Downloaded From https://tknovels.com.ng ÿþMAR'ADAMS BOOK 4 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 1 Gabad aya adamcy ji yayi k afafunsa suna barazanar kasa d aukarsa yayinda lokaci guda zuciyarsa ke "barazanar tarwa tsewa ,tun daya saita kwayar idanunshi ga kallon bayan mami bai d auke idanunshi ba har sai daya daina ganinta kusan minti goma ya d auka tsaye yana kallon hanyar data bi, gabad aya ya ma rasa meke damun sweet heart . furucinta bak aramin jifa zuciyarsa cikin tsananin rud ani tayi ba bakincikinsa yadda sweetheart ta fifita maryam akan shi har take qoqarin hanashi mallakar abinda" zuciyarsa take mahaukacin so.  yarinyar da kullum soyayyarta sake huda zuciya da sassan jikin shi take me yasa sweet heart ? . me yasa zaki min haka ? me yasa zaki juya min baya bayan duk duniya bani da wacce ta kai ki son "farincikina ? tambayar da yayiwa kanshi kenan a jere idanunshi na sake sauya kala ,cikin wani irin uban saurin da zuciyarsa take bugawa kamar zata fasa k irjinsa ta fito waje ya juya fuuuuuuuuu ya haye samansa . " biyu biyu ya dinga taka step yana jan tsaki cikin sauri ya shige d akinsa yana sake jan tsaki tare da Kai hannu ya bud e wodrobe dinsa gaba d aya idanunshi sun rufe abubuwa amfanisa ya shiga tattarawa ya janyo wata k aramar kaja ya zuba ya zuge ya fito cikin sauri ko rufe kofar bai tsaya yi ba ya soma taka step koda ya sauko parlour n babu kowa kamar yadda ya bari .escout dinsa suna ganinsa suka zagayesa tare da amsar jakar hannunsa haka ma direbansa wanda yake tsaye a inda ya barshi da sauri ya qaraso ya suruna ya amshi jakarsa dake rike a hannun escout. cike da zafin zuciya ya wucesu batare da yayi magana ba direba ya biyosa da mugun sauri dan a kallon "da yayi masa ya fahimci akwai matsala kuskure kad an zaiyi ya zama sanadin aikinsa ko kuma ya bashi hutun satitti tuka, gidan baya ya bud e masa ya shiga ya zauna sannan ya ajiye jajar a gefensa ya shiga ya zauna cike da girma mawa yace  sir Ina muka nufa ? dolphins!ya fad a atakaice yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa , direba ya tada mota ya nufi get yana kara waya a kunnensa domin sheidawa motocin yan sanda guda biyu da sukayi gaba da gudu sannan motocin escout guda biyu suka biyo motar da yake Jan oga ,baka jin komai sai jiniya mai tsananin da zata iya tada hankalin mutun da duk wani mai" "tsoro,gidansa dake lagos island acikin dolphins estate aka nufa dashi ransa duk a dagule . " Ahankali sukai parking din motocinsu a haraban gidan duk suka kashe motocinsu ya fito a zuciye zuwa "cikin gidan zuciyarsa na tafarfasa a tsakiyar parlour n ya baje akan karfet yana faman jan tsaki  . idan mami tsanar maryama tayi to lallai shi ta tsana shine bata qauna ba maryama ba ji yayi kamar ya kashe Kansa ya huta da muguwar rayuwar da yake wacce bata da  yanci ko kuma dama ya sani bai baro gidan ba ya tsaya ta kashesa gabad aya kowa ya huta tunda daman tace kowa yayi biyu babu shi kam bazai yuwu yayi biyu babu ba duk balain da zaayi sai ya auri maryama ,shi yaro ne da zata dinga masa" "haka .?shiru yayi dafe da goshinsa ya kusan awa uku yayi sannan ya mike ya salame masu tsaronsa har ma da direba tare da gargadin kada wanda yayi ganganci fad ar inda yake koda kuwa mahaifitarsa ce bayan sun wuce ya dawo ciki number maryama yayi dialing maryama dake zaune kawai taga numbersa tana kiranta amman taki d aga kiran ,kallon screen din wayar yayi yana cigaba da kira ga dai shi tana ringing but no answer shiru yayi rike da wayar yana jin wani irin mummunar fad uwar gaba ita kuwa" tunani take kiran me yake mata adaidai wannan lokacin baya sanin lokacin da ya kamata ya kirata da lokacin da bai kamata ba matarsa na kokari dan dai tana ganin abu wannan tunani da tayi ya canza yanayinta sai ma ta tsinci kanta da kuka saboda tausayin kanta da rayuwarta . tana matukar jin son shi idan yau ta auresa kuma suka rabu ya zatayi da tarin k aunar da take masa "amman ai kin ce zaki iya rayuwa babu shi ? kyakkwar zuciyarta ta jeho mata tambayr Tana tsaka da tunani taji wayarta ta sake ringing d auka wayar tayi tana dubawa wannan karon wata number ce dabam hakan yasa taji tsoron d auka domin ba number da yanuwansa sukai saba mata sako dashi bane, sai ma" ta saka wayar a silet ta samu waje kamar wata baby ta kwanta lamo tana tunaninsa. Bangarensa kuwa kira goma yayi mata abinda bai ta ba yi ba kenan arayuwarsa duk mahimmanci abu "kira d aya ne ya hakura dashi cike da bacin rai ya mike yana buga wayarsa dake ringing da kasa yana mai dafe goshinsa da hannuwansa duka ,a kalla sai daya d auki kusan minti talatin kafin daga bisani ya kashe wayoyinsa gabad aya ya nufi bathroom ya dinga zuba ma jikinsa ruwa sai da yaji ya d an samu natsuwa sannan ya fito Jallabiya kawai ya zura tare da hayewa gado ya lalubo wayoyinsa yaji bai gansu ba tunowa yayi ya barosu a parlour n runtse idanunshi kawai yayi tare da jinginar da kanshi bisa gado yana son bacci ya d aukesa sai dai ina bacci yace bai san da wannan zance ba shiru yayi kwance babu abinda yazo ransa sai sigari ita kawai yake bukata kuma yasan muddin ya sameta zata rage masa tarin damuwar da" yake ciki . Tashi yayi ya koma parlour n ya bud e jakar da yazo daita ya ciro kwalin sigari ya zauna ya dinga bankawa "cikinsa hayaki daren ranar kam mr ata bai runtsa ba , yayinda maryama ma bata runtsa ba dan haka nan ta kasa bacci sai emaginetion din abubuwan da yake mata take duk inda ta motsa sai taji tafiyar hannunsa a sassar jikinsa daga qarshe daakayi saar bacci ya d auketa tare da mafarkinsa . washegari maryama data tashi taga missed call s dinsa dayawa nan fa taji hankalinta ya tashi ta soma neman layinsa bai d aga ba a kalla sai da tayi masa kira fiyye da goman da yayi mata bai d aga ba nan ta fahimci" fushi yayi dan haka ta hakura aranta tace idan ya gama fushinsa zai kirata . bangaren mami shiru tayi lokacin da bata ga adamcy ya nemeta da safe ba dan bata san ba a gidan ya "kwana ba ,koda ta dawo tasani ma bata wani damu kanta ba domin ta tsaida zuciyarta akan lallai sai ya sauko yabi umarninta koda ma zata sauko ta bar shi yayi son ransa sai dai har akayi kwanaki uku babu" shi babu alamunsa domin escout dinsa da duk wasu masu tsaronsa hatta direbansa koda ta tambayrsu "babu wanda yayi ganganci fad a mata inda yake ce mata sukai basuni ba nan kuma ta rufesu da fad a  tayaya zaayi ace basu san inda yake ba? ku fad a min gasky idan ma shine yace karku fad a min inda yake ? still dai babu wanda yayi ganganci ya fad a nan fa hankali mami ya tashi ta soma neman layin abokansa amar shawul,mb d aya bayan sai data bisu sai dai duk kalma d aya suke fad a mata basu san inda yake ba dan haka ta bada awani goma domin a binciko mata duk inda yake a madadin awani goma" sai daakayi kwana da yini sai dai babu wani labari  .  Ta zauna shiru tana tunani  to ina ya shiga ? tayiwa kanta tamyr da babu mai bata amsa karfa adamcy "yaje yayi aurensa a boye batare dasaninta ba ? ai kuwa da ya gama tozartata sosai mami ta shiga tashin hankali Allah sarki baiwar Allah maryama itama tashiga tashin hankali fiyye da tunanin mai karatu dan kusan kullum sai ta kira layinsa baya shiga ita a yanzu bama ta contrant marriage take ba tana son tasan halin da yake ciki ,sosai ta bawa kanta laifin rashin d aukar wayarsa a wancan ranar ko kiran me yake mata ko me zai fad a mata ita kad ai tayi fama da damuwarta koda umma ta tambayeta shiru tayi . tace  kince lahadi yan uwansa zasu zo gashi har mun musan dosar wata lahadin babu su babu alamunsu  maryama kina ganin ba wata matsalar bace ? babu komai umma wata yar tafiya yayi yace da zarar ya dawo zasu zo ki kwantar da hankalinki dole kiga hankalina ya tashi dan wallahi sai da nayi dama sanin sheidawa babanki gali batun auren nan ,sai byn dana sheida masa nace nayi kuskuren da an turasu" wajen malam mustapha . d an murmushin yake maryama tayi tace  malam mustapha kuma umma ? tace  eh! dan wannan baban "naki da matarsa babu Allah aransu zasu iya binmu da bita da kulli  numfashi maryama ta sauke tace  umma babu abinda zai faru duk abinda kika ga bai zo hannun mutun ba babu rabonsa ,ita kam umma shiru tayi tana jin tsinke war zuciya,lokacin da yaran mami suka ji labarin abinda ya faru  suka ce mami  ki kwantar da hankalinki adamcy fa ba yaro bane yana nan lafiya kisan bakar zuciyarsa zai iya komai ,ki rabu dashi idan ya gaji da fushinsa zai sauko ya dawo gida  ko numbersa ba a samu fa may be ma ya tsallake ya bar kasar , ni tsorona kar yaje ya auri yarinyar aboye ya bar kasar daita dan gabad aya ya rikice anya kuwa yarinyar nan mutun ce . mami tayi maganar cike da damuwa kwance Akan fuskarta  wace yarinyar ce mutun ! ai wallahi mami mutun ce kamar kowa, babu inda adamcy yaje daita kima" kwantar da hankalinki so yake ki nemishi ki biye masa .  Ai mami ki barmu dashi kawai muddin ya auri yarinyar nan sai munci uwarta tana son zaman gidansa "zata barshi  inji cewar aunty khadija  duk maganar da suke ita dai zabiba kallonsu kawai take domin sun fara bata tsoro kuma bata ta ba tunanin zasu iya aikata abinda suke aikata a yanzu ba ,dan ataikaice dai sun zama masu fuska biyu a boye suna son ya aure yarinyar a fili kuma suna ki ita kam ta rasa meke" damun tunanin su . " Ni wallahi mamaki bani , idan ma ba an asirce mutun ba me kamar marym me zai yi da wannan yarinyar" " Aunty shahida ta fad a tana kallonsu zabiba ta gyra zama tace  ai kuwa yarinyar bata da laifi ko bata fi maryam ba bazaa kirata da mummunar ba  to sarkin yan iya tsara magana ai daman ba son maryam kike yi ba dole kiyi side din bare akanta aunty khadija ta fad a tana harararta ,ai in sha Allahu Allah zai biya sister da mafaficin alkhairi dan tayi hakuri a gidan aure  bari auta duk iskancin nan nashi baki ga yadda tayita bani hakuri na barshi yayi auren nan ba mami tai maganar tana had e hannunwanta waje" "d aya ,Allah zai d aga darajanta a idanun duniya sai Allah ya bata wanda ya fishi nana hauwa u ta fad a" idanunta na ciccikowa da kwalla wanda yasa duk jikinsu yayi sanyi hawayen nana hauwa u yasa gabad aya sai da idanunsu ya kawo kwalla sai bayan laasar sannan suka bar gidan ******* Ranar da abun ya cika kwana biyar ya bud e d aya daga cikin wayoyinsa domin kiran wani abokin "kasuwancisa sai dai kiran amar ya shigo baya ya d aga ko gaisa wa basu yi ba ya hau shi da fad a  kai malam Ina ka shige ne duk ka daga hankalin mutane  hankalin suwa na d aga ? wallahi mami ta shiga damuwar rashinka wai meke faruwa me ? .okay bata fad a maka abinda ya faru ba ?  wallahi bata fad a ba , ka fad a min meke faruwa ? sai da ya furzar da iska mai zafi daga bakinsa sannan yayi masa bayanin komai daya faru  subhanallah me yasa mami zatayi haka ? gaskiya zanje na sameta a yau din nan tayi hakuri ta barka kayi aurenka  bayan sun gama waya da amar ya kira layin maryama kira d aya ta d aga k irjinta wani na irin bugawa sai dai tayi shiru tana sauke masa numfashinta , yadda tayi shiru haka shima yayi har kusan minti biyar wanda daidai wannan lokacin da suke waya mami ta kira wani jami a wanda ta tabbatar da shine kawai zai iya binciko mata inda adamcy yake bayan ya daga suka gaisa ta sanar masa da bukatarta a take jami in ya tabbatar mata da lallai adamcy yana kasar dan yanzu haka ya gama waya" da amar sannan yana kan waya da wata number mai sunan mryma hussein . katse wayar kawai mami tayi batare da sun qarasa maganar tasu ba sannan bata tsaya tasan a wani "location yake ba  wato ma zai har yana iya cigaba da rayuwarsa batare daya damu da halin da zata shiga akanshi ba, sosai ranta ya baci haka zalika sosai taji tsanar maryama ta sake ninkuwa acikin ranta Kira" wayar amar tayi tace yazo yanzu yanzu tana nemansa yace  okay mami daman gani ina kan hanyar zuwa gurinki muyi wata magana  amar na gama karasowa ko gaisawar kirki mami bata bari sunyi ba ta rufesa "da fad a  wallahi amar ka bani mamaki yanzu da had in bakinka adamcy ya bar gidan nan ,a matukar tsorace yace  wallahi aa mami ba da had in bakina bane nima sai yau na samesa a waya duk tsawon kwanakin nan ban san inda yake ba sannan ban samesa a waya ba sai yau tai shiru bayan kmr second biyu ta numfasa tace  ya fad a maka abinda yayi min dan nasan tunda kunyi waya zai fad a maka ? shiru" yayi dan duk a tsorace yake daita .  Adamcy yayi min mummunar bazatar da bazan ta ba sausauta masa ba  subhanallah mami wani "mummunar bazata ce haka ? ammar ya fad a haka da sauri dan bai d auka ta kawo maryama bace ,ta girgiza k afarta ta cigaba da magana  yazo min da wannan yarinyar data kasance ma aikaciya agaresa amatsayin matar da zai aura. naunauyen ajiyar zuciya amar ya sauke yace  maryama  tace yayi kyau" ashe har sunanta ma kasani? amm mami maryama tayi . ..  dakata amar ka saurareni da kyau kaje ka binciko min menene asalinta da labarin ta kuma wannan ya "zama sirri a tsakaninmu da kai bance adamcy ya sani ba ,shafa sumar kanshi yayi yace  mami na d an jima da sanin maryama abu domin tayi aiki a karkshina ,abu na gaba mami maryama ba diyar kowa bace asalinsu talakawa ne futuk wanda a halin yanzu da aikin maryama suka dogara ,amman mami bai fad a miki cewar maryama yarinyar fa mafarkinsa ce ? na fahimci haka a ranar da yayi min mummunar bazata daita abinda yayi min ne yasa zan datse abinda ke tsakaninsa daita ta hanyarsa hanashi mallakatarta shima ya dandani dacin da muka dade muna ji akansa ,  wai a gaban danuwana adamcy yayi min yankar" qauna ya tozartani Ina ne gidansu da maryama zanje gidan da kaina ? . shiru yayi yana kallonta da bayayyanen tsoro akan fuskarsa  ko zaka ce min bakassni ba tarihinta kawai "kasani ? har ya girgiza mata kai sai kuma ya gyad a mata kai alamun ya sani  okay tashi muje ka kai ni gidansu  inna lillahi mami dan girman Allah kiyi hakuri karki je gidansu ,ki fad a min abinda kike so ayi a yanzu yanzu zaayi miki shi gbdy ya manta da abinda ya kawosa .  bana bukatar komai gidansu kawai nake son zuwa .ammar bai san sanda ya durkusa agaban mami ya fara rokonta  mami bamu sanki da haka ba ,kowa zai bud e baki alkhairinki yake fad a yanzu ma nasan laifin adamcy ne ya shafi maryama wallahi mami yarinyar mutunci ce maryama .duk mutuncinta ta Kai maryam dina? shiru ammar yayi yana kallonta da mamaki  tambayerka nake ta kai maryam dina mutunci ? still dai shiru yayi  ko da yake da kai ake shirya komai tunda gashi har kasan gidansu daman maryam ta fad a min akwai yarinyar da" kayita kokarin had a shi daita .ammar ya dukar da kanshi k asa yana sake bata hakuri tabbas gsky maryam ta fad a ammna ba wata yarinya bace face maryama saboda ni na fara ganinta batare daya sa inda take ba hasalima tun kafin tayi aure naso nayi masa surprise daita sai dai girman kansa yasa ya &   kaga ammar bana son jin wani dogon turanci lallai ko ka Kai ni ko baka kaini gidansu ba zan nemo gidansu da kaina kuma wallahi zan bawa adamcy mamakin da bai ta ba expecting daga gareni ba tashi ka wuce na sallameka  dan Allah mami .. nace kaje kawai bana son jin komai daga bakinka jiki a sanyaye ammar ya mike ya nufi kofar fita yana waiwaiyen mami wacce ta d auke idanunta akanshi tana kallon wani waje tana girgiza kafarta d aya . Yana fita ya kira layin mr ata da suka waya yaji number switchoff dan haka yayi tunanin tura masa sako akan yadda sukai da mami bangaren mami kuwa bayan fitar amar madam some ta kira bayan ta d aga kiran da girmamawa tace  ki turo min da address din yarinyar nan maryama da number wayarta madam some tace  okay ma ko kuna tare daita ne ? no ma ta kwana biyu bata zuwa aiki kamar ta ajiye aikin ne dai bamu sani ba duk dai bata rubuto mana latter ajiye aiki ba shikenan ki turo min yanzu yanzu  okay ma ! mami ta katse kiran ta zauna tana jiran madam some tare da d aga kanta sama tana tunanin da jin zafin kaurace mata da adamcy yayi akan mace bayan second biyar taji shigowar sako wayarta ta duba taga sakon some ne dan haka ta soma Neman number maryama wacce ke duke abayan d akinta jikinta sanye da wata yar riga baka mai gajeren hannu da zani tana wanke kayan umma taji wayarta tana ringing da sauri ta cire hannun ta acikin ruwan wanki ta d auki d aya daga cikin rigunan umma mai dotti ta goge hannunta sannan ta d auki wayar tana dubawa dan a tunaninta mr ata ne sai dai taga sa banin haka domin kuwa wata bakuwar number ta gani tana yawo a screen din wayar . "shiru tayi tana tunanin d aga kiran,bata d aga kiran ba har kiran ya katse wani kiran ya sake shigowa" yana daf da katsewa ne tayi kundunbala ta d aga tare da yin sallama cikin sanyayyiyar muryarta mai cike da natsuwa sannan tayi shiru. madadin a amsa mata sallamarta sai taji murya wacce babu tantama ta ta ba jin muryar arayuwarta  .  ke Ina adamcy yace miki yake ? gyara tsayuwa maryama tayi cikin tsananin tashin hankali da matsanancin firgici da tsoro  dan take ta fahimci muryar sweetheart din mr ata ce akan layi muryata na rawa cike da ladabi tace  Ina yini ma ! ?  lafiya ! ta amsa mata atakaice tana sake tamabayrta  wallahi mumy ban sani ba bai fad a min inda yake ba .karya kike kin sani dan kunyi waya dashi a yau din nan zaki ce bai fad a miki inda yake ba ? maryama tayi shiru zuciyarta na karkarwa da sake shiga mummunar tashin hankalin yadda tasan sunyi waya  kece mutun ta qarshe da kukayi waya dashi idan wani abu ya samu yarona bazan barki ba  ta fad a cike da tsawa nan take fad uwar da gaban maryama yake ya qaru ta fara zazzare idanu kuma take ta fahimci hanayr data bi tasan sunyi waya . jikinta na karkarwa inna lillahi wa inna ilaihi rajiun ta shiga furtawa yau kwanaki biyar kenan ban saka "shi acikin kwayar idanuna ba sannan bai kirani ba abinda bai ta ba faruwa ba kenan duk yadda zai yi fushi tabbass zai nemi inda nake ,ki sani duk wannan abun ya faru ne saboda ke km ya bar gida ne saboda ke dan haka kiyi duk abinda zakiyi d ana ya dawo gida kuma a yau din nan . cikin qarfin hali maryama tace  to mumy in sha allahu kiyi hakuri numbobinsa basa zuwa nima nayi kwana biyar bamu yi waya ba dashi sai d azu ya kirani  ta fad a cikin tsananin firgici da sake shiga tashin hankalin  dan Allah kiyi hakuri mumy ? nace kin min laifi ne ?! maryama ta girgiza mata Kai da sauri kamar tana gabanta tace  Im sorry ma!  d ana ya dawo gida kuma a yau din nan shine abinda nake da bukata nan take maryama ta d aura hannunwanta duka bisa kanta tare da juyowa bayanta cak ta tsaya cikin wani irin sabuwar gigita sakamakon ganin mr ata tsaye datayi a bayanta rungume da hannunwansa duka a k irji yana kallonta hannunta ta kai da sauri ta murza idanuwanta tana son ta sharewa kanta tamtamar shi ne tsye agabanta ko kuwa gizo ne? sai dai koda ta cire hannuwanta a idanuwanta shi din ne tsaye" idanunshi kyam a kanta yana kallonta from head to toe . tsurawa juna idanu sukayi yana tsaye har lokacin rungume da hannuwansa a k irji yayi kyau sosai cikin "kanana kaya riga da wondo duk bakeke rigar mai gajeren hannu ce idanunshi na manne da farin glass dinsa na kaida sai dai ya d an rame wanda ke nuna alamun yana cikin damuwa bata san tayi kewarsa na tsawon kwanakin ba sai da ta ganshi tsaye a gabanta ,gabad aya ma mantawa tayi da halin damuwar da mami ta sakata ciki taji Ina ma zata iya data k arasa ta rungumeshi abinda ke cikin ranta shine acikin aranshi dan shi tuni ya ware mata hannunwa nsa alamun tazo garesa,ahankali ta soma girgiza masa kai alamun bazata iya aikata hakan ba dan da zata iya wallahi da babu abinda zai hana bata isa garesa ta" rungume sa tayi kuka a kirjinsa ba dan ahalin da take ciki yanzu hawaye ne cike a idanunta . ahankali ya karaso inda take tsaye tamkar an dasata ya fixgota zuwa jikinsa ya rungumeta tsam a faffadan k irjinsa yana sauke wani bayanannen ajiyar zuciya  ga abinda ya kamata kiyi nan ba kuka ba "ya fad a yana sake matseta gam ajikinsa ta d an saki kara mara sauti  washhh! karka  ballani mana,kema kin san bazan ta ba ballaki ba ,idan na ballaki wa zan runguma? ." mami ta runtse idanunta da sauri zufa na karyo mata ta koina ajikinta dan da furucin adamcy da na maryama babu bambamci dan hakan ya nuna mata alamun suna rungume da juna ne . inna lillahi wa inna ilaihi rajiun yaushe adamcy ya dawo haka ? daman adamcy zai iya rayuwa ko babu ita ? a she zai iya fifita mace akanta? a she zai iya d aukar kwanaki bai ganta ba ya zauna lafiya alhalin ba wata kasar yaje ba  ? gashi ita ta rasa kwanciyarta hankali akanshi amman shi babu abinda ya damesa rayuwarsa "ma yake da abinda tace bata so, kenan idan ma mutuwa zatayi sai dai ta mutu bazai bi umarninta ba ? " mami na can cikin matsanancin tashin hankali yayinda adamcy nta ya kamo face din maryama yana kallo  I miss you badly! tare da kai mata kiss sannna ya d an zareta ajikinsa yana kallonta sanye da rigar jikinta wacce ta nuna tsayuwar brest dinta dan har kan nipples dinta yana gani . "da sauri ta kai damtsen hannunta ta kare inda yake kallo ,yana kokarin sake maidata jikinsa tace  dan" malam sakar min jiki haka babu damar kaga mutun shikenan  me kike son nayi ?da zarar na ganki nake mance komai ban ta ba jin Ina Allah Allah na mallaki wani abu ba kamar yadda nake son na mallakeki laifi ne dan na kalleki? .  