman me zanyi aryan banajin komai fa."" "" Please ma chèriè Aicha tafada da dan sanyin murya."" Yadda aryan yaga ya koma yasashi hamdala yana fadin bari naje anjima zandawo. Jalil kuwa dake gefen motarsa yana waya da fannah rai Sace "" Danallah baby kadaina faWan nan kadinga yimata uzuri duba da kana ganin batada lafiya fa."" Uzuri? Haba fannah bakisan halin meenal din baniba ace da kudina da arzukina ina zaune da makiyata ai ko aman takeyi taji mijinta na asubuti tatawo itama a kwantar amma yarinya karama sai wulakanta min dan uwa takeyi abun yayi yawa wallahi samun macce irin aicha shine samun farin cikin duniya wallahi tana can kusa dashi har zan shiga najiyo inaji tana masa addu'a lamarinta is too much yafada yana kashe wayar yana tsaki. Daga nan kuma yashige cikin asubutin ya nufi dakin dasu mutullab yake ko da yatura mamakin ganin Aicha tana bashi abinci yayi sai kuma yaji sanyi aransa."" Ai yanzu nace fannah ta dora abinci ashe kintawo dashi ni bamsan ma kin iya driving ba sai yau."" Dan murmushi tayi tace "" Eh tun acan din Nakoya agurin ya mahmoud."" Wani kallo Mutallab yabita dashi sai yaji ma abincin yafita kansa ko data kara mika masa kusa da bakinsa sai cewa yayi "" is okay na koshi."" "" To tace ta ajiye dan ta lura mahmoud din data ambata ne yasakashi jin haushi."" Kallon Aicha yayi yace "" ˜indai duba meenal kamin ki fito ko? Kinsan batada lafiya nasan shiyasa batazo ba kuma gashi tacemin tanason haWa masters dinta zuwa next month."" Akaro na farko taji wani abu ya tokare mata wuya masters? Ita ya amince amma ita degree din ma yahanata fara ganin zatayi hawaye yasata mi™ewa tana fita daga da™in akaro na farko da tataba yin haka."" "" kaima dai yaya baka kyautawa maganar Allah kasan matar nan taka batada tarbiya tante tace aicha har dakinta taje tace suzo su tafi ta zageta harda mahaifinta wanda haka.."" karka kara cewa matata bata da tarbiya wannan shine karo nafarko kuma na karshe jalil, yanayi ne na ciki dole kuga wasu dabi'un da baku saba gani ba kuma.."" "" DanAllah kayi hakuri yaya jalil yafada batare da yabarshi yakarasa maganar da yakeyi ba."" Hakan yasa yabar da™in yace dasu tante su bi aisha su koma gida shi yayan sai da dare ko gobe Nan suka shiga sukayi masa yajiki Aicha na gefe batace kala ba wanda hakan yabawa mutullab mamaki sosai sai da sukazo fita a hankali tace "" Sai da safe Allah yabaka lafiya riko hannunta yayo har suka karasa fita sannan yace "" Menene haka? Dan nace kije ki duba meenal kike fushi? Bakisan halin datake ciki ba? Keep komai aside duk duniya babu abunda nakeso sama da haihuwa dan haka dole kiso abunda yake ci™inta tun kamin ya fito dan nasan wannan ba halinki baniba idan zugaki akeyi ma ki daina dauka."" Mamaki ne ya kusa kasheta amma cikin dauriya tace "" Nace maka banason cikin ne? Kokaji nataba magana akansa? "" Idonta ya kallah yace "" Tunda ita Allah yafara bawa ai sai kiyi murna tund.."" kuka yana kokarin kufce mata tace "" DanAllah ya'isa haka sai da safe taja hannunta ta huce karo da farko dataji lamarin gidansa ya sosa mata" zuciya.ko da suka karasa part dinta takarasa taje taci kukanta. Meenal dake zaune tana tuna irin shawarwarin da sarsy rabata na yadda zata kullawa Aicha sharri duba "da yadda mijin nasu keson cikin "" ki zauna dai sakara dake ta shigo ta cinye fadarki tunda yana son cikin nan ki hada mata sharri dashi wallahi zai iya sakinta ma ke har irin kissar matan nan ki gwada ranar" girkinta kice kefa lallai sai yazo kingane dai ko kiyi ciwon karya ahaka zakiga sunfara faWa da rikici tsakaninsu daga nan kinga zata kama gabanta tabar miki gidan daba daya ai. *MUTALLAB ASAD* Book 2 SHAFI NA GOMA SHA BIYU Arewabook:- billysfari "Paid book ne, N500 via ACCOUNT NUMBER" 0020428430 "Ishaq Fatima A, Gt bank, sai shaidar biya ta +234 704 040 2435 ko +234 809 845 6130 Ga masu son vip" post 1k ne. Dariya meenal tayi sosai tana tafawa ita kaWai harda dan buga tsalle da juyi ganin abubuwan da zata haWa. "Wani gurnani oga yayi yana karya kujerar dake gefensa "" Bakuda Amfani yan iska kunjawo min asara" "yanzu kai banza sai da kasaki jakar saboda rashin tunani? Kusan girman kudin da nauyinsu kuwa?"" Daya daga cikinsu ne yace "" To yanzu oga da ankamamufa? Yakake tunanin zamuyi dole za'a matsa ace wayaturomu kaga abun zai kwaSe mana gaba daya."" "" Tayaya zasu kamaku? Daklah kuyimun shiru kawai kunza mana asara ku bakusan yadca natsani yaron ba kuduba kuga shagunansa da muka cinnawa wuta ko ajikinsa naji ance kamar gwamnatu ce ma zata gyara masa yafada yana wani sabon kuka dan yasan bakarmin asara yayi ba "" To oga mu aikashi mana."" "" Ai sharadin aikina nima banda kisa yafada yana" zama wanwar akasa. Tun bayan kwana biyu da faruwar abun sai yazama aicha taja jiki da lamarin Mutallab din sosai duk da hakan na damunsa har takai wani sa'in yaji kamar yayi kuka tunda ta riga ta sangartashi ta kowanne bangare agurintq yake samun duk wata Nutsuwar da yakeso. Yanzu ma shigowarsa kenan Tayi masa "sannu dazuwa tana fadin "" zakaci abincin yanzu ne kokuma in kaimaka part dinka?"" Kallonta yayi yana" "ganin rashin walwalarsa a fuskarta "" Aicha Dan nayi miki fada shikenan kika dauki haushina kika dora" "akanki? Yanzu saboda Allah kinsan sabon ciki bashida kwari kyaje ki bangajeta idan cikin ya zube fa? Kina ganin watanmu nawa ke baki samu ba ita tasamu ai sai mutayata rainonsa."" Murmushi tayi mai radadi dan lamarin meenal da sharrinta yafara bata tsoro haka kawai jiya tana ganinsa tasaka kuka abangarensa wai na bangajeta abun mamaki rabon da naganta kwana biyu ma Nan yarufeni da fada harda fadin bakin ciki nake mata kenan kamar yadda tagayamasa dan bansamu ba da na fahimci inda ta dosa sai na bashi hakuri shine yanzu yake maimaita maganar."" Kayi hakuri hakan bazai kuma faruwa ba tafada tana kokarin barin gurin wayarsa ce tayi ringing yana dagawa yaji kukan meenal tana kiransa."" "" Heartbeat yanzu nashigo kidaina kuka ganinan ki kwanta ki huta."" "" Nifa ajikinka nakeson bacci tafada cike da shagwaba."" "" Okay yanzu zanzo yafada yana zubawa Aicha idanuwa da tasakar masa murmushi akaro da farko bayan rigimarsu "" kiji meenal ko? Wannan babyn nawa yazo da rikici ."" Cike da rashin Nuna damuwarta tace "" Ai daman shi ciki yagaji haka kaje ka kwana acan babu komai Allah yaraba lafiya."" "" Ameen Mon amour goodnight. "" kuka tasaki yana fita harda durkusawa bakin cikin datake dauka yayi yawa yau kusan sati kenan kullum gurin meenal yake kwana duk dama tana period abun bai dameta ba Amma yadda yake rufe idanuwa yana mata maganar ciki abun har mamaki yake bata ita dayake ma abun bai damunta kwatakwata dan bata dauki hakan matsalaba ba duba da ita haihuwa Nufi ne Na Allah" ganin Kukan bazai amfanita ba yasata saurin mikewa ta nufi da™inta. Da Wan hanzari ya shiga da™in meenal din hannunsa dauke da basket din abincinsa da Aicha ta mika "masa ganin abincin yasata jin dadi sosai acikin harta harda murna dan dama yunwa takeji tare yazuba musu yashiga bata har ta koshi watermelon drink dinma tasha sosai. Kwana biyunnan da sha'awa ta gallabeshi duba da baya takura meenal din kokuma da yayi magana tace baby baiyi kwari ba sai tace masa"" I want you."" Murmushi yayi yana fadin babyna fa?"" To dayake ni bakasona sai dai kayi...bata karasa ba taji ba™insa aci™in nata rashin gwanancewa da kuma rashin taimaka masa agurin bashi martani yasanya baya jin dadin saduwa da Meenal kwata kwata yanzu ma tana zaune daskaran ta saki baki wai kissing dinta akeyi. Dago yanayin idanuwansa yayi yace "" Meenal why bakya respond ne?"" "" To wai kullum kai kace responding to tayaya zanyi."" A hankali yace "" if I kiss you kema sai kiyimin."" "" tayaya zan maka kana kissing dina nidai please kacigaba tafada tana turo baki. Nan yashiga sarrafata inda tashiga masufa ita kawai yayi abunda zaiyi batason wannan romancing din mamaki ne yakusan kasheshi dan yasan kam romancing yana daga cikin abunda ke saukarwa macce Ni'ima sosai amma ita tace bataso ganin tafara masa halin nata yasa yshiga direct wanda daga shi har ita basuyi enjoying ba dan babu wani danshi da yakamata agurin karshe ma haka tacemasa zafi takeji ya sauka shikuma yabi umarninta yasauka dan shima bayajin dadin kwata kwata. Har yayi wanka yafito wani irin missing din Aicha yakeyi sai murmushi yakeyi yana tuna yadda take sarrafashi dagaa sama har kasa sai suyi kusan 1 hour suna romancing kamin hankulqnsu yafita su farantawa juna har mamakin yadda take jikewa yakeyi wataran tabbas wasanni kamin kwanciyar aure sirri ne da indai macce tarike to karyane miji yace bakida Ni'ima dan tun kamin afara zakiji ajiki.( Duk yadda kikai gurin shan maganin ma kisani sai kin koyawa mijinki yadda zai sarrafaki yadda sai mulmula miki nipple wato kan nono dan wannan gurin da kuke gani shine inda Ni'ima da jin dadin macce yake indai miji saiyi minti biyar yana mulmulasu to Ni'imarki zata sauka" dan haka idan kikaji ance romancing ba wai ki iya tabbashi ba A'a kisani ke mijinki zai shiga dan haka ke yakamata yayi romancing sosai hakan ne zai saukar miki da Ni'ima yadda yakamata amma kina kwance a afka miki tayaya zaku samu farinciki da jin dadi da anyi magana kice ai baya yarda tayaya bazai yarda ba bayan cikin gabanki zai shiga dole yasarrafaki ki fidda abunda zaisaka kuji dadi. Dan haka ku kula sosai da gabatar da wasanni). Tana shiga da™inta tasamu wayarta tanaya ringing ganin missed call kusan biyar yasata saurin bin "numbar Ana dagawa ta kara akunnenta tana sallama. "" amini taji daga wayar hakan yasaka Aicha saka ihu tana fadin Amini kece?"" "" DanAllah DanAnnabi kiyi hakuri Aminita da abunda baba yayi miki nasan bai kyauta ba abunda yayi kuma hakan. "" Kada ki damu Amini wallahi banji haushin baba."" "" yakke" "yagida ya kwana dayawa kinsan bansan yaya tarasu ba sau abakin dada jiya dana tsaya muka shiga na taso daga makaranta."" "" DanAllah fa? Kice har kinfara makaranta"" "" ke kam da kikayi aure baki sanar mini ba."" "" Ni kinsanar muni da naki ne da zakice ban gayamiki nawa ba."" "" Allah yabamu hakuri dukanmu yajikan iyaye amini tace. "" kinga fa har ina final year ma ina karantar masscom."" "" Kinji dadinki wallahi Allah yasaka Albarka."" "" Ameen Ashe Mutallab Asad kike aure? Gaksiya kive kinzama hajiya yanzu matan manya."" "" Kinjiku da zolaya ko? Banson haka please."" "" Amma dai kincigaba da makaranta ko? "" aicha ce tagyara zaka tace "" Wallahi yahanani Amini babu yadda banyi ba jiyama wai matarsa zatayi masters."" "" Tabbijan kuma kika yarda? Wallahi kikoma makaranta Aicha maganar Allah gidan miji babu tabbas gashi ke ba iyaye ne dake ba sannan dada duk kaunar datake miki ai bata maimaita shekarunta na baya naga wannan karatun naki shine gatanki shine mutuncinki wallahi ina zaki yau in babu shi ba fatan tsiya akeyiwa mutunba Amma hangen nisa yanada kyau arayuwa nidai ba zugaki nayi ba wallahi kiyi kokari ki koma makaranta danAllah ki lallabasa zai barki."" "" Amini wallahi Na lallabasa still. "" "" Kicigaba Aicha zai amince Amma ilimi azamanin nan babban rufen asirine wallahi saboda gaba."" "" To Ni yazanyi Amini? Wallahi.."" "" Ki kwantar dakai ki lallabasa please kinji."" "" Okay Amini yaushe zakizo."" "" Yanzu dai ina jarabawa idan nagama inshaa Allah zanshigo. "" "" Tohm nagode sosai Agaida oga zamuyi" waya tafada tana mikewa tashiga bandaki. Akwana biyunan bakaramin kunci take sha ba dan idan ba yazo yaga lafiyarta ba hankalinsa gaba daya "yana kan meenal ganin damuwa zatasaka abunda batayi niya yasa ta koma shiga bangaren su tante komai na bikin tare suke haka din™unanta yayi masifar kyau "" Anty afrah sai kace nice Amaryar?"" "" You deserve more than this."" Murmushi tayi tana mata godiya. Yau shiga yayi ta blue yard yayi masifar kyau yana tsaye adayan dakin nasa dayake meenal tana gefe tana waya batasan yau aciki yashirya ba "" Hello sarsy wannan shigeyar matar tasa fa nayi sharrin har na gaji wallahi ingayamiki sai dai ta bada hakuri amma tabiyemun muyi fada ma takiyo kuma bakiga yadda ransa yake Saci ba akan lamarin cikina bai san duk karya nakeyi ba batayimun komai kuma wallahi cire cikin zanyi ai daman tunda yayimun kishiya nafara wahalar dashi kenan tunda na lura yara sune wickness dinsa so nima dole na dandana masa bakin ciki, shi yazata rashin lafiyar gaske nakeyi ke ingayamiki ko dakinta baya kwana tasaka dariyar da takusa" zame mata kuka dan kuwa Mutallab ne tsaye gabanta ya zuba mata mar har guda uku ajire kallonta yayi "da ri™idadden idanuwansa yace "" wato nazama Teddy? Ni ina zaune Dake da dukkan zuciyata ke kuma" "bahaka ba? Me tayi miki da zafi haka? Wato duk maganganun da kike zama ki gayamin karyane! And last warning narantse da Allah idan kika zubar da cikin nan Meenal zan Nuna miki wanene ne tunda kinriga kin mayar dani sha sha sha mara wayu."" Kukan datakeyi mai sauti yasata dagowa ta kalleshi haWe da jan mugun tsaki tana masifa."" "" indai cikine sai Na zubar Wallahilazim baka mari banza ba kuma akan karamin aure dakayi sai nata fanshewa da haka."" Cike da masifa yayi kanta sai kuma yaja yatsyaa yace "" Do your worse and zakisan wanene Mutallab Asad yafada yana barin bangaren ita kuma tatashi cike da masifa ta Nufi sashinta tasan kome tayi bazai taba rabuwa da'ita ba kuma ko dan ta kuntata masa ayau sai ta rabu da cikin. Wardrobe dinta tashiga budewa tana bincika inda ta ajiye maganin batare da tunani" komai ba ta afa guda hudu lokaci guda. Aisha dake bangarenta tana gyaran Wardrobe dinta taji alamun shigowarsa ko baiyi magana ba tasan "yana cikin damuwa sai ta nuna kamar bata gani ba dan yau tayi alwashi kome zai faru wallahi sai tayi masa maganar makaranta. "" Barka da safiya Tafada bakamar yadda ta saba gaisheshi ba."" "" kintashi lafiya yafaWa yana Nufota haWe da fadin "" Am sorry Mon amour kiyafemun danAllah. "" batare da ta ™alleshi ba tace "" inason Naje Zanshiga private university tanan tunda inada kudina acikin banki dan.."" batare da yace komai ba yayi baya yace "" Ban amince ba."" "" Sabida ni baka sona baka kaunata bakason ci..? Ciki da fada ya daka mata tsawa "" haka kikeson zama nace bazakayi karatu ba idan da wanda ya isa yasakaki kiyi sai kije kiyi haka nakeson matata."" Kuka tafashe dashi tace "" ai daman nasani ba kaunata kakeyi ba sha'awa ta kakeyi Ni sai dai aji dadi dani Amma baza'a.."" cikin zafin nama yayo kanta hakan yabata ikon saurin tsugunnawa tana kuka ranta na mata suya sosai."" Ganin ´an biki sunfara cika masa gida kuma yau ne zasu fara sha'anin nasu yasashi fita gaba daya duk da yunwa dake damunsa.wayarta ce tayi kara tana dubawa taga dada ce "" Ni wallahi sai nayi karatu ita matarsa dan yar masu kudi ce shiyasa duk iskancin da Tayi masa yake amincewa Amma dayake ni Wulakantacciya ce yar masu bara shine bazan samu..."" "" Auzubillahi Aicha Aicha Anya kuwa? Anya kuwa wanene yazugomin ke? To maza share hakawayenki yar albarka zan kirashi nayi masa magana Amma hakan dakikeyi bazaj sakashi yayarda ba yarinyar kirki ke da kullum yake yabonki kullum yana miki addua shine kikeso ki canza yanzu Aa akul dinki hakan bai kamata ba ki kama bakinki kiyi shiru kinga ga yan biki nan nima ina tafi inshaa Allahu."" "" DanAllah zakizo aicha tafada har tana dariya."" "" Ai dole nazo naga diyata zanzo zuwa gobe Amma maza goge fuskar nan kada wani yashigo."" Cike da bin umarni ta goge fuskar tata sannan ta tashi ta mike.Afrah ce tashigo tana gayamata sai dare za'ayi mocktail din tashirya da wuri zasu makeup."" "" Tohm Anty afrah zanshirya bari to nagama girki da wuri tafada mata tana barin da™in zuwa kitchen tunawa tayi ko" breakfast fa baiyi ba tunda yanzu yawanci itace take basa abinci. *MUTALLAB ASAD* Book 2 SHAFI NA GOMA SHA UKU Arewabook:- billysfari "Paid book ne, N500 via ACCOUNT NUMBER" 0020428430 "Ishaq Fatima A, Gt bank, sai shaidar biya ta +234 704 040 2435 ko +234 809 845 6130 Ga masu son vip" post 1k ne. Tunda meenal batada lafiya bazata iya girka masa abinci ba yasa ita takeyi masa akowanne lokaci yanzu ganin yadda yafita rai Sace yasata dan murmusawa ko banza itama yau ta Wana ai abubuwan sunyi yawa tun tana yarda da maganar meenal har yanzu ta fahimci makirci ne kawai irin nata tunda tasan yadda Allah yasanya masa son haihuwa da kaunar haihuwa yasanyata taketa wahalar dashi. Uhmm tace tana bude ci™in fridge hantar data dafa da safe ta dakkota tanaci gaskiya ta kara yarda yadda macce sai da gyara wannan haWin na ci da hanta bakaramin niima yake saukarwa ba dan kuw akadan din da tace da safe sai dataji ji™inta babu dadi kwatakwata sanoda yadda taji dama gurinta Mutallab yake tunawa tayi bawasu kayan hadi nagani nafada tayi amfani dasu ba fa daga -HANTA -ATTARUHU -ALBASA -TAFARNUWA -MAGGI -YAJIN MATA RABIN SPOON -CARDAMOM 3PCS -RAIHAN HALF SPOON -CITTA -GARIN DAN BAGIGITA HALF SOOON -ŠAN MADAFI HALF SPOON -SASSAKEN AURE HALF SPOON - RIDI 3SPOON bayan ta hadesu sai ta dora ahuta tasaka ruwa ta dafasu sosai anfiso ayisa da dan romo aciki zama tayi ta cinye tahada da drink din watermelon sannan ta dafa musu vegetables cous cousin duk tasaka acikin flask sannan tafita zuwa tayi wanka. Daya daga cikin da kunansa yashiga dan yau bazai fita ba duba da yadda yaga ji™in nasa kamar baya "yimasa dadi zama yayi akan gadon yashiga tunani kala kala haWe da damuwa da yadda Aicha takesoj komawa yaaAllah ka taimakeni akan matana kada kasanya au zama makiyana yafada cike da damuwar da baisan yadda zaiyi dashi ba acikin watannan bakaramin jiki yaji ba bama konewar shagunansa ga kuma dauke afrah ga kuma meenal dake kokarin kara saka shi atashin hankali kamar yakira Aicha dan faWar adadin missing dinta dayakeyi bazai faduba sai dai yayi shiru karo na uku kenan yana dannah wayaryarta yana katse, ita batasan yana sane da makarantar ta ta ba yana hira su fara Daukar dalibai zuwa next month da bakinta sai kace inada kudi a account dina sai lokacin nema murmushi ya subuce masa da yadda take masa masifa wayarsa ce tayi kara "" Komai nene tsakaninmu kada ayi fushi da Abinci gashinan na ajiye maka shi akan table."" Wani hanzari yayi ya kike zuciyarsa tana masa dadi koma dai menene wanda yake sonka yana sonka koma menene kada saSani yasanya kazata komai akayima kiyayyace rashin ganinta a falon sai yasanya jin babu daWi ha™an yasanya ya zauna yashiga cin abincin hankalinsa kwance wani sakon ne yakara shigowa ci™in wayarsa "" Zanje gurin fannah asubuti suna can "" reply yayi nata da"" No "" kawai dan yajata da hira."" Sai tatura masa "" Please haihuwa zatayi."" "" Ban amince ba nace miki."" "" Okay thanks tarubuto."" Ganin shikenan ya ajiye wayar tasa yaci abinci sai da yagama cin abincin sannan yamike sai yaji ihu daga part din meenal wanda hakan yabashi damar Nufa hannunsa da waya Ganin su tante suk kanta tana ihu tana ambatar zata mutu wayyo nashiga uku saukar idanuwansa akan kwalin magani yasanya shi saurin dauka yana sanya wa acikin aljihunsa daga ban kuma sukayi asubuti da'ita. Sanin wanene shi yasanya likitocin basu taimakon gaggawa haka akafara kokarin tsayar da jinin Amma Sam abun yakiyihuwa Mutallab dake tsaye da'ita ne batasan inda kanta yake ba" zuciyarsa shikuma takasa nutsuwa gani yakeyi kmar dai wani abunne yajawo haka. Na rasa gane ™an meenal narasa meke damun yarinyar Nan kai wallahi wannan zamanin namu tarbiya "tayi yawa ace ki zauna lafiya da mijinki da mutane ke bakya iyawa wanne irin aure akeyi ne awannan zamanin da ba'a gayawa yara yadda zasu kula da maxajensu hatta hakkin auren ba'a fada kowacce tana saranta ne Amma ka sangarta da haka babu cikakken ilimin addini tazo tayita abunda taga dama. Aicha dai dake gefe ita batace komai ba dan bata fahimtar maganar tasu itakam. ""Tante cikinta fa ta zubar afrah tafada tana tura sako."" Daga tante har aicha da sauri suka zaro idanuwa waje suna kallonta. "" Wallahi ciki ta zubar wannan kwalin da kukaga yaya ya dauka ai na miscarriage ne ."" "" Innalillahi wa'inna illahirrajiun yau naga diyar banza wannan yarinya inane alkiblarta ko tsoron Allah batayi kai amma batada hali ."" Tante tafada tana rafka salati "" Amma bata kyauta ba wallahi duk yadda yakeson cikin nan to saboda me itakam."" Afrah da ko ajikinta tace "" Jahilci ."" "" babba ma dan kuwa takashe rai ai tunda inaji anfara halitta ki duba uban jinin da yake zuba akan gadonta kai yarinyar nan Allah ya shirya to wai dole ne auren nasu."" Aicha tace "" Mama kuskure tayi Sai dai Allah ya kiyaye gaba."" "" To diyar nan will" "ba wannan ne na farko ba."" Duk da mamakin da yacikata sai cewa tayi "" Allah yayi mata afuwa."" Nan" Afrah takira jalil yasanar musu fannah ta sauka tasamu baby girl hakan yasanya su dunguna gaba "dayansu dan daga nan zasu huce kwalliya anty aicha yanaga kin tsaya?"" "" Afrah kada na fita yayi fada kinga nakirashi bai daga ba kuma kinga halin da yake ciki nasan halinsa akan cikin nan wallahi bakaramin damuwa za'a shiga ba."" "" kiji danAllah to me yayi miki zafi danAllah zomuje wallahi bazai hanaki ba."" "" To dazu ai yahanani."" "" Tawo kishigo Aicha bazaiyi fada ba tante ta fada hakan yasa ta shige suka tafi asubuti gurin fannah MashaaAllah tabarakallah itama yaran gidansu sun cika da manya hakan yasa tante tace su shige su tafi ita zata zaunar mata har su koma haka Aicha tashige cikin su afrah da kawayenta" akasha kwalliya duba da saima sun koma gida tacan angwayen zasuzo da sauran kawayen nata. Zama yayi batare da motsi daga inda yake ba ga bakin ciki yazo masa nan bayason kallon meenal din ma "wata kalar tsanarta ke saukar masa firgit ya dago yana kallon doctor din haWe da faWin "" Are you okay sir."" "" Meke damunta kawai ya iya fada."" "" Wannan abun da kukeyi kuskurene yanzu da kabara maganin miscarriage har tasha fiye da ka'ida banida tabbacin zata sake haihuwa agaskiya dan ko da zata iya samun cikin sai dai ayimata aiki, kai bama lallai dan mahaifarta ta tabo yafaWa yana kallon Mutallab da gaba daya yanayinsa ya sauya idonsa yayi jajir ya saka hannunsa a aljihu ya mikowa likitan kwalin maganin daga kai yayi yace tabbas shine maganin zubda ciki wanda yake da mutukar haWari dan shi a akida idan aka sha daya ba'a kuma sha sai