Dan Allah mu ajiye wannan maganar ba girmanka bane yanzu dai ka fad a min ina kaje  ?me ma yasa "zaka bar gida kai ba yaro ba ? tayi masa tambayr tana harararsa tare da kai hannu zata d auki mayafin umma dake ajiye a kasa ta rufe jikinta dan ta lura da yadda ya tsurawa qirjinta idanu kamar wani tsohon maye yayi saurin riko hannunta cikin nashi yana cewa  no ! I don t understand no sir ? dan Allah ka bari na rufe jikina mana  no !! maryama karki rufe ki bar shi haka babu abinda zan masu  I m not comfortable  an so cinyeki zanyi !ya fad a yana canza face  bance zaka cinyeni ba amman muddin kana son na cigaba da tsayuwa anan sai na rufe jikina .tana gama fad ar haka ya miko mata mayafin tare da yi mata kallon nan nashi na gefen ido mai rikita mata lissafi yana cewa  banga abun wani boye wa ba. taji abinda yace sarai amman ta share ta cigaba da magana cikin sanyayyiyar muryarta me yasa zaka bar gida  ?bai yi mamaki jin tambayarta ba dan yaga sakon ammar shine ma dalilin zuwansa dan yasa lallai sweetheart zata nemeta  sweetheart dinka ta kira ni yanzu, dan Allah ka koma gida ko dan kwanci yar" hankalin mahaifiyrka  . "saurin matsota yayi sosai yana kokarin kamo hannunta taja baya da sauri tana cewa  no sir karka ta bani ," na rasa me yasa ka kasa gane banason kana ta bani  karya ne maryama kina so mana  ya fad a yana lasar lip s dinsa na kasa  Allah banaso tayi maganar cike da shagwaba kamar zatayi kuka .mami dake rike "da waya tace yau ga karuwanci anya kuwa yarinyar nan ta bar adamcy haka ?  muga wayar ya fad a yana miko mata tafin hannunsa ta mike masa wayar tana sake ja baya dan tasan halinsa bakaramin aikinsa bane ya sake fixgota ya rungumeta  kallon screen din wayar yayi sannnan ya d ago a natse ya kalleta sakamakon ganin har lokacin mami tana kan layi wanda alamun ya nuna tana sauraronsu ne yasa ta bar wayar batare data katse ba,ya nuna ma maryama fuskar wayar ai ko da sauri ta zaro idanu waje tana d aura hannuwanta duka a saman kanta .  ya kashe wayar yana cewa  matsalarki kenan maryama saurin rikicewa ,ganina da kikayi ne yasa kika mance tana kan layi ? ta gyad a masa kai da sauri tana cewa  na shiga uku nah ni maryama shikenan taji maganga nunmu ,da me zanji daga wannan tashin hankalin sai wannan  .tayi maganar cikin siririyar muryarta tana k ok arin durkushewa kasa yayi saurin" rikota zuwa jikinsa . kuka ta fashe dashi ji tayi kunyar duk duniya ta kamata wani irin fassara mahaifiyarsa zata mata .? gabad aya ta rasa natsuwarta ji take kamar zaciyarta zata buga kokarin zare jikinta take ajikinsa ya sake matseta yana cewa  ki natsu mana bai zama lallai taji abinda muka fad a ba ? ya fad a domin ya kwantar mata da hankali dan ji kam yasan sweetheart taji wasu daga cikin maganarsu.hawaye take zubar sosai  da wahala bataji ba shikenan ka sake ja min wata tsana a wajen mahaifiyrka daman bata son ka aureni yanzu ga hujjar da zata sake tsanar auren  Ya d an lashi lip s dinsa na kasa kad an yace  ki kwantar da hankalinki babu abinda zai faru sannna babu abinda zai hana aurenmu muddin Ina raye baki da wani miji bayan ni . wani sassanyan numfashi ta sauke ta gyara tsayuwarta ajikinsa dan k afafuwanta sun fara gaza "d aukarta,shima numfashi ya sauke tare da kai tafin hannunsa ya share mata hawaye ya sake maida kacokan hankalinsa gareta, ita kam ta shiga uku taga ta kanta yanzu haka rayuwa zatai ta zuwa mata da" kalu bali ? bata fita acikin wani kalu balin ba ta sake shiga wani . " wai meye haka ne ? yayi mgnr cikin muryarsa mai tsananin kashe sansar jiki ,shiru tayi taki yin magana" sai kwalla take zubarwa a natse ya cigaba da magana cikin kasalalliyar murya  idan baki daina kukan nan ba zan tafi na barki kuma bazaki sake ganina acikin sauki ba  wai ya kake son nayi da rayuwata ? .dole fa na damu tayi maganar wasu hawaye na zubo mata  okay shikenan ki cigaba da kukan idan zai miki maganin matsalarki ni zan wuce  .yana gama fad ar haka taga ya zareta ajikinsa ya zaro wasu document abayan aljihunsa ya kamo hannunta ya damkasu ciki  takardun gidansu umma ne zan so su tare acikinsa kafin qarshen satin nan amamn bazan masu dole ba duk lokacin da suka shirya ki min magana zan turo a d aukesu ya k arasa maganar tare da juyawa yana taku cikin isa da nuna rashin damuwa da abinda ya faru . bayansa tabi da kallo tana jin kamar tace masa ya dawo kar ya tafi dan tasan halinsa tunda ya "furta idan ya wuce bazata sake ganinsa cikin sauki ba tasan haka ne zai faru ,mutumin daya kauracewa mahaifiyarsa ai kowa ma zai iya kauracewa ba damuwa zai yi ba ,tana tsaye cikin tsananin damuwa da" fad uwar gaba har sai data daina ganinsa  . bata iya cigaba da aikinta ba ta dafe goshinta da document din daya damk amata tana adduar Allah yasa "mahaifiyarsa bataji hirarsu ba domin ita shine damuwarta ba kauracewarsa ba . ahankali ta koma ta jigina jikinta da bango wajen tana rike da kugunta da hannu d aya still rike da takardar yayinda d ayan hannun ta jefa shi acikin bakinta tana ciza wa alamun tunani ,a nan umma tazo ta sameta duk ta firgice  Ina adamun yake ko ya wuce ne ?da sauri maryama ta dawo haiyacinta tana d auke hawayenta tare da d an tsotsa kanta tace eh umma ya wuce amman yace zai dawo zuwa anjima . ta tsinci kanta da girbawa umma karya  kai Alhamdulillah wallahi ba kiji irin farinciki da naji ba dana gansa, Allah ya sani bana son mu rasa shi Ina son kema kiyi aurenki ki zauna a gidan mijinki lafiya kamar kowace mace da dadi da babu" dadi kiyi hakuri bare khairan in sha allahu adamcy na matukar sonki .  maryama ta kalli umma bata san yadda umma zataji ba a ranar da zataji cewar auren contract tayi dashi "dan dole dai sai tasani idan lokacin mutuwar auren yazo  maza ki karasa aikinki kafin ya dawo ko kuma ki barshi na karasa  a a umma bari na karasa ai nama kusan gamawa yazo, maryama ta mikawa umma takardun hannunta  takardun gidan daya baku ne yace  duk lokacin da kuka shirya tarewa ayi masa magana zai turo azo a d auke ku umma ta kar ba tana washe baki ita kuma maryama ta duka domin cigaba da aikinta umma tace  kai masha Allah Allah mun gode maka da wannna niimar da kayi mana umma tayita kallon takardun tana santin gidan da bata gani ba kafin daga baya ta ajiye a gefe tasa hannu cikin d ayan bucket din tana d auraye kaya tana shanya tana wa mryama hirar adamcy abinda ta lura dashi tun da batun auren nan ya taso umma bada da wata hira sai tashi bini bini tace adamcy kaza ko ranar auren kaza zatayi atare suka k arasa aikin maryama ta d auraye bucket din da tai amafani dasu" suka shige ciki sai dai ita kam duk arikice take bata da wani kuzuri . Maryama tana zaune cikin zullumi sai ga subai a ta kawo mata ziyara  cike da murna ta tarbeta suka rungume juna maryama tace  subai a kinga yadda kika dawo kuwa ?ya na dawo  kin yi kiba kinyi "kyau ,ke baki ga yadda kikayi fresh ba ? maryama ta harareta tana nuna mata wajen zama  ana kai ina" "ke ta kaya Allah dai ya rufa asiri kawai  inji cewar maryama ,ki zauna bari naje na kawo miki ruwa subai a ta samu waje ta zauna tana tambayr maryama umma daga inda take tsaye gaban fridge tace  tana cikin d akinta tana lazimi ,ta dawo hannunta rike da ruwa da lemu ta ajiye mata kana ta zauna suka fara hira k awata kisan abinda ya kawoni? maryama ta girgiza mata Kai  tun bayan da aka ganki nayita son nazo muyi magana akan batun aurenki da alhji mansor sai dai ban samu time ba saboda yanayin aikinmu to jiya na d auki hutu saboda Ina son zan biya kudin zuwa umara cikin wannnn sati  tun kafin ta gama magana maryama ta fad a da fuskarta da murmushin farinciki tana riko hannun subai a cikin nata  Kai masa Allah subai a na tayaki murna Allah yasa ayi ibada kar babbiya tace ameen k awata na gode shine" nace nazo naji ya ake ciki idan har zan iya zuwa naje na dawo na sani duk dai sati biyu ne kawai zanyi  .  kiyi tafiyar ki subai a dan tuni an fasa wannan auren subai a ta zaro ido waje tana cewa  me yasa aka fasa kuma matsalar daga Ina ce ?to wannan Karon dai matsalar daga wajena ce Allah dai ya zaba mana abinda yafi zama alkhairi arayuwarmu . Ikon Allah amamn mai yasa zaki fasa aurensa maryama a inda yanzu maza suke wuyar samu ko dan kinga kina da saurin samu ne yasa kika fasa ? Sam ba haka bane subai a wata matsala ce ta taso  wace matsala ce ki fad a min ko akwai shawarar da zan baki?wannnan matsalar bazata fad u ba subai a domin fad ar sa kamar sake jefa kaina cikin damuwa ne ni dai idan kinje umara kiyi min addua sosai dan Ina bukace da addua wallahi  ai shikenan daman sai da nayi tunanin bazaki fada min ba kina nan dai da wannna zurfin cikin naki addua kuma in sha allahu zan miki  maryama tai murmushi  tace na gode .  K awata nima fa Ina da damuwa kusan ma abinda yasa zanje umara kenan akwai wanda na kamu da son shi a wajen aiki sai dai wallahi bazan iya fad a masa cewar Ina son shi ba amman wallahi ina mutuwar son shi zanje na roki Allah idan har alkhairi ne agareni Allah ya bani shi cikin sauki idan babu alkhairi Allah ya musanyamun da wanda yafi shi .  kai subai a mutun bai ce yana sonki ba kawai sai ki kamu da son shi ? wallahi maryama jarabawar data same ni kenan mutumin ya had u sosai sai dai ayi min nisa da yawa dan ko gaisuwata ma da kyar yake amsawa  fad a min waye shi a wajen aikin ? bazan fad a miki ba domin nasan muddin kikasani zaki shigar da kanki wajen nemo min abinda nake mutuwar so dan nasan muddin kika shiga ciki lallai zan iya samunsa sai dai ina gudun wulakacin da cin mutunci domin matuqar ba namiji ne yace yana son auren mace ba bata ta ba samun kwanciyar hankali daga garesa . Maryama tai shiru k wak waluwarta na budewa domin son gano wanda k awarta take mutuwar so haka a wajen aikinta to waye wanda take da yakinin muddin ta shiga ciki lallai zata iya samunsa ? me yasa subai a bazaki fad a min ko waye ba tunda kina ganin zaki iya samunsa ta hannuna? aa k awata bari dai naje nayi addua na dawo muga mai Allah zaiyi sun samu tsawon lokaci suna tautauna kafin daga bisa umma ta fito suka gaisa inda maryama ta sheida mata tafiyar subai a umma tayi farinciki tai mata addua sannna tace tai mika gaisuwarta ga maiaiki maryama sukai sallama da subai a har bakin sabon titi rakota sannan ta dawo . umma tayita zuba idanun dawowar mr ata amamn taji shiru har karfe goma na dare ta kasa hakuri tace " maryama ba kince adamu zai dawo ba ? maryama tai tsam da ranta kafin tace  haka yace min amman Ina ganin ya canza raayi ne umma ta d an numfasa  nifa wallahi banason kuna nisa da juna ,daya zo bai ce miki ga ranar da wakilansa zasu zo bane ? maryama ta girgiza mata Kai alamun bai ce ba  ni kam ayi ayi auren nan ko zan samu natsuwa dan wallahi bani da wata cikikiyar natsuwa, umma dan girman Allah ki kwantar da hankalinki duk abinda kikaga bai zo hannun mutun ba to wallahi Allah ba rabonsa bane"  haka ne Allah yasa muji alkhairi . Tunda mr ata ya barta bai sake nemanta ko a waya ba haka itama bata nemesa ba har sukai sati d aya sai "dai sakonin tunin da wannan yar uwarsa tasa take mata kullum shine abinda ke jefata cikin zullumi da rashin kwanciyar hankali sai dai kullum sukai chart da subai a tana maimaita mata tai mata addua ita kuma kullum tana cikin addua tana zaune shiru tana tunani kwanakin da suka rage mata acikin lokacin da suka bata, sosai tayi zurfi cikin tunanin har k arfe shida yamamcin ranar ta buga ahankali wayarta ta soma ringing ko data duba mr ata ne ta gani ai bata tsaya bata lokaci ba ta d aga had e da sallam  ya amsa mata yana cewa  princess yunwa nake ta lumshe idanunta sakamakon wani sanyi daya ziyara" ilahirin jikinta  kina jina ? tace  Ina ji me zaka ci  ? Ki dafa min wani abu mai sauki tun safe banci komai ba  me yasa zaka dinga barin kanka da yunwa ? bani da cikakkiyar natsuwa ne zuwa 7 :30 zan zo  okay sir ! ta fad a tana jiran ya katse kiran bayan ya katse jollof din kuskus tayi tunanin tayi masa dan shine abinci mafi saukin dafawa dan lokacin ya tafi bare tayi tunanin dafa masa wani Abu dabam . ta shiga kitchen ta fara d auko abubuwan da zatayi amafani dasu cikin kankanin lokaci ta dafa masa kuskus wacce taji koren tattassai da kwakwamba albasa da hanta ta sauke ta zuba masa acikin wata yar madaidaiciyar kula sannan ta rufe sauran wanda umma zata ci dan ita kam murna son ganinsa ma yasa bata Jin zata iya cin komai ta fito ta duba fridge taga akwai sauran nah nahr da umma tayi ta maida fridge din ta rufe ta shiga d akin umma ta fad a mata zuwansa ai ko umma tayi farinciki yayinda maryama ta fito ta shiga wanka tare da dauro alwala ta fito . Bayan ta fito ta goge jikinta turare kawai ta fesa a ilahirin jikinta ta shirya kanta da wata atamfa light blue mai zanen fulawa blue black kayan sun zauna ajikinta most especially Siket din dan ya fito mata da hips dinta ta gama shiri adaidai lokacin da aka kira sallah ta d auki hijab ta zira ta tada sallah bayan ta idar tai addua ta mike ta saka takalmi flat ta d auko mayafi blue black zata d aura sai kuma ta fasa dan bata son tana bayyana jikinta ta d auki hijab Wanda yabi kayanta ta saka . Karfe bakwai da rabi saura ta fito parlour n ta zauna tana tunanin mr ata dake manne acikin zuciyarta bata wani jima da zama ba sai ga kiransa ta daga a natse tana gaishesa  ya amsa yana shafa sumar kanshi tare da yin shiru  zaka iya shigowa ina parlour n . Ina kan titin unguwarku  na fito ne ?amman ahankali dan nasan kinyi missing dina sosai  ta harare ta cikin waya tana cewa  inji wa yace maka nayi missing sonka  na gode da harara akayi min Ina jiranki . numfashi ta sauke sannan ta mike ta shiga d akin umma ta sanar mata da zuwansa amamn yana bakin titi  ki gaishesa !tace to ta juya ta d auki jakar data had a masa abinci ta fito tana tafiya kamar mai tausayin kasa. natse ta karaso bakin titi inda ta hangosa tsaye a jikin motarsa sai kwayar idanunshi na kan hanyar fitowa daga lungunsu ahankali ta cigaba d aga kafafunta ta karaso ta tsaya a gabansa tana cewa  yallabai bai dace ka tsaya anan ba  inji wa ? ya fad a yana bud e gaban mota ya zauna a mazaunin direba yace bissimillah shigo . Take ta fahimci abinda yake nufi maimakon hakan daya bukata sai ta bud e bayan mota ta ajiye jakar hannunta sannna ta zagaya ta shiga ta zauna ta rufe kofar tana cewa Ina yini ! madadin ya amasa mata da lafiya sai kawai taji ya kamo hannunta ya sumbata  ina son muyi wata magana dake mai mahimmanci  bissimillah Ina sauraron ka ta fad a tana kokarin zare hannunta maganar tana bukatar natsuwa wanda ya nuna bai dace ayita anan ba idan baayita anan ba mu karasa gida sai muyi acan ko  gidanku ne kawai ya dacewa ayi magana mai mahimmanci ta lumshe masa idanunta alamun ce  gidana zamu ! bangene gidanka zamu ba yallabai gasky ni dai a a idan har maganr ta wuce ayita anan ko a gidanmu sai dai a hakura daita .  Baki isa ba nace ga abinda zaayi kice aa  yana gama fad ar haka yaja mota kai tsaye gidansa ya nufa daita suna isa ya zare mata hijab din jikinta  cire ki huta ! tana masa magana ko kallonta bai yi ba shigewa yayi ya barta tsaye a babban parlour nsa kam kema da jikinta tana kallon komai dake ajiye a parlour n har da kwalin sigarin da yake sha kusan minti goma sha biyar sai ga shi ya fito da doguwar rigar hutawa ta maza hannunsa rike da cup wanda ke d auke da lemu ya karaso ya zauna kusa daita yana cewa  kinyi kyau fa ta dan yi musmushin dole bata ce masa komai ba ta gefen idonsa ya kalleta  bani wayarki. me zakayi da wayata  banason tamabya cikin tamabaya kuma nasan kinsan da haka Allah ya huci zuciyarka  bani waayrki kafin komai ya biyo baya .ya fad a yana mika mata tafin hannunsa  kyawawan yatsun hannunsa tabi da kallo k irjinta na bugawa da matsanancin k arfin gaske . Mmn Sudais MAR'ADAMS BOOK 4 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 2 """Ajiye cup din hannunsa yayi a gefensa ya matso da fuskarsa daf da nata har suna iya shakar numfashin" "juna ,wani irin tsalle zukatansu yayi .""lokacin d'aya zuciyar kowannensu ya fara lugud'en bugu ,ahankali ya lumshe mata tsuma mmun idanunshi yana cewa ""bani mana wani abu zan duba"" ya k'arasa maganar tare da bud'e idanunshi fes akanta .""shiru maryama tayi tana kallonsa cikin wani irin yanayi yayinda k'irjinta ke cigaba da bugawar da take ""give me the phone.! ya sake bata umarni,bata san lokacin data hararashi tana mai kawar da fuskarta gefe acikin ranata tace ""wannan mutumin ya cika" "damuwa banda neman magana me zai yi da wayata .""" "ya kai hannunsa ya juyo da fuskarta suka sake fuskantar juna""tsorona kike ji da bazaki maganar a fili" "ba ?""wata harara tai masa tare da tsuke bakinta matsota yayi sosai ""irin wannan baiwar da Allah yayi miki kina saurin nuna min ita a arha kamata yayi sai na dinga biya kafin a nuna min ita saboda wannan irin kallo haka mai k'arawa mai kallonki ganin kyaun fuskarki, har ma yaji sonki ya kara shiga zuciyar wanda ya kamu da ciwon sonki .""Idan kuwa daman neman shiga yake idan kika yi masa irin wannan" "kallon lallai sai yayi tsammanin ya samu kar'buwa ne acikin zuciyarki .""" Shiru tayi kamar yadda shima ayi shiru yana dubanta yana shafa sajen fuskarsa had'e da ciza lip's dinsa "na k'asa yana jiran ta miko masa wayar ,baya son ya takura mata ne yasa ya bata dama ta bashi da kanta if not da tuni ya fara lalubarta, dan ko da bai ga wayar a hannunta ba yasan tana soke a jikinta"" maryama ya kamata ace a yadda kike haka babu abinda Allah ya rageki dashi kamata yayi a samu hikima da wayo da iya jan hankali tare da tattali da biyayya ta hanyar aikata abu aloakcin da'aka umarceki" "batare da 'bata lokaci ko jayayya ba amman kashi da alamun banyi sa'a ba ta wannan bangaren .""" """ina ganin ya kamata ki koma makarantar da'ake koyar da wad'an nan gaba saboda ni namiji ne mai son" "mace mai irin wad'an nan halayen kinga idan kina son ki juya ni na zamo sakarai a gareki dole sai kin zamo mai irin wad'an nan halayen dana lissafa."" yana gama magana ta sake kawar da fuskarta dan ta" "fara shiga wani yanayi sakamakon numfashinsa da take shaka .""" """Maryama!""" Ya sake kiran sunanta a karo na biyu sai data ji duk wani gashi dake kwance a jikinta sun mike tsaye "saboda sanyayyiyar muryar da yayi amfani daita sai dai batayi gangancin kallon inda yake ba dan tasan abinda zataji sai ya nikan wanda take a yanzu .""maryama ni namiji ne mai tsananin son ayi min biyayya sannan mai son idan ya bada umarni abi umarninsa, sannan a kula dashi kamar k'aramin yaron goye dan" nifa shagwa babbe ne na bugawa ajarida sai kin gaji dani wajen son jiki koda yake zuwa yanzu kinsan "wasu abubuwana "".ta d'an waigo ta kallesa .""" """yes dole ne na fad'a miki dan kiyi biyayya dan kin samu dami akala ne dan samuna ba abu ne mai sauki" "ba""zaune kawai maryama take a wajen tana dubansa tana tunanin abinda ya d'auke ta?." """sakariya ya d'auketa ko me ""?""eh mana ita ya d'auke ki ""zuciyarta ta bata amsa da haka,bata san abinda" "ya kamata tayi ba dan tunda ya bukaci wayarta ta shiga cikin mummunar tashin hankali.""" Sake miko mata hannunsa yayi yana mata wannan d'an iskan kallon nasa mai matukar firgitarwa da jefe "mutun cikin tsananin fargaba da tashin hankali,batare da 'bata lokaci ba ta ciro wayar dake soke a gefen siket dinta ta mika masa tana fesar da iska , ya amsa yana shan iska tare da ciza lip's dinsa na" "k'asa .""shiru tayi tana kallonsa tare da jin matsanancin tashin hankali da tsoron kar sakon yan'uwansa ya shigo adaidai lokacin gani tayi yana kokarin d'aura kanshi a saman cinyarta kamar ta janye k'afafunta sai dai tunawa da tayi a gidansa take da kuma sanin halinsa da tayi yasa ta hakura tayi zamanta a yadda take kar ta jawa kanta wata matsalar sai dai bakinta da zuciyarta basu yi shiru akan furta kalmar ""la ila a illa anta subuhanaka inni kuntu minal zalimi ba .""tana kallonsa kai tsaye what's app dinta ya shiga ya fara duba sakonnin mutane cike da fargaba ta cigaba da kallonsa dan dai ta san anan bazai ga komai ba haka ma message bazai ga komai ba dan bata barin sako a wayarta da zarar sako ya shigo ta karanta take" "gogewa tashin hankalinta a yanzu shine kar sakon 'yanuwasa ya shigo .""" bata san lokacin daya d'auka yana duba wayarta ba sai dai taji yana girgizata sannan tayi saurin dawowa "haiyacinta cikin tsoro taga yadda yake kallonta yace ""maryama me kike tunani haka ?.""" "Nan fa ta soma in ina jikinta har karkarwa yayi wajen cewa ""babu komai .""sake matsota yayi" "sosai fuskarsa a d'aure sosai sai dai ita tunin ta sunkuyar da kanta tana wasa da yatsun hannunta duk da tasan babu abinda ya gani a wayarta amman zuciyarta cike take fal da fargaban abinda zai biyo baya,har tsawon minti goma yana kallon face dinta sannan ya sake kira sunanta ""maryama d'ago ki kalleni ido cikin ido saboda maganar da zan miki babu wasa acikinta ""jin abinda ya fad'a yasa ta d'ago kanta" ahankali ta tsura masa shayayyun idanunta kamar zatayi kuka dan sosai zuciyarta ke bugawa da "matsanancin sauri ""a'a ya naga kamar kina son kiyi kuka ?""ta sake narke fuska ""karki sake kiyi min kuka anan ""ya k'arasa maganar cike da gargadi ,take ta soma kokarin maida hawayen dake kwance acikin" "kwarnin idanunta ""." """Maryama waye ni agareki ""?kai mai gidana ne a wajen aiki ""ta bashi amsa tana sake jin fad'a uwar" "gaba mai tsananin "".ban dashi fa ?kai mai sona ne .""da kyau da kika gane haka ya kamo hannu" "wanta duka cikin nashi ""ki saurareni sosai zanyi magana dake, ba zance wasa ko raha ko kuma tsorotaki" "zanyi ba amman ina son ki yarda a zuciyarki komai ya fito daga bakina to gasky ne .""ya d'an yi shiru kad'an yana kallonta ita kuma ta kawar da fuskarta gefe dan kallonsa ba k'aramin haddasa mata jin mummunar fad'uwar gaba yake ba ""amatsayina na wanda zan aureki da zuciyata d'aya ba zan ta'ba yarda na cutar dake ba saboda haka kema banason ki aureni dan cutar dani sannan karki d'auki maganata a matsayin cutar wa ko takurawa domin magana ce ta amfanin ni dake amman fa idan kina" "sona dan Allah ""." "Tai shiru zuciyarta na wani irin bugawa da sauri sauri ""kina son ki aureni dan kiyi rayuwar aure dani ta" "har abada ne ko kuma kina son ki aureni ne dan cima wani buri naki ?""yayi mata tambayr da batayi tsamaninta ba ,kwayar idanunshi na kanta kyam ko kiftasu bayayi yana nazarinta muryarta a sanyaye tace ""bangane abinda kake nufi da maga ...""yayi mata wani kallon da yasa tayi shiru dan dole ba dan ta shirya yin hakan ba ""idan har aurena zakiyi dan Allah to ina da sharid'd'ina guda uku da zan fad'a miki aciki zaki zabi biyu wanda yayi miki ""ya sake had'e fuska ""ina son idan kina da wani muradi ne aurena ki janye haka ki aure ni dan Allah ko kuma ki fasa aurena gabad'aya .""zance na fasa aurenka ma bai taso ba" "haka ma zance janye muradin aurenka bai taso ba .""tayi maganar acikin ranta .""" """Na baki minti talatin kiyi tunani kafin na fad'a miki sauran duk maganar da yake fuskarsa a d'aure take" """ni dai dan Allah ka cigaba da magana kawai dan hankalina ya fara tashi tayi maganar tana jin wani sabon tashin hankali na shigart ""dole hankalinki ya tashi yayi maganar a cikin ranshi amman a zahiri cewa yayi ""tunda na rigada na fad'a sai bayan minti talatin zan cigaba da magana sai kiyi hakuri har lokacin yayi ni yanzu yunwa nake ji abinci zanci .""ya mike tsaye ya barta nan zaune cikin jimami da zullumi mai tattare da tashin hankali da haushi da takaici duk sun taru sun rufeta alokci d'aya taji kamar ta shakesa ko ta rufesa da duka haka kawai tana zaman zamanta zai sake jefata cikin wani tashin" "hankali .""su kam wasu irin family's ne haka masu mugun hali ?""to kodai an halicci zuriarsu ne dan su jefa" "mutun cikin damuwa ?""daga shi har 'yan'uwansa da mahaifiyarsa duk halinsu d'aya mugaye ne masu" "muguwar zuciya.""" "har ya zauna akan tebirin cin abinci ya juyo ya kalleta bayan ya zauna ""Kayan abincin da kika sa a bayan" "mota nawa ne ko kuwa ?""ta d'auke kanta gefe batare data bashi amsa ba ai yasan nashi ne sarai da zai mata wata irin tambaya ,sosai kwalla ta cika idanunta"" ita kam gara duk su taru su kasheta ta huta" "da wannan duniyar dan sam ba Jin dadin zama acikin duniyr take ba bata an kara ba sai dai kawai ta ganshi a gabanta lokacin har kwallar idanunta sun zubo ""yanzu me ye abun kuka ""?shiru tayi kawai tana shesheka ya kai hannunsa zai share mata hawaye ta kawar da fuskarta gefe alamun bata so ""ki" "fahimceni ban kawo ki gidan nan dan na sakaki kuka ba ""." """Amman me ya kawo wad'an nan maganganun?""" """ai kasan dole maganar tasani kuka , ban San dalili da yasa baka son ganina cikin farinciki ""." """ni din ?!ta gyad'a masa kai alamun ""eh!""tana harararsa ""okay zamuyi mgana amamn kiyi min lamani" "inci abinci tun asuba dana yi training na sha ruwan zafi ban ci komai ba har yanzu kiyi min hakuri in samu na saka wani abu acikina sai mu cigaba da magana.""" Bata ce masa komai ba illa ta juyo ta kalli agaogon bangon parlour'n karfe tara saura minti shadaya """karki damu zamu gama komai zuwa karfe goma kilama ba zamu Kai ba,still dai shiru tayi masa dan ita tsoronsa ma take ji ""me yasa zai bincika mata wayarta?"" sannan me ya kawo batun idan tasan dan wani muradi ne zata auresa ta janye, ta aure sa dan Allah ko kuma ta fasa aurensa gabad'aya duk me ya kawo wad'an nan maganganun ?""idan dai abincin da kika dafo min ne a mota in sa a kawo min inci ?""ni kaje kaci abinci kuma ai kasan naka ne tunda Kai ne kace a dafa maka ?""k'aramin bakinta yabi da" kallon yadda take motsa shi ahankali kamar "bata so ,ko da yake da gani maganar ma a dole take yinta .""wani farin abu ya danna bayan kamar minti" "biyar akayi knocking ya tashi yaje ya bud'e kofa ,wani yaronsa ne tsaye cike da girmamawa "" ""umar kaje bayan motar dana shigo dashi yanzu ka d'auko min jakar abinci"" da sauri umar ya juya ya barshi tsaye a bakin kofa tsayuwar jiran dawowarsa bai jima ba ya sake dawowa cike da girmamawa ya mika masa ya amshi jakar abinci ya maida kofar ya rufe ya dawo ya zauna akan kujera ya d'aura jakar akan dining table" "yana dubanta .""" """dan Allah kayi sauri kaci muyi maganar da zamu yi dan dare ya fara bana son Ina yin dare a waje ""baki yi" "min yadda zanji dadin cin abinci bane ""." ya fad'a tare da mikewa ya karaso inda take zaune ya kamo hannunta tayi hanzarin zata fizge hannunta "yace ""stop maryama kinsan banason kina hanani ta'ba abinda ya kusan zama halal dina ""ai sai ka jira har lokacin yayi tukun bawai ka maidani kamar wata sakariya ba ""karki damu lokaci yayi ""a ranta tace ""idan wannan uwartaka ta bari ba .""wallahi na matsu naji na d'aura miki marata kiji...""ai tun kafin ya k'arasa maganar ta fixge hannunta tana hararrasa ya mike tsaye yana murmushin gefen baki ""matsoraciya" "kawai .""" "Wata hararar ta buga masa ""ki san ban ta'ba biyanki komai ba amman akan kallon nan naki mai sa" "ki kara min kyau karki sa a yanzu nace zan biya ""wata hararar ta sake masa "".okay in zo na" "biya kenan ?ya fad'a yana tahowa ai ko ta canza fuska zatai masa kukan shagwaba bai san sanda ya sake murmusawa ba ""I really like all you maryama ya fad'a yana kashe mata idonsa d'aya sannan ya" "koma ya zauna kamar yadda yayi d'azu .""" A daidai wannan lokacin da mr ata yake zaune yake cin lafiyayyen kuskus din da maryama ta dafa mashi "mami na can tare da yaranta suna tautaunawa akan waya ""inda aunty khadija tace ""mami ki barshi yayi auren sai ki kafa masa duk sharudd'anki idan kina dasu ""haka ne khadija maganarki tayi amman ni zan so mami tasa shi ya maida maryam ya had'esu duka ""inji cewar aunty shahida ""anya shahida kina ganin hakan zai yuwu kuwa ?""mami ta fad'a cike da zullumi ""zai yi mana a yadda ya matsu da yarinyar nan ai kina fad'a masa zai amince ""to kina ganin ita maryam zata yarda ta koma masa ne dan kwata kwata banga alamun zata koma ba ?""idan dai zan bar shi kawai zan barsa yayi aurensa shikenan yayi galaba akaina ""mami ta k'arasa maganar cike da rauni ""ai mami halin adamcy ne sai shi inda kika san ba mutun ba ""ki bar shi din yayi auren amman karki d'aga masa kafa idan ma da hali yarinyar ta tare agidanki duk abinda zaayi kina gani ""kuna ganin haka yayi ace ta tare a cikin gidan nan alhalin akwai tarin gijaje muna" "dasu ?""." """aunty khadija da aunty shahida har ma da auta suka ce ""haka ne kawai zai sa ki san halin da suke ciki" "akan zamansu dan kinsan yaran talakawan da shegen shige shige kar aje a mallake miki d'a abinda ya kamata ko auren zai yi yaje ya nemi yar gidan manyan mutane amman yaje zai kwaso mana jaraba.""sarai zabiba ta fahimcesu suna bawa mami shawarar ne dan su samu damar aiwatar da nufinsu akan yarinyar mutane .""" "mami tace ""to shikenan yanzu idan mun gama wayar nan zan kira maryam naji raayinta akan komawar" "ta ""mami da dai kin dakata da kiranta tukun har kuyi magana da shi yaya adamcy kuji me zai ce ,dan a so samuna ne a hakura da auren nan ,kowa yaje yayi rayuwarsa kamar hakan zai fi mana kwanciyar hankali kar a sake komawa gidan jiya ""haka ne zabiba kema kinzo da shawara mai kyau zan jirasa har sanda zai sake nemana da maganar dan bazan nemesa ba .""""wannan yayi daidai mami karki nemesa ki barshi idan ya gaji zai kawo kansa ne ""inji cewar zabiba daga nan ta masu sallama ta sauka ta barsu akan layi itama mami sallama tayi masu ta soma neman layin maryam dan taji lafiyar khaira kira d'aya tai mata ta d'aga tana gaisheta .""""maryam ya kuke ya khaira da fatan duk kuna lafiya ?""muna nan lafiya" "mami ga khaira nan yau ma akayi mata allurar immunization sai rigima take """ """Dole tayi rigima yana masu zafi idan anyi masu naga kin d'aura ta a status jiya ta kara girma ""wallahi" "mami nima girman khaira har mamaki yake bani sai kace yar four months haka ma dazu uncle mb da ya kira mu vedio call yace wai ta kara girma ""mami tai murmushi cike da jin dadi tace ""ayya muhd bello Ai kuwa ya kyauta may be daga nonnki ne dan wani lokacin idan nonon uwa yana da kyau zaki ga kafin wani lokaci ya kar'bi yaro sai kiga yaro yayi saurin girma""to ai mami kamar ma kar mu dawo abuja shikenan khaira ta daina karba nono Madara take sha batason shan nono wallahi,ikon Allah aiko bata biyo babanta ba ,adamcy ya shan nono sosai kuma yayi kulafucin nono dan har na yayesa baya bacci batare da hannunsa yana kan nono ba ,maryam tai shiru batare da tace komai ba ""Allah dai ya raya mana ita in sha allahu nima zan shigo abuja nazo na ganku ""to mami sai kinzo munyi kewarki sosai ""mami tai murmushi tace ""baku kai ni ba maryam tafiyarku tamkar kun tafi da komai nawa ne bana jin" "dadin zaman gidan nan in sha allahu zaku ganni nan kusa suka cigaba da hirarsu.""" bayan mr ata ya gama cin kuskus zama yayi kusa da maryama kamar d'azu sai dai yanzu lemun "gwangwani ne a hannunsa wanda itama tunin ya kawo mata nata gabanta sai dai ita kam ta kasa sha ""shawarar me kika yanke ?""ni bani da wata shawara data wuce aurenka zanyi dan...""sai kuma tayi shiru ta kasa k'arasa maganarta"" kalleni sosai ""ta d'aga kanta fuskarsa a d'aure kamar bashi ya gama murmushi ba ta kallesa kwarjinsa ya mamayeta sosai haka ma kyawunsa ya karu alokcin d'aya wanda yasa taji son shi ya sake dirar mata a zuciyarta tayi saurin kawar da kanta gefe tare da runtse" "idanunwanta tana sauke numfashi ahankali ""me kake son nayi maka adam ""?" """ban ta'ba jin wanda ya kira ainihin sunana naji sanyi araina ba sai ke maryama ki d'aure ki aureni" "saboda da Allah ta bud'e idanuwanta"" ai daman saboda Allah zan aureka ta bashi amsa cikin sanyi murya"" yayi gyaran murya tare da kawar da idanuwansa daga kallonta idan har na zayyano sharuddana" ya zama dole ki zaba biyu aciki Ina tabbatar miki babu fashi ko tausayawa akan kowani sharadi da zaki "zaba dole zaki amince tunda na fuskanci bazaki fad'a min gaskiyar da zuciyata take bukata ba """ "Gabad'aya kasa magana tayi ta bishi da kallon mamaki""sharadina na farko ""ki janye muradin aurena dan" "wata manufa ,sharadi na biyu idan na aureki ya zama dole a ranar zan kusanceki .""""ki zaba d'aya idan kuma bazaki zaba ba in fad'a miki d'ayan wanda ya zama dole shi ki zabeshi .""" """Wai duk me ya kawo wannan maganar ki zaba idan kinsan babu komai acikin zuciyarki ""daman ance" "maka zan aureka ne dan wata manufa ko me yasa duk kake irin wad'an nan maganganun?""amsa nake bukata kafin lokacin da sharadi na uku zai zo""zan aureka ne dan Allah sai dai batun kusanta wannan ne gaskiya ...""is okay na rigada na gane dan wata manufa kike son aurena ""ka shiga zuciyata kasan menene aciki ?""tayi maganar jikinta na rawa ""muje sharadin na qarshe,sharadi na karshe tunda baki zabi biyu" "acikin sharadina ba zan kashe mu nida ke acikin gidan nan .""" """Ban fahimci abinda kake nufi ba baki san mutuwa ba kenan ?""nasan mutuwa mana kashemu fa kake" "nufin zakayi ?""ashe zafin zuciyar ka har ta kai ka iya kisan kai ni dai gsky ban tashi mutuwa ba Ina son na cigaba da rayuwa tare da mahaifiyata ,kai idan ka gaji da duniyar zaka iya kashe kanka amamn bayan na fita a gidan nan ""ya isa ya isa !!""shikenan to ki bani kanki a yanzu na sanki ya mace shikenan zan samu natsuwar cewar ba aurena zakiyi da wata manufa ba ""gabanta ya fad'i hantar cikinta ya kad'a nan take taji jiri na dibarta ,da kyar ta samu taja baya ta mike tsaye tana tangadi da baya manufar hakan da tayi shine ta samu ta gudu .""ta dan kalli fuskarsa taga babu wani annuri akanta nan kuma dukkanin alamu sun nuna da gaske yake zai iya aikata abinda ya fad'a,take taji hankalinta ya sake tashi matuka yayinda gumi ya shiga tsatsafo mata ganin har ya cire rigar shan iskar dake sanye ajikinsa ya wurga a saman" "kujera shine abinda ya sake tsoratata ta juya a guje tana ihu azo aceceta .""" hankalinta bai sake tashi ba sai data karasa bakin kofa ta ta'ba tajita a kulle gam tayi tayi kofar ta bud'e taki bud'e wa tana cikin wannan halin na tashin hankali taji ya karaso gareta yana kokarin ta'bata tai saurin gocewa ta koma jikin window parlour'n amman babu motsin mutane sai data zagaye "parlour'n tass yana biye daita amman bata samu hanyar fita ba ""ki tsaya mana ki daina 'bata min loakci" "idan nayi bashi zai sa na fasa aurenki ba zan aureki ,kanta kawai take girgiza masa tana taresa da" "hannunta dan maganar ma taki fitowa daga bakinta hankalinta gabad'aya ya gama tashi kallo d'aya zaka mata ka fahimci bata cikin haiyacinta sauran kad'an ta bashi dariya dan bakaramin rikicewa tayi ba ,da" "gudu tabi wata doguwar hanya da tai tunanin zata fitar daita zuwa kofar waje.""" bashi da tabbacin kofar a rufe take aiko taga ya biyota a guje wata irin fixge yayi mata ya had'ata da "bango ,shi yayi daidai da fasa ihu da tayi wanda bai razana shi ba sai ita kanta datayi kayanta ta razana shi kuwa tsumammun idanunshi har sun canza kala ya matseta da bango yana sauke numfashi yana kokarin had'e bakinsu adaidai lokacin tasa iykar karfinta ta turesa sai dai ko gezo bai yi ba ji tayi ma kamar dutse ta ta'ba ,tana jinsa ya sake matseta ajikinsa ""kayi ..kayi hakuri dan giraman Allah karka sadu dani babu aure ,wallahi gara ka bari idan ka aureni kayi duk abinda kake so kayi dani ""okay yanzu acikin" "sharadin farko kin zabi d'aya kenan ?""tai saurin gyad'a masa kai tana haki .""" "Ya Kai hannunsa yana shafa fuskarta yana kallon face dinta data fara 'batawa da ruwan hawaye ""sauran" "sharadi d'aya ai daman biyu nace zaki zaba.""" "Shiru tayi tana son tuno d'ayan ""kar dai har kin manta ?""tai saurin gyad'a masa kai dariya ta bashi" "amman ya fiske ""na baki minti shabiyar ki tuna ""inna lillahi ""ta shiga furtawa tana maimaitawa yayinda shi kuma ya cigaba da shafa fuskarta can tace ""na tuna !""okay ina jinki zan aurena ba da wata manufa fa" """are you sure? ""tai saurin gyad'a masa kai" """kin ta'ba mafarkin mun kasance tare acikin gida d'aya kuma a waje d'aya muna rayuwa kamar haka" "kafin zuwan wannan lokacin ""?kanta ta girgiza masa da sauri ""karki min karya mana .""yayi mgnr muryarsa a kasalance yana zagaye pnky lip's dinta da d'an yatsansa ""nasan kina mafarkin haka dan a yadda nake kallon wad'an nan shayayyun idanun naki sun dade cikin nitson son adam "".ta sake girgiza masa kai alamun ""a'a!numfashi ya fixgo da karfi ya fitar ,kallon fuskarta yake cike da tsananin tausayawa tana da matukar rauni kuma daman yasan sai raunin ta ya jawo anyi mata illa kuma shine dalilin da yasa ya kasa gabatar daita ga yan'uwansa dan a yadda idanunsu ya rufe akan son wacan" "yarinyar sai sun nuna mata wariya abinda ya guda dai sai da ya faru shi .""" "Shida zuciyarsa ke cike da tsananin muradin kasancewa daita shine za'a kafa mata sharad'i akansa ,zai" "ga uban da ya isa ,zai ga ta yadda wannan sharadin zai yi aiki aiko mami ce tace kar ya kusance wallahi sai dai tayi hakuri bare wasu can ""maryama na sha mafarkin mun kasance tare acikin gida d'aya kuma a" "waje d'aya muna rayuwa kamar haka kafin zuwan wannan lokacin"" yayi maganar yana sakè had'e ta da" "faffadan k'irjinsa tare da sauke mata numfashinsa a wuyanta,jikinta ya sake d'aukar rawa sosai duk maganar da yake mata bata fahimta komai amman ta'ba mata jiki da yake ji take kamar tasa ihu ko ta bashi wani lafiyayyen mari saboda bakinciki,shi kuwa gabad'aya jinta a jikinsa ya sake rikita masa lissafi da kyar ta aro jarumta ta sanyawa jikinta sannan ta soma magana cikin bacin rai ""idan ka gama" "wulakantani ka sakar min jiki ka maidani gida dare nayi !""tayi maganr hawaye na zubo mata.""" shiru yayi yana shafa lip's dinta yana tunanin wani wulakanci yayi mata? jikinta kawai ya ta'ba kuma daman ya saba ta'bawa kuma bazai daina ta'bawa ba har zuwa sanda zata dawo karkashinsa yanzu ma "so yake ya d'an tsotsa bakinta dan yasan zai yi dadin sha ,dan haka ya sake matso da fuskarsa zai kamo lip's dinta ""ban san baka da mutunci ba sai yau ... """ """cak ya tsaya ya kasa aiwatar da abinda yayi niyya yana mata wani irin kallo ,ji yayi ma kamar maganar" "ba daga bakinta ta fito ba amman yasan ita tayi maganar yace ""ke ki kalleni da kyau waye bashi da mutunci ?""yayi maganar yana janye jikinsa daga nata dan yaji zafin kalmar ""." """waye da wuce Kai wallahi baka da mutunci ""ta samu karfin halin fad'a masa haka ne ganin sun samu" "tazara a tsakaninsu ""yanzu ni zaki fad'a wa wannan kalmar ?"" ba dole na fad'a maka ba tunda ka nuna min baka da mutu...""ai wani lafiyayyen mari ne ya ratsa mata kwakwalu warta abinda bata saba ji ba arayuwarta jinshi yau kuwa sai ya zame mata wani bakon alamari sai ya zamo duk ta rude ta rasa Ina ma zata saka kumatunta taji sanyi ai ko ta zame kasa ta durkushe , ta dinga shafa kumatunta kamar mai sabon ciwon hakori sai data d'auki minti biyar tana jinyar kumatunta na dama tare da idonta da d'an yatsantsa ya d'an shafa ,ahankali ta iya d'aga kanta sai dai ta hangosa zaune yana fuskantarta sanye da Kaya ajikinsa sa'banin d'azu ,ta girgiza kanta tana son tabbatar wa kanta da gaske abinda ya faru daita kenan ?"" ,kumatunta ta cigaba da shafawa dan har yanzu dai tana Jin zafin radadin zafin marin data" "sha .""to a yaushe ne har yaje ya canza Kaya bata sani ba ?""ina zaki sani kina cikin gigita .""zuciyarta ta" bata amsa da haka . mikewa yayi ya nufi kofar fita jiki a sanyaye ta mike ta isa gaban mirrow dake parlour'n ta duba fuskarta "a madubi ta ganta kalau babu abinda ya sameta sai dai gefen idanunta yayi ja sai lokacin taga d'an digon hawaye sun cika mata ido suna kokarin fito wa daga kwayar idanunta ahankali ta maida idanunta ta lumshe domin su karasa gangarowa taji sanyi aranta wata uwar ashar ta zuba masa wanda wallahi ta tafi karfin shekara goma batayi ashar ba dan ba dabiar ba ce sai bayan da tayi ta dawo tana nadama duk da ba agabansa tayi ba hawaye ta cigaba da zubarwa sannnan ta tabi yo bayansa tana gunji kuka tare da nadama me yasa zatai masa rashin kunya ?tamabayr da tayiwa kanta kenan ,sai ma tazo tana ganin" "laifinta da rashin kyautawarta ,a haraban gidan ta iske shi tsaye ya bud'e mata gaban mota yana jiranta" kanta a sunkuye ta shiga ta zauna ya maida kofar ya rufe mata ya zagaya ya shiga mazaunin direba ya "zauna ya fizge motar da gudu uka suka bar gidan .""" Mmn sudais MAR'ADAMS BOOK 4 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 3 "Zuciyarsa na matukar zafi yake murza stearing batare daya kalli inda take zaune ba, ahankali ta d an" "waigo inda yake zaune ta kallesa a tsanake fuskar nan tashi a had e tamkar zaki kwata kwata babu alamun annuri akanta numfashi ta janyo ta sauke da kyar zuciyarta cike da matsanancin tashin hankali,tana son ta bashi hakuri amman tana jin matukar tsoron abinda zai biyo baya dan fushinsa ba kyau shiyasa bata son wannan fushin nashi dan zuciyarta bazata iya d aukar fushinsa ba, kwananki baya da yayi fushi daita ta azbatu matuka. basu zame koina ba sai akan titin unguwarsu yayi parking batare" daya kashe motar ba alamun jira yake ta sauka ya k ara gaba. shiru tayi taki sauka tana kallonsa kamar zatayi kuka har acikin zuciyarta bata ji dadin rashin kunyar da "tayi masa ba ,a kalla sun d auki kusan minti shabiyar suna zaune shiru acikin mota sanyi ac motar na" ratsa masu sansar jikinsu yayinda kamshin turarensa wanda ya gauraye da sanyi dake ratsa cikin motar suka dinga bugar mata da zuciya . zaune kawai take acikin motar tana ko kuwa da numfashinta da zuciyarta tana tunanin hanyar mafi sauki "da zata bi wajen bashi hakuri kafin su rabu amman ta rasa, shi kuwa agogon motar ya duba a karo na kusan biyar tare da jan dogon tsaki bai san zaman me take masa acikin motar ba ,jarumtar ta aro ta sanyawa jikinta tare da kwantar da muryarta cike da girmamawa tace  yalla& . ai tun kafin ta kai k arshe" taji sautin muryarsa cikin tsananin fushi .  