bayan 12 hours shikenan Amma kaga gaba daya tasha. BuWe idanuwan da meenal kiyi ne yasanyashi faWin kiji gidanku Na sakeki. A dan haukace ta ri™e mararta tana kuka dan abune da bata taba tsammani ba. Shikuma kamin yakai kofa tuni yazube agurin da yasa likitocin hanzarin bashi taimako zuwa wani da™in harma da saka masa ruwa.Likitan dake tsaye da'ita ne yace "" ke kuwa menene na aikata haka? Yanzu kin cutawa kanki da lafiyarki."" Ciki da karamar masifarta" "dake gauraye da azabar ciwo tace mai yayi maka zafi?.""" "Ihun da jidda takeyi da yadda Abba ke du™anta sai da yadagawa kowa hankali agidan, Daman asiya" tagayamata idan batadaina wannan shaye shayen ba tofa ita sai tagayawa Abba shiyasa ta sameshi da asuba tagayamasa shi kuma da yashiga cikin tashin hankali yarasa me ma zaiyi dan Asiya ma sai da yayi mata kyawawan maruka. Kasancewar yanuwa ancika yasanya kowannen su hankali tashe yashiga bashi hakuri Ana riko jidda Umma dake wanka haka ta zura kaya da kumfar ajikinta kamin ta inda karasawa bakin kofa ta zumale ta waWi akasa wanda hakan yasa bayanta yayi kara da kafarta da hannunta guda daya gashi buguwar datayi da ka yasanya idanuwanta rufewa wani ihu tasanya da kowanne mai rai na cikin gidan yaji hakan yasa Anty Amarya dake kan jidda gudu bangaren ta da matan yayan abba suma suka shiga Ciki Nan suka tarar da umma kamar bata numfashi ha™an nr yamaida hankalun kowa har abba yabar jidda wanda tana ganin haka ta gudu sashin anty Amarya ita kuma Umma aka taimaka akayi asubuti da'ita likitoci ne sukazo hade da shiga bata again gaggawa anan nr abba yakira Mutallab yagayamasa Nan yasanar mai matarsa ba lafiya suna asubuti jalil kuma yana gayamasa yace yana gurin su fannah zqta haihu hakan kuma yakara daga hankalin kowa. Jalil yakira awaya yace yazo yatafi dashi yace masa ai fannah ta haihuwa dakyar dai yake magana haka "yayi masa Allah yaraya yakuma kaara kiran Abba awaya ganin missed call dinsa rututu "" Abba yafada da wani calm voice."" "" Mutallab menene yasamu Iyalin naka."" Baisan sanda yasaka kuka ba first time da abba yaji wickness dinsa yace "" Ta zubarmin da ciki akaro na biyu Abba batajin maganata bata girmamani bata darajtani sai wulakantani dani da yanuwana Na sawwake mata Abba."" "" To ai ba kuka zakayi ba Mutallab hakuri zakayi babu ta inda Allah baya jarabtar bayinsa kayi addu'a Allah yasa kaci wannan jarabawar daman kuma yarinyar ana fadan dabi'unta to yanzu kuma gashi ta hadu da ummanku wanda tunfari nayi maka magana akan karabasu tunda itama wata babbar shaidaniyarce ina tunanin ko da halin yarinyar da hudubarta ko ta kawaye kayi hakuri ka dauki hakan amatsayin jarabawa Allah yabaka wasu masu albarka kana asubutin nazo nadaukeka."" "" A'a kazauna nan Abba jalil zaizo yakaini gida."" "" Ayi hakuri ayi hakuri dai."" Tunda jalil yatawo hanya sai yasamu guri yafaka motarsa Numbar mumyn meenal yashiga dannah ita kuma lokacin suna tare da abba suna hira "" A'a kamar jalil kanin mijin Afrah"" mumy tafada tana kallon Abba. "" Dauki mana kiji ko lafiya."" Dauka tayi haWe da sakashi a speaker tana sallama "" Mumy barka da rana dafatan kuna lpya."" "" Lafiya kalou jalil ya mai dakin tayi nauyi ko?"" "" Wallahi tama sauka yau ansamu mamata."" "" To mashaa Allah barka barka Allah yadayyiba."" "" Ameen mumy daman magana nakeso muyi dake akan Meenal danAllah kitsaya ki fahimce ni nakiraki ne dan naga hakan shine kadai masalaha duk da dai mai faruwa yariga ya faru amma maganar tawa zaisa kudubata da kyau."" Duk jikinsu sanyi yayi sukace "" Ina jinka jalil mai kaunarka ai shine ke cewa diyarka ya gyara."" "" Tabbas kuwa mumy gaskiya meenal tana bukatar karatu sosai akan zamantakewa ta aure dama duniya kinga tunda akayi auren nan bazance dan uwana yana samun farin ciki Agurinta ba sai dai shi yafaranta mata komai tasaka agaba yana tafe da'ita Amma wulaknci yau daban nagobe daban mumy hatta tante dake da matsayin mahaifiyarmu bata kyale ba wallahi afrah kowa hatta Aicha haka takeyiwa kowa rashin da'a nikuma mumy nasanki Nasan inna wallahi diyar inna sai hamdala Amma meenal nakasa gane kanta gaba daya yanzu ma ta zubar masa da ciki suna asubuti dukansu abunda tayi yasa shima sai da suka kara masa ruwa dayake likitan abokina ne yacemun har ya sawwake mata."" "" Innalillahi wa'inna illahirrajiun "" mumy tafada tana kau da kanta haka Abba ji™insa sai yaji kamar an watsa masa ruwan" "zafi ."" Nan yasanar mata asubutin shikuma ya huce gurin Mutallab din ko da ya daukeshi gida yayi dasu inda sukayi daidai da shigowar su Afrah wanda yazuba masu idanu taci™in mota Nan yaga su da kawayensu sun sakko aicha na ci™insu tasha ado tayi kyau sosai da ankon ji yayi gaba daya ransa ya baci wato shi yana nan yana jimamin Abunda yafaru dashi ita ko aji™inta harda shiga kamar yammata ganinsu dada bangaren tante ta ruga aguje tana murna ta rukunkumeta."" Jalil nan shima yafito Mutallab kuwa zagayawa yayi yashiga part dinsa sosai ransa Saci Ganin Aicha yana hangota ta sama yadda taketa jan dada har suka shige sashinta kamin yayi ajiyar zuciya. "" Ke jaira irin wannan kyau haka dada tafada. Ina mijin naku? "" takara jifanta da tambaya Nan takwashe komai tagayawa dada nan tashiga masifa tana kwashwq meenal albarka suna zaune taga wayarta tayi kara "" Wallahi kika sake fita bada izinina ba."" Adan firgice tace "" Wayyo Allah na nashiga ukuna."" "" ke menene "" "" Dada wai nazanje ba duk kwalliyar danaci tasaka kuka."" "" To ke baki tambayeshi ba kikaje kina baWa wannan hodar? Sai kace diyar aljanu ."" Afrah datashigo ce tace ita suke jira nan tagayamata ya hanata. Duk yadda suka tambaya mata Mutallab yace babu inda zataje haka tacika tayi fam saboda ba™in ciki dada sai faWa take mata Amma ko ta™anta" batabi ba. *MUTALLAB ASAD* Book 2 SHAFI NA GOMA SHA HUŠU Arewabook:- billysfari "Paid book ne, N500 via ACCOUNT NUMBER" 0020428430 "Ishaq Fatima A, Gt bank, sai shaidar biya ta +234 704 040 2435 ko +234 809 845 6130 Ga masu son vip" post 1k ne. Rai a Sace ta nufi sashenta tana kwaSe kayanta Waya bayan Waya tana ™walla dan har ga Allah tasa ranta "zuwa wajen bikin nan amma ya hanata, da Meenal ce ta tabbata jiki na rawa zai barta, bakin gado ta zauna tana share ™walla tare da goge lips Winta da suka sha jambaki tana sake share kwallan, wayarta ce dake ajiye gefe ta sake Waukar ™ara ta juya taga mai kiran nata, tamkar shi Win ne agabanta ta Salla ma wayar harara tana kauda kanta gefe ba tare data Waga ba har ta tsinke, sake kira yayi akaro na biyu tagoge ™wallan da suka sake zubo mata sannan ta mi™a hannu ta Wauko wayar ta Waya tasa a kunne ba tare data ce uffan ba, ""Kizo ki haWa mani ruwan wanka."" Mutallab yafaWa tare da katse kiran, wani ba™inciki ne da takaici lokaci Waya ya rufeta, wato ma baiga abinda yayi mata ba har cewa yakeyi tazo ta haWa masa ruwan wanka? Yi tayi kamar baza taje ba sai kuma ta tuna da yanayin da yake ciki ta Wan turo baki tana cewa, ""Badon halinka ba wallahi."" Sannan ta mi™e ta nufi Wakinsa tana haWe rai, ganin baya cikin palourn nasa yasata nufi bedroom Winsa ta sameshi zaune bakin gado ya dafe kansa da duka hannayensa. Kallo Waya tayi mashi ta Wauke kai ta nufi toilet Winsa, ganin akwai ´ar datti yasa sai data fara wankesa sannan ta haWa masa ruwan wankan tafito, ""Na haWa."" Ta bashi amsa tare da nufar ™ofa zata fita, Wari kai yai yana kallon bayanta haWe da cewa, ""Ki fiddo Mani da kayana kafin nafito."" Yami™e yashige toiletbatare daya jira amsar da zata bashi ba, kamar zata saka kuka Aïcha ta buWe closet din na kayansa ta ciro masa kayan ta ajiye masa akan gado tabar Wakin da sauri dan kar yafito tana ciki saboda haushinsa da take ji. Bayan yafito ya gama shiryawa ne ya sameta a Wakinta kwance, tana jin shigowarsa tayi masa banza har ya™araso ya zauna bakin gadon ta makama bayansa harara, dai-dai lokacin ya juyo" "yana kallonta tayi saurin rufe idanuwanta tamkar mai kwana, ""Yunwa nake ji akwai abincin da zanci ko" "naje waje na siya."" YafaWa cikin sanyin muryar da tasa jikin Aïcha yin sanyi ta mi™a zaune tana cewa," """Babu amma ka bani mintuna kaWan bari na haWa maka."" Ta™are maganar tana sauka daga kan gadon ya bita da idanuwa har ta fice yana sauke ajiyar zuciya, ""Tabbas Annabi yayi gaskiya daya ce ka auri mace dan addininta, ba dan nasaba ba ko kyau ko kuma dukiya saboda duka zasu ™are, ya tabbata da Meenal tana da addini abubuwan da tayi mashi duk yadda takai ™ololuwa da Saci rai baza tayi mashi su ba, tabbas kyan Meenal da surarta na daga cikin abubuwan dayasa yafara sonta tun aganin farko, yayi tunanin zata sauya itama dalilin don shi da takeyi shiyasa ya ajiye zancen Wabi'unta agefe yaji tausayinta ya aureta ba tare da sanin cewa zata zo ta salwantar masa da jini ba har biyu, wane irin kuskure ne haka ya tabka ya Wauko flower a juji da zata gurSata masa rayuwar ´a´a idan ma tabari ta haifa masa su?"" Ya tambayi kansa hawaye na cika masa ™walla ya dafe kansa dake wani irin sara masa, A haka Aïcha data dafa masa taliya da soyayyen ™wai ta dawo ta iskesa, hankalinta a Wan tashe ta™araso wajen da yake dafe da kai tana cewa, ""Lafiya ya Mutallab."" Bai iya tankata ba sai matso ™wallan ba™i cikin dake das™are azuciyarsa da yayi ko zai samu sassauci, hakan yasa ta matso ta zauna kusa dashi tana Wora hannunta saman cinyarsa haWe da cewa, ""I'm Sorry má Chèri samu da rashi duka na Allah ne, kayi ha™uri ina sha Allah zaku samu wani Babyn idan ta samu lafiya."" Runtse idanuwa yai jin malamin daya fito daga bakin Aïcha kafin ya buWesu akanta yana cewa, ""It Over Aïcha, bazan iya ci gaba da zama da Meenal ba, bata sona bata don jinina taya kike tunanin nan gaba zata amince mu sake samun wani?"" ˜asa Aïcha tayi da kanta dan baza ta nufi kallon fuskarsa ba a yanayin da yake ciki, hannuwanta taji ya ri™o ya rum™e cikin nasa yana cewa, ""Pls Aïcha kada ki™i jinina aduk lokacin da Allah ya baki, ina matu™ar son haihu shiyasa Meenal ta zaSi ta horani ta wannan fannin saboda aurenki da nayi."" Šago kai Aïcha tayi ta kallesa jin abinda yafaWa, kenan wai saboda ya aurota Meenal ke kashe ´a´anta? Wannan wane irin rashin hankaline da rashin sanin ciwon kai? Tabbas yau ta yarda jahilci na Wawainiya da ita kuma Allah ya shiryeta ya ganar da ita, tayi maganar cikin zuciya kafin azahiri tace, ""Kayi addu'a Allah ya bamu masu albarka má chèri, duk da ance haihuwa da wahala amma zan jure ko nawa kake so na baka."" ""Da gaske kikeyi Aïcha."" ""Me zai hana tunda kana so kuma nima..."" Sai ta kasa ™arasawa tayi ™asa da kanta, wata irin runguma taji ya kai mata yana sanya mata albarka sai kace ma tasamu cikin har ta haifar masa, murmushi ta saki tana sauke ajiyar zuciya kafin tayi ™o™arin zare jikinta haWe da cewa, ""Ka taso ga abincin can na haWa maka."" Tami™e tare da ri™o hannunsa zuwa palourn tana danne Saci ran da take ji" "nasa a zuciyarta suka nufi wajen dining, sai data zuba masa yaci ya ™oshi sannan ya kalleta haWe da cewa, ""I'm sorry Aïcha da duk abubuwan dana tayi maki adalilinta, sai Waga baya na gano ashe sharri ne da makirci takeyi maki amma idanuwana suka rufe nakasa gane haka saboda yadda na ™wallafa gina akan Wan cikinta, sai gashi duka ban tsira ba sai data hanashi takowa duniya."" ""Ba komai haka Allah ya tsaro.""" TafaWa tana ™afarsa cin abincinta da takeyi. ************* Buki ne na manya da ™awatuwa akeyi a babban ball Win da hamsha™an masu kuWi kawai ne da suka "amsa sunansu ke iya kama wajen da kuma manya-manyan ´an siyasa da ™usoshin gwamnati masu faWa aji, duk inda ka duba jami'an tsaro ne tako ina suna faman mazurai dan ba ango da amarya kariya daga farmaki da aka taSa kaiwa na sace Afrah, wanda ba dan dangin ango da suka matsa dayin program Win" ba da babu wani shagali da za'a gudanar inji amarya Afrah dan ba ™aramar tsorata tayi ba alokacin da "aka dauketa, dan ma Allah yasa babu abinda akayi mata kuma ana bata ci da sha mai kyau acikin wuni" "biyu da kwana Waya da tayi awajensu. Sosai ango da amarya sukayi kyau ´an uwa da abokanan arzi™i sai tayasu murna akeyi haWe da yimasu liki, musamman dangin ango da suka buWe bakin aljihunsa cike da farincikin auren suna zubar da kuWi tare da kwasar rawa. Ba'a watse bukin ba sai misalin ™arfe goma da wasu mintuna ango da masu bashi kariya suka yowa Afrah rakkiya har gida, murmushi Afrah tayi lokacin da suka iso tare da kallon angon nata tace, ""Sai da safe hubby, ka kula mani da kanka fiye da yadda kuka bani kulawa kai da jami'an tsaron ka."" ""Zanyi hakan har lokacin da kika dawo hannuna kulawar ta dawo hannunki dan ramawa kura aniyarsa."" Lumshe idanuwa tayi tare da buWesu akansa tace, ""Ba kada matsala Allah ya kaimu lokacin"". Tana kai hannunta a jikin mabuWin motar sannan ta buWe tafita, sanyayyar ajiyar zuciya Farouk ya sauke bayan gama ™are mata kallon da yayi har tafita, ya zaiyi idan ya rasa Afrah dan wata irin soyayyarta yake ji mai tsanani na ™ara shigar masa a zuciya da sam baya don abinda zai rabashida ita ko kuma ya taSata, wannan dalilin yasa ya Wauki alwashin duk wanda keda sa hannu wajen Wauke ta da akayi sai ya bincikosa ya kuma hukuntasa akan haka, saboda adalilin hakan ne duk wani tsimi da tanadin da sukayima wannan bukin nasu suka soke shi, wanda yana da tabbacin ba haka Win Afrah taso ba kawai ta tsorata ne shiyasa ta zabi daga program Win yau babu wani abu da zatmsu sakeyi sai Waura aure kawai ta tare Wakinsa. Yana wannan tunanin ne yaga ashe tuni sun fice daga gidan sun kama hanyar zuwa gida, alokacin ya tuna kuma da al™awarin da yayi na cewa zai bada miliyan Waya ga duk wanda yakawo labarin inda za'a samu Afrah, wannan yasa ya ciro wayarsa ya kira Aryan dake tare da Mahmoud daya zo bikin Afrah a palournsa suna cin abinci, sai da suka gaisa bayan ya Waga kafin yace, ""Aryan ka turo mani account number dinka na turo maka kuWin da nayi al™awarin bayarwa ga duk wanda yakawo mana labarin inda za'a samu Afrah. "" ""A'a ranka ya daWe, ai Afrah ™anwata ce, banyi Wan kabani komai ba tundaa wajen MAM ma aka samu duka baya nan "" ""No al™awari mukayi kuma ya zama dole mu cika, saboda haka ka turo mani da ita."" ""Shikenan ranka ya daWe godiya nakeyi bari nakira MAM ya tayani godiya."" ""No need don Allah Aryan ai anzama Waya."" Farouk yafaWa" "yana kashe wayars."" Shiru Aryan yai kafin ya kamo lambar Mutallab ya sanar dashi yana ™arawa da cewa, ""MAM da Farouk yabar kuWinsa tunda cikin hidima yake kada ya takura."" ""Ba wani takura Aryan kawai katura masa tunda al™awari yai, amma kai kuma ka saSa al™awarin mu tunda nace kada kafaWawa" "kowa."" ""Kayi mun afuwa kaina kasan dole na faWa masa saboda alokacin shikaWai ne muke dashi da keda karfin tado ´ansanda ba tare da ansamu wata matsala ba, kuma kaga ai alhamdulillah kwalliya ta biya kudin sabulu an amsota kuma kuWinka sun dawo."" ""Haka ne kuma, Nagode sosai daka kasance mai tsaya mani acikin lamurran akoda yaushe."" ""Commooon MAM, what a friend's means."" Da haka suka ajiye wayar Aryan ya tafa account lamba Winsa ya turawa Farouk."" Dariya Mahmoud dake gefe sa yai haWe da cewa, ""Gaskiya gayen nan ya ™wareka Aryan, ai dole ya baka kuWi tunda yai maka ™wacen Afrah kana ji kana gani."" Murmushi Aryan ya saki yana ajiye wayar agefensa haWe da cewa, ""Ba wani ™wace haka Allah ya tsaro Mahmoud cewa tun can ba nine mijinta ba kuma itama ba matata bace, ko da muka rabu da Afrah akwai girmamawa tsakaninta dani shiyasa har yau nima nakeyi mata kallon ™an™ara."" ""Haka ne.""" Mahmoud yafaWa yana dariya tare da bashi hannu suka tafe.. *************** "Zaune take agaban Dady si faman kuka takeyi ya zuba mata idanuwa, dan shi yanzu gabaWaya al-" "amarinta yadena bashi mamaki tsoro yake bashi, shiyasa tun jiya da suka zo da ita gida bayan ansallamosu daga asibitin Jabir yai masu kwatance da aka kwantar da ita suka je magana bata haWashi da ita ba, ko washe gari da yazo gaisheshi bai yanka mata ba haka ma da zai fita tayi masa Allah ya kiyaye ko kallonta beyi ba sai yanzu daya dawo daga wajen Mutallab da a wannan karon da kanshi yaje ya sameshi jin lamarin har da saki yayi mashi bayanin duk kalar zaman da yakeyi da ita da cin kashin da takeyi masa. Jiki a sanyaye ya baro wajensa cikin wata irin matsananciyar jin kunyar abinda ´ar tasa tayi, shine ya bu™aci ganinta Mommy na zaune gefe ita kuma ™asa tana kukan munafurci jin daga wajen Mutallab yake cike da tsammanin zai goya mata baya a wannan karon ma, yafi mintuna ashirin yana kallonta ya kasa cewa komai yana tallafe da fuskarsa sai can ya nisa yace, ""Kin kyauta Meenal da suka abubuwan da kika yiwa mijinki da ´an uwansa, ban taSa jin kunya irinta yau ba da mijinki ya zauna yana zayyane mani mugayen halayenki, ban taSa nadamar baki gata ba da sangartaki ba sai yau Meenal, tabbas kin cika ´ar halak da kika sanya ni girbar abinda na shuka na hana baiwar Allah nan ta baki irin tarbiyar data dace ga duk wata ´a mace da zata taimaka mata wajen zaman gidan aurenta."" Ya™are zancen yana kallon Mommy jikinsa a sanyaye yaci gaba da cewa, ""Ashe aikin da kike ™o™arin sata tun tana ™arama dan takoyi girki da iya tsaftace muhallinta gata ce kike yimata amma nake kallon haka a matsayin takura? Ashe faWa da kike yimata nata gyara kanta soyayya ce nake yimaki kallon bakya sonta? Ashe hukuncin da kikeyi mata idan tayi makinmagana cikin rashin Wa'a shine dai-dai da zai sakata ladabtuwa wajen iya tauna kalamai yayin magana amma nake kallon mugunta kike yimata? Kai co! Da nasan wannan rana zata zo da ban hanaki duka haka ba Hajiya Mariya, da akwai yadda zanyi na maida hannun agogo baya wallahi da nayi saboda na tayaki tarbiyar yarinyar nan tare da hukuntata, sai dai kash! Mai gama tariga ta gama, dole na girbe abinda nine na shukashi da hannuwana da sunan soyayya ashe ban sani ba cutar kaina nakeyi tare da lalatawa ´ata rayuwa."" Ya™are zancen tare da fashewa da kuka ya Wago hannayensa yana kallo, ajiyar zuciya Mommy ta sauke tare da cewa, ""Babu wanda ya isa kaucewa abinda Allah ya kaddaro masa arayuwa sai dai akwai lokutan da ake iya ragewa ™addara kaifi ta hanyar addu'a da kuma tsawatarwa, mu Wauki hakan a matsayin kuskure na rayuwa tare da ™o™arin gyarawa nan gaba, Allah ya sani ina son yaranka gabaWayansu Kamar yadda nake son ´atah Asiya, shiyasa kaga ina matsa masu ga wasu abubuwan da nasan agaba zasu iya cutar dasu musamman ita Meenal Win."" Shiru tayi tana tunano abubuwan da suka faru abaya kafin taci gaba da cewa, ""Muyi ha™uri mu amshi wannan abun daya faru a matsayin jarabawa tare da Waukar darussan dake cikinta kuma" "mubar komai ya wuce.""" """Kiyi ha™uri Hajiya Mariya bisa duk abubuwan dana tayi mako akan yarana, ga Meenal nan ta dawo" "awajenki tunda mijinta ya saketa, in taso ta natsu tabiki ta gyara rayuwarta ko don nan gaba, idan kuma ta™i ita tasani gata ga duniyar don tafi bagaruwa iya jima, shekaruna ja sukeyi a yanzu banda tabbacin zan sake rayuwa mai tsayi nan gaba balle na iya gyara abinda ke gyaruwa, sai dai ina so ki sani Meenal wanda duk yafara zuwa wajen neman aurenki bayan kin gama idda shi zan aura maki Dan bazan cigaba da kallonki acikin gidana ba kina suna ™irji da matata ba tare da kidaya mana kwana."" Yana ™are zancen" yami™e yabar palourn yana mai jin zafin rashin kwaSa da kuma tarbiyar daya kasa yiwa ´arsa ya kuma hana ayi mata a shekarun baya gashi nan yanzu wa gari ya waya tsakanin shi da kuma Mommyn dake iya kokarinta alokacin amma baya gani... #Mutallab Asad #³an Tagwaye #Nana Diso #Billy s fari. *MUTALLAB ASAD* Book 2 SHAFI NA GOMA SHA BIYAR Arewabook:- billysfari "Paid book ne, N500 via ACCOUNT NUMBER" 0020428430 "Ishaq Fatima A, Gt bank, sai shaidar biya ta +234 704 040 2435 ko +234 809 845 6130 Ga masu son vip" post 1k ne. Kwance take ada™inta ta bararraje dan jiya bakaramin gajiya tayi ba raba dare tayi suna hira da dada duk kuma labarin gidan take bata wanda wasu maganganun dada ta gyra mata wasu kuma tace dakyau zaman aure hakuri ya gada ai wani kuma tace A'a ba'ayin haka daga karshe dai dada ta huce bangaren tante ta kyaleta duk kuwa magiyar datayi mata data kwana abangaren amma ta Nuna sam ita can zatafi sa™e badai taso haka tabarta ta koma tun daga lokacin bata koma ba sai ta tsaya nafilfilo da rokan Allah akan zaman lafiya da mijinta har ma da zuri'ar da takeso ayanzu tunda ta lura kamar sune cikon farin "cikin mijin nata. Tunda yashigo sanyi da farar shadda sabuwa dal yaduba mata idanuwa atake kuma yaji ji™insa ya amsa Alamun feeling dan kayan dake jikin iya gwiwarta suke takardun dake hannunsa ya ™allah kamin yakarasa kusa da'ita yana zura hannuwansa acikin rigarta yashiga shafamatasu kamar a mafarki ta buWe idanuwata caraf tarike hannunta tana turo ba™inta. "" Danallah menene haka tafada tana kallonsa "" "" Matata ce fa inada lokacin tabata ne ko rana yafada yana murmusawa haWe da mamakin rashin warin bakinta aduk lokacin da yashigo gurinta da safe saSanin meenal da wani sa'in idan tayi masa magana yanajin warin sosai wani sa'in har ya dan ™auda kansa, cike da son ya tambayeta amma bayason ya bayyana kai tsaye yace kinci abinci? "" A'a kasan ina tashi asuba brush nakeyi sannan nayi alwalah na kwanta wani sa'in ma har nakara wani kamin nakara kwancinya."" "" Good kinga nima kin koyamun yanzu."" Dariya tayi tace "" ina na isa har ka tunamin da ma mere idan tatasheka sallar asubahi sai tace "" kesaka toka ko gawaye ki dirje wannan bakin naki dan tsamin baki da hamami dole ne bazakuzo kunamin magana ina cutuwa ba."" Dariya yayi yace "" Allah yayi musu rahama nadai kula mama tanada tsafta sosai."" "" kai sosaima ai idan kaji rigimarmu da'ita akan tsafta ne itafa ko dan gashinnan yataru a mara ko hammata bata yarda dashi yanzu zakaji tana faWin jiki yayita tashin tsami kuwa tunda dai shi dan adam sai da motsi in kuwa za'ayi motsi dole gumi yafito daga nan kuma yacanza yanayi."" Dariya Mutallab yayi yace "" Allah sarki mama kice tasha fama akanki."" "" uhmm ai basai nace maka komai ba."" Takardun hannunsa ya mi™o mata dan kallonsa tayi da tuhuma kamin ta maida idanuwanta kai Ai batakarasa gani ba taga ansaka admission ai tuni ta Waneshi tana murna "" ma chèriè am i dreaming?"" Rungumota sosai yayi suna kallon juna yace "" You're not dreaming mon amour this is my promise daman najirasu ne sukafara bada admission nayi miki komai yanzu abunda yarage miki fara zuwa. Da mugun mamaki tashiga kissing dinsa tana tsotsar harshensa kamar zata ciresu ganin yana kokarin fita hayyacinsa tajanye bakinta tana faWin "" Allah yakara rufamaka asiri duniya da lahira Abunda kakemun Allah yayimaka ninkinsa ma chèriè amma wannan makarantar tayi tsada ."" "" Dabadan kasuwanci na ba to waje zan fiddake kije makarantar datafi kowacce tsada kiyi karatun da kikeso Amma bazan iya nisa dake ba gaskiya kuma nima ayyukana yanzu suna shan kaina dayawa sai kiyi hakuri kiyi manejin wannan ko."" Kuka tasaka masa tana kara rungumarsa wanda yakara saka ji™insa saki yanajin wani dadi azuciyarsa shi yana ganin babu wani abu da yayi Amma ita yadda take cikin farinciki sai yasa shima yashiga."" Allah yakara daukaka ma chèriè yayimaka tukwici da zuri'a tagari yarabaka da duniya da mutanen ci™inta lafiya yajikan mamanmu."" "" Ameen Ameen Aicha bari naje Asubuti umma tana can tun jiya ban leka ba."" "" Allah yabata lafiya tafada tana masa addu'ar dawowa lafiya sai da yafito yakula har tayi abun kari batare da ya dameta ba yazuba yaci sannan ya huce. Ai tana wanka ta dana bangaren tante canfa tayita musu ihu tasamu admission dada harda hamdala haka afrah aka hadu ana tayata murna kawayen afrah kowa sai yayi mamakin private university din saboda tsadarta. "" yanzu sai asaki rai ko ansamu abunda akeso.""" """ Uhmm dada wannan surprise din bantaSa tunaninsa ba wallahi." haka Abba dake zaune a asubuti shi ™adai dan su anty duk yace musu su koma yanzu dan Mutallab yace masa gashinan shida jalil shiyasa yayi kokarin tsayawa dan shima yagaji da zaman duba da irin manyan "asubutin nan ne da basa bu™atar masu kulawa ma da mara lafiya "" A'a har ™un karaso?"" Barka da safiya" "Abba suka fada tare suna dirkuwasa."" "" A'a ku tashi mana yajikin naka ance bakajin daWi?. Dan sosa" "™ansa yayi yace "" Alhamdulillah."" "" Ita rayuwar nan hakuri take bukata sai kunyi hakuri dan zama da mata ba abune mai sauki ba kasan ita rayuwar Aure duk inda akace ibadane to sai anyi hakuri sosai akan lamarin dan kasan shedan zagaye yake yaga ya haddasa fitina."" "" Inshaa Allahu Abba ya mai jikin?"" "" To tun jiya dai kana gani basu cemana komai ba har yanzun."" "" To Allah yabata lafiya suka faWa tare a daidai lokacin ne likitan yace "" su shigo kowannen su saka kai yayi yashiga gabansu yana wani mugun bugawa da yasanya su faWin Subhanallahi ganin yadda ba™in umma ya™arkace ga idonta arufe ga kuma hannunta kamad an manner mata shi."" Gaban mutullab ne yadan buga yace "" doctor lafiya kuwa kaga ba™inta fa?"" "" Shiyasa nace kushigo ai sanadiyar waWuwar datayi tasamu shanyewar jiki sannan idanuwanta ta daina gani munyi duk wani gwaje gwajen da zamuyi Amma gaskiya bamusan matsalar ba sannan hannayenta ma sun daina aiki zadai mugwada dorata akan magani mugani."" "" Abba zan shirya komai afiddata waje sai .."" "" Ranka yadade maganar gaskiya zan gayamaka irin wannan laruran ko'ina kakaita asarar kudinka kawai Zakayi banki kuje kuyi tayi mata addu'a ba."" Jalil kam hawayene yacika idonsa yafita haka shima abba Nan suka rubuta mata sallama haWe da keen turawa Mutallab da wasu likitoci suka taimaka aka kaita mota basu tsaya ko'ina ba sai gida. Suna isa mai gadin ya buWe musu kofar shiga duk yawancin ba™in ne suka fito haka anty amarya asiya jidda dake gefe guda itama sai dada da shigowarta gidan kenan. Yadda jalil yasakko da keen Abba yafito suka kamawa Mutallab aka sanya umma yashiga turata yadda kowa ya ganta sai da gabansa ya waWi asiya ce tatawo da gudu tana kuka tace "" Yaya me yasamu umma? Shima sai yaji kwallah tana kokarin tarar masa "" Allah zai bata lafiya kidaina kuka."" Bakaramin rikewa sukayi ba gaba dayansu kowa sai sannu yake ambata Anty Amarya ma fashewa tayi da kuka haka jidda da gaba daya itama sai ahankali dan tana hango Abba ta gudu bangaren anty. Haka suka kai umma" bangarenta nan mutane suka shiga shigowa suna jajanta mata haWe da neman Allah yabata lafiya. "Mutallab kam yana fita yahuce bangaren Anty Amarya nan yataddata tana kuka yace "" Addu'a za'ayi" "mata ba kuka ba menene kuke bukata anty na yinin bikin naku?"" "" Mungama komai na kamu su jalil sunyi yinin kuma akwai ai kayan abinci kayan miya ne dai."" "" Tohm badamuwa za'a kawo yanzu da nama."" Godiya tayi masa har zai fita yagano jidda dake gefe guda kuma daman duk yasaurari hirar jalil da abba akan jiddan har ya Nufota batasan yazo ba sai da yazauna akujerar kusa da'ita sai da ya taSata sannan ta dan firgita zata gudu "" jidda yafada yana kallonta cike da tausayi dan itama tanada haske duk da dai bata kaisu ba amma tanada haske amma yanzu tayi bakirkirin."" "" DanAllah karka dakeni nadaina wallahi."" "" Me isa zakisaka rayuwarkin acikin shaye shaye jidda da hankalinki da karatunki? Meke damunki gayamun me isa baki tafi can gidana ba kika zauna ke kadai anan? "" "" Yaya danAllah kayi hakuri kunyar afrah nakeji wallahi kaga.."" "" Is okay banson nakara ganin kinsaka komai bakinki da niyar sabawa Allah kokuma cutawa kanki shaye shaye bashida wani mafita ko amfani atattare damu kinji komai yayi tsanani saukinsa yana tare da Allah ki rabu da batun mijin nan naki tunda yariga yasakeki inshaa Allahu kidage da Addu'a Allah zai baki wanda yafishi kinji tashi muje kiyiwa umma yajiki sai ki bawa Abba hakuri daga nan kitafi gurin su afrah."" "" To yaya banda kayan sakawa ai kuma ko kaina ta nuna masa ba agyare yake ba."" "" komai dake nasaka ta dinka ai sunyi dinki dake kitso kuma sai kije ayimiki."" Har zatace batada kudin sai tayi shiru da bakinta shikuma ya tasata taje tayiwa umma yajiki aranta bataji komai ba dan tana" ganin mahaifiyar tasu itace tajawowa kanta komenene yanzu wanda take wulakantawar sune dai "mataimakan nasu baki daya "" Umma nasha gayamiki kidaina aikata abunda kikeyi nasha gayamiki" "watarana zamuzo muji kunya yanzu ni bama kunya ba yadda mukayi musu abu abaya amma basu mantamu suna kulawa damu yanzu ga inda sharri yaje ki lallata mana rayuwa baki dayan mu gataki nan itama ta lallace."" Daga nan tayi dakin abba shima tabashi hakuri fada sosai yayi mata kamin yace ko da wasa yakara ji ko gani tasha wani abun to tabbas sai ta bar masa gida. Tana fitowa Mutallab ya dauketa yakaita aka wanke mata kai har kunshi akayi mata daga nan yace tayi gidansa da fari tsoro ne yahanata shiga amma daga baya tashiga daman kuma tace bangaren matarsa ta biyu zataje gaskiya dan bata iya shigarwa su tante kai tsaye haka kuwa akayi danhaka Aicha sosai ta tabeta har tabata abinci dasu afrah suka shigo kuma tashige cikinsu sai daga baya take tausayin kanta dan duk yadda take tunanin wadatar da afrah zatashiga tafi ma amma haka tasaki jikinta akayi komai da'ita kuma duk inda Afrah ta zauna sai" tace ga yar uwata nan. "Tundaga sama yatsaya yana kallonta tana kwance ta kunna kida abinta ko ajikinta tana chatting dinta """ "Ke meenal "" Dady yafada yana zuba mata idanuwa. "" Naam dady tafada tana kashe wakar tana kashe wayar gaba daya "" Wakike jira ya gyaramiki dakin? Kuma da kika kwanta mumy tana kitchen bazakiji kuyi girkin tare ba?"" "" To dady nifa ban iyaba ."" "" To wayeke miki nagidan mijin naki?"" "" Order nakeyi tafada bako kunya."" Daka mata tsawa yayi yace "" Daga yau ke zakina koyan yadda zakiyimana abinci Wallahilazim ko da wasa wasa kinji nafada kika kara kwanciya tana aiki agidannan to tabbas sai na ballaki mara mutunci kawai sha sha sha kuma kishirya zan sakaki a islamiyya yafada yana barin da™in. Cikinta ne yakada saboda faWan da yayi mata ha™an yasanyata saurin shiga bandaki da gudu tana kasayar da abunda yataso mata daga nan kuma tatafi kitchen tana fadin "" To yanzu mumy da kikagayawa dady banzo natayaki ba me zan tayaki tunda ban iyaba?"" Mamakin rashin iya lafazin yarinyar tayi sai kuma tace "" Bazaki koya bani ba?"" Shima Mutallab din zai gaji da fushinsa yazo ya daukeni ne."" Mamaki ne" "yakama mumy dan tabbas takara yarda yanzu meenal tarbiyarta sai a hankali kai wannan jahilci ne ma .""" Bakaramin kyau sukayi ba dan yau daga gurin kwalliya sukayi shigewarsu gurin event dan ita daman "aicha tan tsoron ya hanata zuwa daman basu suka dawo ba sai wajejen 12 nadare Aicha sai tashigo motar su mohamud ta dawo wanda saukarta gaban motar muhamod yayi daidai da saukarsa idon Mutallab dayagama jiransa yacika yayi fam dan yace yauma ai bata tambayeshi ba tasan yanzu yayi bacci dan haka sai ta huce bangarensa direct tana shiga ya rufeta da fada "" duk motocina sai wani kato yadawo dake Aicha me isa kikeson canzawa ne? Matar aure ce kefa har kije can ki zauna har 12 babu mijinki aciki? Kuma akan wane dalili zai dawo dake me isa baki biyo jalil ba? "" kallon wutar bala'in dake cinsa tayi tace "" Ayyah ma chèriè Jalil baije ba Allah kuma motocin wasu mazan ne nikuma naga ya muhamod shine dan uwana shiyasa nashigo tasa kuma kasan ban iya tuning dare ba danAllah kayi hakuri bazan kuma kaiwa dare ba."" ""babu inda zaki kuma zuwa."" "" ma chèriè gobe ne fa kamun kayiwa Allah" "kayo hakuri mijina abun kaunata masoyina tafaWa tana rungumoshi ta baya sai kuma ta jujjuya tace """ "danAllah banyi kyau ba."" kau da kansa yayi yace "" bakiyi ba."" Shagwaba fuskarta tayi tace "" Haba Abun" kaunata danAllah am sorry... *MUTALLAB ASAD* Book 2 SHAFI NA GOMA SHA SHIDA Arewabook:- billysfari "Paid book ne, N500 via ACCOUNT NUMBER" 0020428430 "Ishaq Fatima A, Gt bank, sai shaidar biya ta +234 704 040 2435 ko +234 809 845 6130 Ga masu son vip" post 1k ne. "Nan ma Mutallab bai yanka mata ba ya juyar da kansa gefe alamun fushi, gefen daya mayar da fuskar" "tashi ta sake komawa tana ture laSenta na ™asa haWe da kwaSe fuskarta tafara saka masa ™ananan kuka tamkar yadda yara keyi cikin sigar shagwaSar da tasa shi jin take yanayinsa ya canza duk da Saci ran da yake ciki, idanuwansa ya Wago yan maka mata harara irin baza kiyi shiru Win nan ba? Hakan yasata sake barke masa wannan karon hadda buga ´an ™afafuwa, murmushi ne ya suSuce masa haWe da buWe hannyensa alamun tayi nasarar saka shi ha™ora da sauri ta™araso ta shige ciki ya zagaye jikinta da kyakkyawar runguma yana cewa, ""Kinsan yadda duk zakisa na sauka idan nayi fushi Mon Amour shiyasa kikeyin abunda Raina zai Saci saboda kinsan bazan iyayin dogun fushi dake ba ko?"" Sake shigewa tayi cikin faffaWan ™irjin nasa tana jin yadda ™arar sautin zuciyarsa ke bugawa haWe da cewa, ""I will never do that again má chère Sorry."" Takai zancen tare da Wago fuskarta suna kallon juna, ""Kin tabbata?"" Ya faWa akasalance saboda yanayin kallon da takeyi masa ta lumshe idanuwa sannan tace, ""Yes my Berry."" Tare da Wagawa kan ™afafuwanta kasancewar yafita tsayi tayi missing WaSSansa, hakan ya bashi damar saka hannayensa akan waist Winta ya Wagata da kyau dan taimaka mata, ai kuwa ta Wane masa jiki tana la™al™ame wuyansa haWe dayin dariya tace, ""You will get a reward of this má Chèri, I will drive you today like crazy, suck your this and make you scream over the night."" Ta raWa masa a kunne tana kai hannunta akan Middle Baby Winsa, hakan yasa Mutallab Wauke wuta na wasu sakanni tare da Wago kansa yana kallonta jin yadda take yimasa wani abu a wajen in a romantic way ta Waga masa gira haWe da cewa, ""is" "for you má cheri, squeeze this."" Ta Wora hannunsa akan bobs Winta sannan taci gaba da cewa, ""Lake the" "other one with your tongue, make me scream if you can and see who will beat the game, are you" "ready.."" Bata ™arasa ba taji Mutallab ya wani kamo bakinta ya haWe da nasa waje Waya yana yimasa wani irin sha a haukace don gaba Waya tagama wanke masa haddar kai tas, cikin nata salon itama ta shiga mayar masa da martani tana yawo da hannayenta over his body tana sauke masa numfashinta acikin kunnuwa haWe da jujjuya kai, take jikinsa ya hau rawa yaji gaba Waya ™afafuwansa na neman gaza Waukar su, saman kujera ya nufa da ita jikinsa na Sari suka zube ya shiga ya mutsata taki ina yana kissing nata, kukan shagwaSa ta saka tana ™ara mi™a masa kanta gabaWaya tare da yimasa wasu irin wasanni da suka kusa da lumfashinsa Waukewa, cikin ™warewa kowanensu keson kai Wan uwansa a ™ololuwar majiyar daWi kafin suka rankaya duniyar ma'aurata both shi da ita kowane na ihun jin daWi ya ™an™ameta sosai ajikinsa, jin yana shirin Sallata gida biyu saboda yadda yakai ™ololuwar jin daWi ta karshe ya sata sakin ´ar ™ara haWe da sakin jikinta gabaWaya tana cewa, ""You win the game má Chère kada ka Salla ni."" Wani irin daWi ya rufesa yana Wan sakar mata nauyinsa cikin sauke lumfashi Waya bayan Waya har maganarsa na yayyankewa yake cewa, ""Game is not over, let go for break."" YafaWa cikin kunnenta yana faWawa gefenta suka sauke ajiyar zuciya lokaci Waya tana juyar da kanta gefe. Jin ya sake mirginowa zai hau kanta ya sata sakin ™ara tana shigewa cikin kujera, ""Matsoraciya! Ke kika fara wannan game Win saboda haka dole zaki ™ara data."" Yai zancen tare da Wagata cak ya nufi bedroom Winsa da ita tana faman wutsilniya da ™afafuwan, ""Kai má Chèri ai nafaWa kayi winning saboda haka game is over gaskiya."" Yadda tayi maganar ba kaWan ta bashi dariya ba ya sumbaci bakinta yana ™ara jin ™aunarsa acikin zuciyarsa, ""Aïcha is the perfect woman for him, da ace ita yafara aura bazai taSa sake aure ba, she knows him well, tasan me take so tasan abunda baya so, she drive him like crazy a gadonsa har tana mantar dashi kansa ko waye."" A kan gadon ya direta yana kallon cikin idanuwanta haWe da cewa, ""I'm always loving you over and over daWina, yau kinfi kullum daWi meye sirrin.."" Cikin jin kunya tayi saurin rufe fuskarta da tafin hannuwanta, jin saukar bakinsa asaman nipples Winta ya sata sakin ´ar ™ara tana ture masa kai ya saki dariya sannan" "ya wuce toilet ita kuma taja duvet ta rufe jikinta tana jin wani irin farinciki a ranta, what make it different today? Ta tambayi kanta cike da jin kunyar tunowa da wasu abubuwan da ta yi tayi Wazun sai kace ba ita ba, Gaskiya Allah ya biya deejerh barver, gaskiya tafaWi romancing duniya ne kafin fara kwanciyar aure dan sunfi mintuna talatin sunayi, tana da tabbacin hakan ya birkita ogan nata, ai kuwa indai haka ne classes Winta bazasu sake wuceta ba saboda acikin class Winta na koyon kayan mata ta kwashi wannan sirrin, gashi har ya kasa ha™uri yayi magana, dole ta haWa Afrah da ita ko nawa ne ta sayar mata da class din kafin akaita Wakinta ita da Fannah mai jego, (ga masu bu™atar class Win kuyi mata" magana ta wannan lambar zaku ™ari matu™a +234 907 927 4454). Tana kwance Mutallab yafito Wauke da towel yana tsane jikinsa ta zuba masa idanuwa haWe da godema "Allah daya mallaka mata shi a matsayin miji ba dan iyawarta ba ko dabararta ba, ta cikin madubi ya hango irin kallon da takeyi masa ya saki murmushi haWe da cewa, ""Babu do you need more ne.."" bai ™arasa ba yaga ta sauko ta shige toilet tana cewa, ""Which kind be more my worrior."" Ya saki dariya yana" ci gaba da shiryawa cikin wani irin nishaWi da farinciki marar misaltuwa. Haka akaci gaba da gudanar da shafukan bikin har aka kammala Mutallab bai koma barin Aïcha ta tafi ita "kaWai ba tare suke zuwa, shima Win sai ana gab da gamawa suna shiga za suyi abinda ya kaisu a matsayinsa na babban yaya sannan ya sake jan hannunta su fito su koma cikin mota, acan zasu ™arara bukin nasu har atashi, ya koma mata tamkar wani ra™umi da akala duk inda zata yana biye da ita, tayi fushin da yimasa mita da ™orafi har tagaji amma duka hakan bai sa yabari ba har sai daya ga ankai Afrah Wakinta, wanda shine da kansa ya Wauketa cikin motarsa Aïcha na gaba, tánte a baya ita da Aunty Amarya da suka yimata rakiya suna faman rarrashi, dan tun agida da ´an biko suka zo ta saka kuka tare da rirri™e ya Mutallab Win da take kallo a matsayin uwa kuma abu tana kuka ya rungumeta yana hawayen shima tare dayi mata nasiha ta zauna lafiya da mijinta, ta girmama iyayensa ta kyautatawa ´an uwansa kuma tayi ha™uri da duk wani daya shafesa, danginsa, abokansa da kuma ´an uwansa baki Waya sannan ya jata ya kaita cikin motarsa ya kaita wajen Abba shima yai mata nasiha sosai, Umma dai na zaune bata iya cewa komai duk shagalin da akayi har aka ™are sai dai tabi da idanuwa tana hawaye, haka duk aka watse ´an buki zuwa kai amarya Wakinta aka barta ita kadai acikin gida sai Abba dake can" sashensa. Jalil da Mutallab su suka ri™ota lokacin da aka iso tamfatsetsen gidan nata da zaka iya rantsewa kace ba a "cikin Najeriya bane saboda haWuwa da tsaruwarsa don tunda ga waje faruwa ya dauko wuWanda sukayi gini gidan cike da ™warewa ya kuma zuba masu yimata aiki aciki tunkafin ta iso, hakan yasa cikin girmamawa suna shiga suka dinga bude masu duk wata ™ofa da zasu bi ta cikinta su wuce suna russuna masu cikin girmamawa har suka isa da ita cikin Wakinta suka zaunar da ita kan gadonta suna mata addu'a Allah yabata zaman lafiya da mijinta yasa mutuwa ce kaWai zata rabasu sannan suka juya zasu wuce ta taso ta rungumesu ta baya tare da sake fashewa da wani sabon kukan, gabaWaya suka runtse idanuwa ba tare da sun juyo ba suna jin tamkar sufasa aurar da ita Win saboda tausayi da soyayyarta da suke ji azukatansu, amma ya zasuyi? Duk wata macce burinta kenan ta ganta a dakin mijinta, duk wani uba, yaya na ™warai dole su so zuwan wannan ranar ga 'ya ko kuma ™annensu domin shine cikar kamala da mutuncinsu. Ganin ana Waukar lokaci dare na sake yi yasa tánte da Aunty Amarya suka zo suka janye ta ajikinsu sannan suka samu suka fice daga Wakin nata da sai tashin ™amshi yakeyi, yadda take kuka tana kiransu sai da yasa duk wuWanda ke irin kuka saboda ba ™aramar sha™uwa bace a tsakaninta da ´an uwan nata da kowa yasan hakan. Gata kuwa sun yiwa Afrah dan tsayawa faWar irin kayan da suka narka mata ba kaWan bane, daga Mutallab har Jalil kowa ya taka rawar gani haka ma Abban nasu duk da sun hutar dashi sai daya yimata abubuwan da zata daki ™irji aduk lokacin data gani tace mahaifina ne yayi mani, sama da Wakuna biyar falo uku da kuma ™arin palour a can ™asa duk saida aka zuba mata kaya aciki na gani nafada wanda babu macen da take kai amarya batayi fata da kuma burin ta mallaki irin gidan ba ko kuma ´arta ko ™anwarta ta mallaka, Jiddah ko ba ™aramin rena kanta tayi ba da Asiya, lallai Allah buwayi ne acikin lamarinsa, yau Afrah ce da mahaifinsu ya kora agidansa, Jiddah ke alfaharin tayi aure a babban gida tabarta Allah ya mallakawa irin wannan gidan da idan za'a ce a Wauke su a matsayin ´an aiki zasu yarda, gashi yau su ´a´an so ba suda kalar wannan gatar data samu kuma basa tsammanin har su mutu zasu sameta saboda kowa yasan arzikin da mahaifinsu ke dashi ada yanzu ba shida shi. Da wannan tunanin ´an kai amarya suka fara fitowa suma suka rufo masu baya bayan sunyi sallama da ´ar uwarsu" suka fito suna masu addu'a ko kwatar yadda Allah yayi mata suma yayi masu a rayuwarsu ta nan gaba. ***************** Fi™ar doya Mommy ta ba Meenal tace idan tagama ta wanke ta saka cikin tafasasshen ruwan tukunyar "dake kan gas ita kuma ta juya taci gaba da markaWa kayan miyanta data gama gyarawa a blender za tayi sakwara, mai aikinta kuma tace ta ciro mata nama a fridge ta wanke ta Wora mata tafasar nama, Mommy na juyowa bayan ta kammala markaWen kayan miyan taga Meenal tsaye sai kokuwa takeyi da doyar tana ™o™arin suSuce mata saboda a tsayenta take ™o™arin herata ba tare data datsataba yadda zata yimata dadin fira, haka kuma gabaWaya inda ta fera ta za tare rabin doyar, ""innalillahi wa'inna ilaihirrajiun, Meenal wannan wane irin aiki ne haka? Haka ake firar doya?"" Turo baki tayi tana ajiye yu™ar tana cewa, ""To Mommy kinfasan ban iya ba amma kika ce nayi."" ""Firar doyar ne baki iya ba Meenal?"" ""Eh."" Meenal tafaWa kai tsaye ta dauki wayarta taci gaba da latsa, karSe wayar tayi ta ajiye gefe sannan tace, ""Wauki yu™ar kifara datsa doyar gida biyar kamar haka."" Momy ta dauki doyar ta datsa sau Waya tana gwada mata yadda zatayi sannan ta mi™a mata yu™ar ta ajiye wayar Tata ta karSar tana Sata rai tafara cutting doyar kamar yadda taga Mommyn tayi, tana datsa ta ™arshe yu™ar ta Wan yankan mata hannu ai kuwa ta saki wata irin ™ara haWe da jefar da yu™ar tana yarfi da hannun tana kuka. ""Subhanallahi."" Mommy tafaWa da sauri tana ri™o hannun sai taga ashe ma kada ya yanka shine take wannan sakalci hadda kuka, mangare ™eyar kanta tayi haWe da cewa, ""Dalla kiyiwa mutane shiru, wannan Wan yankan zaki zauna kina yiwa kuka haka?"" Ta™are zancen tana maka mata harara haWe da cewa, ""laifinki ne meyasa bazaki natsu da kyau ba ki datsa, aikin kitchensai da natsuwa saboda gabadaya zagaye yake da kayan haWari da zasu iya jimaki ciwo, ki gode Allah tunda kaWan wajan yafasa kuma beyi jini ba."" ""Mommy da zafi fa?"" ""Meenal tafaWa hawaye kwance akan fuskarta, ""haka zaki jure , sannu yi sauri ki ™arasa ferewa, bari na ri™a maki."" Mommy tafaWa tana dauko wata yu™ar tafara fera doyar, haka Meenal ta dauki yu™ar itama tanayi tana kallon yadda Mommy keyi har suka ™arasa fere doyar tas Mommy tace ga wanke ta zuba, daidai lokacin mai aikinta ta gama Wora nama akan wuta ta ciro spices ta ajiye gefe, Meenal na gamawa tace, ""Oya zo ki saka wuWannan ki yanka albasa."" Yadda tayi maganar ba wargi a fuskarta yasa Meenal ta isa wajen ta dauki spices Win ba tare data duba wanda Yakamata ta saka ba, dama kuma da gangan Mommy tayi dan ta suna hankalin nata, yajin daddawa taga tafara Waukowa ta cika ™arin cokali zata saka aciki tace, ""Meenal meye amfanin wannan? acikin tafashen nama kuma?"" Tana zaro idanuwa cike da mamaki, dan a tunaninta Meenal ko bata tayata girki ba alokacin tana shiga online classes Winnan da akeyi na waya takoyi irin wuWannan abubuwan girke girken tasansu ta kuma san yadda za'a yi amfani" "dasu, ashe tunaninta bai zo dai-dai ba lalle akwai jan aiki gabanta..." #Mutallab Asad #³an Tagwaye #Nana Diso #Billy s fari. *MUTALLAB ASAD* Book 2 SHAFI NA GOMA SHA BAKWAI Arewabook:- billysfari "Paid book ne, N500 via ACCOUNT NUMBER" 0020428430 "Ishaq Fatima A, Gt