Get down ! . ya fad a atakaice zuciyarta cike da rud ani da tashin hankali ta kai hannunta ta bud e murfin motar ta fito "tana kallonsa shi kuwa ko kallonta bai yi ba gabansa yake kallo yana jiran ta k arasa sauka yaja motar, tana maida murfin motar ta rufe ya soma kokarin yin revise tare da jan motar wani suuuuu taji motar ta" d auki hanayr fita titi . "Ahankali ta tabi bayan motar da kallo har sai data daina ganinta, two second ta d auka tsaye tana kallon" "hanyar da ya bi da tsantsar tashin hankali akan fuskarta,sannan ta soma d aga kafafunta duk yadda taso ta d aure karta yi kuka amman sai da hawaye ya zubo mata saboda tasan me zai iya faruwa ,ita kad ai" tasan irin fushin da zai iya yi akan wannan matsalar . Jiki a matukar sanyaye ta shigo haraban gidansu idanuwanta akansu baba gali da aunty salma tsaye "adaidai kofarsu bata dai san tsayuwar me suke ba, duk da cikin duhu ne amman ta lura idanunsu na kanta . bangaren umma ta wuce kai tsaye ,ai suna ganin shigarta da sauri suka shiga haska haraban" gidan suna duba sawun takalman "ta,rigerigen kwasan k asar takun suke . " maryama ta iske umma a parlour daman tasan anan zata tarar daita zaman jiran shigowarta umma tace  aa maryama kin dawo yanzu nake shirin kiranki ashe kina kan hanya  ?ya adam din yake da fatan yana lafiya? gabanta ne ke fad u wa har lokacin tace  yana lafiya ! ta fad a tana cire hijab din dake sanye ajikinta waayrta ta ajiye a hannun kujera tana kallon wata yar qaramar akwati dake gefen umma yayinda idanun umma ke kanta tana kallonta har ta samu waje ta zauna tana kiran  sunan Allah  !sannan tace  umma wannan akwatin fa ? .  d azu bayan fitarki subai a ta aiko miki dashi  har ta dawo kenan ba gobe ko jibi ne dawowarta ba ? gashi nan dai ta dawo ikon Allah kamar jiya ne fa tayi tafiyar ? .  Ai kwanakin gudu suke da zarar dare yayi gari ya waye Allah dai yasa mu cika da imani  ameen!maryama ta fad a tana janyo akwatin tare da budewa tana duba kayan ciki dadduma sallah ta fito dasu guda uku sai Jallabiyiyo guda biyar masu shegn kyau d aya bayan d aya ta dinga nunawa umma . gasky maryama kayan sunyi kyau subai a tayi kokarin ko da yake ai komai tayi miki bata fad i ba kin cancanta Allah dai ya barku tare ya nuna mana aurenku . maryama ta amsa da ameen acikin ranta  .gabad aya sukai shiru har na tsawon minti goma kafin ahankali umma ta sake kallon maryama  .  Maryama wai me kuke ciki ne da adam ?maryama ta dafe kanta da hannunta d aya tace  wallahi umma ban San me ake ciki ba  ko dai akwai matsalar da kike boye min ne dan yanzu ma gabad aya na karanci yanayinki kamar ba lafiya ba ? karki boye min maryama  tabbas umma akwai matsala nayi ta kokarin na boye miki domin Ina ganin cewar matsalar zata zo karshe sai dai kwata kwata banga alamu hakan ba . matsala daga adam din ne ? umma ta tamabayeta cikin fad uwar gaba duk da bata da tabbas din daga garesa ne .  a a daga mahaifiyarsa ne gaskiya umma mahaifiyarsa bata kar beni a matsayin surukarta ba a ranar farko da mukaje  ahaf ai nace wallahi sai da nayi wannan tunanin araina. maryama ta dubeta tana sauke numfashi. mman ita kuwa meye illarki data ki karbarki ? umma tayi tamabayr tana duban maryama  ban da wata illa umma kuma bata da wata hujja da zata bayar akaina data wuce ni bazawara ce bazata yarda d anta ya auri bazawara ba  . ahankali maryama tayi wa umma bayanin komai d aya faru aranar da taje gidansu mr ata amamn sai ta "boye mata shirin yan uwansa, umma tayi murmushi tace  gaskiy bata da wata hujja ban da abunta ai addini bai hanamu auren bazawara ba amman wasu mutane har yanzu da sauran su . "  wallahi umma na gaji da rayuwar nan gabad aya rayuwata kullum cike take da kalubali  kiyi hakuri "maryama naji dadi da naji matslar da ake ciki sai mu sa rokon Allah shi aure irin haka a karshe alkhairi yake zama ,abinda nake so dake kiyi hakuri kiyi hakuri ki kara hakuri akan wanda kikeyi hakika dukkan wanda ubangiji yake so shi yake wa jarabawa Allah yayi miki jarabawa Allah ya baki ikon cinye jarabawa abinda zakiyi duk runtsi duk wahala ki taya adam yiwa mahaifiya rsa biyayya sannan ki fad a masa ya kyautata mata domin su rabu lafiya da mahaifiyarsa dan Allah madaukakin sarki yace (wakada rabbuka alla tahbudu illa iyahu abil walidaiya ihsan) iyaye guda biyu a kyautata masu ki tayasa yi mata biyayya" kinji maryama ta gyda mata kai kwalla na cika idanunta. " hakika maryama alamarin ki akwai tashin hankali,ina jin tausayinki fiyye da tsammaninki kice masa" shima yayi hakuri yayi juriya sannan ya kyautatawa mahaifiyarsa maryama bata san lokacin data kama kuka ba tana jin kmaar ta fad awa umma sauran matsalolin da take ciki amamn kukan da take yasa ta kasa magana . Kiyi hakuri maryama komai mai wucewa ne kuma zamu fad a wa Allah shi yace idan muna da wata bukata muzo garesa zai amsa mana .  umma addua nake amamn kamar ba addaur nake ba  ki cigaba maryama kuma karki gaji khairan sha Allahu tashi kije kiyi sallah ki zo kici abinci kinji babu abinda zai faru sai alkhairi ta mike da kyar tana goge hawayenta ta nufi d akinta umma ta tattara kayan data fito dasu daga cikin akwati ta maidasu ciki ta zuge akwatin ta ajiye tai shiru cike da jimami halin da suka sake tsintar kansu ciki ba maryama da matsalolin ke bibita ba ita kanta ta shiga damuwa matuka. wani abun bakinciki da haushi tana gama cire kayanta sai ga sakon yan uwansa suna sake tuna mata "kwanakin d aya saura aiko sai tasa wani sabon kuka tama rasa da me zataji da marin data sha koda ta ba mata jikin da danuwnasu yake ko kuma da fushin da yayi daita ? wurgi tayi da wayar ta shige bayi tana kuka ita kam gara su turu su kasheta , shirin nasu ma tana ganin kamar mr ata yasani dan maganganunsa na yau yayi Kama da yasan wani abu ko kuma yana zargin wani abu akanta ,ita dai Allah yasani bata son" ta tozartane wallahi data tona asirin komai amamn kima da mutuncinta dana iyayenta yafi komai a wajenta wanka tayi ta dauro alwala ta fito bayan ta kammala da abinda zatayi wondo da riga na bacci ta saka ta hau gado ta kwanta lamo tana sake karanta sakonsu tana tunanin kiran mr ata ta bashi hakuri. Bangaren mr ata kuwa har yaje gida abinda maryama tayi masa yanata damunsa mamakinta kawai yake "ta yadda har ta iya bud e baki ta kirashi da mara mutunci, ai duk son da yake mata baya jin zai d auki wannan rainin daga gareta kuma yaji dadin marin da yayi mata dan kwata kwata bai yi nadama ba kuma zai ganar daita kuskuren ta yadda bazata sake maimaita wa ba dan bai irin su ake wa rashin kunya akwana lafiya ba  amman ai kaine ka jawo tai maka rashin kunya dan ba halinta bane  zuciyarsa ta fad a masa haka tsaki yaja ya d auki kwalin sigari ya bud e ya zari kara d aya ya kai bakinsa ya kunna yana zuka ahankali yana cikin wannan halin sai ga kiran maryaama ya shigo wayarsa ya daga wayar ya manna a kunne yana zukar sigari batare daya duba mai kiran ba sallam muryar maryama yaji a kunnensa bai amsa" ba ya katse kiran ya ajiye wayar yana sake jan tsaki . bayan second biyu wani kiran ya sake shigo ya daga a fusace  me zaki ce ma mara mutunci? magiyar "yayi hakuri ta dinga masa acikin wayar sake ajiye wayar yayi batare da yace mata komai ba  .maryama ta kasa hakuri ta sake kiransa ai yana d aga kiran ya hau zuba masa matseefa muryarta a raunane tace  haba mana ka tsaya ka saurareni muyi magana nasan ban kyauta ba amman ni ya kamata na nuna fushina fiyye da yadda kake nuna naka amman ban yi ba ko kana tunanin kai kad ai kake da zuciya a k irjinka . bayan ka wulakantani kuma nazo Ina baka hakuri banda cutar daka so kayi min Allah bai baka sa a ka mayar dani mai ido d aya ba shine kuma zaka fini fushi akan laifin da Kai ne kayi .  .okay ko zaki rama marin da nayi miki ne ? saurin katse kiran tayi ta koma ta kwanta akan gado ta cigaba da kuka  wayar ya bi da kallo yana mamaki  shi zata kashewa waya ? ya fad a a fili yana jan tsaki  maryama kukan me zaki zauna kiyi?zuciyarta ta tamabyeta casbaha ta janyo ta fara ja tana karkafa zuciyarta  ya allah karka bari soyyyara bawan nan naka yayi galaba akaina kwata kwata bana son na cigaba da sonshi domin kuwa bazan iya jurar ganina cikin damuwa ta soyayya ba ,ya allah d an son nan da nake masa ma" ka cire min shi gabad aya na huta ta fad a ta zubar da hawaye. bayan wani lokaci bacci ya d auketa sai dai cike da shaukinsa. shi kuwa yana nan zaune har wani kiran ya "shigo wayarsa ya d aga a zuciye yana cewa  maryama zaki had u a mummunar bacin raina ,me kuma zaki fad a min? yayi maganar a tunaninsa itace sai dai jin muryar amar yasa ya dafe goshinsa yana furzar da iska mai zafi daga amar yayi shiru kafin daga baya suka gaisa yace  ita kuma maryamar me tayi maka" haka ? kaga malam kayi abinda yasa ka kira numfashi amar ya sauke yace  Ina son mu had u gobe mu "tautauna akan matsalar nan data kunno kai . okay zaka iya zuwa gobe karfe tara ka sameni a Delphi muyi abinda zamuyi dan zuwa goma akwai taron da zamuyi okay sai gobe zan zo akan lokaci ,sukai sallama yana ajiye waya kiran emran na shigowa kamar bazai d aga ba dan ya gaji sai kuma ya duba yaga" shi ne sai ya d aga yana cewa  emran ya akayi?  Wallahi lafiya daman na kira naji ya kukayi da yarinyar? da alamun abinda ka fad a gasky ne sai dai na duba gabad aya wayarta babu wata sheida data nuna haka kuma nayi mata duk dabara dan ta fad a min taki kasan yarinyar ce akwai tsoro da zurfin ciki amman zan bari ayi min binciken layinta da duk wasu call da message s din dake shiga da fita ta layinta  very good hakan yayi dan Allah yallabai idan an tashi hukunci acire matata dan wallahi bata da natsuwa akan matsalar nan ko baccin kirki batayi saboda tausayin yarinyar . Mr ata ya sauke numfashi yace  ai tayi kokari ma data fad a maka kaima ka kyauta thanks ya fad a tare da katse kiran ya bar emran rike da waya a hnnusa. Washegari maryama bata farka ba sai shida saura da carbi a hannunta tayi adduar tashi daga bacci ta "shige bayi ta fara da watsa ruwa ajikinta domin ta samu jikinta ya warware tayi alwala ta fito bayan tayi sallah tayi azkar ta sake komawa ta kwanta lamo tana tunanin rigimar mr ata bazata iya da wannan rigimar tashi ba ,bama zata sake kiransa ko nemnasa ba ta gaji, ahankali zuciyarta ta soma bata shawara maryama me zai hana duk gabad aya kiyi blooking dinsu daga shi har yan uwansa ki huta da balainsu  take kuwa ta amince da wannna shawarar to kuma ai mr ata kawai zata iya rufewa a kira ,ammn su sunfi mata sako akan kira. cike da fad uwar gaba tayi blooking dinsa a kira da kuma what s app tana" kallon sunansa dake rubuce. karfe tara daidai a gidan mr ata tayiwa amar bayan sun gaisa ya fara masa magana akan abinda ya "kawosa  ata ka rabu da maryama tunda har mami tace bata sonta . kallonsa kawai adamcy yayi tare da jan dogon ajiyar zuciya ya sauke yace ""amar wllh kayi masifar bani mamaki idan har na rabu da maryama" na kama wa?.  yau ace ba da wata manufa sweetheart take son hanani auren marayma ba zan iya cewa zan hakura daita amman wallahi wallahi ko dady ne zai dawo duniya yace kar na aureta sai na aureta. to ka aureta a boye kamar yadda muka tsara tun farko albashi daga baya sai kowa yasani  bazan iya ba ko da din ma "saboda maryama ne alokacin bata sona kuma batasan Ina sonta ba , a yanzu kuwa da nasan tana sona" "Ina sonta me zai sa nayi haka ?  kai matsalata da kai kenan idan ka nace akan abu, kai yanzu don Allah bazaka ™yale maryama ba sweetheart fa  ?amar yayi maganr cike da zolaya. adamcy dake shan coffe me bala'in zafi ya kalli amar cikin ido ya ce, ""ai tunda maryama ta zama gaskiya ta bayyana agareni na rantse da ubangijin daya halicceni ya busa min rai bazan barta akan cikar burin wasu ba sai mallaketa sai ta rayu cikin salama dani ,sai na tabbatar da cewa na bata dukkanin kulawa da farinciki ,ba kuma zan yarda a" keta alfarmarta ba kai baka masan halin da su khadija suka jefata ba.  kasan kwanaki baya kana uk anyi kidnapping dinta baka ga wahalar dana sha ba har nayi zargin "yarinyar nan sultana ashe Ashe yayan mami ne suka sace yarinyar nan  nan ya zayyowa amar komai aiko ya cika da mamaki yace  Kai ya akayi kasani  emran ne ya fad a shekaranjiya shima kuma zabiba ta fad a masa wai karya fad awa kowa amar ya girgiza Kai gasky basu kyauta ba Allah sarki maryama baiwar Allah amman kayi hakuri ka bar maganar yanzu tunda ka nace muje ka bawa mami hakuri da kanka nasan zata hakura mr ata yace  wallahi zasu gane basu da wayo idan na daga masu kafa Allah yayi min abinda ya ga dama ,could you imagine wai har da auta ? ai akan maryma kowa zai ga back to back zan" "bawa kowa size dinsa ,amar ya rike ha barsa yana kallon yadda mr ata yake motsa bakinsa . " "Ahankali amar yay ™asa da muryarshi cikin sigar rarrashi ya ce,""amma sai nake gani kamar zai fi kyau kayi" hakuri tunda Allah yasa kasan komai  gaba ma ta kaini dan ita ma maryama ta shirya min muguntar auren wani mummunar mutun adaidai lokacin suka saceta suka kafa mata sharadin ta aureni na wani laokci ta barni  .  kaga abinda suka yi ma kamar taimakonka suka yi ? sosai amamn kai kana tsammanin zan bar wani ya "aureta ne ? ai sai dai a mutu ,itama jiya daga na d an ta bata ta kirani da mara mutunci aiko na nuna mata inda rashin mutuncina ya kai . " amar ya ware ido yana kallonsa  ba dai wani abu kayi da yarinyar mutanen ? kai me zanyi daita ai ita din "nake so ba jikinta ba lafiyayyen mari nayi mata mai kyau dan tasan ba a min haka amar ya sake ware ido yana girgiza kai  don Allah adamcy kayi ha™uri ka dinga d agawa yarinyar nan kafa  kallon rainin hankali mr ata yabi amar dashi yana taSe baki tare da sake kai cup Win dake hannunsa baki ya ce,""ba zanyi hakan ba kai kasan halina bazan ta ba d aukar mata raini ba zanyi komai akanta amamn raini bazan d aga kafa ba ita fa bata saba da irin rayuwarka ba  kafi kowa sanin halina akanta kuma bazan canza ba a haka zata" saba i will never tolerate it . "Shiru amar yayi yana kallonsa cikin wani irin yanayi, haka kawai sai yake jin tausayin maryama yana" "huWar ko wani sashi na tsokar zuciyarsa ya rasa wani irin zuciya ce da adacmy itama kenan da yake mutuwar so bai d aga mata kafa bare wata can Jin shirun yayi yawa ne yasa adamcy ya Waga kai ya kalli amar ya ce,""yanzu menen next dan Ina da muradin na mallaki yarinyar nan bayyanarta ta haddasawa jikinta kullum samun fellings, wata irin sha awa nake fama daita fiyye da lokutan baya na . tashi zakayi muje mu samu mami ka bata hakuri kai ma bai kamata kayi fushi daita ba  wallahi banyi fushi daita ba tana raina ajiyar zuciya amar ya sauke sannan ya ce gsky kaje ka bata hakuri ka samu ka shawo kanta ta" huce ayi auren . "kallonsa mr ata yayi tare da ajiye cup Win dake hannunsa ya ce,""naje ko muje ai tare zamu kayi min" "rakiya murmushi amar yayi tareda mi™ewa yana kallon cikin ido mr ata ya ce,"" shikenan da daddare by 8pm zan kiraka sai muje ."" daga haka ya nufi ™ofar fita daga ™ayataccen parlour n yana jinjinawa ba™ar zuciya irinta adamcy . " "mikewa mr ata yayi tare da ya wuce bedroom Winshi, yana mai manna wayarsa a kunnensa daga yanda" "yake magana a wayar zaka fahimci waya ce me mahimmanci daga can Sangaren jami an da yake son yaje masa kamfanin mtn yace  yallabai in sha Allah zuwa gobe zan kammala maka komai  okay I will be expecting you ,bayan yay discounting din kiran yaji kamar ya kira maryama sai kuma ya ajiye wayar a gefan gadon ya shiga wanka . Ya jima yana watsa wa jikinsa ruwa ya fito d aure da dogon farin towel a ™ugunsa, faffaWan ™irjinsa wanda ya wadatu da kwantaccen gashi sunyi luf luf gwanin sha awa ko ina ajikinsa a murWe yake saboda tsananin jim din da yake hakan ne ma kullum yake kara zama kamar yaro d an shekara talati abunka da akwai kudi gashi kuma yana kula da jikinsa idan ba an fad a maka ba wallahi bazaka ce ya kai 43 ba ruwan dake Wigowa ta cikin sumar kansa ne ke ratsowa ta dokin wuyansa zuwa kwantaccen gashin ™irjinsa shiru yayi yana tafiya har ya karaso ya tsaya gaban mirrow ya d an bud e towal din dake d aure ajikinsa yana kallon halittar jikinsa babu wacce tazo ransa kamar maryama Ina ma ace yadda ya fito din nan tana kusa kuma a matsayin matarsa ai babu abinda zai hana bai yi" having sex daita ba sai dai yaje ya sake yin wani wanka . ahankali ya maida towel din ya d aura ya goge jikinsa sannan ya shirya cikin wani had a den yadi dark green mai matukar kyau da taushi a gaban rigar an rubuta  TAT  kasancewarsa fari Kayan ya kar bi jikinsa sosai ya d aura hula a kansa hular daya saka ta matukar taimakawa wajen fito da aihinin kyawunsa ya Wau tsadadden links ya saka a bakin hannun rigar sanyayyen turarensa red me sanyin ™amshi ya feshe jikinsa dashi ya sanya cover shoe mai shegen kyau sai faman kyalli yake sannan ya "kwashi wayoyinsa ya fito, kai tsaye ITG direbansa da masu tsaronsa suka nufa dashi inda zasu gabatar da" taro na manyan  yan kasuwa yana takun nan nasa cikin isa da takama yayinda masu d aukar hoto da "vedio suka shiga daukarsa har ya shiga cikin babban conference hall din da za a gabatar da taron ,hall din cika yake makil da manyan  yan kasuwa sai dai mafi yawansu turawa ne kowanne sanye yake da" hadadden suit da abun wuya wanda yake d auke da sunan mutun . mutanen da suka sanshi suna ganinsa sai su mike su bashi hannu domin sun gaishesa tare da girmamawa alhj abdulbasi executive director BUA group at the food and energy security yana ganinsa shima ya taso sanyen da manya kaya babbar riga da yar ciki farare sol mr ata ya k arasa suka mikawa juna hannu tare da rungume juna suka gaisa sannan ya k arasa waje na mussaman da aka tanada domin manyan baki ya zauna a kusa da wasu mutun hud u uku sanye da suit d aya sanye da manya Kaya .hall din yayi shiru alokcin da alhj abdulbasi ya soma bayani bayan ya gama gabad aya hall din ya d auki tafi raf raf raf!!! haka ma wani acikin manyan bakin ya mike ya amsa speaker ya soma magana bayan ya gama ne aka mikowa mr ata speaker daga zaune da yake ya soma magana tare da d aura kafarsa d aya akan d aya yana magana a natse tamkar baya son magana cikin tsadadden turancinsa yana bada misali da hannunsa . ya d auki lokaci yana bayani sannan ya ajiye spker a gefensa na gefensa ya d auka duk dai tautaunawa ce akan shaanin kasuwanci bayan awa biyu akayi hotuna in group sannan aka bawa yan jarida damar suyi masa tambayo da kyar ya zanta da mutun d aya ya soma haramar barin wajen alhj abdulbasi ya biyosa yana mika masa hannu tare suka jero hannunsu cikin juna har haraban wajen inda masu tsaronsa ke tsaye aka bud e masa murfin mota ya shiga ya zauna suka bar wajen cike da jiniya d aya daga cikin wayoyinsa ya lalubo ya soma neman layin maryama dan duk abinda yake tana makale aransa sai dai numberta bata shiga yayi shiru can ya shiga what s app yayi mata salam kusan minti biyu ya sake dubawa yaga bai yi mark biyu ba kuma babu hoton mahaifinta dake makale a dp hakan yasa ya fahimci tayi blooking dinsa ne ya cika da mamakinta wato itama fushi zatayi dashi alhalin shi ko saukowa bai yi ba take ya bada umarnin a wuce dashi unguwarsu yaji dalilin da yasa tayi blooking dinsa . Umma wacce ta tsinci kanta da matsanancin ciwon kai sakamakon matsalar data kunno masu ta Kira maryama wacce itama kanta ke ciwo tun safe dan marin da mr ata yayi mata ba iya idanunta ya ta ba ba har gefen kanta ya taba ta shigo da kyar umma tace  maryama duba kan table din can ko akwai sauran maganin ciwon kai nan ki miko min na sha kaina ciwo yake  sannu umma nima wallahi kaina ciwo yake ashsha maryama to duba sai mu sha ta fad a alokcin da maryama ta k arasa gaban table din ta tsaya tana duba maganin tace  umma babu amman bari naje ta siyo magani a kemis na dawo  da kyar umma tace  to maryama ! bayan ta fito daga kemis ne taga motocin mr ata a parke a gefen titi an bud e masa bayan mota yana kokarin fitowa sukai four eyes dashi ido cikin ido suke kallon juna sam batayi tunanin dawowarsa ayau ba da wani mugun sauri ta d auke idanunta ta nufi hanayr gida bayanta ya biyo. sai dai ya nemeta ya rasa da alamun wata hanyar tabi acikin kananun lungunan dake lugunsu sai dai ya cigaba da takowa a natse har ya k araso cikin haraban gidansu ya tsaya tare da tura hannunsa d aya cikin aljihunsa yayinda d ayan hannunsa ke rike da waya yana neman layin umma . Bayan ta bawa umma magani taji karar wayar umma ta d auki wayar tana dubawa babu suna kuma bata san number ba dan haka ta d aga tun daga d aga wayar ta gane mr ata ne cikin sanyayyiyar muryarsa mai cike da girmamawa yayi gaisuwa  umma barka da rana ? a tunaninsa umma ce shiru tayi tana sauke numfashi da karfi yace  okay kece kika d auki wayar to ki fito Ina cikin gidanku  ni yanzu Ina da abubuwan yi saboda haka ayi min hakuri zuwa wani lokaci fatan ka gane ? ta fad a tana kokarin ajiye wayar yace  karki ajiye wayar wallahi idan kika ki saurarata zan shigo kai tsaye goshinta ta dafe ita dai ta had u da gamonta babu yadda ta iya ta fito zuwa haraban gidansu a tsaye ta iskesa ya d aga kanshi sama yana kallon sararin samaniya har ta iso ta tsaya kusa dashi bai dawo da kanshi ba duk da sallamar datayi shiru tayi tana kallonsa shigrsa tai mata kyau matuka wato dai shi din gwanin iya ado ne duk Kayan daya saka sai ya kar bi jikinsa  ahankali ya dawo da kwayar idanunshi kanta ya sauka adaidai inda ya mareta wani iri yaji a gabad aya ilahirin jikinsa kusan minti goma yana kallon waje sosai yaji babu dadi aransa dan har jini ya d an kwanta acikin idon  banzo da niyyar baki hakuri ba ammna ganin idanunki haka yasa naji babu dadi acikin raina kiyi hakuri fatan zaki yafe min ?  