bank, sai shaidar biya ta +234 704 040 2435 ko +234 809 845 6130 Ga masu son vip" post 1k ne. Kallonta tayi tace naga ™inyimun sororo atsaye saka spices din ma baki iya sakawa aci™in tafashen naman "ba? Kokuma haka zamu ci naman karnin nama na tashi? Wai tsaya meenal kada ki cemun tunda kikayi aure baki taSa girki ba? Ni anan babu kokarin da banyi ba Allah yasani har mahaifinku dai da yace natafi gida akan ina sakaki akitchen wai kada na ™ona masa diya Allah dai yagani duk wanda yazageni zai sakamun dan nikadai nasan faman danasha dake akan girki daga karshe mahaifiyarki har takowa tayi tayimun kashedi!"" Saroro meenal tayi batare datace komai ba tana rarraba idanuwa kamin kuma tace "" To ai sau daya nataSayin tuwo amma bamu iya ci ba."" Wani kallo na takaici mumy tayi mata tace "" Tayaya zaici tsakani da Allah ai duk kyan mace da isarta to wallahi taisa a tukunya dan darajar da girki ke karawa mata wallahi ba ™adan baniba dan duk wata ta™ama da akeyi da isa da kwalliyar har soyayyar har ita kanta saduwar sai anci an koshi za'ayi yadda yakamata Amma miji ya auro macce babu abunda ta iya Narantse da Allah yayi hakuri da lamarinki meenal gashi da wadatar komai ai duk arzukin miji idan yan aikinki sun kai su goma acikin gida to yakasance girkin mijinki hannunki naciki shine cikarki macce."" "" To" "Ni mumy saboda Allah..."" "" kinga yaisa ni dan naga ke sai nayi da gaske kan batunki Yanzu wannan" "baking powder din dakika dakko fa? Me zakiyi da'ita? "" kallonta meenal tayi tace "" To mumy ba aciki zan" "saka ba."" A dan hasale mumy tace "" Ni nace miki kisaka baking powder acikin nama? Wai meenal meke damunki ta'ina kika tabajin haka cake zamuyi ko tsami zamu cire malama maza ki ajiye ki dakko kayan spices dinnan."" Zumburo baki tayi tana ajiyewa sannan ta dakko kayan spices din zata fara afawa aciki mumy tayi saurin tsayar da'ita tana faWin "" Dakata dakata kada ki juye mana haka zaki zubasu kwaya kwaya aciki? Idan mijinki bayason ya taunasu fa? Kinga wancan Wan cardamon din ko star anise ko cinnamon su ake iya jefawa aciki shima irin su shinkafa jallop fried rice sauces da sauransu shima idan mijinki bayaso ki taunasu sai ki daka ki watsa ko in kingama dafawa ki cire. Su kayan kamshi dandano da sirrin girki suke karawa sosai Amma kuma suna lallata abinci idan ba'a zuba bisa ka'ida ba. "" "" To mumy wanne zan saka."" "" Tunda bamuda spices din zoki hadamana akwai dakko abun nima sai ki hadama spices na Nama da kifi da kaza duk abunda yashafisu sai asaka ko gashine ko farfesu ko pepper chicken koma dai menene. A dan gajiya meenal ta kalleta tace "" wallahi nagaji mumy please bari naje na kwanta."" Dallah mata harara tayi tace "" zaki shige kiji ki karasa ko sai na batamiki rai ."" Tana turo baki ta" "dakko abun niqa. Ga abubuwan da zaki zuba nan mumy tafara lissafo mata (BEEF,CHICKEN,FISH SPICES)" CITTA 1 TEASPOON STAR ANISE HALF TEASPOON CURRY HALF TEASPOON GARLIC DRY 1TEASPOON BAY LEAF 3PCS CUMIN HALF TEASPOON BARKONO 1TABLE SPOON THYME HALF TEASPOON CITTA MAI'YAYA HALF TEASPOON DRY ONION 1TABLESPOON CORIANDER 1TABLESPOON BLACK PEPPER HALF TEASPOON. Nan meenal tashiga zubawa tana faWin kinji kamshi mumy har ta Nika "mumy tasakata ta dakko wata roba ta zuba aciki kamin kuma tace mata "" Zuba 1teaspoon acikin naman sai ki dakko tafarnuwa ki jajjaga kisaka da maggi knor da curry ko."" Sai datayi yadda mumy tace sannan tadawo tana fadin "" To mumy ai curry yakarefa."" "" Subhanallahi namanta jiya da ragowar nayi amfani Ai" "munada tumeric din ko?"" "" ni bansanshiba. BuWe lokar tayi tace "" gashinan ki zuba abun nika" CURRY CORIANDER 1TEASPOON CUMIN 1 TEASPOON BAY LEAVE 3PIECES PEPPER (BARKANO) 5SPICES GINGER (CITTA)1PCS WHITE PEPPER (FARIN MASORO) 1TEASPOON TUMERIC (KURKUR) HALF CUP CARDAMON 5 pieces "CLOVE (KANIN FARI) 1 ki hada ki markada mana sai kizuba acikin container. "" Meenal ce tace "" Gaskiya" "mumy kinyi wallahi kinga duk kin hada abunki da kanki."" Banza tayi mata har suka cigaba da aikin batace da'ita komai ba sai da suka gama duk sannan tace shige ki kai abinci kan dinningsannan kizo ki hada lemo sai data kai abincin tanajin jikinta kamar ba nata ba sannan ta salallaSa ta gudu da™inta tana shiga ta rufo kofarta haWe danna mata key tana jan tsaki tana faWin "" wallahi baki isa ki kasheni ba muguwa kawai dan ba diyarki bace ba kuduba aiki sai kace wata jaka wayarta ta dauka tashiga kiran numbar Mutallab amma bata shiga hakan yabata mutukar mamaki takira yafi sau goma amma bamata shiga kwatakwata. Nan tashiga aika masa da text tana fadin "" Idan kagama fushin naka kazo ka daukeni malam dan bazasu kasheni da aiki kamar jaka ba ta aika tana zaune tana jiran reply amma taji shiru kiranta dataji abba yanayi ne ta bata fuska tana fitowa hade da fadin tana tafe "" Wakika barwa yagyara gidan?"" Da dan mamaki ta kallesa tace "" Nifa Abba ko agidana bana aikin nan tsakani da Allah tayaya zan iya wannan bautar?? Nidai gaskiya bana iyawa tafaWa..."" saukar mata da da lafiyayyan mari yayi yace "" idan nakara gayamiki mai yakamata kiyi agidannan sai na zaneki wallahi nagayamiki ki kama kanki kije ki" "gyara gurin yafada yana jan tsaki. "" tana kuka haka ta dakko mofa tashiga aiki." Bakaramin shagali akayi asunan fannah ba ta inda yarinya taci sunan Mahaifiyar su jalil Ana kiranta da "Anam. Fannah dake tsaye tana kallon Aicha tace yanzu saboda Allah sai yanzu zaki shigo? Tun yaushe nake jiranki tunfa ranar suna baki kara lekomu ba."" Murmushi Aicha tayi tana zama tace "" Yi hakuri mum anam wallahi abubuwan sunmin yawa sai da nasamo house help amma dattijuwa ce sai ´ar karamar yarinya ga school nafara zirya kuma kinga su dada sai jiya suka tafi ga batun mai gidan duk da sun tafi umara yau sudasu tante da dada kuma nasan sati biyu zasuyi, Nariga nasaba sai bayan kwana niyu yake gurina yanzu kuma kinga kullum ne."" "" Ai wallahi kokarinki yana burgeni yadda baki hada mijinki da kowa Anty Aïcha shiyasa nake koyi dake wallahi "" To ba dole ba inada wanda yafeshi ne ai ko ciyarwar nan Anty fannah bakaramin abu baniba ballantana ga muhalli ga wasu hidindimun yau da gobe ba zagi ba duka ai kam sai abun agirmama idan kika biye ta batun kishinsa saboda ´an mata bazaka taba zaman lafiya ba fannah dan wallahi Namiji ko mahaukaci ne akwai macce dake sonsa da haukansa shiyasa kullum nake addu'a ina faWin Allah kada yabawa wacce macce sa'ar sabawa Allah kokuma sakashi acikin fitintunan nan na zamani."" "" Hakane anty Aicha nima Wallahi Bana damuwa da wasu yammata nasan mijina yadda yake dole asamu masu sonsa Allah dai yabarmu tare dasu yakuma tsare mana danAllah Abani sirrin da zanyi yanzu mana yar'uwa ."" Murmushi Aicha tayi tace "" wanne sirri."" "" Kai anty aicha."" Dariya tayi tace "" Kinyi ciccibi? Kada ™anta tayi alamar A'a nadaiji ummata tanafadin data iya datayimun dan ana faWin kyansa sosai."" "" To ki samu kiyi ciccibi ki aika gurin masu nama kice abaki gaban saniya su wanke su gyara miki ayanko miki daga can sai ki dorashi akan wuta ki bashi wuta sosai dan yanada wahalar dahuwa sai ya dakko hanyar dahuwa kiyi jajjage ki zuba sannan ki daka ridi ki zuba ki zuba minannans sannan ki saka maggi kayan kamshi ki zuba nonon rakumi idan kina dashi ki barsu su game ruwan ajiki. Ciccibi sai kici."" Kallonta fannah tayi tace na matse fa."" ai ciccibi yana matsi sosai fannah sai dai kikara da wannan asiyomiki alimun amma shi ™adan ake sakawa da kaninfari da bagaruwa da sassaken bagaruwa da Wan gishiri da ganyen magarya ki dafasu kiyi sati kina shiga ciki zaki ban labari."" "" aikam wallahi Nagode sosai sai tsumi danAllah tafada tana karya wuya."" Wai "" "" DanAllah nidai ki bani" "mijina yanason kulawa da shinfida wallahi shiyace ma nagayami komai asiyo inyi gyara bayaso in zauna haka ban kula da jikina ba."" "" To fannah ai sakarar macce zata zauna bata gyara wallahi ai jikinmu sai da kulawa idan bahaka ba sai asamu matsala ai dole mutum ya dage ya kula bama bayan haihuwa. Kinsam cucumber maganin mata ce sadidan a zamanance har ma da likitance to kisameta ki samu abarba ki samu kankana ki samu minannas ki samu kaninfari kisamu cinnamon kisam ki haWesu ki dafasu sai ki markada ko ki murje kisha zakiga ikon Allah fannah."" "" NAgode sosai wallahi Allah yabarki da oga."" "" Bari" naje inda aji karfe 2 sai nadawo tafaWa tana barin gidan. Ni wallahi umma kidinga alama idan zakiyi kashi akan wane dalili zaki dinga kashi awando gaki da nauyi "ke jidda Asiya tafada tana fadin wallahi Nagaji sai dai ki gyara dan ni ba baiwarku bace ba haba fitsari anan kashe ma hakama fa jiya ina bata abinci dai amai kuma ajikina."" Harararta jidda tayi tace "" Ai nayi aikina naga da safe wallahi ke zakiyi."" Anty Amarya dake jiyosu tace "" Menene hakan kukeyi saboda rashin tarbiya? Ba mahaifiyarku bace ba idan bakuyi mata ba wazaiyi mata kamar naku? Bakwaso rayuwarku tayi albarka ? Duk lallacewar uwa uwace kuma wallahi sai Allah yayi fushi daku ahakan zaku samu naku masu tausayi ko abunda kukeyi zakujo dadi idan yaranku keyi muku shi? Narasa gane ™anku" "kwana biyu aikin ladafa kukeyi ko dankunga abba baya gari to sai na sanar dashi ta waya, Ai yanzu" yakamaceku ace kun tausayamata kun dubata bawai ku tsya haka ba kuna ganin dai Alhaji mutallab "Abba ya lallabasa yafito da Jamil daga gidan yari gashi can asubuti shima yana fama da jinya yakukeso tayi saboda Allah? Ita kuwa kome tazama girmamata akeyi sai kuyi hanzarin gyara gurin Nan kunji yan albarka ke Jidda bakincemun zakije gidan afrah ba."" "" To ai babu mai kaini Anty."" "" Ki shirya kije akwai driver gidan yayanki sai ya kaiki ai kema yakamata kicigaba da makarantar idan ya dawo kisameshi ki lallabasa kinji."" "" Allah dai yabiya yaya mutallab gaskiya munyi dacen Wan uwa wallahi."" Jidda tafada tana" "nufar gurin zata gyara nan asiya tace "" A'a bari nagyara ke jiki taya anty Aiki." Rungume yake ajikinta yana aika mata da sa™onni masu rikita kwakwalwa tun tanajin kunya har yakai "da bashi martanin da ya zame mata sai kace yaro saboda shiririta nan tashiga aika masa da nasa karatun har sai da tabbatar ya haddaceshi. Ahankali yashiga sauke numfashi yana faWin "" Afrah na ina kaunar wallahi. "" kamin tabashi amsa wayarsa tayi kara yasanya hannu ya dauka yana karawa akunne haWe da saita muryarsa."" Dady barka da asubahi yafada suna gaisawa "" "" Farouk afwan na kiraku da safe ya diyata dafatan kuna lafiya,"" "" Lafiya laou muke dady Allah yasa nan kalou."" "" Maganar wanda suka sace afrah ne daman nakeso nayi maka ankama wani yaro yanzu haka yana hannun hukuma."" "" Really dad?"" "" Sure farouk yanzu dai suna hannun hukuma idan kasamu dama sai kaje ko?.. "" Badamuwa dad zanje" "inshaaAllah.""" **** Muje ki gyara da™in ko? Mumy tafada tana kallon meenal hakan yasaka tabita abaya tana dan kunnunai "haka mumy tatsaya akanta ta nuna mata yadda zata gyara da™in hatta bedsheet sai daya koya mata yadda zata gyarashi duk da sai da sukayi gyaran kusan sau 5 kamin meenal din tayi daidai da yadda mumy takeso sannan ta kyaleta nan ma bandakin sai data tsaya akanta ta nuna mata yadda zata wanke ko'ina daki daki. "" Wash wallahi mumy nagaji."" "" Kema kyaji dadi ajikinki meenal ba'a san macce da son" "jiki ba.""" **** "Akwana atashi babu wuya agurin Allah ´an saudia sun dawo inda karatun Aicha yafara zafi sosai, haka" "kuma matar walid itama tasamu karuwa ta haifi Wa namiji wanda aka saka masa sunan Abbanta anyi budiri itama ba kadan ba. "" menene naga kinyi tagumi?"" "" Anya wannan matsalar haihuwa ba daga gareni take ba ma chèriè?"" "" Nace miki kidaina damuwa ko? Ai ita haihuwa lokaci ne Amma kamar yadda kikace zamuje muga likitan Amma ba ke kadai ba tare zamuje adubamu duka dan sai ta iya yihuwa" matsalar ba ke kadai bace ba hardani kokuma ni ne ma. *MUTALLAB ASAD* Book 2 SHAFI NA GOMA SHA TAKWAS Arewabook:- billysfari "Paid book ne, N500 via ACCOUNT NUMBER" 0020428430 "Ishaq Fatima A, Gt bank, sai shaidar biya ta +234 704 040 2435 ko +234 809 845 6130 Ga masu son vip" post 1k ne. "Zaro idanuwa Aïcha tayi jin abinda ya faWa cike da mamaki, taya zai ce kilan matsalarsu ce bayan matarsa" "ta taba samun ciki har sau biyu?, ssannan su maza basu fiye yarda cewa matsalarsu ce idan mace bata haihu ba shiyasa sam basa son zuwa asibiti, Waidaikunsu ne kaWai keda ilimin gane cewa ita matsalar rashin haihuwa wato (Infertility) a turance takan iya zama daga wajen namiji ko kuma wajen mace, wani lokacin duka mata da mijin za'a iya samun matsalar daga wajensu, shiyasa a ™a'idance idan ana don magance ta ko samun waraka to dukansu ya kamata suje koda kuwa Waya daga cikinsu Win ya taSa samun haihuwa a baya. ""Min Amour ya akayi naga kin shiga dogon tunani haka?"" Taji Muryar Mutallab ya faWa yana dafata, sai data sauke ajiyar zuciya cikin sanyin jiki sannan tace, ""Mon Amour me zaisa kace ™ilan matsalar taka ce bayan sau biyu ana samun ciki agidan nan."" Runtse idanuwa yayi tunowa da wannan miji haWe da cewa, ""Hakan bazai zama hujja aguna ba da zan tattara duka laifin na maida akanki koda ace ma an haifa mani yara agidan, kawai kishirya zuwa ™arfe sha biyu zanyi waya da Dr Hussain abokina ya haWa mu da kwararriyar likitan mata da zamu gani."" ""To Shikenan bari na hakura da zuwa school yau tunda dama lecture Win sha biyu zamuyi."" ""No Bari nasake kiransu miji ko zata iya bamu wani lokacin."" Ya™are zancen yana mi™a mata hannu ta Wora masa wayarsa dake hannunta, cikin mintuna biyar ya kira Dr khadija sukayi magana, nan tace masa ba damuwa ta sake saka masu appointment zuwa ™arfe goma yayi mata godiya sannan ya kashe wayar yana kallon Aïcha dake faman turare closet din kayansa data gama shiryawa da aka kawo masa wanki, ""To kin ji zamu iya tafiya nan da ™arfe goma, kinga zuwa ™arfe sha biyu Win idan muka kammala sai mu wuce n ajiyeki school ko kuwa?"" ""Eh hakan yayi ranka ya daWi."" Aïcha tafaWa tana murmushi, kamo ™ugunta yai ya janyota ya yimata mazauni akan cinyarsa haWe da cewa, ""Ina son ™amshi Aïcha turaren nan ya yimun daWi sosai."" Ya Wago hannunta yana sumbatar thaWe da kallon cikin idanuwanta. Murmushi ta saki tana shafa gefen fuskar tasa da Waya hannun nata kafin tace, ""Má Chèri ai ™amshi rahamane, wannan haWin musamman nakoyesa dan kai kaWai, kuma ina da tabbacin mijina kaWai ne akeyiwa amfani da irin wannan ™amshin."" Hannunta da take" "shafa gefen fuskar tasa ya janyo yai masa kiss tare da cewa, ""I love everything about you Mon Amour.""" """Me too má Chèri tashi' muje muyi breakfast kafin lokaci ya karasa."" Ta mi™e tana ri™e da hannunsa har" "zuwa kan dining ta janyo masa kujera ya zauna, bayan sun kammala ya fice zuwa sashen tánte da ayanzu take ita kaWai ita kuma ta koma ciki ta Wauki mayafinta da handbag Winta ta same shi acan, ""A'a Aïcha yau ba'a fita dawuri ba?"" ""Eh tánte bana da lecture Win sassafe shiyasa, ina kwana?"" ""Lafiya kalau Aïcha, Allah ya tsare yabada ilimi mai albarka"" ""Amin Tánte."" TafaWa tana bin bayan Mutallab daya fice yana" yiwa tánte sallama. Zaune suke gaban Dr khadija dake rubuce-rubuce a file kafin ta Wago kanta tana ajiye biron hannunta "haWe da gyara zaman gilashi idanuwanta tace, ""Ok naji duk bayananka Alhaji Mutallab dana ita uwar gida, ita wannan matsalar ta rashin haihuwa kamar yadda kuka sani ba sabon abubane da zaisa ku tayar da hankalinku ko ku shiga damuwa saboda Allah shi yake badawa aduk lokacin da yaso a kuma lokacin da yake ganin ta dace, wani lokacin matsalar na zuwa ne daga wajen macce idan aka jurewa zuwa asibiti sai kaga daga baya itama andace ta samu haihuwar, wani lokaci daga namiji ne kuma wanda mafi aksari sunfi bada matsala da rashin bada haWin kan da za'a shawo matsalar a asibiti saboda basa don zuwa, wanda da ace zasuyi hakuri su rika daurewa suna zuwa ana dubasu kamar yadda matan keyi sai kaga ´ar damuwar data hana haihuwar kaWan ce kuma ana maganinta sai haihuwar ta samu, ko kuma ya kasance duka miji da mata kowa nada matsalar, idan suka tafi asibiti tare aka dubasu sai a magance matsalar cikin sau™i wanda hakan ne yakamata ace duk wasu ma'aurata dake fama da wannan matsalar sunyi kamar dai yanda kukayi Win nan."" Sai data nisa sannan taci gaba da cewa, ""Yan zu akwai gwaje-gwajen da zamu baku kuke dakai da ita duka kuyi sai ku kawo mana sakamako mu gani, amma kafin nan zan rubuta maku magungunan daya kamata kuje kufara sha dukanku, ""Ok Dr muna godiya."" Mutallab yafaWa yana gyara zamansa, gwaje-gwajen da zasuyi tarubuta takira wata nurse ga mi™a mata tace taje dasu lab, wuWanda kuma ake bu™atar sai sunje gida tami™a masu a hannunsu tace zasu iya zuwa ko wani wajen ne da suke bukata suyi sukawo mata result. Godiya yayi mata sosai sannan sukayi sallama suka tafi, sai da suka fara zuwa lab aka diSi jininsu da sauran abinda ake bukata daga wajen Aïcha kafin suka tafi ya" ajiyeta makaranta shi kuma ya wuce shago.. *********** "Kwance Mommy take yau tana fama da zazzaSi sosai dan har Asiya tazo dubata, Meenal ce a kitchen" "tana girki Asiya na tayata suna fira sai ga Kamal ya shigo, yana jin tashin Muryar mutane a kitchen din ya nufi can, atare suka juyo ita da Asiya jin motsin mutum a bayansu, ""Sannu da zuwa ya Kamal"" ""Yauwa Asiya, shigowar yaushe?"" ""Šazu."" Ta bashi amsa ata™aice tare da wanke hannunta data gama tu™a tuwon semovita da take nunawa Meenal, kallon Meenal Kamal yai haWe da cewa, ""Ke kam kinji mugunta" "Meenaluwa, daga zuwan yarinya har kin sata aiki?""" """Da Mommy zakayi ita data sakata bani ba."" TafaWa tana balla masa harara, sai da yayi dariya" "idanuwansa nakan Asiya sannan yace, ""Ba dole ta sata ba tunda ke baki iya ba, ko da yake ba laifi yanzu" "naga kina koya."" ""What ever dai ba gareni farau ba itama koya tayi."" Ta bashi amsa tare da sakin tsaki" "tana barin kitchen Win cikin jin haushin yadda yayan nata ya yarfata, Asiya dai bata ce komai ba ta shiga gyaran kitchen Win dan sun gama girkin, tuwon kawai take jira ya sake silala sai ta kwashe, magana kamal ke son yimata Amma ya kasa, tsawon watanni biyar kenan yana don tunkarar yarinyar ya bayyana mata soyayyarsa amma yakasa saboda rashin samun fuska daga wajenta, ko yaushe zasu haWu zata gaishesa cikin girmamawa amma fuskarta a haWe, wanda hakan ke saka shi jin tayi masa wani irin kwarjinin da bazai iya fuskantarta ba, wani lokacin ma sai yaga fuskarta ta koma tamkar ta Mommy idan tana cikin yanayin rashin wargi tattare da ita, wata irin ragguwar ajiyar zuciya ya sauke yana kallon yadda Asiya ke aikinta cike da natsuwa kafin ya aro jarumtar da shi kansa baisan yana da ita ba haWe dayin gyaran murya yace, ""Amm.. nazo na tayaki aikin tunda ta tafi?"" Yadda ta Wago kai ta zuba masa idanuwa jin abinda yafaWa ya sashi jin gabansa faWuwa tare da Waga hannuwa yace, ""Oh! So.sorry."" yana Wan ja da baya kamar mai tsoronta, dariya ya bata dan haka sai kawai ta juya tana murmushi, tana sane da yadda ya kwaye mata amma ya™i basa fuska don kar yaga damarta duk da itama Win tana sonsa, muryarsa taji yana cewa, ""Pls can i get your number Dan Allah? Akwai maganar da nake so muyi dake mai muhimmanci pls."" Allah daya haWata dashi ya sata juyowa ba tare data ce masa komai ba ta sinne kanta ™asa, da sauri ya ciro wayarsa yami™a mata ta saka masa lambar ta mi™a masa wayar, ""Thanks."" Ya faWa tare da juyawa yabar kitchen Win yana sakin ´ar ™arar jin daWi haWe dayin tsalle yana jinjinawa kansa da hannu, ita kuma ta saki dariya tana buWe tukunyar tuwonta daya gama nuna, dai-dai lokacin Mommy tafito, ""Kamal lafiya?"" Ta tambaya ganin irin tsallen da yayi, cikin jin kunya ya sosa kai yana ficewa ta bishi da kallon mamaki tana shiga kitchen Win, yanayin Murmushin data gani a fuskar ´ar tata yasa tafara tunanin wani abu amma sai tayi shiru tare tana shan alwashin sake sa masu idanuwa dan tabbatar da zargin ta, sai gashi cikin kwana biyu da Asiya tayi gidan ta lura da ala™a mai ™arfi ta shiga tsakanin ´ar tata da Kamal, baza tace bata ji daWi ba dan Kamal ya sauya fiye da tunani tun rasuwar mahaifiyarsu, babu wani aibi tattare dashi a yanzu da zata ™yamaci alakar ´ar tata dashi in har suna son junansu tunda yana da sana'arsa takansa yanzu bai dogara da abun mahaifinsa ba, haka ma tuni ya kammala ginin gidansa yana kan haWa lefe, dan haka sai kawai ta bisu da addu'a idan alkhairi ne Allah ya tabbatar da tare su, idan kuma babu alkhairi Allah ya rabasu cikin sauki ba tare da rayuka sun Saci ba, dan wani bangare na zuciyarta idan yana tuna mata wahalar data sha a gidan sai taji bata fatan ´arta ta shigo ta" fuskanci irinta tunda dai su ´a´an so ne basa laifi. "Wasa-wasa sai ga ™aramar magana ta zama babba, dan tuni Kamal ya sanar da mahaifinsa zancen" "soyayyarsa da Asiya ya kuma ji daWi ya amince da zancen Wari bisa Wari, da yayiwa Mommy zancen nuna masa tayi itama sai abakinsa take ji tare da tabbatar masa da cewa ba tada abun cewa indai suna son junansu kuma mahaifin ita Asiya ya yarda da auren tana yimasu fatan alkhairi, nan take kuwa Abba ya sanar da ´an uwansa cike da mutuntaka suka je nemawa Kamal auren Asiya, da farko sam iyayenta basu amince da zancen ba sanin kowaye Kamal da sukayi ada, Wanda Wabi'unsa da Asiya ke faWa suna yiwa Mommy da ita kanta momyn da takeyi na daga cikin dalilan daya sa suka ki amincewa har sai daga baya da sukayi bincike sosai suka tabbatar da canzawar halaye da Wabiun Kamal Win, dan har ciwo sai daya kwanta da aka ce baza a bashi Asiya ba Meenal nata yimasa dariya wai yaji yanda take ji lokacin da" "Mutallab ya™i karSar soyayyarta, gashi shima yanzu ya WanWana sunyi 1-1, Asiya kuwa dama Mommy" "tafaWa mata kada ta taSa sakawa ranta cewa dole sai ta auri Kamal saboda shi Win ba Sa'ar ta bane, babu" "kuma tabbacin cewa dole saita auresa tunda suna son juna idan har iyayensu basu amince da aura masu juna ba, dan haka bata bari ta zurfafa ba koda mahaifinta yakirata yace bazata auresa ba cewa tayi Allah yasa hakan shine alkhairi, ta kuma yi ™o™arin datse duk wata ala™a da abubuwan dake kusantata dashi dan nemawa kanta maslaha duk da irin wahalar da take sha, wannan yasa ganin bata daga kiransa, idan yayi mata