Da kayi me kake bada hakuri ? ai ka tsaya kawai a raayinka na farko tunda bakayi niyyar bada hakuri ba  tana gama fad ar haka ta juya ta nufi bangaren umma tana ji yana kiranta amman tai masa banza sai dai tausayi da qaunarsa ya sake mamaye zuciyarta d akin umma ta koma tai mata sannu  yauwa maryama kin kuwa sha maganin ? dan nasanki da rashin son shan magani  ban sha ba amman zan sha  ayya maryama ciwo baya warkewa sai da shan magani ki d aure ki sha kinji  zan sha ne bari naje naci abinci sai nazo na sha . ta fad a haka ne dan umma ta barta . ta fito zuwa parlour n tana gama fitowa kawai ganin mutun tayi zaune sai da gabanta yayi wata irin mummunar fad uwa amman bata nuna ba balle ya gane taji fad uwar gaba akanshi  yallabai ya haka zaka shigo babu neman izini ? ban san abinda hakan yake nufi ba  ya bata amsa da haka yana furzar da iska  kaga yallabai ka tashi ka kama gabanka tunda kaga nayi blooking dinka ta koina ya kamata ka "fahimci na yanke duk wata halaka dake tsakaninmu,ni na kawo ka gidan nan nace zan aureka to na fasa"  kika kawo ni ko na kawo kaina ? duk wanda ka kace daidai ne a wajena dan bazan iya wannan auren ba tun kafin ayi an fara da mari Ina ga anyi aure sai dai duka ni maryama bana sonka na fasa auren  .  shi wancan alkawarin da kika d aukar masu fa ? na fasa ? ta fad a da karfi sai bayan data fad a ta fahimci kamar ta tafka kuskure a maganarta  okay that s god da kika fasa . ya fad a yana tsareta da tsumammun idanunshi kallonsa tayi a natse tana son tuna abinda ya fad a da amsar daaya bata . tana can dogon tunanin kawai taga mutun a gabanta da sauri taja baya zata gudu ya fixgota ya dawo daita gabansa ya tsareta da tsumammun idanunshi babu shiri ta sunkuyar da kanta  d ago ki kalleni maryama ki fad a min cewar kin daina son ni adam tariq abdullah . ta d ago ahankali suka had a ido ya lumshe mata tsumammun idanunshi wanda yasa taji duk gashin dake kwance ajikinta sai da suka mike tayi saurin sunkuyar da kanta  idan har da gaske kin daina sona ki tsaya zan miki wani abu wanda zai tabbatar min da lallai da gaske kin daina sona  meye shi ?ta tambaya a gigice  d ago ki kalleni sai naji dadin yi miki abinda zan tabbatar da gaskiyar maganrki in kuwa har na gane gaskiyar cewar kin daina sona zan barki har abada  go ahead?! ta fad a tana mai d ago da kyakkwar fuskarta me zata ga mr ata zaiyi sai gani tayi ya kamo kumatunta da hannunwasa duka ya had e bakinsu waje . Mmn sudais MAR'ADAMS BOOK 4 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 4 Wani irin kissing yake mata mai tsananin rikitarwa domin kuwa ya had'e lip's dinta da hakoranta waje "d'aya yana sarrafawa nan take maryama ta rud'e ta rikice da sauri ta kai hannuwanta duka kan nashi ta tattara iya karfinta ta kwace fuskarta da bakinta""sir kana da hankali kuwa ?""ta fad'a tana wani irin huci tamkar wacce tayi gudun tsere yayinda idanuwa nta suka cika da ruwan hawaye .""what !""?ya furta a d'an rikice fuskarsa d'auke da tsananin mamaki ""tare da girmamawa sir gsky baka da mutunci na sake maimaita abinda yasa ka kusan illata min ido ,""acikin gidanmu kuma acikin bangaren umma haka kawai ka biyoni har gida a parlour'n umma fa, kuma ma umma tana ciki babu mamaki ma ta ganmu ,imagine" "ace ta fito ta ganmu alokcin da kake kissing dina ?""." """wai ma ya ka d'aukeni?""koda nake bazawara ance maka ni irin wad'an nan zawaranwan ne masu zubar" "da mutuncin kansu ?""nasan kaina nasan mutuncin kaina, ba kuma zan biye maka da sunan zaka aureni na zubar da mutuncina ba ""sau nawa zan fad'a maka cewar banason hannun ka yana kaiwa jikina ?""aikin bazan kawai mutun sai jaraban son ta'ba jikin mutun.""ta k'arasa maganarta zuciyar na wani irin bugawa" "da k'arfin gaske sakamakon maganganun datai masa amfani dasu .""" "ahankali ya rage girman idanunshi yana kallonta cike da tsantsar mamaki ""wato dai wasa wasa itama" bata jin magana jiya jiya nan yayi mata hukunci akan wannan kalmar amman still gashi ta sake maimaitawa har ma tayi k'ari akan na jiya idan yaso yayi mata duk abinda zai mata gasky yayi saken daya bari maryama ta raina shi dayawa ji yayi kamar ya sake kara mata wasu maruka dan da alamun na jiya bai shigeta ba sai dai a yadda yake kallon gefen idanunta yana kara mata idanunta zai ta'bu idan ma bai tashi aiki ba .yalalbai ni banason haka dan Allah ka daina dan kana shiga rayuwata dan wlh ban saba da "irin wannan rayuwar ba .""" """shine dalilin da yasa zaki kirani da kalmar mahaukaci kuma mara mutunci ?"".yayi mata tamabayr yana" "tsareta da tsumammun idanunshi ""I'm very sorry sir amman dan Allah ka daina ta'ba min jiki banaso ""tayi maganar kmr zatai kuka .""ahankali ya gyad'a kanshi still idanunshi na kanta kafin d'aga baya wani kyakkwan murmushi ya bayyana akan kyakkwar fuskarsa nan take wani irin tsoro mai tsananin ya" "shigeta wanda yasa babu shiri ta juya zata shige ciki taji ya kira sunanta cikin wata irin murya.""" cak taja ta tsaya batare data juyo ba shima bai ce ta juyo ba yana tsaye yana kallon bayanta ita da kanta "ta juyo ta kallesa zuciyarta na wani irin bugawa da sauri sauri har lokacin fuskarsa na d'auke da murmushin data misalta shi dana mugunta ""dan Allah ne kad'ai yasan me zai aikata akanta bayan wannan murmushin ,dan wannan murmushin nashi gara ace had'e fuskarsa yayi zata fi fahimtar irin mummunar hukuncin da zai mata .""daga sunanta daya Kira bai sake cewa komai ba ya juya Cike da natsuwa yayi taku uku ya k'arasa inda kujeru suke ya zauna tare da d'aga kwayar idanunshi sama yana kallon celling parlour'n nasu."" wani iri taji a gabad'aya ilahirin jikinta,sosai taji babu dadi tare da rashin kyauta wa, kallonsa ta cigaba dayi yayinda son shi ya sake k'aruwa a zuciyarta haka ne ma yasa ta soma takowa zuwa inda yake zaune bata san sanda ta durkusa agabansa tace ""gani yallabai ""ta fad'a tare da" "tsura masa idanuwanta da gabad'aya suka canza ""yallabai ka kirani ""!" Shiru yayi yaki cewa komai illa ma gefen lip's dinsa na k'asa daya kamo yana cizawa ahankali "ahankali ,itama shiru tayi durkushe a gabansa jikinta na d'an karkarwa hakan ne ma yasa ta kamo yatsun hannunta ta fara murzasu kafin taji saukar hukuncinsa tafi second hamasin a gurin banda rawa babu abinda jikinta yake yi da kyar take iya lumshe idanunta zuciyarta na cigaba da bugawa babu abinda kwakwaluwarta ke hango mata atattare dashi sai tashin hankali tasan yadda yake ji aransa ,ta kuma san tunanin yadda zai yi daita yake ita dai Allah ya taimaketa kar ya ta'ba lafiyar jikinta dan har lokacin tana" "jin zugi a idanunta.""" "bayan kamar minti goma ya soma magana a natse ""me nayi miki maryama da yayi zafin haka wanda na" "cancanci ki dinga kirana da wad'an nan kalma ?""shiru tayi gabanta na wani irin fad'awa ""." """Maryama kina son na kafa miki mummunar tarihi kafin aurenmu ko ""!?da sauri ta girgiza masa" "kai""alamun a'a.""" """no !no !!"" ""da alamun kina bukatar na akafa miki mummunar tarihi da bazaki ta'ba manta" wa dashi ba har abada sannan idan kina son kanki da arkizi wannan kalmar ta zamo kalma ta k'arahe da zaki sake furtawa adam domin shi din mai mutunci ne kuma cikakken mai hankali ne idan kuma kikayi gardama to wallahi ki shirya wa kanki irin rayuwar da zakiyi dani dan wallahi bazan ta'ba d'aga miki kafa "ba ,zanyi komai dan naga kin canza daga yadda kike .""duk abinda nake miki Ina yi ne saboda kiji dadi.""" "tai saurin girgiza masa kai alamun bata so ""me kike son nayi yi miki mryama wanda zai sa kiji dadi" "arayuwarki bayan wannan ""ni dai ka daina ta'bani yallabai sannan ka daina sona kamar yadda na daina sonka shine kawai abinda zaka min naji dadi ba wai kayi ta ta'ba min jiki ba ""." tayi magana jikinta na sake d'aukar rawa a durkushen da take a gabansa gabad'aya fargaba da tsoronsa "sun taru sun mamayeta har sun mantar daita inda take .""" Yayi murmushin nan nasa mai rikita mata kwakwaluwa da lissafi sannan ya matso da fuskarsa daf da "nata ""kina son na daina sonki ?""" yayi mata tamabayr yana janye fuskarsa daya sunkuyo daita kusa da nata zuciyarta cike da matsanancin "tsoro ta gyad'a masa kai alamun ""eh!""to ai baki barni na k'arasa abinda zai tabbatar min da kin daina sona har a cikin zuciyarki ba bare nima na daina sonki ""." "shiru tayi yayinda idanunta suka sake cika da kwalla ""kina son kiyi kuka saboda ita zuciyar taki tasan" "karya kika mata dan tana tsananin son adam matukar so ""ko ina sonka yanzu bana sonka .""ta fad'a tana danne hawayenta domin zubarsu tamkar bashi wata dama ce ""." gara ta hakura dashi tunda ma ta fahimci ya gane shirin yanuwansa akansu ta saukakawa kanta ta "cigaba da rayuwarta cikin 'yanci da kwanciyar hankali amamn yaya zatayi da hotunsu dake hannunsu da kuma hukuncin da suka ce zasu d'auka akanta da yan'uwanta ?""" """Karki damu da wannan tunda ya rigada ya sani komai zai zo miki da sauki .""" """kika ce bakya sona ko kin daina sona ne ?yayi mata tamabayr yana mata wani irin shu'umin kallo wanda" "yasa hantar cikinta kadawa muryarta a sanyaye tace ""eh sai dai Ina maka so na addini namuslim ""A'a so na aure nake so ba na addinin muslimci ba, duk da dai nasan karya kikewa zuciyarki ""dan Allah yallabai" "ka bar wannan maganar dan gsky yanzu na daina sonka ""." shiru yayi yana kallon k'aramin bakinta da take motsawa kamar mai koyon magana wai ta daina son "mutun kamar shi ?""shi da mata dayawa suke kawowa rayuwarsa hari ko matsayin friendship ne yayi dasu amman yaki bada wannan damar saboda tsananin sonta da Allah ya jarabesa dashi.""" "bai san ya'akayi ya sake kai hannuwansa ya kamo fuskarta ya haWe da nashi ba .""tayi kokarin kwacewa" "ta kasa dole ta hakura ta tsaya a yadda yake so yana zukar numfashinta tana zukar nashi sannan ya fara magana a natse kamar mai koyon magana ""maryama kika ce me ?shiru tayi tana lumshe masa shayayyun idanunta dake kwance da hawaye "" kin daina sona ko ?sake lumshe masa ido tayi tana jin" "wani iri a gabad'aya ilahirin jikinta kamar ana jona mata shocking.""" "Muryarsa a kasalance yace "" maryama bani ni" "ne banda hankali ba kice baki da hankali .""" "ta ware idanunta sosai idanunsu ya tsarke cikin juna ,cikin idanunta yake kallo yana hango tarin kaunar" "da take masa ""duk yadda take son ta danne hawayenta sai da suka samu nasarar zubowa ,wani miskilin murmushi adamcy yayi wanda yake nuni da karfin ikon da yake dashi akanta ya janye jikinsa yace ""maryama kenan da kin daina asarar hawayenki a banza amamn kafin nan ki natsu sosai ki tmby kwakwaluwarki da zuciyarki zasu fad'a miki matsayin adam arayuwarki ,wallahi maryama babu wanda zai kalleki a yadda kike durkushe a gabana yace bai fahimci irin zallar son da kike min ba .""cikin kuka ta hararesa yace ""you see wallahi yanzu na kara tabbatar da kina son adam tariq Abdullah dan wannan kallon sai wanda ake tsananin so akewa shi ""inna lillahi !""ta furta a fili tana kai hannunwanta ta dafe" "goshinta.""" "Ahankali ya cigaba da magana ""zuwa anjima zanje wajen sweetheart in sha allahu idan komai ya daidai a" "goben nan ma zaki iya tashi daga matsayin bazawara zuwa cikakkiyar matar aure ""yallabai da dai an bar maganar auren nan please tunda mahaifiyarka bata so,ka guji yin duk abinda iyaye basa so, su iyaye suna da darajar da zasu ce ka bar abu ka barshi duk kuwa da tsananin son da kake wa abu haka zalika idan sunce kayi abu to ka hanzarta yinsa domin kuwa anan duniya kad'ai muke da damar kyautata masu domin mu samu aljanna barin ma Kai da kake matsayin namiji wanda Allah yace aljanarku tana tafin kafafun iyayenku tai shiru tana dubansa ganin kamar maganarta ta shigesa yasa ta cigaba ""dan Allah kabi" "umarninta dan...""" """ babu ruwanki matsalata ce damuwata ce kuma ni nasan yadda zanyi da rayuwata ."".yayi saurin dakatar" "daita .""" "Shiru tayi na minti goma tana tunanin tauri kai irin nasa ahankali ta motsa bakinta ""sir me yasa kake da" "taurin kai ?""walllahi kanka kamar dutse yake ""ya d'age mata girarsa d'aya ""ga wani abu wai shi zafin zuciya ga rashin tausayi , idanunshi ya zuba mata yana kallonta a ranshi yace "" yarinya har yanzu baki ga komai akan taurin kaina ba ko rashin tausayi ba sai ranar da kika shigo hannuna a matsayin mata bana jin zan daga miki kafa ""amm.."" dan Allah sir Ina son nayi wata magana ""sai daya lasa lip's dinsa na kasa sannan ya bata dama ""kayi hakuri akan cin amanar da nayi maka duk da dai kayita kokarin na fad'a maka" "amman na kasa sai dai zuwa yanzu zuciyata ta fahimci kasan halin da'ake ciki""." """ wace magana kenan ""?ya tambayeta yana sake tsareta da idanunshi tayi shiru tana kallonsa cikin wani" "irin yanayi ""tamabayrki nake wacce magana kenan""?still dai shiru tayi tare da sunkuyar da kanta k'asa ""ki d'ago ki kalleni maryama "" kasa d'agowa tayi saboda idanunshi dake yawo a sansar jikinta ""dake nake magana fa ?"" ""amm d'azu kamar naji kayi wata magana ni kuma sai baka am...""sai kuma ta tsinci kanta da yin shiru tare d'ago kanta har lokacin idanun shi na kanta ita yake kallo yana murmushi with" "unreadable expression akan fuskashi .""" """Ina jinki sai kika bani amsa dame ?""cike da fad'uwar gaba tace d'azu kamar naji kace""alkawarin da kika" "d'aukar masu fa ?""ni na fad'a haka ?""kuma a yaushe kenan ?""gyada masa kanta tayi tana kallonsa jikinta na d'an rawa tace ""d'azu muna magana da kai ""ya langwabar kai gefe kamar abun tausayi yace ""baki ji daidai ba amamn dai idan ma kina cin amanata ne kiyi duk abinda kike so bazan hanaki" "ba amman kisani duk abinda zakiyi Allah yana kallonki sai dai daga yanzu zan nuna miki Ina da karfin Iko da kuma mutanen da zasu dinga kula da duk wani takun da zakiyi Kama daga tsayuwa da wani bare har ya tsaya kusa dake duk zan sani ya fad'a yana kamo hannuwanta cikin nashi yana kallonta bayan matsayinki acikin zuciyata kina bani tausayi ya fad'a yana murza hannuwanta dake cikin nashi tayi saurin zare hannuwanta daga nasa tana yarfawa kamar wanda shocking ya Kama saboda wani blood rush da taji ya fito daga cikin hannunsa ya shiga nata cikin seconds ya zagaye duk ilahirin jikinta cikin tsarke war mury tace ""bazaka ta'ba canzawa ba ""kin ta'ba ganin mai hali ya canza halinsa kad'an ma kika gani ki jira shigowarki hannuna ni zan wuce na bar mutane suna jira amman may be gobe zan dawo ka dai ji tsoron" "Allah ka daina wahalar da mutane suna jiranka dan kaga kana da kudi .""" """Aikuwa ni a ganina Ina kulawa dasu daidai gwargwado bakiga sometimes ni kad'ai nake zuwa abuna ba" "amamn dai duk da haka zan kara kiyayyewa tunda uwar gidana tayi magana ta d'an yi murmushi tana cewa uwargidanka tana gida tana jiranka dan wani lokaci kana manta kanka ""duk abinda nake yi akan daidai nake yi ""shikenan sai anjima bari naje nasan umma tana can tana jiran shigowata Allah yasa ma tayi bacci dan shine samun natsuwata na cewar bata ga komai ba ""wani shuumin kallo yayi mata ""bazaki bawa umma shawara ku tare a gidanku ba ?""ta yatsuna fuska alamun a'a ""ai daman nasan duk kece matsalar rashin tarewarsu ""?ko d'aya ni babu ruwana ""ganin bashi da niyyar tafiya yasa tayi masa sallma" "dole ya wuce ta shige d'akin umma aiko ta iske ta idanunta biyu .""" "ta zauna jiki a sanyaye zaman jiran tsamanin zata jeho mata tambaya,umma ta kalleta tace ""Ina" "kikaje ne?bata son tayi mata karya dan bata sani ba ko ta fito ta gansu ko kuma ta jiyo maganarsu da mr ata ,dan haka tace mata ""mr ata ne yazo umma tace tun yaushe dan kin dade da barin d'akin nan ?eh ya d'an jima da zuwa amman yanzu ya wuce yama ce zai zai je suyi magana da mahaifiyarsa zuwa gobe zai dawo ""to Allah yasa muji alkhairi ,maryama ki rike mutuncinki karki sake ki bari so ya yaudareki duk da gabad'ayanku Ina maku kyakkwan zato amamn dai ki sake rike mutuncinki ""tana gama fad'ar haka ta mike ta nufi bayinta itama haka ta mike jikinta a sanyaye tana tunnain maganar umma ruwa baya tsami banza ko dai umma taga wani abu ne ""?inna lillahi ta fad'a cikin tsananin damuwa tare da shigewa nata" "d'akin.""" ******** karfe tara daidai a gidan mami tayi ma mr ata da amar adaidai lokacin mami na zaune a babban "parlour'nta tana vedio call dasu khaira kawai taga shigowarsu bakinsu d'auke da sallama ""assalamu alaikum.""a hankali mami ta buWe idanuna sosai akansu tana jin wani sanyin dadi na ratsata alokacin da idanunwanta sukai tozali da adamcy nta sanye cikin wasu hadaddun kanana Kaya Wando da riga ash colour kanshi rufe da facing cap nan take parlour'n ya sauya da kamshin turarensu ta amsa da"" walaikumssalam tare da d'auke kanta dan kar ya gane tayi farinciki da ganinsa, amar ya gaishesa cike da girmamawa ta amsa masa fuskarta babu yabo babu fallasa sannan ya samu waje ya zauna shi kuwa mr ata kujerar da take zaune ya nufa ya zauna a kusa daita yana kamota hannuwanta cikin nashi tana kokarin zare hannunta ya ake riko hannun yana cewa ""I'm very sorry sweetheart I don't mean to hurt you my world best nayi nadama abinda nayi kiyi hakuri ki yafe ma adamcynki""shiru mami tayi tana cigaba da kallon fuskar khaira ta cikin wayar inda adamcy ya kar'bi wayar hannunta bata hanashi ba fuskar khaira yayi tozali daita tana murmushi ""yaushe rabon ya ganta bama zai iya tunawa ba haka nan yaji wani sanyi ya ratsashi ya kalli mami ""sweetheart khaira ce haka ?""ta gyda masa kai kawai ""gsky ta" "girma ""ya fad'a yana kashe wayar ya ajiye a gafenta ""." Ya zaka kashe min waya bayan wayar nan tafi min ganinka mahimmanci murmushi mr ata yayi yace """haba dai sweetheart saboda ni fa kike son khaira ""waye kai a wajenta da zan sota saboda kai?""kasani ba dan kai nake sonta ba maryam jinina ce kuma kasan ko wani ta haifawa diya dole zan sota Ina son khaira ne saboda diyar maryam ce yace ""shikenan naji Sweetheart mu bar wannan maganar muyi maganar data kawo ni ""ai dole kace abari tunda ba imani dake kai ba sai da yayi daya sanin kar'ba wayar da yayi ""ina jinka Allah yasa maganar data kawoka ba shirme bace ?""ta fad'a tana karkada kafa ya numfasa yace ""nazo ne na baki hakuri akan abinda ya faru kiyi hakuri ki yafe min kiyi min lamani na auri maryama""ya fad'a tare da yin shiru yana jiran yaji me zata ce masa ""sai dai har tsawon minti goma bata ce komai ba ya kalli amar yayi masa alamar ya sake bata hakuri ""sweetheart dan Allah kiyi hakuri ki duba lamarina" """na duba lamarinka akan yarinyar daka nuna tafini daraja ""." """haba sweetheart me yasa zaki fad'a haka kema kinsan babu wata mace da zata kai darajarki ?""" "matsayinki dabam nata dabam"" banga alamun haka ba tunda har zaka iya kaurace min amman ita kana zuwa wjenta kuyi iskancin da kuka ga dama ai d'auka zaka aureta ne a boye batare da izinina ba wallahi da kayi dana sanin cewar ni uwar aka ce ""ta fad'a tana zare hannunta dake cikin nashi .""shiru yayi yana kallonta inda amar yayi gyaran murya ya soma magana ""mami kiyi hakuri dan Allah adamcy bazai ta'ba auren yarinyar nan ba muddin bada izininki ba kuma kinsan da zai aikata hakan da yayi amman tsananin son da yake miki ya kasa samun sukuni kuma ya kasa biye wa zuciyarsa bare ya aureta a boye ,shiyasa ma yace na rakosa ya baki hakuri ki lamince masa,a yadda yayi nadama ko cewa kikayi ya hakura daita ina mai tabbatar miki zai hakura daita domin farinciki ""haka yace maka zai iya hakura daita ?""mami ta tambayesa tana kallonsa zaune shiru yayi ya kasa bata amsa ""nifa na haifa adamcy kuma duk duniya nafi kowa sanin halinsa zan amince yayi auren ne tare da sharadi idan har ya amince yaje yayi Allah ya" "bada sa'a ""." """Sharadi kuma sweetheart ?""ya fad'a tare da sake kamo hannunta ""eh sharadi kafin kayi auren nan idan" "ka amince na fad'a kaje kayi aurenka idan kuma baka amince ba shima kaje kayi aurenka sai dai babu hannuna kuma babu ni babu kai har abada ,kallonta ya cigaba da yi zuciyarsa na wani irin tsalle hakan nan yaji sharadin mmai masu wuyar aiwatar wa ne agaresa amamn dai zai bita ahankali yaji sharadin nata Allah dai yasa masu sausauci ne ""muryarsa a kasalance yace ""Ina jinki sweetheart ki fad'a min ni" "mai biyayya ne agareki ""wacce ni agareka da matsayina ""?ke mahifiyata ce kuma duniyata ba kuma zan" "iya fadar matsayinki a zuciyata ba dan duk yadda zan fad'a kin wuce haka acikin zuciyata ""da kyau da" "kasan haka ,sharadina guda uku ne da zan fad'a maka kuma acikisu sai kayi duka idan kaga zaka iya to""." ta fad'a tana sake had'e fuska shiru yayi yana kallonta yana Jin zallar damuwa Allah yasa babu sharadin "maida wannan duwaf din yarinyar cikin rayuwarsa ""a matsayina na mahaifiyar Ina son ka kar'bi khaira har acikin zuciyaka ka janye kalmar ba yarka bace ""sweetheart wannan ai tun tuni na kar'bi khairat Allah shine sheida ta tunda na d'aura kwayar idanuna akanta na tabbatar da jini ce ban kuma isa nayi wa Allah" "wayo ba .""" Wani sanyayyayen ajiyar zuciya mami ta sauke tana godewa Allah sannan ta cigaba da magana "sharadi na biyu ""idan ka auri ita wannan yar gwal din da kake so a gidan nan zaku zauna ""gidan nan kuma !?""ya furta hakan a fili ko bazakayi ba ne ?""ya kalli amar inda ya gyad'a masa kai alamun ya amince ""numfashi ya sauke yace ""shikenan sweetheart wannan ai ba wata matsalar bace.""tayi shiru tana tunanin sharadinta na uku wanda itama sai da taji bugun zuciyarta a fili ""sharadi na uku Ina son ka maida maryam kafin ka auri wancan yarinya"". da wani irin sauri yace""sweetheart wace maryam kuma ?""wace maryam ka sani ?""maryam dai tawa wacce ta haifa maka diya ita nake nufi nan take kansa yayi wani irin mugun sara ya ajiye wayar hannunsa akan a gefensa tare da cire hullar kanshi ya ajiye yasa" hannuwansa gabadaya ya dafe kanshi dashi yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa bashi ba hatta amar ya shiga damuwa sai "dai maganarsu ce bai isa ya saka bakinsa ba muddin ba izini aka bashi ba .""" "bayan kmr second biyu ya d'ago yana duban mami kmr zai yi kuka yace ""why sweetheart ""?ban maka" dole ba idan kana bukatar aurenka ga abinda nake so sharadina guda uku kuma dole ayi min su "a qalla ya kusan minti talatin zaune cikin tashin hankali yana girgiza kafafunshi batare da yayi magana ba yana tunanin sabon tashin hankalin da mahaifiyarsa take son kunno masa jikinsa sai tsatsafo da zufa yake ahankali nasihar maryama ta dinga masa yawo acikin brain dinsa""su iyaye suna da darajar da zasu ce ka bar abu ka barshi duk kuwa da tsananin son da kake wa abu ,haka zalika idan sunce kayi abu to ka hanzarta yinsa duk kinka da abu domin kuwa da zarar sun mutu shikenan anan duniya kad'ai muke da damar kyautata masu domin mu samu aljanna barin ma Kai da kake matsayin namiji wanda Allah yace aljanarku tana tafin kafafun iyayenku ""mami tai shiru tana dubansa ganin kamar maganarta ta" "shigesa sai dai zuciyarta rawa take kar yace mata bazai yi ba .""" ya d'ago Idanunshi ya dubi agogon dake manne a bangon parlour'n yaga goma da wasu 'yan mintina "sun wuce da kamar yace mata bai amince ba da sharadinta na uku ba amman hakan nan maganar maryama taki barin zuciya da kwakwaluwarsa ta huta kuma tabbas yasan gaskiya ta fad'a masa duk da alokcin ya dakatar daita da Zara mami ta bar duniya duk son da yake mata shikenan kuma duk yadda yake son ya kyautata mata babu halin yin haka gara ya kyautata mata tun tana raye sai dai abinda take so din ne yana da daci a zuciyarsa ahankali ya motsa lips dinsa yace ""shikenan sweetheart na amince .""a natse ta kallesa tana jin wani irin sanyi zuciyarta ""ba wai ka kar'beta da wata manufa acikin zuciyarka" "ba ?""ko d'aya sweetheart zanyi komai matukar zai faranta ranki .""" ai nan da nan mami ta saki fuska ta soma saka masa albarka ta kalli inda amar yake yana murmushi """amar kaji abinda adamcy ya fad'a ka zama sheida babu wulakacin babu tozarci dan bazan d'auki cin" "kashin da yayi mata a baya ba dan ko yanzu hukuncina ne ita kanta maryam batasan da zaman maganar ba amman tunda ya amince da umarnina zan fad'a mata kuma nasan maryam bazata bani kunya ba "".""" """Allah ya basu zaman lafiya ""inji cewar amar wani kallo adamcy yayiwa amar mai had'e da harara mami" "tace bangane wannan kallon da kake masa ba ?nifa banyi maka dole ba abu kake so nima kuma nace ga abinda nake so ""sweet heart abar maganar dan Allah tunda dai na amince kiyi ma babà babba magana suje gobe gidansu maryama ayi abinda zaayi idan ma ta kama a d'auran ayi ""gobe goben nan kake" "nufi ?""ya gyad'a mata kai dan gabad'aya bai son dogon magana ""ba dai gobe nan ba sai dai lahadi ta" "sama , idan mun gama magana da maryam ta amince sai maida aurenku wannan lahadin" """inna lillahi mami dai ta rantse sai taga karshen sa, shi sharadinta na maida maryam kwata kwata bai" "masa dadi ba, Allah yasani mami ta sake shiga rayuwarsa dan bai ji aransa ko darajar diyar da mrym ta haifa masa zata ci a wajensa kamar dole sai tayu dashi shifa wannan nacin yana cikin abinda yasa sam baya jinta aransa dan arayuwarsa ya tsani naci bare ga mace""mikewa yayi jiki a sanyaye yace ""ni zan wuce !""ya nufi hanyar fita ammar ma ya mike tare da rusunawa yayi mata sallama mami tace ""Allah ya" "bamu alkhairi.""" Suna fita mami ta had'a yaranta akan waya ta sheida masu yadda sukai dashi babu wanda bai jinjinawa "mami ba acikinsu domin a ganinsu tayi kokarin wajen bashi sharadin ""yanzu sauran maryam in sha allahu a daren zan kirata amman kafin na kirata ku fara kiranta kusan halinta itama wani lokacin akwai taurin Kai zata iya cewa a'a ni kuma ba dan wani abu ne nake son ta koma d'akinta ba dan khaira ne banason ta girma a wani waje dabam batare da babanta ba kuma Ina ji ajikina wata rana adamcy zai duba lamarin maryam kodan darajan khaira kowa ya fad'a albarkacin bakinsa amamn banda zabiba wacce tace Allah" "yasa hakan shine mafi alkhairi .""" "Mr ata kuwa zaune kawai yake cikin motar zuciyarsa cike da bakinciki ,yana faman hada numfashi ya" "kasa cewa ""uhm bare uhmmmm amar ya gaji da shirunsa yace ""dan Allah ka kwantar da hankakinka ka rage sanyawa ranka damuwa akan wannan yarinyar kalli yadda duk kabi ka dawo cikin kankanin lokaci mr ata ya waigo da kyar yabi shi da kallo sannan ya sauke wani zazzafan huci Idanunshi sun kada sunyi jawur jiyoyin kanshi sun tashi sunyi rudu rudu ""amar taya kake exepecting zan iya kwantar da hankalina yau ace ko siyoni sweetheart tayi ya kamata ta bani yancina na sha iska ,yarinyar nan Allah yasani ko nayi rayuwa daita bazan iya mata adalci ba kuma Ina jin tsoron Allah ya kamani ""ya karasa maganar yana jan tsaki ""kai wannan maryam din na saka mu cikin bala'in ""kamar dole ""! ""amar nace banaso abarni mana akaiwa wani yayi magana a hargitse suna isa gidansa tamkar wani zararrre ya fito daga cikin" "motar yana cewa ""Allah ya tsinewa yayan mami gabad'aya domin duk abinda mami zatayi da shawararsu ne sune sila koma ,hannuwansa duka ya kai ya rufe idanunsa dashi ""ya Allah karkasa yarinyar nan ta amince da dawowarta gareni Allah ka min rai ka taimakeni kar ta dawo rayuwata dan" "wallahi bazan iya adakci a tsakaninsu da maryama ba .""" Mmn sudais MAR'ADAMS BOOK 4 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 5 "Adamcy yayi shiru zaune bayan ya gama waya da umma,wani irin sanyi ke ratsa ilahirin jikinsa yanzu" "hankalinsa ya kanta sosai maryam bazata dawo rayuwarsa ba ga kuma maryamarsa zai mallaka tsadadden murmushin nan nasa ya bayyana akan fuskarsa yana cewa ""maryama kin kusa zama tawa ta har abada""cike da shaukinta ya kamo lip's dinsa na k'asa yana cizawa ahankali ahankali yana jin nishad'i mara misaltuwa yana shigarsa ,wayarsa dake ajiye a gefensa ta fara ringing ya d'an waigo a natse yana kallon screen din wayar sunan wanda ya gani yasa ya d'aga yana ""cewa ""hello baba !""daga can bangaren" "baba babban yace ""adam ya kake ""Alhamdulillah baba barka da dare?""barka d'an mamansa.""" "Adamcy yayi murmushi jin abind ya fad'a yana sosa keya ""naji dadi kwarai da ka natsu ka shawo kan" "mahaifiyarka akan maganar aurenka ya kamata ka canza rayuwarka,rayuwar da zakayi yanzu ta samu canji kabi mahaifiyarka ahankali ku rabu lafiya domin daga lokacin dakayi rakiya aka binneta daga wannan lokacin rayuwarka ta da data yanzu ta samu canji na zahiri dana boye daga wannan lokacin zaka shiga cikin wata sabuwar rayuwar da zai zamo baka da karfi komai ,kuma komai zai iya faruwa da Kai bare Kai da kake tsananin son mahaifiyarka karka d'auka wasa duk wanda ya rasa mahaifiya kamar ya rasa duk wani jin dadin duniy ne domin kuwa ka rasa halittar da take son taga rayuwarka ta samu" "cigaba ,kuma ka rasa wacce zata dinga maka adduoin nasara a duk inda take a zaune ko kwance cikin sallah akoyaushe tana cikin adduar yadda saka samu nasara ne dan haka kabi mahaifiyarka sosai kayi" "mata duk abinda kasan zatai farinciki ""Ina maka fatan alkhairi ""." """na gode sosai in sha allahu zan cigaba akan yadda nake mata masha Allah daman Ina son naji a wani" "estate ko a wani guri zamu had'u da su iyayen yarinyar dan na Kira Zulai tace bata san a ina iyayen yarinyar suke ba, shine nace bari na kiraka naji dan in sha allahu gobe nake son mu tsara yadda zuwan namu zai kasance ""?adamcy yayi shiru yana tunanin yadda zai kwatatan masu unguwarsu maryama shiyasa yaso su tare a gidan daya basu bai yana kyankyamin gidansu bane a'a saboda irin haka ne yana son ko sun fahimci diyar talakawa ce amman suga girmasu shiyasa yake son yaje yaga umma a gobe duk dai yasan lokaci ya kure masu amman dai zai san abun yi ""hello kana layi kuwa adamcy ya sauke wani naunauyen numfashi sannan ya soma masa bayanin a unguwar da maryama take ""yarinyar yar agage ce bayan ya gama masa bayani yace zai tura masa number wanda zasu kira idan sunje ""baba babba yace ""to shikenan Allah yasa albarka bari na kira babanka prof lawan shaaibu ayi tafiyar dashi ko hakan bai yi ba ?""yayi sosai na kuma gode sosai nima nayi tunanin haka Allah yasa yana k'asar ""yana nan dan" "shekaranjiya mun had'u dashi a d'aurin auren diyar senater barau sukai sallam.""" Bayan da adamcy ya gama magana tsayawa yayi cak dafe da goshinsa yana furzar huci amar ya matso ya "tsaya kusa dashi yana dubansa cikin tsananin kad'uwa da tashin hankali dan gabad'aya yanayinsa ya sake canzawa ya dawo tamkar mutun mutumi a tsaye,zai iya cewa wannan shine karo na biyu daya gansa cikin tsananin tashin hankali irin haka kuma duk akan maryam .""cike da tausayawa amar ya dafa kafad'anshi sannan ya soma masa magana a natse""tabbas idan har da had'in bakin 'yan uwanka za'a sake dawo da maryam cikin rayuwarka basu kyauta maka ba amman ka daure adamcy komai zai wuce" "dan muddin baka daure ba wani sabon tashin hankalin da rikici zaka sake janyowa kanka .""" Adamcy ya sauke numfashi da karfin tare da cire hannunsa dake saman goshinsa yana girgiza ma amar "kanshi sai dai bai iya cewa komai ba illa ya zuba masa rinannun idanunshi yana kallonsa yana sake jin wani sabon tashin hankali mara iyaka ,shima amar shiru yayi yana kallonsa acikin ransa yace""lallai kuwa za'a sake tafka wani sabon tashin hnkali da adamcy a karo na biyu muddin aka sake dawo masa da yarinyar nan shi kansa bai so mami ta sake saka kanta cikin wannan lamarin ba ,amman babu yadda suka iya daita duk hukuncin data yanke akansu daidai ne ,shi dai zai yi iyakar kokarinsa yaga ya bawa adamcy shawarar yayiwa mahaifiyarsa biyayya su rabu lafiya ,hakan yasa ya cigaba da magana cikin tsigar rarrashi ""calm down adamcy ka share komai tunda har ka rigada ka amincewa mami zaka dawo da" "maryam.""" "Muryarsa a kasalance tamkar mai koyon magana yace ""dole ce tasa na amince amar .""tunda ka amince" "kayi fatan ya zame maka alkhairi arayuwarka da addininka""amman laifin me nayi wa sweetheart haka ?""baka mata laifin komai ba kawai dai ra'ayinta ne haka sai kayi hakuri ka daure kayiwa" "mahaifiyarka biyayya ku rabu lafiya"".ya sake dafe goshinsa zuciyarsa na wani irin tafarfasa ""amar ban" "san me yasa nake Jin bazan iya rayuwa da yarinyar nan ba duk da kuwa akwai wani abu a tsakaninmu,bugu da k'ari Ina ji bazan iya mata adalci ba muddin zan kasance da maryama ""ya kake yin abu haka adamcy kamar ba namiji ba ?"" ""nafa sanka kai din jaruma ne kuma cikakken nmj ne wanda zai" "iya handling din mata sama da biyar in da ana aurensu bare wasu mata biyu ""." "shiru adamcy yayi zuciyarsa na wani irin zafi tare da barazanar tarwatsewa .""ahankali amar ya duba" "wayar hannunsa data fara ringin sunan madam dinsa yaga yana wayo a screen din wayar dan haka yace ""adamcy ni zan wuce gida madam tayi kira amman dan Allah ka kwantar da hankalinka in sha allahu ma maryam bazata amince da hukuncin mami ba .""wannan yarinyar tasan kanta ne halan""?yayi maganar yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa ""mu bari muga mai gobe amman ni Ina ji ajikina bazata amince" "ba""Allah yasa""!ya fad'a yana ciza lip's dinsa" """ameen !""amar ya amsa yana kallonsa da kulawa yana jin kamar kar tafi ya barshi dan Allah yasani yana" matukar jin adamcy aransa dan yayi masa komai arayuwarsa shiyasa shima yake tsaye a abayansa a duk "halin da zai kasance .da haka sukai sallama da juna ya shiga mota aka jashi ya bar mr ata a wajen tsaye cikin tsananin tashin hankali.""" da kyar ya shigar da kansa parlour'nsa yana jin wani irin damuwa mara misaltuwa kai tsaye bedroom dinsa ya nufa ya kwanata rigingine akan gado ya d'aga kansa sama yana kallon saman d'akin yana tunanin yadda rayuwarsa ke gudana mai tattare da qalubali iri iri shi ba maraya ba amman bashi da maraba da wanda bashi da uwa sannan cikin yan'uwansa babu wanda zai nuna a yanzu yace wannan d'anuwa ne mai son shi da son farincikinsa domin da yan'uwansa da rashinsu gara babu a wajensa gara "ace bashi da su zai fiyye masa samun kwanciyar hankali .""" "ji yayi komai ya sake dagule masa yaja numfashi ya fesar da kyar yana cewa""maryam a kullum kina cin" "darajan mami ne a wajena dan saboda ita kad'ai zan iya d'aga miki k'afa har ki sake dawowa kiyi rayuwa dani domin ita ce halitta mafi soyuwa a cikin zuciya ba kuma zan so nayi abinda zatayi Allah wadai dani ba duk runtse zan daure sai dai tabbas an rage min wani jin dadi ne daga cikin jin dadin da zanyi a duniya ""ya dade a ringingine yana jin ciwo aransa kafin ahankali ya zame ya kwanta ya cigaba da tunanin a halin da yake ciki babu abinda yake da muradi ji kamar sautin muryar maryama sai dai sanin cewar zai iya kiranta itama ta k'ara masa damuwa akan wanda yake ciki yasa ya share ya d'aura hannu wansa duka a sama cikinsa yana sake zurfafa tunani duk abinda suka tautauna da mami babu abinda bai samu kyakkwan mazauni acikin zuciya da kwakwaluwarsa ba,duka hukuncinta biyu sun yi shock dinsa kuma sun fi tsaya masa arai zaman maryama tare daita da kuma dawowar maryam cikin rayuwarsa a karo na biyu a haka ma har gara zaman maryama akan dawo war maryam ,shi tunda mami ta sako zaman" "maryma tare daita yasan shirin ya'yanta ne sai dai emran bai fad'a masa akwai wannan shirin ba ""to ai" "kuma ba komai emran zai kwashe ya fad'a maka ba ""zuciyarsa ta bashi amsa da haka da kyar ya samu" "bacci barawo yayi awon gaba dashi a can kusan k'arshen dare.""" kusan tsawon kwanaki uku kenan mr ata bai fita zuwa koina ba haka zalika bai saka marayma a "Idanunshi ba kuma bai nemeta ba sakamakon fushi da yayi daita sosai na rashin nemansa da batayi ba taji dalilin da yasa bai je gurinta ba kamar yadda yace mata zai koma a washegari ""." Ita kuwa maryama ko ajikinta sai dai ta cigaba da zuba ido ta ga har zuwa karshen satin idan har bai zo "ba tasan mahaifiyrsa taki yarda da batun aurensu ne hakan kuwa zai mata dadi domin zata cigaba da rayuwarta cikin kwanciyar hankali batare da barazana ba.""" bangaren ya'yan kuwa gabad'aya conference call suka had'a da maryam bayan sun gaisa sukai mata "bayanin abinda mami take da bukata ""shiru tayi kafin ahankali ta soma magana cike da rauni ""gasky aunty shahida bana jin hakan zai yuwu dan bazan so na koma garesa naje na cigaba da zaman bauta ba ,nayi zaman rashin yanci nayi zaman da kullum za'a tashi a fad'a min bakaken maganganu ba ,Allah" "yasani har zuciyata yanzu bazan iya wannan zaman ba ina bukatar zaman 'yanci kamar kowace mace sai dai Ina masa fatan alkhairi a aurensa da zai yi ,ni da khaira kuma Allah ya zaba mana abinda yafi zama" "alkhairi amman bazan zan sake wanan gangancin ba""." """shikenan maryam munji kuma in sha allahu zamuyi mami wannan bayanin ""kuyi hakuri idan har na bata" "maku rai .""to ya zamuyi maryam za dai mu so ki koma din tunda har mami tayi masa magana kuma ya amince da komawarki ""inji cewar aunty khadija ""aunty khadija ya amince ne saboda bashi da yadda zai yi dan anfi karfinsa ba wai dan son ranshi ba ..""tai maganr tana jin kmr suna son dawo mata da abinda take ta kokarin binnewa ne daga cikin shafukan arayuwarta aunty shahida tace ""maryam kiyi tunanin akai" "rayuwar khaira zaki duba a yanzu.""" shiru maryam tayi taki ce komai ba tabbas rayuwar khaira abar dubawa ce amman baza tayi sakacin da "zata koma gurin mutumin da bai sonta bai kaunar ganin ko abinda ta haifa masa ba ,dama yana son khaira ne da sai tace zata ci darajan khaira a wajensa amman sam bata ga alamun haka ba ""sister kiyi hakuri ki dawo mana dan akwai shirin da muka shirya akan yaya wannan auren nasa ba dangwamamme bane domin na wuncin gadi ne zasu rabu abinda yarinyar zata masa zai sa yaji ta fita ransa kuma kinga" "alokacin dole hankalinsa zai dawo gareki da khaira .""" Duk sukai shiru suna jiran suji mai maryam din zata ce akan maganr da auta tayi sai dai har kusan minti "goma bata ce komai ba akarshe dai zabiba ta tsoma baki dan kar suji haushin bata ce komai ba ta soma mgn wacce ba lallai ne yayi wa yan'uwan dadi ba""ni dai a wata shawarar da ku barta tunda ta nuna bata son komawa gidansa domin kuwa mai daki shi yasan inda yake masa yoyo idan dadi ta ji a gidan yaya tasani idan wahala ta sha ta sani ""ni dai har kullum maryam zan baki shawara karki rayu a auren da ba'a san kima da darajarki ba, nmj idan bashi yace yana sonka ba idan duk duniyr zasu taru suna son zamanka dashi na banza ne saboda ba da mutane zakayi rayuwa ba dashi zaka rayu amman dai kiyi tunani kamar yadda suka fad'a Allah ya zaba miki abinda yafi zama alkhairi "".sun dade suna tautaunawa sannna sukai sallama daita aunty shahida tayi kokarin d'auko mami wacce take zaune a parlour'nta tayi tagumi tana tunanin adamcy tunda ya bar gidan bai sake waiwayota ba ,yayinda gefenta mai aikinta tabawa ce zaune tana mata magana cike da girmamawa sai dai zurfin da mami tai cikin tsananin tunani bai sa taji sallmar datai ba bare taji ringing din wayarta sai da tabawa ta d'an ta'bata tare da mika mata wayar ta waigo inda take da hanzari tana kallonta ""me ya sameki mami kin dade zaune kina tunani ""?ta tambayeta duk" "dai tasan tunnain ba zai wuce akan tilon d'anta ba dan duk abinda yake faruwa acikin gidan sun sani .""" "tabawa ta mika ma mami wayarta dake faman ringing numfashi ta sauke tana cewa"" babu komai" "tabawa sannan ta kar'bi wayar ita kuma ta tashi ta bata waje ta amsa wayar idan ta gama ta dawo taji me zasu d'aura ahankali aunty shahida ta soma korowa mami bayanin yadda suaki da maryam ""haba mai yasa maryam zatayi min haka ?ko da yake daman zuciyata ta tabbatar min da wahala ta amince, ai naji dadi shine gari a irin wahalar data sha a hannunsa ai bazata so ta sake koma wa gidansa ba ,amman babu komai dani daku bamu isa mu tsara komai ba sai abinda ubangiji ya tsara zamu jira mu bata lokaci" "ku kirata ku fad'a mata injina nace tayi tunani sosai akai duk abinda ta yanke ta gaugauta sanar maku .""" Maryam kam bayan gama