message bata reply, tadena zuwa gidan Mommy, idan yaje gidansu shi kuma ya aika kiranta bata fitowa ya kwanta ciwo saboda damuwa da tashin hankali ganin zai rasata. Ana cewa iyayenta sun amince daga baya sai ga Kamal ya warke soyayya ta dawo sabuwa tsakaninsu tamkar zasu haWiye juna" dan har amsa date Win aurensu nan da wata uku.. *********** Aïcha kuwa bayan kwana biyu sun karSi sakamakon gwaje-gwajen da sukayi sun kaima Dr khadija ta "duba ta tabbatar masu da cewa duka lafiyarsu kalau babu wanda keda matsala kawai lokaci ne baiyi ba, dan haka sai ta basu shawarwari akan su dan yawaita kusanta musamman a ranakun da ake tsammanin fitowar ™wan haihuwarta (ovulation date) a turance ta hanyar amfani da calendar method, wato tafara ™idaya daga ranar data fara al-ada har zuwa rana ta goma sha bakwai, to a kwanaki bakwan ™arshe wato ranar 11 zuwa ranar ta 17 in son samu ne kullum ya zamana ansamu kusanta tsakaninsu saboda sune kwanakin da akafi tsammanin fitowar ™wan haihuwar mace kuma ana kyautata zaton ciki zai iya shiga, ta kuma rubutawa Aïcha folic acid tace kullum ta ri™a shan ™wayar Waya na tsawon wata uku kafin su sake dawowa asibiti, godiya Kamal yai mata sosai sannan sukayi Sallama suka wuce gida suna masu fatan Allah yasa su dace. (kema zaki iya gwada wannan method Win idan kina bu™atar haihuwa, in da rabo sai kiga kin samu, haihuwa Allah ke bayarwa da akwai lafiya da babu, duk wani magani ko tsari da za'a ce ki gwada to kiyi da ya™ini akan cewa Allah zai iya baki ta dalilinsa idan kina da rabon, idan kuma babu rabo" sai kiga ba shine silaba wani abunne kadai zai zamo silar ta wata hanyar Adamu.) Haka Aïcha taci gaba da shan maganin da Dr khadija Win ta bata tare da ci gaba da gwada tsarin calendar "method har na tsawon watanni uku amma har lokacin shiru, wasu watanni biyu Dr khadija ta sake ™ara masu suka koma gida Aïcha cike da damuwa, p.t strip kuwa sun ™arar da yafi kwali daya wanda aduk lokacin da sukayi taga negative hakan na sake sakata cikin damuwa, tánte ce ta basu addu'o'i tace su rika tashi sunayi duk dare in Sha Allah zasu samu nasu ´a´an suma ganin yadda abun ya dan dami Aïcha, dan yarinyar Fannah kullum tana wajenta ko gajiya batayi da reno dan Fannah ta sake samun ciki wata uku kenan yanzu da kwanaki dan tana dawowa arba'in ta samu wani cikin bata sani ba sai kwanaki, tasha kuka sosai lokacin data san tana dauke dashi ganin lokacin babynsu watanta biyar aduniya batayi wayau ba. yanke shawarar zubar da cikin sukayi ita da Jalil amma fir Mutallab ya hanasu saboda ganin yadda yake son ´a´an shi bai dasu su kuma sun samu zasu ce su zubar, ba yadda suka iya dole suka hakura taci" gaba da renon cikin Aïcha na tayata renon Baby Anam.. A Sangaren Meenal ganin har ta gama idda Mutallab bai waiwayarta ba asalima yaki saurararta yasa da "masoya suka taso mata tafara kula su dan bata so mahaifinta ya haWata da wanda baiyi mata ba, sosai an samu sauyin wasu halayenta da Wabiunta musamman wajen tsafta da iya girki duka ba laifi tana ™o™arin gyarawa, jikinta ma tana kulawa ta dawo asalin Meenal Winta tafarko mai don kwalliya da gayu, wanda sai a yanzu ne take mamakin wai duk me ya hanata yin hakan agidan Mutallab musamman tsabtar jiki da suka fi samun matsala dashi. (Karku manta ko akwai halinta to akwai asiri da Umma tayi da bokanta yace zaiyi tasiri ne akan matar da Mutallab zai aura dan suyi nasarar jefasa cikin ba™in ciki wanda sanadiyar rashin tarbiyar Meenal ya janyo sukayi nasara akanta saboda asiri gaskiya ne, annabin" Allah ma ya kama balle kuma mutum.) "Islamiya ma tana zuwa yanzu ba laifi sai dai har yau ba iya kalamai da tausasa zance, haka ma idan" abunta ya motsa bata fasa gayawa Mommy magana tunda hakan aka Worata tun farko kuma da hakan ta taso.. #Mutallab Asad #³an Tagwaye #Nana Diso #Billy s Fari *MUTALLAB ASAD* Book 2 SHAFI NA GOMA SHA TARA Arewabook:- billysfari "Paid book ne, N500 via ACCOUNT NUMBER" 0020428430 "Ishaq Fatima A, Gt bank, sai shaidar biya ta +234 704 040 2435 ko +234 809 845 6130 Ga masu son vip" post 1k ne. Akwana atashi babu wuya agurin sarki gagara misali A yanayin da kwanaki suke tafiya haka watanni ma "suke shudewa zuwa shekaru Mu muke lissafi Amma komai Namu ubangiji madaukaki ya riga ya gama kaddaramana dagon Numfashin naja ina Kara godiya ga Allah abisa Ni'imomin danake ciki Oh ni Aicha yau nice Har nagama service Nafada ina gyara kwanciyata amakeken palon na da yaji sabbin kaya da sabon fasali a gogon da™in Nakallah ina Tunanin Yau ko gobe Ma chèriè zai dawo kenan To amma Suprise yakeson yimun kenan tunda dazu mun dade muna waya Amma ya™i gayamun, wani farin ciki nakeji aci™in raina da samun miji mai kula dani sosai da ace Nabiyewa wasu kawayena dasuke zugani akan cewa indage sosai gurin bin malamai dan amallake mun shi batare da ya kara auren wata macce ba da na tabbatar nasaka rayuwata acikin gararin da bazan taba wanyewa lafiya ba. Shiyasa nake yawa gayamusu cewa "" ubangijin da yakaddara aurena da mijina yafikowa sannin komai akaina bazan zauna bana addu'a Allah yakaramana kaunar juna ya tsaremu ba Amma bana asarar da kudina agurin dan adam irina wanda na tabbata bazai taba iya tashi shi ™adai ya rokamun Allah bukatuna ba amma ni zan iya zama ni™adai Na rokawa kaina duk abunda nakeso gurin Allah shiyasa ma kwatakwata bana saurarar su aci™in maganganunsu ."" Shekarar dana fara makaranta abubuwa dayawa sunfaru daga ciki harda mutuwar jamil wanda ta girgiza mutane dayawa kuma ta haddasa rigima mai girma dan sai bayan mutuwar tasane akejin bashin dayaci kanana da manya wanda asanadiyar hakane sai da abba ya kwanta cuta sosai ganin yadda aban yadamu akan lamarin yasanya Mutallab yabiya kowanne bashin dan'uwan nasa. Ganin har lokacin Allah bai kaddara samun haihuwata ba sai nashiga damuwa sosai tsorona guda dayane kishiya Nabi na rame harma kakan iya fahimtar ina cikin damuwa dan duk lokacin da ma chèriè yabani wayarsa to akallah sai naga messages na mata sunfi a kirga Amma abun mamaki bana taba ganinsa yana chatting dasu hakan yasa dai nakasa kwanciyar da hankalina na damu sosai dan gani nakeyi mai wadata irinsa ai karyane ace baya soyayya awaje shiyasa wata rana bayan mungama level 100 yayimun fada akan ban fito da wani abun kirki ba bayan da fari yaga na dage Nan nasaka masa kuka nace nidai danAllah dayake yana bin ´ammata awaje gwara ya auro wacce yakeso. Ranar yayi murmushi ya kalleni baice komai ba "" daman nasan kana kule kulen mata dan ina ganin sakonninsu aci™in wayarka ai dole kayimun murmushi ai Nidai ko meenal ce kadawo da'ita da™inka tunda nasan yadda kake kaunar haihuwa ai."" "" Meenal ai tayi aure yafaWa yana kallona."" Adan firgice nace wanne aure kuma."" "" Am serious yafaWa."" Sai naji tausayin kaina kawai dan ganowa nayi idan nice ita ina zan samu wannan gatan" sai shedan yashiga rayamun nima idan fa nayi masa wani karamin laifin zai iya aikani gida daga ranar na takure kaina duk da tante tana min faWa sosai akan nadaina saka lamarin haihuwar nan akaina tunda "anyi na asubutin anyi na gidan amma shiru. Bankara shiga damuwa ba sai ranar da fannah tazo da yaranta guda hudu wanda ranar naga yadda mutullab yake masu saboda kauna dan yaran dady suke cemasa ma kamar yadda suke gayawa jalil duk da naso abani amira tana jaririya wanda har jalil din ya amsamin amma ganin yadda naga kamar fannah din bataso ba yasanyani jan bakina nayi shiru bankara magana ba bansan dalilinta nahaka ba shiyasa tsakani na da yaran wasa da alkhairi dan yadda mijina ke yimusu hidima ko yaransa karshe kenan dan sai yazamana ko umara zamuje hardasu yake biya amma ni ko da wasa bai taba yimun maganar haihuwata ba a wannan lokacin ne afrah ta haihu itama namiji akasa sunan uban mijinta ansha buduri badankarami ba dan ashekarar suka bar kasar ma suka koma London ita da mijinta da yaronta wanda da ki tayi sai da yan uwan suka sakamata baki, ganin yadda yaga inashiga damuwa wata asabar yadawo daga tafiya ya rukunkumeni yana fadin "" DanAllah kidaina dagamin hankalinki mon amour Wallahilazim ko zamu shekara dari baki haihuwa ba ban tuhumarki nasan ubangiji babu ta inda baya jarrabar bawansa mu cika da Addu'a kawai sannan ina rokonki da Allah kidaina damuwa da matan da suke aikamin sako a waya dan ko inaso banaso sai sun aiko koda banda kudi Aicha kyauna da Allah yayimun kadai mata zasu iya bina ballatana kuma inada kudi dan haka kada kikara yaudarar kanki wai yammata basa sona amma inaso kisani bazantaba cin amanar aureba kuma ina rokon Allah yakareni daga duk wata fitina ta mata kwanaki da kikayimun magana nayi murmushi ne saboda rashin sanina da kikayi dan da kinsani bazaki ce wai ina kula kulan yammata ba Allah dai yakara tsareni."" Tundaga ranar da mukayi maganar nan nasake sosai sai gashi na maida hankalina akaratu shikuma ashekarun baya zama sosai baga wannan kasar ba baga wancan ba gashi sau uku yake zuwa saudia umarar Azumi wanda dani dashi dasu jalil da yara harda tante da abba ake tafiya sai kuma ta maulidi shima dani ake zuwa aikin hajji ne akaje dani sau biyu nakarshen saboda karatuna ne bansamu zuwa ba. Gyara zaman nayi akan kujerar inajin mugun mutuwar jiki dan dakyar natashi yau daga bacci daga na kwanta sai bacci danayiwa dada complain sai tacemin harda hutu kingama bokon nan ba dole" ba hakan yasanya nima nadauka haka dan maganar aiki babu ita tun ina rokonsa har na hakura yanzu. Matar walid da ita yaranta biyu yanzu itace ma take Wan bani babbar tana wuni gurina harda kwana akwai lokacin dana zolayeta abarmin ita sai naga harda kayanta haka nacigaba da kula da yarinyar Amma sai na lura kamar kakar yaran bataso dan haka sai na mayar da yarinyar kawai bankara zancinba ita kuma bataki kawomin ita ba hakan yasanya nakejin sanyi araina sosai. Duba agogon hannuna yasanya nayi saurin mikewa nashiga daki nayi wanka nan kamin nagama shiryawa nadan kishingida sai bacci ya kwashe ni nan gurin. ***** "Gaskiya bantaba ganin irin abokinka ba baban ammar "" Murmushi yayi yace "" Babu irinsa kaf duniyar" "nan mum ammar bantaba samun kyauta ba irin ta Mutallab saboda yadda yake kaunata kamar dan uwansa."" "" Wallahi nagani dubi motar nan fa mai kudi sosai ita yabaka kaduba kaga hidimar sunan ammar da yayi shiyasa nace maka da sunansa akasa."" Murmushi yayi yace "" MAM ai Wan aljannah ne sunansa kuma next baby shi zansaka ai dolena su ummi ma bakiga yadda yake musu ba."" "" Kai Ai wallahi sambarka da haihuwarsa shidai kudinsa bai sanyashi tozarci ko wulakanci ba ni mamaki nakeyi da har yanzu bai kara aure ba ni nazata zai mayar da meenal ga shekarun sunja itama tanacan gidan mijinta wallahi Zargin matarsa nakeyi anya tabarshi haka kuwa."" "" Nima batun haihuwar nan yana damuna amma shifa ko ajikinsa wallahi kuma dakike batun matarsa shi aure yasan wani sirri naku na mata ne?"" "" kai Tabbijan kana wasa da mata wallahi ballantana ita daman kowa yasan asalunta."" "" Kada ki dauki zunubi abar maganar Addu'a zamu cigaba da tayasu shine abunda yakamacemu."" "" To Allah yabashi" "masu albarka.""" ***** Sautin kukanta dake tashi a babban palon nata wanda manyan yaran mijin suna zaune kowannen su "yana kallo batare da sun farga daga ku™an nata ba ko kuma nuna damuwarsu akan haka dayar tace "" Nifa Anty mamaki kike ban wai baki daukemu amatsayin ´a´anki ba."" Namijin ne yace "" Ke kada kikara sakamun wannan matar matsayin uwata tayaya ta'ina?"" "" Kada kasake kace zakayimun rashin kunya nagayamaka shikenan ni nazama ja™arku? Kullum bautarku kamar jaka banida sukuni banida Nutsuwa duk abunda Nakeyi bakwa gani ahaka ake soyayya dazarar kunganni bangarena banda sirri sai kuce kunzo kallo."" Tsaki dayan yaja maccen kuma tayi murmushi dan duk banza yanzu sun sakata kuka ai. "" Kada kakarayimun tsaki."" "" Nayi din..."" Baba ne yashigo yana fadin ™ai kai "" Ameer? Menene haka matar tawa? Fitsara?."" Da dan zafin kai irin na samarin dake tashen balaga yace "" yanzu saboda Allah baba bamuda sukuni agidan ubanmu daga munyi abu sai laifi."" Kuka maccen tasaka tana faWin "" Ni bamusan me mukayiwa anty ba baba bata sonmu kwatakwa bayan mumyn mu kamin taraso tana nuna mana kulawa daga zuwa bangarenta mu tayata hira ta rufemu da fada harda kuka baba danAllah idan laifi mukayi mata kace tayi hakuri maccen tafada."" "" Kai kai haba hanifa wanne magana kukeyi haka antynku na sanku kunji mamanku kuma ai ´ar aljannace ita kunji Addu'a damu cigaba da yimata kutashi kitafi."" Hanifa ce tace "" Anty kiyi hakuri sai da safe."" Kasa magana Meenal tayi saboda bakin ciki da munafurcin yaran . Amma dai sau nawa zangayamiki ne akan banason ana takurawa yarana shekararmu nawa yanzu saboda Allah yakamata kisan abunda yake batamun rai shine naga ana wulakanta yarana suna kaunarki suna sonki Amma ke kina tozartamun su to bazan lamunta ba dan gidan ubansu ne nanan sunada ikon yin duk wani abunda sukeso nagayamiki banason hayaniya yau Alhaji mutallab asad zai dawo nagayamiki akwai kayan danakeson kwangila agurinsa nasamu zai ganni da safe kitayani Addu'a nagansa dan harka dashi akwai samu."" Tana ganinsa yabar sashin nata hakan yasata shiga da™inta tana fashewa da wani rarraunan kuka mutallab kamar taji yace itakam tashiga uku. Tun bayan data samu hurowa agurin mahaifinta sosai shine tashiga taitayinta ashekrar babu nacin da batayi ba dan taga takoma gidan" Mutallab amma babu wata hanya ko kofa dan har gidan Abba taje alokacin ne ma tasan umma batada lafiya gashi tazama abun tsoro ga wata rama datayi gashi jidda bata iya kulawa da'ita yarda yakamata "har sai da aka daukar mata masu kulawa Dan asiya ance mata tayi aurenta acan wani gari daban tundaga lokacin sai ta sauka daga wasu abubuwan hakan kuma yasanta daga hankalinta ganin Abba yabata damar zama a manemanta ko kuma shi yazaba mata ganin idan har yazaba mata tashiga uku Nan ta haWu da Alhaji Muhammad nasir shima babban dan kasuwa ne yana matukar sonta dan hakan yasanya bayan auren su jamil da asiya alakarsu tayi karfi matarsa ta mutu kusan shekaru hudu kenan yanada manyan yara uku sai sa'anninta guda biyu biyar kenan dan Mumy bakaramin tausaya mata tayi ba hakan dai aka saka rana har akayi biki ko dataje gidan sai yazaman lamari yacanza dan harta abinci bai yarda yar aiki ta damusu ba sai dole uwarsu tasaka hannu dan haka ya hadata da yaran nasa yace ta mai dasu kamar ita ta haifesu dafari rashin m tadinga yi dataga garan sunfita hauka sau ta sakko sai daga nan suka shiga matsa mata sosai gashi su ba fitsaraba namijin ne ma mai dan fitsara acikin kissa da kisisina sukeyimata tun tana boya tayi kuka har yakai yanzu bata iyawa gabansu ma tanayi gashi da wani masifaffan sin yaransa duk da itama yana nuna mata kulawa Dan karyane tafadi abunda tarasa agidan tun daga kulawa harma da cina ko suttura dan mutum ne mai hali da kyautatawa iyalansa dan wasu tafiyan ma da'ita yakeyi dan da ta nuna masa damuwar haihuwa har waje yakaita akace basuda tabbacin samun haihuwa a ranarbyake fadin "" To menene zai dameki babyna ga yarana nan ai na bakisu halak malak "" aranar kamar tayi zagi saboda takaici sai kuma tace "" Hakane Baby nagode."" Yauma tana gama aiki suka biyota dan su takura mata dan abaya ta zata kaunace sai daga baya tafahimci makircin sune wayarta datayi ringing ne yasata dawowa daga tunanin datakeyi kuka tafashe dashi kamin takai kun nanta tana faWin "" wallahi nagaji mumy zciyata zata fashe yaransa sun hanani zaman lafiya agidana daga masifa sai bala'i sun hanani soyayya da mijina ni wallahi mutallab bayayimun haka komai shiru yakemun amma sai dai yasamun ido shikuma sai faman nadaina takura masa yaransa ina matsa masa mumy yazanyi tafaWa tana fashe mata da kuka sosai."" Har cikin zuciyarta taji babu dadu ha™an yasanya tace """ Kiyi shiru kinji bakomai daman kowacce rayuwar aure.. *MUTALLAB ASAD* Book 2 SHAFI NA ASHIRIN Arewabook:- billysfari "Paid book ne, N500 via ACCOUNT NUMBER" 0020428430 "Ishaq Fatima A, Gt bank, sai shaidar biya ta +234 704 040 2435 ko +234 809 845 6130 Ga masu son vip" post 1k ne. Kowacce rayuwar Auren akwai kalar tata jarabawar Meenal kiyi hakuri kidaina kuka tunda har mijinki "yana kaunarki ai Alhamdulillah. "" Wallahi mumy akan lamarin yaransa baya nuna kaunar nan haka wancan karan wai kada nakarayiwa yaransa tsawa idan bazan tayashi tarairayar marayunsa ba to kada nasake na ba™anta musu kuma bakiga yadda nake kokari akansu ba budurwar ma fa rannan wai batajin dadi sai nice zangyara mata dakinta."" "" To ai sai ki gyara meenal ki tuna idan yaranki ne ai zakiso kema atarairayesu ko? DanAllah karki saka damuwarsu kijasu ajika kicigaba da nuna musu kauna zasu kaunaceki a hankali."" "" Ta'ina momy so sukeyi su kashine kokuma su kashemun aure babban harda rannan sai ya mareni."" "" To zaki tsaya ki saurarini kokuma zaki tsaya kina gayan magana wai meke damunki ne? Baki nutsuwar wa kanki ne? Magana ma wannan har yanzu baki taunata kikeyi to bari nafito miki a mutum inaji kifi fahimtar abunda nakeso nagayamiki idan har zaki so yaran mijinki to tabbas zaku zauna lafiya da mahaifinsu idan kuma kika sakawa kanki bakin hali wallahi matsala zakuyita samu ko kin manta ke dadynki menene baiyimun akanki ba bayan ni bama zaluntarki nakeyi ba? To kitsaya ki Nutsu kada ki kashe aurenki dan idan kika fito ma mijin wata zaki aura ba lallaima matar batada rai ba ko bata gidan kinga can bakisan kalar matsalarsu ba ki dauki hakan akan jarabawarki sai ki zauna lafiya nagayamiki batun zaki yimusu rashin mutunci ko zaki wulakantasu duk bai taso ba nagayamiki ki nuna musu kauna agaban mahaifin nasu da bayan idonsa ki tayashi sonsu sai kiga ya mutu asonki idan bahaka ba to wallahi zaki samu matsala ki kama kanki meenal kada kikara tafka wani kuskuren."" "" Tohm mumy zangyara nagode."" "" Yauwa yar albarka maganar da nakeson naji kenan" "dakake ´ata.""" *** "Bude idanunta tayi tana kallon da™in tante datagani tsaye gabanta yasata motsawa "" Tante kece?"" """ "Nikam wannan bacci naki anya na lafiya ne Aicha? Tun safe da alama ma wanka kikayi ko?"" "" A'a tante namayi girki kamin na kwanta wallahi dan kishingida dai nayi."" "" Yanzu jalil yashigo yana gayamun wai alhajin yana Airport zai dakkoshi yanzu nace Bari nasanar miki sunce sunkira wayarki baki dauka ba."" "" Ayyah suyi hakuri wallahi gajiyar makaranta har yanzu bata sakarmini ba."" "" Aikam dai da alama tafada tana min sallama tafita. Mikewa nayi na kalle ™aina a mudubi ina kuma kallon agogona ganin ™arfe 7 saura yasanyani zabura nashiga bandaki dan banyi isha'i ba ga magariba tana kokarin yi a gaggauce takara wanka dan yanyin yadda nake ganin wandona yana ji™ewq sai nake ganin kamar Al'adata ce zatazo duk da ma lissafin kwana biyun nan ya kaucemun sai da na idar da sallah sannan tashiga kitchen nan na hada masa lemon kankana da abarba sannan nakara dumama masa miyar sanin yanzu yana son caslow yasanyani saurin haWawa ina jirawa asaman dinning din har nagama ta koma daki nashafa mai" wasu nightwear da yataba siyomun na dakko nasaka dan duk wata fitsara tana jikin rigar nan har ™unya nashiga ji saboda yadda breast dina saman abude za kuma ™an breast din gashi sun kamamin kugu sai "nasaka hula tasaka hijjab jin sallamar jalil suna shigowa da kaya sashina dan yanzu komai anan yake komai Aicha. Cikin girmamawar da ako dayaushe jalil din yake bani nace "" yaya jalil dannu da kokari nabarka da shigo da kaya."" Murmushi yayi yana faWin "" Rufamin asiri mana matar yaya so kikeyi inyi laifi."" Gaisawa mukayi yayi sallama yatafi nikuma nayi saurin kunna turaren wuta Tun da naji alamun ta™unsa sai na hanzarta zuwa ba™in kofata ina raba jikina da hijjabin yana shigowa Na zuba masa idanuwa ina nufarsa haWe da shigewa ji™insa yana aikamin wani fitinannen kallo. "" Sannu da zuwa ma chèriè "" "" Dan jujjuya naganki ´ar sukutata"" yafaWa fara'a afuskarsa. "" Kai yaya nafada ina riko hannunsa ina gani yashiga bandaki nataimaka masa yayi wanka tunda yafito yake kallona "" Wai yayan mu yahaka ne sai kallona kakeyi."" Aicha tafada "" Ba dole nakalleki ba MashaaAllah tabarakallah aicha kinganki kuw akinga yadda kika kara kyau danAllah zo na jagwalgwalaki yafada yana buWe mata hannu. "" shigewa jikinsa tayi tana faman sa™in ajiyar zuciya yadda yashiga tattaba mata halittun jiki ganin kamar salon bai mata ba yasanyata fara tattaba masa ™an nipple a hankali yace "" keep touching me babyna I love it."" "" I make you cry today abin kauna."" "" Please make me "" yafada yana sakata tana sarrafa masa gabansa daga nan dukkanninsu suka canza salo dan kowannen su yashiga wani irin duniya da ba'a iya lissafata kokuma bayaninta."" Aicha tayaya bazan kaunace ki ba bayan yadda kike farantamun akan gado a kowanne lokacin salon da zanji dadi kikemun mine.murmushi tayi tana faWin "" Abun ™auna danAllah kabarni naje Niger."" Shiru yayi har tana kokarin sake maimaitawa."" DanAllah kabarni kaga nadaWe banji ba inason ganin dangin mahaifina kuma ga kannin mahaifiyata ma."" "" Gobe zan shiga sai kishirya muje tare."" "" Nifa.."" "" Allah sai nace A'a yafada ya a kara lailayamata daya daga ci™in halittunta."" "" Please No na amince tafaWa tana kissing dinsa."" Nan suka shiga sukayi wanka ko da yafito abinci ta zuba masa yaci" kamin yace mata abba na nemansa yafita ita kuma ta zauna nan ™an kujerar bacci ya kwasheta. **** Daya daga ci™in kannen Abba yagani zaune kusa dashi duk da ba nan take zaune ba ita amma yau yayi "mamakin ganinta ko da zai zauna sai yaji tace "" Ohh haka ka koma kaikuma nifa Wallahi yaya shiyasa nace maka anya ba siyar da kwan haihuwar sa yayi ba dan yasamu abun duniya ba kaduba shekarun da suka ja amma ace macce ko Satan wata kuma ka zuba masa idanuwa yaje ya auro waccan yarinya ai gashinan tagama dashi ta matsa wasu su shigo taki."" Wani kallo Abba yayi mata kamin yace "" Sunan yarona yafita abakinki Banason karajin wannan banzan kala man naki."" Duk da kalamanta sunyiwa Mutallab zafi Amma haka ya girmamata ya gaidata baice komai ba "" Sannu da gida Abban naga kira saukatq kenan Allah yasa lafiya."" "" Jikin babarku ne yayi zafi yanzu haka tana can nasaka walid yakaita shine nace asanar