wayrta da yan'uwanta d'akinta ta shiga duk ranta babu dadi ta kwanta a kusa "da khaira dake bacci ,ta zuba mata ido tana kallon yarinyarta wacce hankalinta ke kwance bata san me ake kira da damuwa ba tunani ne ya rufe zuciyarta""maryam ki duba karancin shekarun diyarki zakiyita zama haka ne har girmanta sannan kiyi aure?"" ki yarda kawai ki koma ko babu komai yarinyar ki zata taso tare da mahaifinta sannan zaki zame ma adamcy karfen kafa ,ki koma ki zame masa baraza arayuwarsa yadda bai barki kinji dadin rayuwa ba kema karki bari yayi rayuwa mai dadi tare da matarsa "".wannan ganganci ne maryam karki sake kiyi wannan kuskuren life goes on ki tsira da rayuwarki datayi" "saura domin ki duba diyarki mikewa tayi ta fad'a bandaki.""" A kalla sai da mr ata ya d'auki sati guda bai je inda maryama take ba haka ita ma koda wasa bata nemansa ba wannan abu yayi masa ciwo matuka Allah yasani zuciyarsa ta fara jin tsoron kardai "marayma ba son shi take ba da gaske dan zatayi auren wuncin gadi ne dashi yasa ta kawo masa kanta," "shiru yayi zaune tare da tunani mai zurfi dan yau gabad'aya ko d'an sigarin da yake sha ya ragewa kanshi damuwa bai iya sha ba muryarta kawai yake son ji idan da hali ma ya sanyaya acikin kwayar idanunsa .""" Maryama tana zaune suna cin abinci da umma wayarta dake gefen karfata ya fara ringing ganin karshen "number ta fahimci mai kiranta wani sanyi taji ya lullubeta dan duk yadda take son ta ciresa aranta ta kasa dauriya kawai take ta d'auki wayar tare da mikewa tsaye umma wacce gabad'a ya hankalinta ke kanta ta d'an tsaida cin abincin dake gabanta tana kallonta ta nufi hanyar d'akinta domin amsa call .""a ranta tace Allah yasa adamu ne ya kira dan ta kula kwana biyu basa waya kuma bai zo ba, kullum addua take akan lamarin su ,idan akwai alkhairi a tsakaninsu Allah ya tabbatar da auren dan bata son mryama tayi biyu babu ba alhji mansor babu adam sai makiya suyi masu dariya daman auren tasan bazai masu" "dadi ba , kuma da za'a fasa tabbas zasu fi kowa murna .""" Maryama tayi shiru bata ce masa komai ba tana sauraron yadda yake sauke numfashi ahankali natsuwa "tayi sosai dan tasan tunda yayi shiru haka tabbas akwai mgn a bakinsa dan haka cikin tsigar Jan hankali tace""a koda yaushe idan naji mr ata yayi shiru koda a waya ne nasan akwai wani babban al'amari dake nuna cewar yana cikin damuwa me zai hana ka sanar dani damuwa rka ""numfashi ya sauke da kyar sannan ya motsa lip's dinsa yace""maryama kenan a wasu lokutan kina bani mamaki "".shiru tayi bata sake cewa komai ba sai faman juya maganarsa take acikin ranta ""tana bashi mamaki kuma ?""to wani mamki" "take bashi ?""jin shirun yayi yawa ne ya katse shirun ta hanyar cewa ""hello kina jina kuwa ?""" """Ina jinka yallabai wani mamaki nake baka ""kinsan me kikayi ai ?""gasky ban sani ba dan ban san nayi" "maka wani abu ba""tayi maganr cikin sanyin murya tana jin tashin hankali .""shiru yayi yaki cewa komai domin dai ya fahimci raina masa hankali take son yi taya zata ce masa batasan laifin da tai masa ba ""? please let me know ,""yayi shiru kawai yana ciza lip's dinsa ahankali ""what did I do to you sir dan gsky ban san nayi maka wani laifi ba kuma bazan ta'ba samun natsuwa ba muddin banji laifina ba ?"""".maryama tayi maganar cikin sanyi murya tana mai nuna damuwarta a fili numfashi ya sake saukewa cikin rashin bawa maganrta mahim manci yace ""karki damu kanki maryama ki cigaba dama Allah ya baki duk wanda" "ya samu dama irin taki dole zai yi son ranshi ""." "Ahankali ta runtse idanunta tana cewa ""dan girman Allah ka fad'a min sannan ka fad'a min damuwarka" "dan muryarka ta nuna kana cikin damuwa ""did i toid you something is bothering me ""?""no sir amman koda baka fad'a min ba sautin muryarka kad'ai ya isa ya tabbatar min da kana cikin damuwa ""wani dogon numfashi ya sauke acikin kunneta har sai data d'an janye wayar a kunnenta sakamakon tsigar" "jikinta da suka mike yrrrrrrr .""gyara zamansa yayi tare da yin shiru yana kallon makeken tv plazama dake" "manne a bangon parlour'n yana son sheida mata hukumcin sweetheart yaji mai zatace ""zata amince da" "zamanta tare da mahaifiyarsa ko kuwa?""amman dai sai ya share ya cigaba da yin shiru ,a kalla sai daya d'auki mintuna biyar batare daya furta komai ba har sai da maryama ta cire rai da zai k'ara yin magana sannna taji yace"" my princess zuciyata na cike da kewarki kuma nasan kema kinyi kewata ""yayi maganar yana lumshe idanunshi kamar tana gabansa ""wani irin yarr tsigar jikinta suka sake mikewa ta lumshe idanunta ""Allah yasa kar mutumin nan ya kasheta da soyayyarsa ""ka fad'a min damuwarka first ita nake" "son ji dan jikina yana bani kana cikin damuwa ""." """ki ajiye wannan maganr muyi maganr kewarki da nayi ,kinyi kewata ko kuwa har yanzu kina kan" "yaudarar zuciyarki ?""yallabai karka kawar da tunanina cikin sauki duk da kana min kallon yarinya ce ni amamn fa kasan Ina da wayona .""maganrta taso bashi dariya dan har hakan ya nuna a fuskarsa ,ita kad'ai ce macen da idan yana magana daita ko yana tare daita yakan ji sanyi a ransa kuma koda yana da damuwa yaji muryarta tabbas sai 'bacin ransa ya gushe ""dan haka karka yi wasa da tunanina Ina da" "hankali da wayon da zan iya gane komai dan haka ka fad'a min kawai""." """maryama banason cika magana akan abu most especially maganar danasan mutun yasan da" "zamanta ,kinsan laifinki a wajena nace miki zan dawo washegarin ranar dana zo wajenki amman da kika jini shiru sai baki nemi ba kika shareni kika cigaba da rayuwarki cikin rashin kwanciyar hankali dan nasan duk second din da zata zo ta wuce dole sai kinyi tunanina tare da son kiji muryarta amman tsabar taurin" "kai yasa kika kasa kirana .""" A yadda yayi maganar bakaramin rikita mata lissafi yayi ba sannan gabad'aya ilahirin jikinta sun mutu "ahankali ta motsa bakinta ""kuji min mutun wa yace maka na cigaba da rayuwa cikin rashin kwanciyar hankali ?""sannan duk second din da zata zo ta wuce sai nayi tunaninka ?""kai mai yasa da ban kiraka ba kai baka kirani ba?"" ""okey abinda zaki fad'a ma kenan ""?tai shiru tana zaro ido kar dai yaji abinda ta fad'a" "ahankali fa tayi mganr? ta yadda ita kad'ai zataji.""" ta rasa wani irin kunnen jin magana garesa duk yadda mutun yayi magana sai yaji a wasu lokutan ma ko "bakin mutun ya kalla ya kan fahimci abinda ya fad'a ""maryama zai fi miki alkhairi kafin kiyi magana ki dinga tattara natsuwa ajikinki, ko da yake ada ki kan natsu kiyi magana Amman a yanzu soyayya tana son" "canza miki tunani .""yana kai wa nan ya katse kiran ransa a matukar 'bace." "sauke wayar tayi tana kallon screen din wayar ""to menene kuma abun fushi anan daga yar wannan" maganar idan ba bakar zuciyar irin tashi ba kai dai matarka ta gida tana da aiki mutun kamar jira yake ita kam bazata iya wani kiransa ta rarrashesa ba .ajiye wayar tayi ta cigaba da lamarin gabanta shi kuwa har kusan minti goma yana zaune rike da waya yana jiran ko zata kirasa ta bashi hakuri amman yaji shiru ya kai yatsan hannunsa cikin bakinsa yana cizawa ahankali dakiyarta tana d'aga masa hankali duk tarin son shi da yake gani atattare daita amman ta kan daurewa rashin ganinsa sai dai duk yadda zata boye son shi "yana nan atare daita .""" ****** da misalin k'arfe 4:50 na yammacin ranar mr ata ya yanke shawarar da zaman da yake yaje gurin mami "ya sameta yaji yadda sukai da yar gwal dinta ko zai ji sanyi acikin ranshi dan haka ya fara shirin zuwa wajenta sun iso abdullahi estate adaidai kofar gidan mami direbansa da masu tsaronsa suka yi parking cike da natsuwa ya fito bayan an bud'e masa murfin mota fuskar nan nashi a had'e sai dai hakan bai hana kwarjinsa fitowa ba ,ahankali yake taku har ya shigo babban parlour'n mami bakinsa d'auke da sallama sai dai bai iske mami a parlour'n ba dan haka ya nufi kofar da zata kai shi inda take cikin muryarsa mai sanyi yayi sallama a bakin kofar d'akinta wanda tun kafin ta amsa masa sallamar ta jiyo sanyayyen kamshin turarensa dake shirin fitowa take daga d'akin ta amsa masa sallama sannan ta koma" "ta zauna a bakin gadonta tana jiran shigowarsa .""" Ya shigo a natse ya rusuna ya gaisheta ta amsa masa cikin rashin sakin fuska ya samu waje ya zauna yana "jin bugun da zuciyarsa ke yi gefe guda kuma yana jin haushi daga dokin takura masa data hau ,bayan kamar minti goma yace ""sweet heart nazo ne naji yadda kukayi da wacan yarinyar dan naji shiru baki nemeni ba ""au wai maryam kake nufi ?ya kalli mami kawai batare da yace uffan ba har sanda mami ta cigaba da magana ""Alhamdulillah yanzu kam maryam tasan ciwon kanta dan cewa tayi bazata iya komawa tayi rayuwa da mai bakar zuciya irinka ba ,wanda babu komai acikin zuciyarsa sai tarin mugunta da zalinci akan ya'yan mutane, bazata iya rayuwa da mutun kamarka mara yafiya ba shiyasa kaga ma ban kiraka ba yanzu dai a sauka lafiya sai kaje kayi aurenka da yar gwal ku cigaba da iskancinku da kuka saba dan bazan tursasa mata komawa gidan mutun mai bakar zuciya mara imani da tausayi ba .""tsayawa adamcy yayi tare da bin mami da kallo sakamakon jin bakar maganar data fad'a masa dan har ga Allah sai yaji aransa cewar duk fad'ar ta ce maryam bazata ta'ba bud'e bakinta ta fad'a mata haka akanshi ba yaji zafi kuma yaji sanyi acikin ranshi da bata amince ba jin farinciki rashin amincewrta ya goge tarin haushin da yaji na maganar mami ya basar da maganar kai tsaye yace ""to yanzu yaushe ne su baba" "babba zasu je gidansu mryama so that sai na sanar mata da zuwansu ""?" "mami ta hararesa tana kwabe baki tace ""babu ruwana da batun aurenka ka tsara komai da kanka dan" "yanzu kaine uwar kanka kaine ubanka kanka ""inna lillahi shi kam daman mami fake love take masa ne shi bai sani ba sai a yanzu ne manufarta ta fito fili ?""ahankali ya d'ago tsuma mmun idanunshi da suka gama" "canza kala tsabar tashin hankalin abinda maganarta ta jefashi.""" ya zubawa sweetheart yana kallonta ganin haka yasa mami ta sake had'e rai dan bata son ya kawo mata "rainin wayonsa daya saba sannan ta cigaba da dubansa ""sweetheart ki min adalci duk abinda kike so koda banaso haka na kan yi hakuri nayi miki shi domin farincikinki shine nawa ,lamarinki lamarin ya'yanki ban ta'ba juya miki baya ba dan Allah kada kiyi min haka alokacin nawa farinciki?""menene akayi maka na rashin adalci yanzu?""ba'ayi min komai ba abinda nake so dan girman kiyi hakuri ki yafe min sannan ki fad'a ma baba babba da kanki suje su nema min auren maryma"" yayi maganar cikin wani irin yanayi mai" "cike da ban tausayi.""" """Bazan ce me ka ta'ba min na kyautatawa ba kayi iyakar kokarinka akanmu amman kasani duk abinda" "kayi min bai kai d'aukar cikinka har haihu warka da nayi cikin tsananin wahala ba kasani adamcy har na mutu bazan manta tozarcin da kayi min ba, sannna ka mance na baka diyar danuwana ka wulakanta min ita ?ka mance maryam tayi zaman kunci a gidanka saboda tsabar bakar zuciya irinta taka da rashin imaninka ?"" shine yanzu zaka ce na shige maka gaba wajen auren wata can da ban san asalinta ba ""duban mami kawai yake dan ya ma rasa abinda zai ce mata ""tai shiru tana dubansa har sanda ya taso ya" "karaso gabanta ya durkusa ya d'aura kanshi a saman cinyarta yana mai neman gafara.""sweetheart !""" Ya Kira sunanta cikin wata irin murya wace bata da maraba data tashin hankali tana jinsa tayi masa "banza tare da kawar da kanta ""sweetheart Ina tsananin jin damuwa araina Ina jin kamar bani da kowa acikin duniyar nan, Ina ji ajikina zan iya mutuwa akowani lokacin saboda kuncin da zuciya take ciki ,ya kara makale kanshi ajikinta ""sweetheart nifa amana ne a hannunki karki manta da amanar dady har dady ya cika yana sallati yana baki amanata dan Allah ki yafe min ko zuciyata zata samu natsuwa da" "sausauci .""" Nan take idanunta mami ya kad'a sosai ya cika da hawaye Allah sarki Tariq dinta mutun mai mutunci da "son mutane da son yan'uwansa har kullum tana jimamain rashinsa Allah ya jikanka ya maka rahma kuka yaci karfin mami ya tabo mata ciwon dake zuciyarta wanda take jin bazai ta'ba warkewa ba har karshen rayuwarta tunda ta rasa wani bangaren na rayuwarta shi kuma data take ganin zai maye mata gurbin mahaifinsa yaki kwantar mata da hankali ""mr ata jikinsa yayi mugun sanyi duk iskancinsa yana gudun abinda zai saka sweetheart dinsa kuka jin kuka yake kamar ana diga masa dalma a zuciyarsa ya sake" "matsowa kusa daita yana jin yadda zuciyarsa ke zafi da tafasa domin yasan shine silar kukanta.""" """ki yafe min sweet heart ""ya sake maimaitawa muryarsa na rawa ""kiyi hakuri ki yafe min kuma a shirye" "nake da in canza in zama mai faranta miki da kaunarki ,wani sanyi dadi ne ya ziyarci zuciyar mami sai dai ji take duk dan yana son ta bashi goyon baya ne yayi aurensa ya fad'a haka .""" "Ya sake gyqra kanshi akan cinyarta ""sweetheart ki yafe min ko zan samu sausauci abinda nake ji araina" "idan ba haka ba wallahi zuciya tana daf da bugawa zaki rasa adam dinki d'an..."" tayi saurin saka hannu ta rufe masa masa baki dan bata son rasashi shine fa da tilon da take dashi duk abinda take masa tanayi ba'a son ranta ba duk da ya sha mata laifi amman na kawo mata maryama yafi komai kona mata rai" "kuma bata jin zata manta dashi har taso yarinyar.""" "muryarta a sanyaye ta soma magana "" na yafe maka adamcy dan bazan iya rikeka araina ba kuma na" "barka kaje kayi aurenka kuma zan fad'a ma baba babba yaje nema maka aurenta ,kullum addua nake maka dana Allah yasa kayi aure naga jikokina na gurinka to Alhamdulillah naga khaira kuma isheni domin itace jika mafi soyuwa arayuwarta ""na gode sosai sweetheart ""ya fad'a tare da d'ago kanshi yana kallonta ya riko hannuwanta ""in sha allahu sweetheart zaki yi farinciki da zabina kuma zaki so ya'yan da maryama zata haifa min ""yayi maganar da mur mushi akan fuskarsa,itama tayi murmushi kawai ba wai dan taji dadin maganarsa ba ""ai an gama haifata mata jikar da zata so domin bazata ta'ba son maryama" "ba bare har taso abinda zata haifa masa .""" Har yanzu da yake gabanta zuciyarsa cike take tarin damuwa dan bai daina hango damuwa atare da "mahaifiyarsa ba, fahimtarsa ta dai barshi yaje yayi aurensa amamn batun son maryama kwata kwata bai ga alamun haka a atattare daita .""adamcy bai bar mami ta huta ba sai daya tabbatar da ta kira baba babba tace suje masa Neman auren maryma, baba babba yace zuwa yaushe kenan ?tace ""yau muna litini kuje ranar laraba ,idan yaso banda wannan lahadi lahadi ta sama sai a d'aura auren ,taki bin raayi adamcy dan shi adamcy cewa yayi a aura a wannan lahadin koda yaji abinda tace aransa yace tun dai kin amince Allah ya kai mu"" baba babba yace mata ""to Allah yasa alkhairi ya kai mu ranar tace ""ameen ! atakaice ranta baya mata dadi da auren .adamcy ya mike ya nufi d'akinsa ya zauna shiru tare da kiran layin umma dan aganinsa ita yafi dacewa ya sanarwa ba maryama ba Kira d'aya ana biyu ta d'auka bayan sun gaisa ya sheida mata yanauwnasa zasu zo ranar laraba kuma in sha allahu lahadi ta sama za'a d'aura aure Allah sarki umma nan take ta fad'ada fuskarta da murmushi tana cewa ""Allah ya kai mu lokaci Allah kuma yasa albarka Allah ya bamu ikon gani da ranmu da lafiyarmu yace ""Ameen ya zarce da cewa umma maryama na kusa ne ?""aa d'azu nan taje gidansu subai'a amman nasan tana kan hanyar dawowa ""okay to dan Allah umma Ina neman wata alfarma a wajenki ?tace ""kayi maganar adamu !""sai daya" "sauke numfashi sannan yace ""dan Allah karki fad'awa marayma batun zuwan yan'uwana har sai a gama" "komai ""to shikenan an gama to ko wani abu take maka na rashin d'aa ?""yace ""no no !! ai yarinyar kirki ce" "maryama"" akwai dai maganar da nake son muyi dake ne kafin tasan komai ""umma tai murmushi tace ""shikenan sai kazo sukai sallama dashi yayinda fuskar umma ta kasa boye tsantsar farinciki da take ciki ta" "mike ta fito ta nufi bangaren aunty .""" Mmn sudais MAR'ADAMS BOOK 4 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 6 "A zaune umma ta iske aunty tana kulla alawar sha ka la'be acikin farar leda ,kallo d'aya aunty tayiwa" "umma ta fahimci acikin farinciki take haka nan itama taji ta tsinci kanta cikin tayata har sanda umma ta zauna fuskarta cike take da annuri batare da 'bata lokaci ba umma ta shiga karo mata batun zuwan iyayen adamcy ""Alhamdu lillah kawai aunty take jerowa ,kamar ta tashi ta taka rawa dan murna haka ta" "dinga ji saboda farinciki, ba shakka tana mai tabbatarwa kanta" "Maryamarta tayi kyakkyawan gamo mai d'auke da dumbin alkhairai, umma ta kasa zama waje d'aya" "tace ""bari na shiga na sheidawa gali dan naga kamar yana gida ,daga nan zan je na sheida wa malam mustapha su tarbi bakin dashi .""" "aunty tai murmushi kawai tana kallon bayanta dan tuni tayi hanyar fita ""Allah sarki umma babu abinda" "zance miki sai dai Allah yasa kiyi kyakya wan k'arshe Allah kuma ya barmu tare da sallama umma ta fad'a bangaren baba gali taci sa'ar samunsa shi kad'ai zaune tsikar gidansa yana jin labarai .""yana ganinta yaji gabansa yayi mummunar fad'uwa dan shi yanzu da ganinta da kiranta ba alkhairi bane a wajensa sai dai ya washe baki yace ""aunty ke da kanki maimakon ki aiko akirani nazo ,sannu da zuwa aunty ga waje ki zauna ya tashi yana kokarin d'auko mata farar kujera umma tace ""ka bar shi ba sai na zauna ba nazo na fad'a maka ne jibi idan Allah ya kai mu iyayen yaron nan adamu zasu zo neman auren maryama nan" "da sati d'aya kuma za'a d'aura aure in sha allahu ""." "Wani irin yanayi mai wuyar misaltuwa cike da matsanancin tashin hankali baba gali ya tsinci kanshi ciki," "inda yaji kanshi yayi masa nauyi kamar an d'aura masa dutse, dishi dishi ya soma ganinta da sauri ya bud'e idanunshi sosai dan muddin yayi sakacin da suka rufe komai zai iya faruwa dashi ""gali ina cikin farinciki bari na wuce dan ina son naje na sheidawa malam mustapha sai ku tarbi bakin dashi ,kai ma idan ka samu fita zuwa anjima ko gobe da safe sai kayi masa magana"" tana gama fad'ar haka ta juya da sauri ta barshi nan tsaye cikin mutuwar jiki yana kallon bayanta. umma na fita aunty Salma ta fito da sauri ta tsaya a gabansa ganin baya cikin haiyacinsa yasa ta d'an ta'ba shi kadan, ya maida kallonsa gareta tun dazun data tsinci maganar yake mintsininta ,taso ta fito taji sosai ""baban Aliyu auren wa za'a d'aura kuma nan da sati d'aya ?""baba gali ya kalleta a sukwane yana jin wani sabon tashin hankali na shigarsa yace ""nasan kinji komai amman bari na sake fad'a miki auren maryama za'a d'aura"" idanu" "aunty salma ta ware sosai tana jin wani irin tashin hankali tace ""amman dai ba da wannan attijirin mai" "kudin ba?""da shi kuwa za'a d'aura""ya fad'a mata Kai tsaye gumi na tsatsafo masa nan take jikinta ya" "kama rawa duk sai ta kasa furta komai,babu abinda ke yawo akanta irin maganar malaminta inda yace mata ba za'a sake tada maganar ba sakamakon aikin da yayi mata a makabarta akaje akayi aikinsa yadda" "idan mutun ya mutu bazai tashi ba haka baza'a sake tada zance auren maryama da adam ba ""." """kin dai ga abinda zai faru acikin gidan nan ko kuma kina raye ba wai kin mutu ba ?""saurin bubbuga" "gefen kanta tayi da hannunta tamkar wata mahaukaciya sabuwar kamu tace ""Kai kuwa ka kwantar da hankalinka har yanzu fa da sauran lokaci tunda ba'a rigada an d'aura auren ba""" """baka san wani abu ba shi aikin zai iya tasiri aranar daurin auren ace an fasa ""kinga bazan sake" "kuskurena yarda dake ba domin yarda da nayi dake ne duk yake kokarin janyo ciwon zuciya,ka kwantar da hankalinka bafa za'ayi auren nan ba ""dan bakisan me nake ji ba a yanzu haka ""bari ina zuwa amman wannan auren kam tabbas baza'a d'aura shi ba sai dai bayan raina sakina da tun fara maganarsu ta fito ta girgiza kai tace ""wallahi mama da kin daina wahalar da kanki akan maryama shin dole ne sai mun taka matsayi d'aya daita ?""hannayemu kad'ai sun ishemu misali ,wallahi idan Allah yaga dama sai ya barmu" "muddin rai babu aure ba ita kuma tayi aurenta kuma ta dangwama cikin jin dadi .""" aunty Salma ta juyo a gigice tana dubanta tace idan kika sake fad'a min haka sai na tsine miki """Dan ku fa nake wannna wahalar ko da yake ba laifinki ba aikin dake jikinki ne yake son lalacewa shine" "kike son ki dawo gidan jiya amman zanyi magani ki ""karki sake d'aure min yara ""inji cewar baba" "gali ,aunty salma ta d'auke idanunta akna sakina ta maida kanshi ""eh haka na fad'a duk kin birkita min" "tunanin yara da shegen biye biyen malamanki na banza da wofi ""aunty salma bata sake cewa komai ta shiga d'aki ta zari mayafi ta bar gidan .""" "Adamcy dake zaune a parlour'nsa bayan ya gama waya da umma shiru yayi ,wani irin sanyin dadi ke" "ratsa