maka dan kudin hannuna basuda yawa."" Daman yasan matsalar bata huce kudi dan haka sai ya laluba hannunsa aci™in aljihu ya bawa abba bandir din dubu daya. "" Gashi abba ayi manage ban fito da kudi ba shikuma walid zan masa magana ai sai yayi komai."" "" Allah yayi maka albarka yarabaka da duniya lafiya shi dan uwan walid jiya sunzo da matarsa ai yake mun maganar shi bayason aikin nan na lecture da yasamu danAllah shima ko yaron shagon ne adaukeshi mana."" Murmushi" "Mutallab yayi yace "" Zan duba abba sai da safe hajiya ki gaida gida."" Bakin ciki ne yacikata ashe kudin" nasa ya zarce dai duk yadda suke tunani tana gani Abba ya dauke kudin ya bata dubu biyar da bazata "karba ba dan ta raina dataga gwara dai tarabashi dashi sai ta karba tana maganganunta. Ko da yakoma Aicha bacci yayi nisa dan shima dai har mamaki yayi dan bata taSa bacci batare data jirashi ba."" Dan taSata yayi yace "" Kuma sai kika kwanta aicha.."" "" DanAllah kayi hakuri wallahi bansan nayi ba."" "" Ina fatan dai lafoya kike dan baccin nan naki.."" "" Nima bansaniba dan kwana biyun nan wallahi bana iya tsayar dashi."" "" You'r look beautiful aicha yafada yana kissing din bakinta kamin ya zauna kusa da'ita ita kuma ta mi™e zaune tana faWin "" Wai sai kayita cewa inada kyau kaima fa kafini kyau ni wallahi hankalina tashi yakeyi idan naga kasaka sabon dinki tafada tana dariya dan babu maccen da zataganka taki dasawa."" "" A'a kaji masu miji yafada yana dariya."" "" Say it with proud tafada masa tana murmushi."" "" Uhmm Nace yaran nan suna shigowa kuwa?"" "" A'a tafada idanuwanta na kokarin kawo ruwa."" "" Saboda menene? Ko basa nan ne? To amma da jalil yacemun ai basa nan dan.."" "" Dan Allah abin kauna kadaina damun kanka akan sai ankawomun su wallahi fannah bataso shekaran jiya na aika a dakkomin su ko minti biyu basuyi ba wai ta aiko mai aikinta a kaimata yaranta mai aikin har tana gayamun wai DanAllah nadaina aikawa aikosu fannah sai tayita maganganu tana faWin "" Ana damunta aika yaranta inda ba'a san zafin haihuwa ba ...batakarasa ba kuka ya kufce mata "" Yaya zanyi toni tunda nayi asubutin nayi na gargajiyan amma shiru har yanzu Amma mutane sai sudinga jifana da kalamai marasa dadi saboda Allah da ma'aiki ni ba mutum bace ba ni zan bawa kaina haihuwa har wasu sunamin gori haka rannan wai ana zancen haihuwa fannah tace "" ai ke anty basai kinsaka baki ba tunda babu abunda kika sani ni narasa me nayi mata."" Tunda tafara maganar tana kuka yakura mata idanuwa zuciyarsa tana masa zafi sosai sai da yaga tagama kukan sannan yace "" banason kukan nan karki kumayi nagayamiki kidaina damuwa akan haihuwar nan Allah ne yake bayarwa yanzu ki duba wacce Ni'ima Allah ne baiyimanata ba babyna? Da nasaka da muwa daga baya kuma nafahimci Allah yana jarrabar bawa a yadda yaso kuma hakan mungode masa fannah kuma inshaa Allahu bana kara maganar abaki yaro kema Allah yayimiki tukwici a lok'acin da yaso Aichata ya rungumeta yana goge mata hawayenta zamu biya umarah daga Niger din."" Murmushi ne ya subuce mata tace "" Allah yafaranta maka yakara tsaremun kai ya kara haskakaka" "yabuWa maka kasuwancinka."" Ameen yaaAllah yafaWa yana rungumeta." Washegari wajejen ™arfe goma suka isa zuwa niger ko da suka sauka akazo aka dau™esu gidan dada ta "zarce ita da tante shikuma Mutallab yazarce ci™in maradi. "" Kai wannan diyar baccin nan lafiyarki kuwa tunda kukazo sallah kaWai kikayi fa kika fito."" Tante ce tace "" Gajiyace fa dada kinsan tasha sintirir karatun nan gashi babu hutu."" To ai sai tamike ko taje taci abinci."" Ni wallahi tuwo nakeso kuma da man shanu."" "" To ai tuwon akayi dada tafada."" Murmushi aicha tayi kamin ta mike taje tafara watsa ruwa dan wani irin zafi takeji duk da da™in da abun sanyi sai data fito sannan tasamu taci abinci. "" Dada zanje gidansu kannin mamata."" "" har gurin kawun naki zaki biya kenan?"" "" Eh da zanje har can kinga nagama da batunsu ko?"" "" Yauwa hakan yakamata komai mutum yayimaka da kiyayyar da yake maka kada kice zaki zaki yanke zamunci dashi shi zumunci abune mai girman gaske aicha."" "" inshaa Allahu dada tafada tana mikewa sai data gama shiryawa sannan ta Nufi driver nan tafara sauka gidan daya daga cikinsu sai da suka gaisa sabban tatashi tatafi agidan yayar maman nata tatsaya shima dataje kasa ganeta tayi har tana fadin "" lallai talauci abun gudu ne kece haka kika dawo aicha?"" Murmushi tayi tace "" Nice mama ya" "yara yanabarku."" "" Lafiya kowa yake haihuwa kuma har yanzu shiru kenan ko?"" "" Eh har yanzu Allah bai" "kawo baniba."" "" Kuma yazauna bai kara aure ba gaskiya bakiyi masa adalci ba.."" mikewa tayi saurin yi" "taba fadin"" sai anjima mama Sauri nakeyi agaida mutun gidan."" Ko data fito sai datayi kuka a mota kamin su mi™a gidan kawu dataje nan ma mama batanan sai sauran matan nasa suma basu ganeta ba sai sukayi mata kwatancen gurin hatsin sa ko dataje rikicewa yayi yashiga murna "" Ai idan su basu ganiki ba ni zangane diyata barka da sauka tun yaushe?"" "" Wallahi dazu kawu nazo ashe yanzu hatsi kake siyarwa."" "" wallahi kedai sai dai Allah yabiya mijinki duk shekara bayan zakkah da yake bamu har jarin nan shi yabani."" Cike da Wan mamki tace "" Mashaa Allah nan ta ajiye masa rafar 500 tana mikewa gashi kawu babu yawa zan koma ni."" "" To Allah yayi albarka acigaba da hakuri dai azauna da mai gidan lafiya danAllah bakida gatan da yahuce shi ayi hakuri da halin zama da saSani kuma kinji."" "" Inshaa Allahu" kawu tafada tana mikewa. "Dada maganar me naji kinayi? "" Yarinyar nan nace ciki ne da'ita fa."" "" Ciki kuma?"" "" Au ku kunzata" "baccin nan na gajiya ne cike ne fa Allah dai yaraba lafiya."" Kasa magana tante tayi tana zurawa mahaifiyar tasu idanu." *MUTALLAB ASAD* Book 2 SHAFI NA ASHIRIN DA ŠAYA Arewabook:- billysfari "Paid book ne, N500 via ACCOUNT NUMBER" 0020428430 "Ishaq Fatima A, Gt bank, sai shaidar biya ta +234 704 040 2435 ko +234 809 845 6130 Ga masu son vip" post 1k ne. A iya tunanin Tánte ciki bai taSa zuwa acikin lissafinta ba akan baccin da Aïcha keyi har sai da Dada "tafaWa yanzu, murmushi tayi haWe da cewa Dada, ""Tabbas Allah buwayi ne acikin lamurransa, kinga wallahi Dada cikine amma ban taSa lura ba sai yanzu, ni dasu Afrah idan tazo sai dai muhaWu muna cewa gajiyar makarantace data ™are take fashewa wannan baccin da takeyi, hatta Wan jikin da tayi da girman da Wan cikin nata yayi duka mun ta'alla™a haka da samun cikakken hutun da tayi."" Dariya Dada tayi haWe da cewa, ""Aikuwa dai dake har ´a´an naki kun kasa hango hakan dan wannan ciki na Aïcha kin gashi nan" "in Sha Allah yayi watanni shidda."" Šan zaro idanuwa tánte tayi tana ™urawa Aïcha da tun Wazu bacci ya" "Wauketa haWe da cewa, ""Anya Tánte ya kai wata Shida?"" Dada dai bata sake cewa komai ba sai mamaki" "takeyi itama dan kam Allah ne yayi cikinsa alokacin da basuyi tsammani ba, lokacin da gabaWaya suka tattara komai suka aje suka barwa Allah yai masa ikon tunda a tabbatar duk lafiya suke daga ita har Mutallab Win, sai gashi kuwa yayi hakan batare da kowa ya sani ba ciki har da wacce ke Wauke da cikin, kasa ha™uri tánte tayi har Mutallab ya dawo ta tarbesa da wannan albishir da take da tabbacin ba ™aramin faranta masa rai zaiyi ba har sai data kira wayarsa, lokacin yana tare da wasu manyan ´an kasu dake cikin ™asar ta Nijar acan maraWi inda office Win da na musamman yake suna tattaunawa akan hannun karin da suke so ya saka masu a kamfanonansu sabida su farfaWo da kasuwanci su, tánte na Waya daga cikin mutanen dake da muhimmancin da bazai taSa iya ganin kiranta ba yakasa Wagawa in ba babban uzurin da yakai akira uzuri yake aciki ba, dan haka a bugu Waya da tayi ya gani ya Wauki excuse daga wajensu tare da Waga wayar yana barin wajen, ""Assalamu alaikum tánte lafiya dai ko?"" ""Lafiya kalau farin Wa Alhaji Mutallab, albishir nakira nayi maka dan nakasa ha™ura har ka dawo."" Murmushi ya saki yana cewa, ""Ehum yi maganarki tánte ina saurareni."" ""Kana ina dai yanzu?"" ""Gani acikin office Wina akwai wata matsala ne tánte?"" Dariya tayi wannan karon jin yadda yayi maganar kafin tace, ""Ba wata matsala farin Wa, kai da nacewa albishirr zan maka, indai tsaye kake to kayi ™o™ari ka tsauna kada farinciki ya saka faWuwa."" Mutallab daya ™agu yaji me zata faWa dan tuni yafara hasashe-hasashen abubuwan da yake tunanin zasu iya samunsa na farinciki da har tánte zata damu da yimasa albishir tun kafin ya koma gida ya nemi Waya daga cikin ™ayataccin kujerun dake cikin palourn office Win nasa ya zauna yana cewa, ""Ina saurarenki tánte."" ""Takwaranka yakusa samun ™are in sha Allah"". Tun kafin tánte ta rufe baki Mutallab ya faWaWa fara'arsa jin takira masa Habibin nasa wato Hairaan Wan wajen Afrah daya ci sunansa Mutallab da yake tsananin so yana cewa, ""Masha Allah Masha Allah tánte Afrah ta samu cikine."" ""A'a Auntyn Afrah dai ta samu ciki, ashe duk wannan baccin da take fama dashi shine ajikinta bamu sani ba."" Šan zaro idanuwa yai bakinsa na rawa yace, ""Tan.. tánte wai Aïcha kike nufi?"" ""Ita fa yanzu Dada ke ankarar dani zancen."" ""Allahu Akbar alhamdulillah alhamdulillah alhamdulillah tánte Nagode ngode da wannan daddaWan albishir naki."" Ya™are zancen tare da zamewa ™asa yana yin sujada lokaci Waya ™wallan farinciki na sauko masa yana sake yiwa Allah godiya haWe da yimasa kirari, tánte na jinsa dan bai kashe wayar ba har ya Wago yana cewa, ""tánte gani nan zuwa ina Aïcha Win?"" ""Gamu dai mun baro gidan Dada Win tana can sashenta."" ""To tánte sai na iso."" YafaWa yana kashe wayar tare da maida akalar wayar tasa ga Aïcha, kusan kira biyar ya yi mata bata Waya ba, kiran tánte ya sake yi yace taje ta dubata yakirata har su biyar bata Wauka ba ko lafiya take, ""lafiya kalau take ina ga dai bccin ne ka kwantar da hankalinka babu wata matsala."" ""To tánte"" ya™are zancen yana kashe wayar snnn ya koma cikin office Win fuskarsa Wauke da farinciki yana basu ha™urin jiran daya barsu sunayi tare da janyo files dinsu Waya bayan Waya ya shiga samusu hannu yana murmushi ba tare daya sake tambayarsu kalma Waya ba ko sake neman ™arin bayanin da Wazu yakeyi suyi masa, hakan kuwa ba ™aramin mamaki ya basu ba Alhaji Souleyman ya kallesa haWe da cewa, ""Alhaji Mutallab bamu ™arara yimaka bayanin yadda abun yake ba amma duka ka saka mana hannu."" Dai-dai lokacin da yakeyiwa file na ™arshe signing kenan yana gamawa ya rufe tare da Wauka ya mi™a masu yana cewa, ""Kada ku damu Alhaji Souleyman, na yarda daku nasan baza ki taSa cin amanata ba, dan haka kuje satin nan zan turama kowanenku abinda ya dace kamar yadda yake a rubuce."" Hannuwa suka mika masa suna fuskokinsu cike da farincikin wannan karamci daya yimasu suna godiya tare da mi™ewa zasu tafi Alhaji Souleyman yace, ""Muna godiya Alhaji Mutallab, in Sha Allah zaka samemu masu tsare amana da kuma cika al™awarin, We're rejoices with you" "ranka ya daWe"". YafaWa ganin irin tsantsar farincikin dake shimfiWe akan fuskarsa Mutallab daya kasa" "Soyuwa duk da baisan koma meye ba, amma haka kurum yaji cewa ya cancanci su tayashi farinciki koma" "meye, ""Thank you."" Mutallab yafaWa yana mi™a masa hannu suka yi sallama sannan suka tafi shima ya" shiga haWa inasa-inasa yana barin office Win. Kwance ya tadda ita tana bacci har lokacin ya ajiye ledar daya tsaye ya siyo mata makulashen da kwana "biyu take aza masa rigimar sawowa ashe bai sani ba babynsa ne ke sata haka, gabanta ya du™a yana kallon fuskarta da sai baccinta takeyi hankali kwance cike da farinciki, murmushi ne ya suSuce masa tuni cewa shima yakusa zama bana zai fara ganin yara acikin gidansa, ri™o hannunta yai ya sumbata yana kallon fuskar Tata haWe da cewa, ""Thanks Mon Amour, Allah yai maki Albarka sleeping beauty na."" Tare da sake sumbatar hannun nata yana shafawa a hankali sonta na daWa shiga zuciya da kuma gangar jikinsa, Ganin ta mirgina fuskarta takoma kallon rufin saman Wakin tana wani turo baki ya sashi sakin ´ar dariya yana kai hannunsa a saman cikinta yana shafawa yake cewa, ""´ar rigimata soon takusa zama Momy."" Yadda taji ana yimata wata irin shafa aciki ya sata zabura haWe da buWe idanuwa dan ta tsorata, tana ganin shine ta saka mashi kukan shagwaSa tana dukan ™irjinsa haWe da cewa, ""Why má Chèri am scared."" Cikin Muryar bacci tare da faWawa jikinsa ganin yanda ya bude mata hannayensa yana murmushi bayan ya zauna abakin gadon, har lokacin bacciine a idanuwanta dake kunshe ya Wago fuskarta yana cewa, ""Am so sorry duk baccin ne haka ko sannu da zuwa bazan samu ba Mon Amour?"" Saidata zagaye hannayenta da jikinsa sannan ta Wago idanuwanta dake lumshe a shagwaSe tace, ""To ba kaine ba."" Tana sake shigewa cikin jikinsa, sumbatar Wan ™aramin bakin nata yai kafin yace, ""Mon Amour dama ciki ne dake shine baki faWa mani ba?"" A Wan zabure ta tashi tana wartsakewa daga baccin da takeyi take cewa, ""Má Chèri wane irin ciki kuma? Pls kadena mun irin wannan wasan idan ba so kakeyi na shiga damuwa ba?"" ""Am serious Mon Amour ciki ne dake, ashe zamu haifu ni dake Wauke tánte takirani take sanar dani."" Da sauri takai duka hannayenta a saman cikinta tana kallonsa idanuwanta cike da ™walla cikin wata raunanniyar murya tace, ""Má Chèri da gaske kakeyi? Taya haka tafaru? How ban sani ba?"" Tana runtse idanuwa wasu hawayen farinciki na sauko mata, ta daya bangaren kuma zuciyarta ta shiga wasiwasi anya da gaske tánte takeyi kuwa? Ji tayi ya kwantar da ita tare da hawa kanta yana cewa, ""Kamar haka Mon Amour."" YafaWa Yana ™o™ari Wage doguwar rigar dake jikinta tare da haWe bakinsu yana mata wani irin passionate kiss, sai da tayi da gaske ta iya turesa ya faWa ta gefenta yana dariya, ""Wan turo baki tayi haWe da cewa, ""Meye haka kuma muna serious magana dan Allah."" ""Eh wai na gwada makinta yanda akayi kika samu cikin tunda naga tambaya kikeyi wai ya akayi haka tafaru bayan kin gama shanye daWi ki."" ""Kai ko?"" TafaWa tana yowa kansa tare da hayesa, ""Am so much happy má Chèri wai nice zan zama uwa bayan nagama fidda ran samun haihuwa nan kusa."" ""Ai na faWa maki cewa kada mu taSa fitar da tsammani ga rahamar Allah, gashi yanzu kin gani ya nuna mana ikonsa alokacin da yaso ba tare da mun ma sani ba."" Lamo tayi saman ™irjinsa tana sauke lumfashi tace, ""Tabbas haka ne má Chèri alhamdulillah."" Zagayeta yayi da hannayensa sosai ajikinta sannan ya mirgina ya dawo samanta haWe da cewa, ""Bari na baki babban tukuici daga nan sai mu gaisa da babyna."" Ya haWe bakinsu waje Waya batare daya bata damar sake cewa komai ba suka shiga faranta ran juna suna masu gode masa da wannan kyauta da yai masu, duk da har lokacin Aïcha ta kasa gasgata cewa akwai ciki ajikinta kamar yadda wata zuciyar ke tabbatar mata da tánte baza ta taSa yin ™arara ba tace tana da ciki idan har ba" tada shi. *************** A police station kuwa yaron da aka kama da taimakon Aryan da sukayi bincike ba ™aramar wahala "farouq mijin Afrah yasa aka bashi ba akan sai ya faWi wanda ya turosu, abun mamakin ma Waya daga cikin yaran shagon Mutallab ne wanda tuni hankalin Idris ya tashi da aka sanar dashi, kasa kiran Mutallab yai ya sanar dashi har sai da Aryan yakira Mutallab Win ya sanar dashi cewa a binciken da akayi anfani akwai sa hannun daya daga cikin yaran shagonsa wajen sace Afrah, nan ya labarta masa yadda akayi aka kamo yaron, tsabar mamaki kasa cewa komai Mutallab yai dan yaron na Waya daga cikin amintattunsa, ""Shiyasa nake nuna maka cewa kadena ba yaran nan dama da yawa da zasu ri™a shiga jikinka MAM, mutum ba abun yadda bane wallahi saboda yadda duniya ta lalace yanzu, koma dai me ake ciki zan sake kiranka zan kuma turo maka lambar inspector Kabir ya fadada maka bayanin da suka samu a hannun yaron duk da har yanzu ya™i magana amma na tabbata zasu sashi yayi."" ""Nagode Aryan bari nakira Idris."" ""Ok to ba damuwa sai munyi waya."" Aryan ya faWa yana kashe wayarsa tare daci gaba da" ´an aikace-aikacensa na office da yakeyi. "Kira uku Mutallab yai wa Idris bai Waga ba sai ana huWu, ""Idris lafiya wai meke faru ne?"" ""Lafiya kalau" "Alhaji Mutallab, ba abinda ya faru?"" ""Kadena Soye Mani komai ka faWa Mani gaskiya yanzu muka gama waya da Aryan yake sanar dani cewa an kama cikin yaron shagon nan."" Idris Dake tsaye baisan lokacin daya nemi waje ya zauna ba wani zufa na keto masa, taya wannan batun yakai kunnensa duk fafutukar da yakeyi na ganin ya magance matsalar, ""Idris baka jina ne."" ""Kayi hakuri Alhaji abun ya bani mamaki nima sanin irin amincin dake tsakaninmu da shi Murtala amma yayi mana haka, nasan baka ™asar shiyasa nayi tunanin handling komai kafin kadawo ya zama case Win ya mutu saboda kada mutane suyi kallon dan yana aiki ™ar™ashinmu za'a bishi da wannan ™azafin."" ""What? Me kake faWa Idris? Taya zaka ce ™azafi bayan bincike akayi aka samu yana da sa hannu."" ""Haka ne kuma shi dama dan adam yana sauyawa lokacin da ba'a tunani, koma meye Allah ya tona asirin duk mai hannu a lamarin nan."" ""Zan je police station din anjima na kaimasa abinci, idan sun bani damar ganinsa to zan nado maka duka bayanan maganar da zamuyi dashi a waya na turo maka, dan gaskiya akwai daure kai a lamarin."" Ya™are zancen" yana goge zufan dake tsattsafo masa.. ************** "Kusan su biyar ne haWi da ita da yayanta bakwai zaune akan dining table suna cin abinci, dawowarsa" "kenan daga school sun gaji suka yada zango akan dining hanjin kowanensu na ™ugi, sai kuma sukayi sa'a da Meenal ta kammala abinci ta shiga Waki tayi wanka kafin Dadyn nasu ya dawo don sai karfe huWu yake dawowa daga wajen aiki, tun daga cikin toilet take jin firarsu da dararrakinsu akan yadda karatun nasu ya kasance a makaranta har tafito anayi ana shewa haWe da tafewa, sosai surutun nasu ke damunta amma tayi ™arfin halin tausar kanta har sai data kammala shiryawa tsaf tafito tana ™amari, ganinsu baje" a saman dining sunyi baje nake da abincin da suka kammala ci ya sata zaro haWe da ™arasawa wajen da "sauri cikin Saci rai, ""Zee, Faisal me zan gani haka? Wani Wan iskan ya baku damar taSa mani abinci har" "kuzo ku aza mani dandalin fira da iskanci sai kace club? Kai duk kutashi ku ficemun da gani kafin ku haWu da wula™anci, Shegu kwaWayayyi."" Ta™are zancen tana nuna ™awayen na Zee, Faisal kuwa mi™ewa ya yi yace, ""Sai dai su kice masu shegu kwaWayayyu amma banda mu dan nan Win gidan ubanmu ne kinfi kowa saninsa tunda shi ya haifeku, duk abinda muke so kuma zamuyi mu kuma ci kome aka dafa aciki tunda ubanmu ya kawo."" Ya™are zancen tsaye agabanta yana nunata da yatsa, hannu ta Waga zata kai masa mari ya ri™e hannun yana cewa, ""ki gode Allah ke matar babana ne da awajennan zan yaga ki na koya maki hankali, dan naga jin kanki yayi yawa saboda wannan kyan naki."" ""Innalillahi wa inna ilaihirrajiun, Faisal ni kake faWa wa haka sai kace wata matar banza ko sa'arka."" Meenal tafaWa cikin kuka tana kallonsa, yarfi yayi da hannun nata da yake ri™e dashi haWe da cewa, ""Ni ba sa'arki bane amma zan iya taka duk wata karuwa kamarki komai girmanta."" Yana gama maganar yafice abinsa, Meenal kuwa ta duke wajen tafashe da kuka, wai ita za'a kalla akira karuwa? TafaWa cikin ranta tana sake fashewa da wani kukan, nan ™awayen Zee suka taso suna yimata wani banzan kallo haWe da cewa, ""Zee bari mu tafi dan muka biyewa wannan maman taki baza ayi mai kyau ba agidan nan, gida tun kafin ta shigo shi lokacin mamieynki muke shigowa ba'a hanamu ba, don haka ba uban Waya isa ya hanamu shigowa yanzu."" ""Kunga, ni kuma dena kiranta da Mamana, bazata taSa zama uwata ba wallahi har abada, ke ni ko kallon matar ubana bana yimata balle tasa ran zan iya bata girman uwata, never wallahi."" Ta™are zancen tana jan wani tsaki haWe da bin bayan ™awayen nata da suka sa dariya, kuka sosai Meenal tasha kafin tami™e tanufi wajen dining table Win da suka yiwa kaca-kaca ta shiga buWe kulolin, gaba Waya sun canye abincin tas babu komai aciki sun kuma Sata mata wajen data gyara ga tarin wanke-wanken da suka haWa mata. Wani Sacin rai ya sake rufeta ta cika tayi fam ta koma palourn tana jiran dawowarsa" cikin gidan ayita ta™are dan wallahi bazata Waukar masu wannan iskancin ba.. #Mutallab Asad #³an Tagwaye #Nana Diso #Billy s fari *MUTALLAB ASAD* Book 2 SHAFI NA ASHIRIN DA BIYU Arewabook:- billysfari "Paid book ne, N500 via ACCOUNT NUMBER" 0020428430 "Ishaq Fatima A, Gt bank, sai shaidar biya ta +234 704 040 2435 ko +234 809 845 6130 Ga masu son vip" post 1k ne. "Ta jima zaune tana jiran shigowar Zee da Faisal amma shiru, wannan abun ya sake hasalata tami™e rai a" "Sace sai ga Alhaji ya shigo fuskar nan tasa a haWe, ""Yawwa ™ara daka shigo kaga abinda shegun yaran nan suka yimani da idanuwanka, wallahi ni nagaji tunda ba jaka nake ba wulakancinsu na yau daban na gobe daban kuma Wan rashin son gaskiya kana Waure masu gindi."" Har zai wuce ba tare daya ranka mata ba dan cike yake da ita shima sai ya dakata haWe da juyowa jin yanda a tsawace tace, ""Dakai fa nake kana jina."" ""Me kika ce?"" Ya tambayeta cikin Sacin rai shima yana yowa kanta, duk da tsoratar da tayi ganin yadda fuskarsa ta sauya tamkar ana feshin wuta akai haka bai hanata cewa ba, ""Koma me nace duk ka jini, kuma ko ka tsawatar masu ko na nuna masu su ™ananan ´an iska ne.."" kafin ta™arasa ya Wauketa wani zazzafan mari yana cewa, ""Na lura ba kida hankali sam, illar auren marasa tarbiyya kenan agabana kike kirawa yarana shegu ´an iska dan sun zo da ™awayensu cikin gidannan sun ci abinci? Meye laifin hakan in ba rashin so ba?"" Cikin kuka Meenal ta dafe kunci tana cewa, ""Suyi laifi kuma kace bana son su dan nayi magana, gabaWaya fa abincin dana dafa gidan suka kama suka canye, ka dubi yanda suka Sata wajen can amma duk da haka nice mai laifi."" ""Da suka canye abinci babu wani ne da bazaki sake" "dafawa ba sai ki Wauki hannu ki damar mani yarinya agaban ™awayenta har kina cewa ba suda tarbiya?""" """Ni na daketa?"" ""Zatayi maki ™aryane ko shi yayan nata da akayi komai gabansa zaiyi maki ™arya ne?""" "Kasa cewa komai Meenal tayi jin makircin da suka ™alla mata wajensa tun kafin ya shigo can taji yana cewa, ""look idan baza ki so yarana ba tare da tausayawa maraicinsu zaki iya haWa inaki-inaki kitafi gidanku."" ""Haka kace?"" ""Haka nace."" YafaWa yana sake tabbatar mata da zancensa, ""Shikenan zan tafi nabarmaka gidanka?"" TafaWa tare da wucewa Waki ta haWo kayanta tafito, Faisal ne dake tsaye bakin" "™afa yayi saurin ™arasowa yana matsar ™walla ya tare gabanta yana haWe hannayensa alamun ban ha™uri, ""Aunty Meenal dan Allah kiyi ha™uri kada kitafi, Dady kayi hakuri zamu kiyaye abinda duk bata so daga" "yau."" Mamaki ne yakusa kashe Meenal yadda Faisal ke matsar ™walla yana ro™onta, bata sake shan" "mamaki ba sai da taga Zee ™asa ta ri™e ™afafuwanta tana kuka take cewa, ""Aunty Meenal kiyi ha™uri" "bazan ™ara yimaki haka ba, Dady kace kada ta tafi indai akaina zaku ri™a samun saSani bazan ™ara ba, bari na gyara wajen zan tayaki sai mu girka wani."" Yadda Zee ke maganar komai rashin imanin ka zaka tausaya masu ka Wauka da gaske sukeyi, ""You see! Yara na sonki amma bakar zuciyarki tasa ke kasa fahimtar hakan, ai sai kije kuma wlh kika tafi ™afata bazaki gani ba da sunan zuwa na maidoni."" Mahaifin nasu yafaWa tare da juyawa ya nufi sashensu, runtse idanuwa Meenal tayi wasu hawaye na sauko mata, bata taSa tsammanin makircin yaran nan yakai haka ba, kenan taki ina ba sassauci tsakaninta dasu, tatafi gidan nasu ma sai sun ™ulla mata makirci awajensa da zai sa auren nata mutuwa gabaWaya. Faisal na ganin mahaifinsu ya wuce ya murza mata ´an yatsunsa akan fuska yana cewa, ""To ya kikaga game Win?"" Kafin tace wani abu Zee dake tsaye wajen dining table tafara gyarawa ganin fuskar mahaifin tasu itama tace, ""Kibi a hankali nan Win gidan ubanmu ne yadda muke so zamuyi ko kina so ko bakya so, zaifi maki kyau kiyi hrkokinki kibar mu mutu namu ko ba haka ba ya Faisal."" ""Haka ne Zee, in kunne yaji jiki ya" "tsira."" Zee tayi dariya sannan tabaro wajen tana yimata wani kallo suka fice abunsu.." ********* Idris ne zaune agaban yaron shagonsu yana yimasa magana amma yayi juyin duniya ya™i tankawa sai "ma wani kallo yake yimasa, hakan yasa Idris mi™ewa ya fice tare da kallon inspector Kabir da Aryan da wasu da suke tare daga maaikatarsu ta bincike akan miyagun laifuka yace, ""Inspector ya™i magana fa?"" Yana jefa wayarsa a aljihu haWe da sauke ajiyar zuciya, murmusawa inspector Kabir yai kafin yace, ""Kar ka damu zamu sa yai magana."" Da haka sukayi sallama bayan Idris ya bada abincin daya zo masa dashi sannan suka wuce yana sauraren Aryan dake waya da Mutallab yana sheda masa yadda akayi kafin suka ajesa kasuwa suka wuce, suna wucewa Idris ya ciro wayarsa yayi kira na kusan mintina biyar sannan ya" dawo cikin shago ya zauna cike da damuwa. "Ko awa uku basuyi da dawowa ba sai ga motar ´an sanda ta shigo cikin kasuwar, kai tsaye shagon Idris" "Suka nufa yana cikin waya suka ce, You re under arrest, a firgice ya Wago kai yana kallonsu take jikinsa ya hau rawa cikin rawar murya yace, ""da.da danayi me yallaSai?"" ""Muna tuhumarka ne da yunkurin kisan kai ga yaron shagonsa dake hannunmu bisa zargin zuba masa guba a cikin abinci, yanzu haka yana asibiti rai a hannun Allah."" Kafin yace wani abu suka tasa ™eyarsa gaba zuwa cikin mota yana faWin, ""Ku tsaya mana ban fahimceku ba, me kuke nufi ne wai?"" ""Idan muka je can zaka fahimci ko me muke nufi."" Šaya daga cikinsu ya bashi amsa suka ja motar suka wuce, inda nan take mutane suka shiga ce kuce akan" dalilin faruwar al'amarin dan kowa yasan Idris mutumen kirki ne. Mutallab na zaune sai rigima Aïcha ke zuba masa dan kamar jira cikin keyi asan da zamansa da suka je "asibiti aka suna akayi scanning aka gano watansa huWu da sati uku suna dawowa gida yafara bata wahala, tun ranar bata sake saka komai abakinta ba duk abinda taci sai ta amayesa, banda drip babu abinda ake" "saka mata ta rame kamar ba ita ba, hakan yasa Mutallab ake duk wani by da yake yace Jalil yaci gaba da" "kula da abubuwan da suka dace shi kuma ya zauna jinyar abarsa, hakan yasa Aïcha sake narkewa tana" "zuba masa taSara kala-kala sai wacce ta mance shi kuma yana faman rarrashinta, wayarsa ce dake ajiye gefe tayi ™ara yami™a hannu ya Wauko ya kara a kunne bayan ya daga hannunsa daya kuma yana shafa kan Aïcha dake saman jikinta tana bacci, ""what?"" Ya faWa da ™arfi har Aïcha na tashi daga baccin da takeyi tare da mi™ewa zaune cikin tsoro gabanta na faWuwa, wanda hakan ya bashi damar mi™ewa tsaye wayar na akunnensa yan faWin, ""Innalillahi wa'inna ilaihirrajiun, Idris kuma? Wannan wane irin tashin hankali ne taya Idris zai yi kokarin kisan kai bayan nasan kowaye shi, ban yadda ba adai sake bincike inspector Sadeeq."" ""Am sorry to say ba wani abinda ya rage muyi banda mu mi™asa kotu ta turasa gidan yarin kafin yaron ya samu lafiya dan anyi nasarar ceto ransa, kuma likitoci sun tabbatar mana da cewa guba ce acikin abincin daya kawo masa yaci."" ""Hazbunallahu wani'imal wakeel, inspector meke faruwa dani haka? Baban yarona kuma abokina da yaron shagona ace sune dasa hannu wajen cutata ni da ahalina? Me nayi masu ne haka?"" Yayi maganar cikin raunin murya yana komawa daga zaunen da yake, ""ba abunda kayi masu ranka shi daWe kawai zalunci da butulci ne irin na wanda ka yadda dashi, shi yaron ma banda case Win Wauke matar ranka shi daWe da muka kamashi dashi mun gano cewa yana da sa hannu a gobarar da shagunanka sukayi a kwanan nan, dan haka ba abun mamaki bane idan akace Idris Win ne yasa su, kasan halin mutumen yau."" ""Idris fa?"" ""Alhaji kenan, duk dai abinda yafaru zan sanar dakai."" ""Ok inspector nagode."" Mutallab ya ajiye wayar jiki a sanyaye yana jin wani abu a ™asa zuciyarsa, ""Má Chèri.."" bata ™arasa ba taji ya rungumota yana kwantawa ajikinta tamkar wani yaro, gabaWaya ya rasa ta ina zai fara tunanin dalilin da yasa Idris zai yimasa haka bayan duk kyautatawar dake tsakaninsu, cikin raunin murya yace, ""Aïcha dawa kuma zan koma yarda yanzu? Idris fa? Mutumen daya san komai akaina fiye ma da Kabir saboda tare nafara samun arzikina dashi."" ""Calmdown Má Chèri, haka mutane suke ba amana, da yake Allah yasan zuciyarka ai kaga ya tona asirinsu tun kafin tafiya taci gaba da nisa" "tsakaninku.""" """Dole mu koma gobe Aïcha, ina so naga Idris kota halin ™a™a kafin akaishi prison."" Ya™are zancen tare da" "mi™ewa yana kiran Imran dake zaune da inspector Kabir yazo wajen Idris Yana cemasa shi fa bai yadda Idris zai aikata abinda ake zargin da dashi ba Yakamata ayi bincike kafin akaishi a rufeshi saboda amintaccen Mutallab ne tun kafin yakai haka, wayars da tayi ™ara ya sashi tsayawa daga maganar da yakeyi haWe da Wagawa, ""Hello Aryan kana Ina?"" ""Gani tare da inspector Kabir akan zancen Idris, a gaskiya MAM yakamata kadawo ™asar nan saboda Idris, kaina ya kulle taya za'a ce ya aikata wannan mummunan abun gareka, ni ban yarda zai iya yin haka ba MAM kayi tunani?"" ""Haka ne nima kaina ya kwance, amma ina nan dawowa ™asar gobe."" ""Ok Allah ya dawo dakai lafiya."" ""Amin ngode sai munyi magana."" Kiran Jalil ya shigo wayarsa ya daga daidai lokacin daya shigo bangaren da tánte take, shima dai akan zancen ne na Idris daya bashi mamaki sukayi har yana ™arara da cewa, ""Yaya nifa komai na iya faruwa saboda duk wani abu mara daWi da zai faruwa gareka shi yake kiranka ya sanar dakai, kaga kuwa indai yana da sa hannu a zancen Wauke Afrah to tabbas dole yayi ™o™arin kashe yaron nan saboda kada" "asirinsa ya toni, kayi tunani."" ""Jalil na tsorata da lamarin mutane koma dai meye sai na iso.""" "A Sangaren Idris kuwa rasa yanda zai yi yayi tunda an karSe wayoyin hannunsa, gaba Waya yarda ta ina" "zai samu mafita ko kuma kuSutar da kansa, hakan yasa ya kalli wani Wan sanda dake kai da kawo abakin cell Win da yake yace, ""dan Allah ka taimaka ka ara mani wayarka inyi kira."" Kallonsa dan sandan yayi kamar wanda aka rufe ma baki can ya ciro wayarsa ya mi™a mashi yana cewa, ""kada ka daWi yin hakan laifi ne idan aka kamu."" ""Yanzunnan zan baka Nagode."" Idris yafaWa yana karSar wayar tare da komawa" can gefe yana gwada kiran wayar da yake son yi.. _Washe gari_ Da wani irin matsanancin ciyo Aïcha ta tashi sai amai take kalayawa sanadiyar abincin da Dada ta "matsamata taci saboda hanyar da zasu kamo duk da ta jirgi ce, wannan yasa hankalinsu gabaWaya tashi basu samu tasowa ba sai kusan ™arfe biyar na marece saboda Mutallab yakira yace a sauya masu jirgi dan bazai iya barin Aïcha anan ba da Dada tayi-tayi dashi yabarta har ta™ara samun sau™i amma ya™i, shine suka jira har sai da aka kara mata ruwa ta samu karfin jiki sosai sannan zuwa marece suka baro ™asar, ko da suka iso saukar dare sukayi, hakan yasa Mutallab bai samu ganawa dasu inspector Kabir ba dan jikin na Aïcha ya sake rikicewa kafin su iso, da kanshi ya shiga toilet bayan ya gama wayoyinsa ya haWa ruwa masu gumi sosai a barthtub ya dawo ya dauki Aïcha dake kwance jiki duk ba ™wari suka shiga ya taimaka mata sukayi wanka suka fito sannan ya kira dr. Cikin daren yazo yasa mata drip, bai samu natsuwa ba sai da yaga bacci ya Wauketa sannan yafito ya nufi sashen tánte, abinci ta zuba masa yaci lokacin ™arfe goma, yaso yaga yaransa ´a´an Jalil alokacin amma kasancewar dare yayi yasa bai tashesu ba, da Jalil kawai ya samu ganawa bayan yakirasa a waya ya sameshi palournsa yayi masa sannu da zuwa da kuma tambayar jikin Aïcha yace masa ta samu sauki sosai sannan suka shiga tattaunawa akan abubuwan da suka faru, Jalil bai baro sashen ba har ™arfe Waya da wani abu, wanda yana komawa sashensa kuma yafara aiki da system Win da yana shigar da bayanan wani business da suka gamo tattaunawa, Mutallab ma duk da gajiya kasa kwantawa yai yayi zaune yana kallon Aïcha da gabaWaya ta rame tamkar ba ita ba, tausayinta ne ya kamashi haWe da sake jin girman uwa acikin zuciyarsa, dan badan abinda ke cikin Aïcha ba ya tabbata bazata amince ta zauna cikin wannan wahalar ba da ba ci kuma ba sha. Yana wannan tunanin yaji ™arar security Win dake la™e gidansa, can kuma yaji ™arar gateman da aka yiwa wani mugun bugu akai aka shigo cikin gidan. Gabansa ne ya faWi ya le™o ta window daga can saman Wakinsa, wasu mutane ya hango da zasu kai mutum goma rurrufe da idanuwansu sun shigo, atake ya lakabi wayar inspector Kabir ya kirasa ya sheda masa cewa ga Sarayi nan sun shigo masa gida, kafin ya rufe baki ya hango sun taso ™eyar Jalil da Fannah dake faman kuka Wauke da Farrah ´ar ™aramar ´arsu tana kuka itama sun ta™a masu bindiga akai, hankalinsa ne yayi mugun tashi ya kalli Aïcha dake faman bacci, ji yayi bazai iya bari wani abu ya sameta ba kamar yadda bazai iya jurar faruwar komai ga Jalil ba, dan haka da sauri yafice daga Wakin ya rufeta ta baya sannan ya nufo cikin palournsa, bindiga yaji an aza masa akai wanda hakan yayi daidai da ™arar jiniyar motocin ´an sanda da suka shigo layin dan koda yakira inspector Kabir suna kan patrol ne, sannan haka ma ´an sandan dake kai da kawo acan farkon layi kasancewar anguwar ta masu kuWi suna jin ™arar security Win gidan Mutallab suka nufo wajen" "cikin Sa'a kasancewar gare Winabude yake suna zuwa suka ga Sarayin, take suka fara musayar wuta su da" "mutun biyar Win da aka bari anan farfajiyar gidan tsare da Jalil da matarsa, biyar Win kuma Waya bangaren" "tánte ya nufa yafito da ita, Waya ya nufi sashen Aïcha, dayan kuma sashen Mutallab yayin da dayan yana can cikin sashen su Jalil yana kwaso wayoyinsu da sauran abubuwan amfaninsu ciki har da system Win da suka samesa yana amfani da ita. Mutallab najin ™arar halbe halbe da jiniyar motocin ´an sanda yayi saurin kaima Sarawon naushi aciki ya du™e ™asa saboda tsananin azabar da yaji Mutallab ya karbe bindige hannunsa yai aresting dinsa da ita yana shurasa har suka fito ya samu ´an sandan sunyi nasarar kashe mutum uku cikin barayin da sukayi musayar wuta biyu kuma sunyi arresting Win su, sauran da suka fito suna ™o™arin guduwa atake ´an sandan da suka ™arasa shigowa sukayi arresting Winsu aka kwashesu" akayi police station dasu.. #Mutallab Asad #³an Tagwaye #Nana Diso #Billy s fari. *MUTALLAB ASAD* Book 2 SHAFI NA ASHIRIN DA UKU Arewabook:- billysfari "Paid book ne, N500 via ACCOUNT NUMBER" 0020428430 "Ishaq Fatima A, Gt bank, sai shaidar biya ta +234 704 040 2435 ko +234 809 845 6130 Ga masu son vip" post 1k ne. Ba ™aramin tashin hankali gidan suka shiga ba da fitar ´an sandan duk makota suka shiga shigowa ana jaje dafatan babu wanda wani abu yasama Abba ba acikin daren yazo yana kara godewa Allah da yakare masa yaransa. Washegari ma ahaka aka cika gidan da ´an jaje itadai Aicha tana part din Mutallab din dan gaba daya "bata jin dadi ga wannan aman da bayajin Allura da magani yasata agaba duk da tana kokarin taga taci abinci Amma da zarar taci kuma sai yafita gabadaya daga ci™inta. Yanzu ma tana kwance wanka tayi tafito wani mini skirt da vest tasaka saboda nauyi yanzu kayan suke mata ajikinta shiyasa Bason sakawa."" "" Aicha sannu kinji ko dai asubutin zamu koma ne?"" "" abin kauna anta zuwa asubutin kagafa babu abunda suke dirkamin sai ruwa dada tacemin inyi hakuri laulayi na Wan lokaci ne kuma yau ma nadanji kwarin jikina bakamar jiya ba."" "" Sannu Allah yarabaku lafiya ni zan fita yanzu masu shigowa jaje tante tace musu bakyanan kawai dan kinga baki iya wannan hayaniyar yanzu ki kwanta ki huta duk abunda kike bukata kya kirani awaya kinji."" "" Ina zakaje?"" ""In son naje naga Idriss ne."" "" Banason zargin kowa amma abin ™auna duk wanda yake maka ayyukan nan wallahi na jikinka ne kaduba jiya daga dawowarmu abinda yafarau dan Allah, Allah dai ya takaita mana, ni wallahi in na tunama gabana faduwa yakeyi Allah yakara tsareka daga sharrin makiyanka mijina ya kula da lamarinka."" ""Amin Karki zargi kowa matata rayuwar duniyar nan bata taba tafiya batare da tsananin jarabawa ba."" "" Tohm Abin Kauna Allah yatsare."" "" Take care love ki daina tunanin nan kinji Allah ™adai ke karewa kuma shi keyin yadda yaso" "asanda yaso kinji."" Daga masa kai tayi tana gyara kwanciyarta dan bacci takeji sosai." ********** Meenal kuwa haka tafita daga gidan ba tare da tadamu da maganarsa ba nan tasamu Napep zuwa "gida duk da yadda take tsoro hakan bai hana takarasa ba tabawa mai Napep kudinsa tashige gidansu batare da takalli kowanne ma'aikaci ba, ko data shigo mumy na zaune tana cin abinci daga kai tayi ta kalleta tace "" Meenal lafiya dai?"" Kuka tafashe mata dashi tana zama kusa da'ita nan tashiga gayamata yadda sukayi."" Akan dan wannan shine zakiyi fushi haba diyar kirki rayuwar nan sai da siyasa kina kallo Allah yabaki miji nagari mai kaunarki."" "" Amma kuma yaransa yan iskane Mumy basuda tarbiya "" "" Kul nakarajin kinfadi haka kiyi hakuri yanzu dole lamarin sai kinsaka siyasa aciki kinji yanzu da suka cinye abincin da bakiyi musu magana ba sai ki tashi ki girka wani idan mahaifin nasu yazo sai gayamasa cikin dabara da siyasa ba da sunan kai kara ba suma yaran kina sakar musu kome zasuyi kada ki taba nuna kin damu yanzu da kika bar gidan ai murna zasuyi ki tashi ki koma kada ma kibari dadynku yadawo yasameki kinji."" "" Mumy in koma kuma.."" "" Dole meenal kina dai ganin yanzu ba auren ba mai rikeka tsakani da Allah ya kula dakai ci da sha da suttura shine aka rasa mutumin nan menene bayayi miki? Kuma yaran" nasa idan kika duba sun riga sun siye mahaifin nasu da siyasa kinga kuwa kome zakiyi laifinki zai gani dan "haka dole kema sai kinsaka kissa duk yadda abu yadameki ki Nuna kamar baki gani ba, tashi muje na" "kaiki da kaina karki kara wannan shirmen."" "" Amma mumy Mutallab bayayimun haka kome nayi masa baitaba..."" "" Kul dinki meenal yanzu kinada wani nauyin akanki."" Shiru tayi tana kara bakin ciki da dana sanin zamowa silar kashe aurenta na baya da tayi da Kanta."" Haka kuwa akai dan sai da mumy ta maidata har kofar gidanta ta tura gate tashiga ko data koma yana bangarensa mahaifin nasu dan haka sai data je can tafara bashi hakuri kamar yadda mumy tasakata kamin kuma yace mata tashirya zasuje wajen ubangidansa da barayi suka shigar musa jaje. Batare da musu ba haka tashirya suka wuce, wani irin tashin hankali ne ya mamayeta da taga sun nufo ™ofar gidan Mutallab, wai dama shine uban gidan nasa? Ta tambayi kanta cikin zuciya haWe da cewa, innalillahi wa inna ilaihirrajiun kamar zata saka kuka tace su juya amma tasan bata da damar cewa haka don yasan ko waye mijin nata, dakyar ta iya boye yanayin data shiga da damuwa suka shiga ciki aka yimasu iso ciki amma shi baya nan baya nan sai Tante da Aicha ne suka tarbesu hade da godiyar jaje da sukayi musu, haka yasa ta Wan ji sanyi haWe da samun sassauci aranta tana kallon Aïcha data sauya cike da mamakin dan matashin cikin dake jikinta Waya fito, wata nadama da dana sanin abubuwan da tayi masu acikin gidan tasa tafashe da kuka tare da basu hakurin abunda yafaru abaya dan tasan kowannen su bata kyauta masa ba, murmushi sukayi duka suka amsa mata da ba komai tace su bata lambar Afrah da yanzu suka koma London da zama zata kirata itama ta nemi afuwarta sannan sukayi sallama tánte ta rakota har waje suka gaisa da mijinta da yagama waya da Mutallab yana sanar dashi cewa gashi sun zo yimasa kaje shi da iyalinsa basu isko shi ba yayi masu godiya yana sheda masa cewa ya Wan fita. Bayan sun gaisa Meenal ta shiga suka wuce, gidan yaya kamal ya wuce da ita ta dubo ´arsa mai sunan mahaifiyarsu data rasu suna cemata Mahmah itama da" batada lafiya sannan suka wuce gida. ************* Duk yadda Jidda take kokari sai data kai bata iya kula da Umma yanzu saboda komai yanzu agurin "takeyi duk wanda ya™alleta sai ya zubar mata da hawaye ga wari da takeyi da zarar ka dosota yanzu ma jidda ce tatafi bangaren mahaifinsu a guje tana sanar masa cewa "" Umma bata motsi Abba."" Haka suka dunguma har anty amarya sukayi asubuti da'ita suna zuwa akace ai ta mutu Nan fa kowannensu yashiga hawaye bakaramin tashin hankali abba yashiga ba Anty amarya kam duk ta firgice tana kara tsoron wannan duniyar mai wuyar sha'ani. Kamin karfe 2 ansanar da kowa jana'iza har yan uwanta na kauye inda kowannensu yaki zuwa sai dai su Mutallab ne sukayi mata sallah Aka ™aita gidanta nagaskiya. Haka" akayi zaman makoki Asiya ma sai datazo. Bayan kwana biyu Mutallab ya ™okarta takarfi da yaji aka fidda Idris duba da yaron yaji sau™i akan zargin "da ake yimasa tunda bai mutu ba, yaran da suka shiga wajen fashi gidan Mutallab kuwa aka haWe su da yaron shagonsa akaci gaba da gana masu azaba akan su daWi wanda ya turosu amma sunki fada, hakan yasa inspector Kabir ya sake musu nau'in azabar da tasa yaron shagon Mutallab dake ™o™arin mutuwa faWin ""nagaji da Wannan wahalar damu da kukeyi zan fadi wanda ya turomu."" YafaWa yana kuka saboda" "tsananin azabar da sukasha. Inspector kabir ne yace, ""Muna sauraronka."" ""Wallahi duk abubuwan nan" "da mukeyi Aryan ne yake sakamu duk abubuwa."" ""What?"" Inspector Kabir ya faWa cikin tsananin firgita" "har yana waduwa zaune, bai ™ara shiga tashin hankali ba da tabbatar da zancen sai da yaron yace abashi wayarsa ya kunna masa recording kala kala da sukayi dashi."" "" Innalillahi wa'inna illahirrajiun!"" YafaWa tuna yadda ake faman faWi tashi da Aryan Win ganin anbinciko masu sa hannu a case Win, tabbas makashinka yana tare dakai idan kuwa haka ne dole yau ba gobe ba su kamosa, take ya haWa ´an sandan da zasu je kamo Aryan ba tare daya tsaya jiran komai ba dan duk wata sheda da suke bukata ta kamasa akan zargin suna da ita a hannu, motoci biyu inspector Kabir ya haWa suka nufi gidan Aryan Win, yana tsaye agaban madubi yafito wanka yana shiryawa inspector Kabir yakira wayarsa, cikin gwanewa da iya makirci ya Waya yana cewa, ""inspector Kabir ya aiki?"" ""Alhamdulillah gani kofar gidanka mun samu wasu bayanai."" ""Very Good Bari nakira MAM yanzu?"" ""Ni kafito mufara yin magana tukuna."" Inspector Kabir yafada cike da mamakin Aryan da duk wuWannan abubuwan da suka faru basu saka yanar alama Waya da za'a iya gano shi ba, suna tsaye yafito gabansa yai wani irin faWuwa ganin ´an sanda cike a ™ofar gidan, bai kai ga yin magana ba inspector Kabir ya Waya masa ankwa haWe da cewa, ""You are under arrest."" Wani fizgo kai Aryan yayi da karfi yanayin fuskarsa na sauyawa zuwa ta ainahin mugunsa yace, ""under arrest inspector Kabir akan me?"" ""Idan muka je can zaka ji."" Inspector Kabir yafaWa cikin sanyin murya yana saurin ri™osa ganin zai komawa ciki tare da saka masa ankwa aka jefasa mota yana faman fizge- fizge akan wane laifi yayi da zasu kama shi. Haka suka isa police station aka karanto masa bayanin da yaransa suka yi tare da kunna masa recording daya gama tabbatar da cewa nashi ne kuma Shikenan asirinsa ya gama tonuwa, don haka duk tambayoyin da su inspector Kabir suka shiga yimasa bai ce uffan ba har suka gaji suka ™yalesa, wayar Jalil inspector Kabir yakira ya sanar dashi halin da ake ciki yace ya bashi mintuna biyu gasu nan zuwa ba tare da yayi wani mamaki jin cewa Aryan ne dasa hannu akan abubuwan da suka faru, abu Waya ne ya bashi mamaki shine yadda ya tsaya yayi ruwa da tsaki wajen" bincike bayan yasan shine ™asurgumin mai laifin da suke nema yayita wahalar dasu. Mutallab na zaune palournsa Aïcha na gefensa shi kuma yana aiki da system Win dake gabansa Jalil yai "sallama abakin ™ofa ba tare daya shigo ba, sai daya ba Aïcha izinin ta shiga ciki ta Wauko mayafinta sannan yace Jalil ya shigo, gaishesa yafara yi kafin yafara yimasa bayanin da inspector Kabir yai masa," "wani irin kallo Mutallab yaiwa Jalil na baka da hankali kafin yace, ""Sun san ko waye Aryan kuwa awajena? Sun san matsayin da yake dashi da zasu kamasa? Look maza-maza ka kirasu ka sheda masu cewa su sakesa yanzu yanzu ko tashi muje naje da kaina don naga wannan binciken nasu sm bayanda alkibla sai laifi suke Worawa mutanensa."" Ya™are zancen yana rufe system Win hannunsa tare da ajiyeta akan Centre table sannan yami™e ya shige ciki ya sauyo kayan jikinsa yana cewa Aïcha data shiga kwantawa tayi zai" fita amma bazai jima ba yanzunnan zai dawo. "Koda suka isa police station Win har lokacin Aryan na zaune basu cire masa ankwa ba, ""What!"" Mutallab" "yafaWa cikin Sacin rai ganin aminin nasa la™e da ankwa a hannu tare da ™arasowa wajen yana cewa, ""inspector Kabir wannan wane irin banzar bincike ne haka da zaku rasa wanda zaku kama sai aminina abokina, ko ka manta kowaye ka kama? Aryan ne fa da atare kuketa faWi tashi wajen ganin kun binciko" "wanda keda sa hannu akan wannan zancen.""" """Ranka ya daWe.."" ""Shut up bana son Jin komai inspector Kabir maza ka kwance sa."" Mutallab ya™are" "zancen a hasale fuskarsa jajir saboda tsananin Saci rai, ba musu inspector Kabir yaje ya kwancewa Aryan ankwar hannunsa ya Wago kai yana kallonsa haWe da murza shatin ankwar data fito ajikin hannunsa, da sauri Mutallab ya ™ara so ya ri™o hannun Aryan din yana dubawa kamar zaiyi kuka haWe da rungumesa yana cewa, ""Sorry abokina bansan abun zai kasance haka ba da tuni ba na dakatar da wannan binciken gaba Waya, kayi ha™uri Aryan..."" Kafin yarufe baki yaji ya hankadoshi da ™arfi daga jikinsa yana turasa har da kadan ya faWi jalil yai saurin ri™esa su inspector Kabir sukayi kan Aryan Mutallab yai saurin dakatar dasu cike da mamaki yana ™o™arin sake komawa wajensa, ""Menene haka Aryan me yafaru abokin."" Cikin Saci rai Aryan ke nuna sa da hannu yake cewa, ""kada ka sake kirana da abokinka domin duk duniya babu wanda na tsana sama dakai Mutallab, me kake cewa? Ina da matsayi da muhimmanci agunka? To heel with that Mutallab! Kai ba kwan kowa bane awajena face makiyi da akullum wayewar safiyar duniya ba nisa burin daya wuce na cilla rayuwarka cikin kunci da kuma garari, tun muna secondary na tsaneka ganin tare muka taso kuma tare mukeyi komai amma takowace fuska sai ka shiga gabana kafini, tun a waccan lokacin nake shirya yadda zan durkusar da rayuwarka har muka gama jami'a muka fara neman aiki amma nakasa saboda shegen taurin halinka da kuma naci, kaga matsayin da nake zaune akai a office Wina? Naka ne domin kai ka samu aikin ba nuna amma sai da babu duk hanyar da zanbi da taimakon Wan uwanka Jamil aka canza sunanka da nawa ya zama nine na samu ba kai ba! Duk wani neman aiki da kakeyi nine nan nake zuwa na lalata ka a hana maka saboda bana son ka samu cigaban da zaka kasa zuwa neman taimako a ™ar™ashina, waccan ranar daka tara kuWi a asusunka da niyar yin kasuwanci ba kowa ya dauke kuWin ba sai ni, Ni ne nan Mutallab na Waukesu saboda kada ka samu sassaucin halin da kake ciki ko kaWan."" Ya ™are zancen yana juyar da kansa cikin matsanancin bakin ciki, Mutallab da idanuwansa suka cika tab da ™wallon ya shiga girgiza kai yana cewa, ""Ni Aryan kada kace mani maganganun nan gaskiya ne, ka ce mafarki nakeyi dan Allah."" ""Wannan kaWan kaji ma MAM."" Aryan yafaWa yana takowa wajensa idanuwansa cikin nasa yana cigaba da cewa, ""Kana so kasan waye yasawa shagunanka nafarko wuta?Ni ne nan Mutallab, waccan ranar ma daka haWu da accident nine nan na tura akashe mani kai saboda bana son Jin daukakarka kwata-kwata sai gashi kasanar dani cewa a Niger Win ma ka samu haduwa da shugaban kasar shiyasa daka sanar dani zaka shigo na tura akashe mani kai."" Sai daya Wan ja baya ya nemi kujera ya zauna sannan ya sake kallonsa yana cewa, ""Nasan yadda kake matu™ar son ™anwarka Afrah shiyasa naso aurenta saboda na mallaki tarin dukiya daga wajenka amma kash sai ka nuna mani cewa kai kaWai kake da iko akan dukiyar taka, hakan yasa na rabu da ita, ko ba komai nasan na bar mata rabon da zatayi jinyar da zata jefaka a damuwa, amma sai akayi rashin Sa'ar data iya jurewa ha™urin rashi na wannan abun ya sake bata Mani rai matu™a, ban tsaya a nan ba ganin duk abinda nakeyi kamar sake tunzura arzikinta nakeyi sai da nasa aka je aka balle maka shaguna sai dai kash kafin akwashe kayan dake ciki wannan banzar yaron naka Idriss ya ankara wannan dalilin yasa na tura aka kone shagunan gabaWaya kurunkus. Kasan me zai girgiza ka? Ni ne nasa aka sace Afrah ana saboda wawancinka sai ka kirani kana faWa mani abinda nine da kaina na shirya hakan, tunawa da nayi cewa zan ribatu da Naira miliyan daya ga mijin nata bayan na samu makudan kuWi daga wajenka yasa banyi ™asa a guiwa ba nakirasa bayan na tabbatar da lokacin yarana sun karbi kudi a hannunka kafin akarasa kuma sun gudu sai gashi banzaye sun sa nayi asara, amma ba laifi saboda na samu miliyan Waya" "awajen mijinta, daga nan ne kuma na samu inspector Kabir jin ansa ayi bincike muka haWa ™arfi dashi" "dan na kawar da hankalin bincikensu akaina, na kuma yi kokarin ganin na maida zargin duka akan" "babban yaronka wato Idris ganin yana ™o™arin saka mani ido, na sauya abincin da zai kaiwa yaronka na shago dake mani aiki da mai guba saboda yaci ya mutu ace Idris ne, daga nan na huta da tashin hankalin dana shiga na kama yaron da akayi dan kada asirina ya tonu, ana haka ne kuma ka sheda mani cewa zaka dawo saboda Idriss, nasan komai zai iya kwaSe mani shiyasa na tura yarana su farmakeka agida, na kuma basu izinin kasheka saboda ayi tunanin Idris ne ya turosu, nasan zai nemeka sai na haWa baki da dan sanda aka bashi Aron waya yayita kiranka bai samesa ba, da wannan hujjar naso Wan sandan ya bada sheda akan cewa shi ya ara masa waya yakira yaransa su kai maka fashi ba tare daya san zaiyi hakan ba," "sai dai kash gabaWaya wannan bawan inspector ya bata komai.""" """Dama ai 99 days is for tip 1day for the owner, tsakaninmu dakai Allah ya isa bamu yafe maka ba wallahi" "Nuhu azzalumi Soye."" Jalil yafaWa hawaye na sauko masa a idanuwa, dariya Aryan yai haWe da cewa, ""Easy Jalil na manta kaina ban faWa maka ba naso kauda kai gabaWaya a doron duniya na shafe tarihin rayuwarka ta hanyar turo maka mugun asiri ajikinka, nayi amfani da damata ina sake kawo maka magungunan da sukayi ta tsananta ciwon amma sai waccan banzar tánte take ko waye ta bata mana shiri."" Bai ™arasa ba Mutallab da idanuwansa sukayi jajir yayi kansa jin abinda ya faWa na karshe akan tánte da yakeyiwa kallon uwa ya cacumo wuyan rigarsa yana cewa, ""Why Aryan? Kada ka kuskura ka sake aibata mana uwa, babu banza irinka dake wofantar da alaka da sha™uwa hadi da amintakar dake tsakaninmu."" Ya ™are zancen yana fashewa da kuka tare da sulalewa ™asa, shi kuwa Aryan dake faman kwasar dariya su inspector Kabir daya gama nadar bayanan da yayi da bakinsa a waya suka kamewa suka jefa cell sai dariya yake kwasa kafin daga bisani suna rufesa ya fashe da kuka, kukan da yakeyi ba dan nadama ba sai dan ba™incikin kasa ganin bayan Mutallab da yai har zuwa wannan lokacin da yazo hannun hukuma. (Hmmm Allah ya rabamu da sharrin hasada da ba™inciki domin duk sune suka kai Aryan" a wannan halin da yake ciki) Nan inspector Kabir yadawo suka shiga ba Mutallab baki da atake yaji wani zazzaSi ya rufesa tare da "tabbatar masa da cewa zasu gurfanar da Aryan agaban kotu ta yanke masa hukuncin daya dace dashi tunda suna da shedu da kuma hujjoji dan ya nadi duka bayanan da Aryan Win yayi, da kyar Jalil ya lallaba" Aryan suka koma gida cike da damuwa yana ™ara jin tsoron halin mutanen duniya. Sati biyu bayan gurfanar da Aryan agaban kotu tare da shedu da kuma hujjoji ba tare da yaba Shari'a "wahala ba ya amsa laifinsa, hakan yasa kotu ta yanke masa shekara goma agidan yari tare da horo maitsanani bisa laifin garkuwa da mutane, kokarin kisan kai HA'INCI da kuma fashi da makami ba tare da beli ba, sai kuma tarar Naira miliyan ashirin da zaya ba Mutallab na asarar daya yimasa, da dubu ashirin na ™azafin da aka yiwa Idris da zaya bashi bayan kotu ta wankesa, yarana ma kotu ta yanke masu hukuncin shekaru goma gidan yarin tare da horo mai tsanani. Sai alokacin Aryan yafara nadamar abunda ya aikata ganin yadda iyayensa da matarsa ke kuka, ga dukiyarsa da yake ganin ya tara duka za'a haWa" dole abiya tarar da kotu ta yanka masa kamar yadda ta bada umurni. Take labari ya karaWe gari na cin amana da zalincin da yaiwa abokinsa Mutallab duba da yadda akasan "irin kusancin dake tsakaninsu, wasu na tur da halinsa wasu na godiya ga hukuncin da kotu tayi masa daidai da laifin daya aikata. Tánte kam kasa cewa komai tayi a lamarin in ta tuna irin faWi tashin da Aryan yai da Jalil da baida lafiya da bazaka taSa yarda cewa zai iya cutar dasu ba in ba dan yafaWi da bakinsa ba, Afrah kuwa da taji tayi kuka sosai na tausayin Wan uwan nata daya Wauki Aryan tamkar Wan uwa sai gashi ya cutar dashi, dama tun lokacin da sukayi faWa dashi a ranta taji cewa basa bukatar Aryan tare dasu, amma kasancewar yayan nata bai cika daukar komai da zafi ba yasa ya ha™ura ya sake bashi wata dama" cikin rayuwarsu shi kuma yaci gaba da cutar dasu. Kusan watanni uku Mutallab yakwashe yana fama da dafi da kuma mikin da Aryan ya sakar masa a "zuciya wanda hakan ya rage masa walwala da kuma sakin jiki, sai da aicha tayita bashi baki tana haWawa da nasiha ganin irin yanayin damuwar daya shiga kafin aka samu ya dawo daidai yaci gaba da al'amurransa, wanda a yanzu taka tsantsan yakeyi da kowa ba tare daya bari wata dama ta shiga" tsakaninsu ba cikin rayuwarsa dama ta ahalinsa gabaWaya. #Mutallab Asad #³an Tagwaye #Nana Diso #Billy s Fari *MUTALLAB ASAD* Book 2 SHAFI NA ASHIRIN DA HUŠU. *END* Arewabook:- billysfari "Paid book ne, N500 via ACCOUNT NUMBER" 0020428430 "Ishaq Fatima A, Gt bank, sai shaidar biya ta +234 704 040 2435 ko +234 809 845 6130 Ga masu son vip" post 1k ne. Akwana atashi babu wuya dan sha'anin ciki da girmansa sai sarki Allah dan kuwa Aicha tana zaune a "asubuti Labour yasoma tanata ambaton Allah tana juyawa Mutallab dake rike da'ita sai addu'ar sauka lafiya yakeyi mata ai ihun datasaka yasanya dukkan nurse da babban likita shigo ashe faya tafashe nan suka shiga taimaka mata har ta haihu kukan jaririn da tante taji ne suka saki kabbara itada jalil abun mamaki sai ga wani kukan wanda ya tabbatar da kyauta biyu ce acikin cikin nata. Nan Mutallab yazube yana sujudur shukur kai zokaga ba™in su tante haka Mutallab daya kurawa Aicha idanuwa yanata jira mata addu'a ko zaka dan bamu guri ranka yadade akarasa gyarata da baby's."" Sai alokacin ne yafita sukuma suka yimata dinki Suka gyara yaran nasu da suka kasance macce da namiji sannan aka fiddasu Mutallab ne yakara shigowa yayi musu Addu'a da kabbara akunne haWe da yimusu huWuba acikin kunnensu atake. "" Sannu Mon amour Allah yayi miki albarka yafada yana shafa ™anta bayan ta gyara ji™inta tafito Nan aka bata baby's din kowanne tana kallonsa tana kuka dakyar ma dai ta iya basu Nonon" Kamin kuma asalamasu zuwa gida. Kafin kace me dangi ancika ta ko'ina kowanne yana taya murnar wannan yara yan barka sunata sunturi "matar walid kam itace gaba gurin kula dasu sai kuma tante da komai ita take musu a washegarin ranar Afrah ta sauka a kasar murna kam ba'a maganarta fannah ma duk kunyar duniya taisheta yanzu Amma Aicha bata nuna mata ko kadan ba. Haka aka shiga shirye shiryen suna ´an Niger suka dira ana gobe suna kai kace biki akeyi saboda yadda ake shigo da shanu da raguna dinkunanta kuwa iri daya sukayi da mai gidan ranar suna aka sanyawa yara sunan Aicha da Mutallab wanda kowannen su yayi mamakin haka shikuma Mutallab yadade da Alkawarin indai yasamu macce to Aicha zaisa duba da sun saka sunan mahaifiyarsu da Abba Nan gaba yakara idan Allah yakara bashi, Anci suna ansha taro nagani da fada wanda ko ba'a gayamaka ba kasan ya'yan gatane kyauta kuwa gurin abokanan Mutallab ba'a magana." Bayan Arbain bakaramin gyara tasha ba agurin tante wanda yasanyata daukar wani cikin batare datasani ba duba da yanzu baya zama saboda tafiya tafiyensa amma kuma yana dawowa yake zuwar mata a yunwace akwai lokacin da yatafi dasu London dukansu ganin yadda ta wahala dayara tace itakam dai "bata kara binsa da fari ma fushi yayi sai data lallabashi sosai sannan ya fahimta yake kyalesu. Yaran sunada wata 6 sai ga ciki yabayyana ajikin Aicha wanda hakan yadaga mata hankali bakadanba amma ganin yadda Mutallab yayi murna yasanyata sakin jiki kadan tana tausayin yaran nata wannan karan cikin da cin abinci yazo sai kuma wasu abubuwan da bataci Amma amai dai batayisa ba sai zazzabi da kullum daren Allah sai ta kwana dashi ahaka dai rayuwa tacigaba da tafiya yau fari gobe akasin haka har Allah ya sauketa lafiya tasamu yara maza suma ´an biyu wanda yaja mata wata daraja gurin mijin nata dan gaba daya ya kwashesu zuwa Egypt yace adubamasa su da'ita baki daya Arzuki na Allah tafada yau ga ´ar jagora tana cikin daula."" Wani kallo yayi mata yace "" Banahanaki maganar nan ba?"" "" yanzu saboda Allah Abin kauna kaganni da danAllah dayake bakasanni ba lokacin da Ma mere ke fama dani akan inyi wanka da gayu alo.."" "" Banason wannan maganganun naki Allah shike da komai shikeda ikon komai kuma shike kai bawa inda yaso ni kinsanni abayane?"" Ganin idonsa ya cicciko da kwallah yasata rungumarsa tana aika masa da wasu kalar sumbata masu riketar da birkitar da kwakwalwa dan ayanzu itakam duk wani course dinta na kan gado ne dan tasan jarumin nata hakan shine abunda yake mutukar so da ™auna, Nan suka Lula duniyar da ba'a iya bayaninta ko lissafinta. Ashekarar Afrah ta haihu haka suka tafi London har tante sukayi mata sati daya daga nan kuma suka sauka a Niger gurin dada suma sunmata sati kamin su" dawo gida. Yau tana tashi tana fitowa palour tatarar Aicha wacce ita ake kira da amal sai Mutallab da suke kira da "Alhaji sai mazan twins da suke kira da Hanif da aslam kallonsu tayi tana gwalo idanuwa kwai ne kirat daya suka sauke mata shi gaba daya ai nan ta harzuka tashiga du™ansu tana masifa Mutallab da yajiyota yazo yarufeta da fada akan me yasa zata yima yaransa haka bata gani yarane ai basusan abunda sukeyi ba kuma ma menene acikin kwan."" Ai kam yara suka saka masa ihu haka da kansa yayi musu wanka yagyara ganin uwar tasu da bala'i tatashi da kansa ya kaisu makaranta ko da yadawo tana tsaye tanata kuka wanda hakan ya bashi mamakin kukan datakeyi "" Wallahi sai dai nazubar da cikin nan sai kace tunkiya ga yarannan da suke sakani karamin hauka ga..."" "" Wallahi wallahi ko da wasa nakarajin lafazin nan bakinki sai na bata miki rai yafada ya rufeta da fada sosai daga karshe dayaga tabbas tana kokari dan idan ba dole ba masu aiki basa taba mata yaranta ita take musu komai shima yana taimaka mata dan yace wannan shike kawo jin kai da shakuwa ga yara."" Kidaina kukan nan danAllah naji kina kokari Amma ni inason yara kiduba baya faman da mukasha kamin mu samu danAllah kibarmun wannan kyauta."" "" Tausayi yabata sai kuma tace "" Kayi hakuri bazan kara furta hakan ba "" "" Allah yayi miki albarka kishirya zamuje gurin Abba inason muje umara dasu gaba daya."" Murmushi tayi dan kasar da bata daina sin zuwa duk da ashekrar sau biyu suke zuwa shikuma sau uku dan tunda ta auresa bata tunanin akwai shekarar" da baiyi aikin hajji ba itakam tunda yakaita ta sauke farali shikenan kuma sai takoma sai dai taje umara. Aicha tana zaune tunanin rayuwar baya takeyi cike da mamaki irin na iko Na Allah da yadda suke bara suna rufawa kansu asiri da irin nasu talaucin da jarabawar data dinga samunta Amma yau itace awannan daula ta yarda duk wanda yayi da kyau zaiga da kyau dan tunda tayi aure bata taba bari bata sauke hakkin aurenta ga mijinta ba dan dada ta gayamata duk matan da suke gamawa lafiya sune masu sauki hakkin mijinsu batare da sun cuta musu ba koda kuwa su din sun kasance masu cuta musu... Akwana atashi babu wuya gurin Allah Shakaru nata tafiya yau ga Aicha matar mutallab har da yara "takwas dan tunda tafara haihuwa ´an biyu take haifa haihuwa nafarko sukaci sunansu Nabiyu kuma sunan abba da mahaifinta ta uku kuma da yake matane aka saka musu dada da tante dan aicha kafewa tayi sai ansaka mata tante saboda irin yadda take sonta take kaunarta dan bazaka taba cewa ba mahaifiyarsu bace ba haihuwar da tayi takarshe kuma yasa musu khadija da Bilkisu maganar kulawar da yake basu ba'a magana dan ayanzu idan bakaji sunansa a daya dakacikin manyan kasuwar duniya ba to tabbas zakajisa ana daya akasarsa. Yau ma suna ci™in Airport da yaran baki daya Nan suka hadu da meenal da yaran mijinta mijin nata ne yayi hanzarin karasowa gurin Mutallab yana masa gaisuwa ta girma kamar dai yaro da ubangidansa "" Meenal ina wuni Aicha ta fada tana kallonta"" "" Kinsan Allah ban ganeki ba Aïcha, kece kika zama haka wai?"" meenal tafada tare da gaida Mutallab ya amsa mata ba yabo ba fallasa aicha tace ""Haba nikam kinga naganeku, yan samari yakuke tafada tana ™allon yaran mijin nata."" Gaisheta sukayi meenal tace ""Wannan kyawawan yara haka duk nawane ne?"" Murmushi Aicha tayi kafin ta bata amsa sai taga yaran sunzo suna fadin ""Mumy zamusha alawar can."" Kallon duty free aicha tayi sannan tace ""Kuje gurin dady kuma baku gaisar da mumy ba ta nuna meenal."" Gaidata sukayi hakan yasa meenal ta rungume daya tana kwallah "" ko baki gayamun ba nagane yaranki ne Mashaa Allah saboda ga kamarki nan data dadynsu tare dasu, amma kamar twins duka ko?"" Ta™are zancen tana mika hannu zata karSi Bilksu, ai kuwa yarinyar da yanzu watanninsa biyar da haihuwa ta juya baya tana makalkale Mommynta, dariya Aïcha tayi haWe da cewa, ""Billy rigima, ai bazata yarda ki Wauketa ba saboda la™uwa, eh dukansu ´an biyu ne ai."" Ta™are zancen tana mi™a mata khadija da suke kira Deejah, ai kuwa yarinyar ba kiuwya taje gunta haWe da shigewa jikinta ta lafe, cikin jin daWi Meenal ta lumshe idanuwa tana shafa bayanta haWe da jin wasu ™walla na sauko mata tayi saurin sa hannu ta goge tana cewa, ""Allah ya raya su Aïcha, nikam kinga har yanzu shiru haihuwa ta tsaya"" ""Karki damu Meenal Ai lokaci ne kici gaba da Addu'a, bayan haka ga yarama kin samu ai baki da damuwa zasu ri™a Webe mako kewa."" Murmushi tayi tana tuni halin yaran duk da yanzu alhamdulillah mahaifinsu ya gano halinsu tsaye yake da tsawatar masu da nuna masu darajarta, ko da sunyi wani abun to tabbas zasu bata ha™uri kafin subari yakai kunnensa, da haka Aïcha ta mi™a mata hannu takarSi khadija sukayi sallama" ganin su jirgin Emirate zasu shiga sukuma Egypt. Sai k'okarin sake sarrafa al™alummammu mukeyi wajen dak'ko muku wani rahoton muna buWe sabon "Feji amma sai muka ga ashe pages Win sun zo ™arshe, juyowa mukayi muka kalli juna tare da sakin murmushi muna maida kallonmu ga bangon littafin da muka juyo dake tabbatar mana da ™arewar shafunan dake ciki tare da saurin kai hannuwa ga wani littafin dake gefen da niyar Waukowa ko zamu samu ci gaban labarin sai dai kash! Muna dubawa wani sabon littafi ne dake jiraye da al™aluman namu dan sake kawo maku wani daddaWan labarin mai cike da darussa, dariya mukayi haWe da juyowa tare" "muka kalli juna muna cewa," ALHAMDULILLAH. Anan muka zo ™arshen wannan littafi tare da yin nazari akan cewa:- KOMAI NACIKIN RAYUWAR MU BA TABBATACCE BANE BA. NEMAN TSARIN ALLAH DAGA SHARRIN DUK WANDA KAKE ZAUNE DASHI ABUNE MAI KYAU DAN DUNIYAR NAN TAMU CIKE TAKE DA MUTANE IRIN ARYAN SUNA KUMA KUSA DAMU SUNFI MASOYANMU MA NUNA MANA KULAWA ADDU'A DA NEMAN TSARI AKOWACCE RANA YAZAMANA FARILLAH GA BAWA. ki riqi aure domin jigo ne ga rayuwar mu. Ya ke 'yar uwa ki yi haquri da rayuwar da ki ka tsinci kanki a "gidan auren ki, ko daci, ko wahala, ko daci, ko" "zaqi, sanyi, zafi, ku jure ki yi haquri ki roqi Allah ya yi miki sauyi na alkhairi, ki tallafi mijinki da 'ya yanki," "idan kina dasu, ki tausaya musu, ki basu tarbiyyar ta gari, ki dora mijinki a hanya ta qwarai idan ya kauce, ya ke 'yar uwa ki yi qoqarin kyautata dabi unki, biyayyarki, haqurinki, sauqin ta tare da Ibada zuwa ga" Allah shi ne samun Aljannarki.. DANALLAH MATAN AURE AKULA DA SHIMFIDAR NAMIJI ASAN IRIN SALON DA YAKESO AKOYA AKUMA YIMASA DUK ABUNDA ZAKIYI DA MIJINKI LADANE ZAKI SAMU. "lallai fitsara da rashin kunya babu inda yake kai mutum sai ga nadama, kuma duk abunda kayi karka" "manta sai anyi maka fiye da abunda kayi ko kuma daidai da yadda kayi, ku Wauki darasi a rayuwar Meenal." DUK ABUNDA KAKE GANIN KAYI NAI KYAU KO MARA KYAU TO TABBAS AKWAI RANAR DA KARSHENKA ZAIZO AKWAI RANAR DA ABUNDA KAYI KHAIRAN KO SHAIRAN ZAI BIYOKA YA DAWO MAKA. "Sharri mugun abune kuma ya kanbi mai yinshi, komai iya makircinka da sharrin ka karshe kanka dukiyar" ka Arzukin ka da kyanka bazaiyi maka komai ba indai ba aikata aiki mai kyau kayi ba.. "Yadda da kaddara wajibi ne ga dukkan Musulmi, domin kaddarori na Allah akwai Alheri mai yawa a" "tattare dasu, idan kayi hakuri zaka samesu, Raki da kuka da dukan jiki basu canza hukuncin Allah, Don haka ya kai dan uwa, hakurta da kanka, ka kore damuwa, ka daina raki, ka nemi taimakon Allah akan duk wata musiba tazo maka, kasani Mahakurci shi ne mawadaci, Rayuwar MUTALLAB abun koyi ce da kuma" kyakkyawan duba. Things won't always go the way we want them to. We may need to let things go to build up new ones. It's painful. But it's part of His plan! "* May ALLAH SWT Guide our right, ,may HE protect us from all evils,countinue to shower his mercy" blessings on us..... ALHAMDULILLAH *MUTALLAB ASAD MUTALLAB* (MAM) End in Sha Allah Time:-11:47 Date: WEDNESDAY 21 FEBRUARY 2024 *11 ga watan Shaban 1445* GODIYA TA TABBATA GA ALLAH MADAUKAKIN SARKI TSIRA DA AMINCI SU KARA TABBATA GA MANZON RAHAMA (SAW) ABUNDA MU KAYI BA DAIDAI BA ALLAH YA YAFE MANA! WANDA MU KAYI DAIDAI ALLAH YABAMU LADA! KU DAUKI ABUBUWA MASU AMFANI DAKE CIKI MARASA AMFANI KUMA KU ZUBAR DASU KUYI MANA UZURI TARE DA ŠAUKARSU A MATSAYIN AJIZANCI. MUNGODE "DA SOYAYYARKU, LOKACINKU, HAKURINKU, KUŠAŠENKU DA KUKA SAYI LITTAFINMU DA KUMA" "BIBIYAR DA KUKAYI MASA HAR ZUWA KARSHE, ALLAH YA BIYAKU YA SAKAWA KOWANENKU DA" ALKHAIRI YA ˜ARA MAKU ARZIKI HADI DA BUŠI DA WADATA. _SAI MUN HADU ASABON LITTAFINMU IN ALLAH YA YARDA_ NAKU A KULLUM BILLY S FARI DA NANA DISO. _Kar amanta paid book ne ´ar uwa idan kin gama karantawa ki taimaka ki tura mana kuWinsa N500 ta wannan account 0020428430 "Ishaq Fatima A, Gt bank, sai shaidar biya ta +234 704 040 2435 ko +234 809 845 6130 muci goro," mungode sosaiÏ%Ï% *³AN TAGWAYE BIYAR* KARO NA BIYU. *BAQEER* Ayusher Muhd Umm Asghar *KURMAN ALLO* Asmy b Aliyu Jidda Aliyu *AKWAI SIRRI* Zee Bawa Hajja ce *MUTALLAB ASAD* Nana diso Billy S Fari *KULUWA* Zee yabour Sadiya Dan Duka Biyar Win akan 2k Hudu 1600 Uku 1200 Biyu 800 Šaya 500 VIP Duk guda Waya 1k NORMAL GROUP 500 VIP 1000 Downloaded From https://tknovels.com.ng