ilahirin jikinsa,yanzu hankalinsa ya kanta maryam ba zata dawo rayuwarsa ba ga maryamarsa zai mallaka ,tsadadden murmushin nan nasa ya bayyana akan fuskarsa yana cewa ""maryama kin kusa zama tawa ta har abada Allah yasa karki min rowar kanki dan ina tsananin bukatar ki ""ya fad'a a fili yana kamo lip's dinsa na k'asa yana cizawa ahankali yana jin nishad'i mara misaltuwa wayarsa dake ajiye a gefensa ta fara ringing ya d'an waigo a natse yana kallon screen din wayar sunan wanda ya gani yasa ya d'aga yana ""cewa ""hello baba!"".daga can bangaren baba babban yace ""adam ya kake ?""Alhamdulillah baba" "barka da yamma ?""barka d'an mamansa ""." "wani murmushi ya bayyana akan fuskarsa sakamakon jin abinda baba babba ya fad'a """ "Naji dadi kwarai daka natsu ka shawo hankalin mahaifiyarka akan maganar aurenka ,ya kamata zuwa" yanzu ka canza rayuwar da kakeyi. rayuwar da zakayi yanzu ta samu canji kabi mahaifiyarka ku rabu lafiya domin daga lokacin dakayi rakiya aka binneta daga wannan lokacin rayuwarka ta baya data yanzu ta samu canjin zahiri bazan boye maka ba daga wannan lokacin zaka shiga sabuwar rayuwar zaka zamo "baka da karfi komai .""" """Kuma komai zai iya faruwa da Kai bare Kai da kake tsananin son mahaifiyarka karka d'auka wasa duk" "wanda ya rasa mahaifiya to fa ya zama abun tausayi ,domin kuwa ya rasa halittar da take son taga rayuwarsa ta samu cigaba kuma ya rasa wacce zata dinga masa adduoin nasara a duk inda take a zaune ko kwance cikin sallah akoda yaushe,dan haka ina shawartarka kabi mahaifi yarka sosai kayi mata duk" "abinda kasan zatai farinciki Ina maka fatan alkhairi arayuwarka ""." """na gode sosai baba in sha allahu zan cigaba akan yadda nake mata .""masha Allah daman Ina son naji a" "wani estate ko wani guri zamu had'u da iyayen yarinyar dan na kira Zulai tace bata sani ba shine nace bari na kiraka naji dan mu san yadda zamu tsara tafiyar a jibi ""?shiru yayi yana tunanin mai zai ce masa Allah yasani shiyasa yaso tuntuni su maryama sun tare a gidan daya basu ba dan komai sai dan samun wata daraja da kima a idanun yanuwansa amman dai zaije suyi magana da umma gobe ""adam kana kan layi kuwa ?""numfashi ya sauke ahankali sannan ya soma masa magana a natse ""ka bani zuwa gobe zanyi magana da iyayen yarinyar naji a ina zaku had'u baba babba yace ""to shikenan Allah ya kai mu goben Allah kuma yasa albarka bari na kira babanka prof lawan ayi tafiyar dashi ko hakan bai yi ba ?""yayi sosai na gode Allah yasa yana k'asar dan gaskiya na kwana biyu rabona dashi ko a waya ""ai kuwa yana nan dan" "mun had'u dashi a bikin diyar senater shehu mr ata yace ""okay !""sannan sukai sallama .""" Bayan sunyi sallama da baba babba mikewa tsaye yayi ya shige bedroom Winshi yana mai manna "wayarsa a kunnensa da wani kira ya sake shigowa daga yanda yake magana a wayar zaka fahimci yana cikin farinciki inda yake fad'a ma mb batun aurensa, mb yaji dadi sosai har yace zai zo a tsara yadda bikin zai kasance "".""aa mb abar batun biki nan tukun tunda kaga sweetheart ba wai tana son auren nan bane akan bikin nan komai zai iya faruwa ni dai babban burina maryama ta shigo lafiya.""hakan ma yayi amman gasky zamuyi biki daga baya ""babban biki a wajena mb maryama ta shigo hannuna ,mallakarta da zanyi amatsayin matar aurena wallahi ya fiyye min duk wani biki da zaayi kasan ni ba wai Ina son" "hayani bane ""." "mb ya kwashe da wata dariya yana cewa ""gsky abokina ka mugun kamuwa da son yarinyar nan ""yarinya" "duk ta susuta maka lissafi haka Allah yasa ta canza mana kai gabad'aya mu sarara da iskancinka "" yayi shiru kawai yana sauraronsa yana tunanin tare da lumshe idanunshi ""?anya kuwa maryama zata iya canzasa gabad'aya?""" """yauwa abokina daman Ina son na maka wata magana dan nasan kai kad'ai ne zaka fad'a aji kuma ayi" "aiki dashi ""mb yayi maganar yana sauke naunauyen numfashi ""Ina jinka!""mr ata" "ya fad'a ba tare daya bud'e idanunshi ba ""daman akan maryam ne .""wani dogon tsaki yaja yana furzar da" "iska mai zafi daga cikin bakinsa ""ka tsaya kaji me zance ."" ""ban san me yasa wani lokacin kake kasa gane bana son ko jin sunanta ""amman kuma ai gashi zaka auri mai sunanta ?"" ""ina daf da canza mata suna bari dai ta shigo hannuna mb yayi murmushi kana ya cigaba da magana ""adamcy rigimar duniya ""ita sukuwa ce da zata bari ka canza mata suna bayan sunanta mai ma'ana ne ?""kai ma kasani babu macen da zan ajiye a karkashina taki bin dokata da abinda nake so .""let me go to my point ,maryam ke d'aura khaira a shafukan sada zumunta na TikTok da instagram ,a gasky abun bai min dadi ba dan saboda komai ba ,sai saboda bakin mutune ,azahirin gsky banso na fad'a maka ba duk da nasan babu abinda fad'a maka din zai yi saboda rashin damuwar da kake nunawa akan yarinyar ,amman dai at least ya kamata ka duba lamarin khaira ko a yaya aka sameta diyarka wacce bayan ranka zata gajeka kuma baka sani ba ko" "ita kad'ai ce diyarka a duniya .""" adamcy ya ta'be bakinsa yana jin wani iri ajikinsa kafin ahankali ya bud'e tsumammun idanunshi yana "kallon saitin shigowa bedroom dinsa yace ""wannan ai maganarku ce zaka iya mata mgana ba sai kun sakoni ciki ba "" ""ai nayi mata magana taki ji ne dana ce ma zan fad'a maka babu kunya maryam tace na fad'a maka ita yanzu ta rigada ta kuna ta zama guguwa babu mai tsaidaita tayi matukar bani mamaki dan sam banyi tunanin haka daga gareta ba ""dan Allah adamcy kayi hakuri kasa baki cikin al'amarin yarinyar za'a duba tayi kamara kuma abinda zai baka haushi da takaici wakar da take d'aurawa da yarinayr wai ga yar da ba'a so ta girma ,ga yar da ba'a so tai karfi,yo su barta ko dan Allah. har mb ya kai karshe maganarsa adamcy na zaune yana sauraronsa sai daya dasa aya sannan yace ""okay haka ta fad'a?""ai daman ku kuke d'aure mata gindi har kuke mata kallon macen kirki amman ni tun tin tin nasan bata da mutunci amman tunda tace ita guguwa ce ni zan nuna mata ni teku ne kuma mai wanke duk wata kurar guguwar data taso dan ubanta zan nuna mata bata isa ba,yar ma idan naga dama sai na" "kwace gabad'aya naga ta karyar iskanci ""." """no karka rabata da 'yarta ka dai yi magana nasan za'aji maganarka zaka iya kiran mahaifinta yayi mata" "magana "".kenan ma kana nufin a lalla'bata ?mb yayi shiru dan ya rasa me zai ce ""idan dai haka" "ne ...""kaga bari kawai ma zan kira babanta muyi magana dashi ""mb ya katse mr ata ta hanyar fad'ar haka ""wannan kuma ya rage naku idan na tashi nawa kai kasan me zan iya yi.""yana gama maganarsa yayi" hanging call din yana shafa goshinsa karo na farko da yaji wani abu mai kama da damuwa akan "khaira,lallai jini ba karya ba ahankali ya dinga juya maganar mb acikin kwakwaluwarsa ita yanzu ta rigada" "ta kuna ta zama guguwa babu mai tsaidaita ya jima zaune yana tunanin abunyi ba wai bazai iya taka mata burki ba ko d'aukar mataki akanta ba aa zatayi tunanin ko ya fara damuwa da khaira ne idan hakan ta faru kuwa zatayi tunanin wani abu akanshi wanda shi bazai so faruwar hakan ba ?""ai dole adamcy wata rana zaka damu da khaira dan ko yanzu kaji damuwa aranka har aka kira sallar magrib yana zaune yana tunanin khaira ,ahankali ya ajiye wayar a gefan gado ya mike ya shiga bathroom ya d'auro alwala ya fito ya sauya kaya zuwa Jallabiya fara sol ya feshe ilahirin jikinsa da turare sannan ya nufi kofar fita zuwa kasa inda ya iske mami tsaye da alamun itama shirin shiga sallah take yayi mata sallama zashi" "massalaci ,fuskarta babu yabo babu fallasa tace ""a dawo lafiya!""." yasa kai ya nufi kofar fita yana takun nan nasa mai matuqar d'aukar hankali kamar baya son taka kasa "bayansa tabi da kallo gabad'aya sai taga yanayinsa ya canza daga adamcyn data sani zuwa wani dabam ,bai dawo gidan ba sai da yayi sallah isha'i lokacin daya dawo bai isketa a parlour'n ba tana" "d'akinta a can ya isketa yace mata ya dawo tace ""sannu da dawowa"" taja bakinta tayi shiru kusan minti shabiyar yana zaune ba tayi magana ba bare ma ta kalli inda yake ganin tayi masa shiru ya mike ya fito ya nufi samansa har kusan karfe goma adamcy bai ga alamun za'a kawo masa abinci ba ,dan ya tabbatar da za'a bashi ko baza'a bashi ba ya kirata tana d'aga kiran tace ""uhm !""yayi shiru yana juya kalmar uhm din da tace ""uhm ina jinka?""ta sake maimaitawa runtse idanunshi yayi sannan yace ""sweetheart" "abinci ?""muryarta a dake tace ""babu!""shi abincin ne babu !?ya furta ahankali sai dai direct kalmar ta shiga cikin kunneta kafin ya sake cewa wani abu ta katse kiran ,shiru yayi zaune rike da waya yana juya wayar yana mamakin canji daya kara samu daga mahaifiyar dake tsananin son shi yasan duk ya samu sauyin ne akan maryama yasan da zai ce mata ya fasa auren maryama zata ji dadi sosai har ma ta sauko daga dokin fushin data hau sai dai ina bazai iya ba dan ba abu ne mai sauki agaresa ya iya hakura daita" "ba yana mutuwar son maryama soyayyarta kullum sake karuwa take acikin zuciyarsa .""" """wallahil azim da zai iya rabuwa da maryama da zai hanzarta barinta kodan sweetheart dinsa ta samu" "sukuni da natsuwa amman son maryama ajininsa yake ya zame masa jarabawa arayuwar sa, idan ma yayi ganganci barinta yasan yayi gan ganci da rayuwarsa ne ,bare a yanzu da kullum abun karuwa yake har ma ya had'e masa da tsananin sha'awarta .""waje ya samu akan dogu war kujera ya mike tare da d'aura hannunsa d'aya a saman ruwan cikinsa d'ayan hannun kuwa ya dafe goshinsa dashi ya runtse idanunshi ahankali fuskar maryama ta soma masa gezo wai gata tsaye a gabansa bai tsaya wata wata ba ya kai hannunsa ya fixgota ta fad'o jikinsa ya rungu meta tsam tsam yana sauke ajiyar zuciya duk da ba a zahiri yake jinta ajikinsa ba sai daya ji jijiyarsa ta harba da sauri, a natse yayi kasa da hannunsa ya dafe daidai inda jijiyarsa ke kwance tana wani irin harbawa da sauri sauri ji yayi wai ta sake lafewa" "ajikinsa ,ya sake rikota sosai yana shinshin wuyanta yana kokarin kamo bakinta da wannan imagination" "din bacci yayi awon gaba dashi a parlour'n.""" ****** Washegari tunda ya tashi yayi sallar asuba ya koma bacci bai tashi ba sai around to 12:00 Kai tsaye bayi "ya fad'a ya jima yana cud'a jikinsa da sabulu sannan yayi alwala dan har an fara kiran sallar azahar ya fito d'aure da dogon farin towel a ™ugunsa,ruwan dake Wigowa ta cikin sumar kansa ya fara gogewa bayan ya gama ya shafa lotion ajikinsa ya shirya cikin wani had'a den yadi dark blue mai matukar kyau da" "taushi a gaban rigar an rubuta ""TAT""kamar sauran manyan kayansa .""" kayan ya matseefar kar'bar jikinsa ya d'aura hula a kansa hular daya saka ma ta matukar taimaka wa "wajen fito da aihinin kyawunsa ya Wau tsadadden links ya saka a bakin hannun rigar sanyayyen turarensa red me sanyin ™amshi ya feshe jikinsa dashi ya sanya takalmi sannan ya kwashi wayoyinsa ya fito bai iske mami a parlour kasa ba dan haka ya nufi d'akinta inda anan ya isketa zaune akan daddumar sallah tana jan casbaha da alamun sallah ta idar ya k'arasa har inda take zaune ya durkusa a gabanta ya kamo hannunta cikin nashi ya sumbata kamar yadda ya saba sannan ya gaisheta ""sweetheart kin tashi" "lafiya ?""ya tambayeta yana kallonta cike da tsananin kulawa.""" "muryarta a sanyaye tace ""Alhamdulillah na tashi lafiya ya kai ma ka tashi ?""ya karyar da kanshi gefe" "alamun lafiya sannan yayi shiru yana kallon yanayinta kwata kwata yanayinta ya nuna masa bata cikin farinciki da walwala ahankali yace ""ina mai k'ara neman afuwarki sweetheart kiyi hakuri ki yafe min ki manta komai ""numfashi ta sauke da kyar tace ""komai ya wuce"". yayi kissing din saman hannunta yana mai sake karewa yanayinta kallon sannan yace ""na gode sosai sweetheart thank you for suppointing my marriage Allah ya kara miki lafiya da tsawon rai mai albarka ."" ""kallonsa tayi na second biyu kafin Ahankali tace ""ameen ""!yace zanje nayi sallah daga nan zan fita sai dai zan d'an jima kafin na dawo ""a dawo lafiya !"" ta fad'a ataikaice fuskarta a d'aure babu annuri bare ta tambayesa inda zashi da kuma abincin da zai bukata idan ya dawo da alamun ma yau haka zata barshi ya kwana da yunwa numfashi ya sauke sannan ya fito zuwa haraban gidansu ya soma taku zuwa massalaci dake cikin estate dinsu bayan" "ya idar da sallah kai tsaye ATA company direbansa da masu tsaronsa suka nufa dashi bisa umarninsa .""" "Tun daga haraban ma'aikata yake samun gaisuwar mutane, wasu ya amsa wasu kuma ya d'aga" "hannu ,wasu kuma ya share a haka har ya kusan karasowa inda sagir pA dinsa yake zaune yana ganinsa ya mike tsaye da sauri yana cewa ""good morning sir !?morning !""ya amsa atakaice ya shige office dinsa ya zauna yana kallon makeken table din gabansa kusan minti goma yana zaune sannan sagir yayi knocking tare da Neman izini shigo ""may I coming sir ?""bayan kamar minti biyar yace ""coming !""ya bashi" "izini ya shigo ,a natse sagir ya shiga ya tsaya a gabansa cike da girmamawa yana sake gaishesa mr ata bai" "d'ago ba ,bayan kamar minti goma sagir yace "" sir ""!mr ata ya d'ago ya kallesa a d'age alokcin da yake kokarin ajiye wani file a gabansa ""sir ana bukatar saka hannuka anan.""" "ya fad'a yana nuna masa inda zai saka hannu ""mr ata bai ce komai ba ya d'auki biro yayi masa singn da" "zanen fuskarsa cike da girmamawa ya d'auki file din yana cewa""sir akwai wasu mutane da suke son ganawa da kai kusan kwana uku kenan suna zuwa basa samun ganinka ""me yasa baka bari nasan da zaman haka ba tun kafin yau ?""im sorry sir naga kwanakin nan ne baka samun zama amman dai yanzu" "haka suna kasa ""." shiru yayi na wasu mintuna har sagir ya fidda rai da zai yi magana dan har yana kokarin juyawa yaji "sautin muryarsa a kasan makoshi ""kace masu su dawo gobe dan yau banzo da shirin ganinsu ba akwai wanda zan gani .""okay sir ya juya da sauri ya fita kmr zai tuntsura.""" Karfe biyar na yammacin ranar a gidansu maryama tayi masa yana zaune a parlour tare da umma "wacce farincikinta ya kasa boyuwa Allah ya sani tana tsananin kaunarsa ko d'an cikinta sai haka bata sani ba ko dan ta fahimci maryamarta na son shi ne bayan sun gaisa daita ya soma da tambayar maryama umma tace bata nan yayi shiru sai dai acikin ransa ya fara fad'a yau ma kamar jiya fita tayi to Ina take zuwa haka ?""wato ma zata iya fita yawonta zuwa Office ne bazata yi ba bare ya samu ya dinga ganinta akan time ?""kamar umma tasan abinda yake cin ransa tace ""bata dade da fita ba taje nan bayan layinmu ne akwai wata yar makarantar islamiyarsu da zatai aure acikin satin nan dake tana cikin kawaye ai naso tun jiya na hanata kanwance duk da dai ba wai tana ra'ayin yi bane ita firdausi ce ta matsa mata da magiya amman bazata wani jima ba zata dawo ko a kirata ne ? .""a natse yace ""a'a ki barta kawai ya fad'a tare da yin shiru umma ta mike domin kawo masa abun sha bata wani jima ba ta dawo hannunta rike da karamin tray dake d'auke da cincin da drinks, ta aje mashi akan table din gabansa tace ""adamu ga cincin kaci ni nayi da kaina yayi d'an yi murmushi kana yace ""na gode umma !""bayan second biyu yayi gyaran murya sannan ya soma magana ""umma naso ace kun tare a gidanku kafin zuwan wannan lokacin dasu baba zasu zo amman ban sani ko kuna da dalilin ku na rashin son tarewa ba ko kuma maryama ce" "ke hanaku ?""." "umma tayi murmushi irin nasu na manya tace ""sam ba maryama bace munyi magana da auntynta itace" "dai tace abari har ayi auren tukun shiyasa kaji mun yi maka shiru amman ba wani abu bane. numfashi ya sauke da kyar shi dai gasky ya so ace sun tare amman bashi da yadda zai yi dasu kar ya matsa su d'auka ko yana kyamkyaminsu ne ko kuma ya raina muhallinsu ne ,muryarsa a sanyaye yace ""shikenan umma" "Allah ya nuna mana lokacin sai magana ta gaba wacce kusan itace musababin zuwana ""umma tace ina" "sauraronka ya d'an ciza lip's dinsa na kasa yace ""mahifiyata tace maryama a gidanta zata zauna amman" "nasan zaman na wani lokaci ne in sha allahu""" umma tayi shiru tana sauraronsa domin gasky abun bai mata dadi ba zaman maryama tare da mahaifiyarsa kasancewar bata sonta amman babu yadda suka iya shi shaani aure sai anyi hakuri kuma ahankali komai zai wuce bare tasan hali maryama bada mutun ba ko da aljanu ne zata iya zama "dasu ""karka wani samu damuwa wannan abu ne mai kyau Allah yasa hakan ya zama alkhairi maryama" "bazata ki zama tare da mahaifiyarka ba .""" "Yaji dadi sosai daman kuma yayi masu kyakkwan zato yasan bazasu ce a'a ba ""cikin 'ya'yan gidan nan kaf" "Allah yayiwa mryama baiwar hakuri kuma yayi mata baiwar ilimi da hankali da nutsuwa, zakayi mamaki yadda zata zauna lafiya da mahaifiyarka ,da ba dan kar na baka labarin irin rayuwar data fuskanta da irin qaddarorin da suka fuskanceta cikin ikon Allah ta cinye jarrabawarta ba ,to zaka d'auka ko dan maryama tana tawa ce yasa haka, amman gashi tsananin hakurin datayi yasa taga karshen komai wa ma zai ce ta taba fuskantar matsi da Kunci maka mancin wanda ta tsinci kanta ""basani ba kota fad'a maka wanda ta fara aure ?mr ata yayi shiru yana dubanta a tsanake yana saurronta ""d'an cikina maryama ta" "aura ?""kana ganin idan bansan nagartata ba duk yadda suke dashi zan yarda ne ?""amman hasalima nice da kaina na had'a auren saboda kyawawan halaiyanta amman dake auren ba mai daurewa bane Allah ya kar'bi abunsa dubanta kawai yake kafin ahankali yace ""Allah ya jikinsa !""ya fad'a a fili yayinda a boye yace ""ai mutuwarsa Itace alkhairi arayuwata daman sai wani ya rasa wani yake samu ."" ""ameen !""umma" "ta amsa tana sauke numfashi .""" Suna zaune suna tautauna yadda zuwansu baba babba zai kasance a gobe maryama ta shigo sanye cikin "dogon hijab har kasa kawai taga mutun zaune ,ta tsura masa ido tana kallonsa da mamaki akan fuskarta ,yayi kyau sosai cikin shigar da yayi ,shima ya d'ago ya kalleta sai daya ji wani abu ya caki zuciyarsa ,ahankali ta d'auke idanunta akanshi tana gaishesa""yallabai barka da zuwa"" mr ata yana jinta yayi mata banza .""ta d'an juyo ta kallesa jin bai amsa ba taga idanunshi baya kanta yana kallon wayarsa ne yayinda fuskarsa a d'aure, maryama ta d'an tsorata amman ta danne tsoron da taji ta kalli umma ""sannu da gida umma!"" yauwa maryama sannu da zuwa ya firddausi take ?""tana lafiya tace a" "gaisheki ,ina amsawa firdausi amarya maryama ta d'an ja tsaki tana cewa ""nifa umma ina ganin bazan iya" "kwawance nan ba dan bazan iya fita kullum ba ,gashi wai sai anje wajen agwane a ajibose bazan iya ba gsky ba .""" umma tai murmushi tana duban adamcy dake zaune yana sauraronsu dan tasan za'a rina karshe bazata "yi ba .""sai dai bata ce mata komai ba .""" """Ina yini yallabai ?""ta sake gaishesa ""lafiya !""ya amsa atakaice maryama tayi shiru tana tunanin laifin me" "kuma tayi masa daya canza mata ya wani had'e rai kamar yaga mutuwarsa har ma zai zo gidansu batare daya kirata ya sanar daita zai zo ba sannan yazo yana wani cika yana batsewa ""." umma dai bata ce komai ba ta zuba masu ido sai dai ta lura yanayin maryama kamar bata so zuwansa "ba,shima kuma yayinsa ya nuna bai ji dadin fitar da tayi ba ,jiki a sanyaye ta nufi d'akinta .""ahankali ta cire hijab dinta ta ninke ta zauna abakin gado tai shiru idanunta na kokarin zubar da hawaye tayi saurin gogewa ita kam wannan halin nasa yana matukar damunta dan dai Allah yasa tana da dauriya ne, data yarda ta bayyana masa yadda take son shi da bata san irin wulakancin da zata sha a hannunsa ba a yanzu ma da shine yake bukatarta yana mata iskancin daya ga dama Ina ga ita ke bibiyarsa .""shi kam mr ata bayan ya kar'bi number baba gali tashi yayi bai nemi maryama ba yyiwa umma sallama ya" "wuce .sosai maryama taso tasan me ya kawosa dan har dare tana tunanin umma zata yi mata magana akan zuwan shi amman ta share ta kasa hakuri ta tambayeta ""umma wai zuwan me mr ata yayi d'azu?"" umma tace"" babu komai zuwa yayi mu gaisa ""gaisawa kuma umma ""?eh mana ko akwai wani laifi" "ne ?""aa ""!maryama ta fad'a tana girgiza mata kai sai dai tai tsai da ranta tana tunani dan a lissafinta ya kwana biyu bai kirata ba gashi yau yazo yayi mata banza ""to ke me zai dameki tunda Allah ya saukaka miki idan ma fasa aurenki yayi ai kin huta ,amman kuma ya zakiyi da son shi da sharadin yan'uwansa har washegari ranar laraba mr ata bai nemeta ba canji da mr ata yayi mata shi ya kara d'aga mata hankali ya" "kusan haukatata dan gabad'aya ta gama amincewa zuciyarta ta rasa shi .""" ****** A yau ne su baba babba zasu samu ganawa da baba gali tare da malam mustapha a babban masallacin "malam mustapha dake kan sabon titin agege had'add'un motoci jeep guda biyu tare da motocin masu tsaronsu guda hud'u wad'an da daman sun san unguwarsu maryama mr ata ya had'asu dasu ,karfe d'aya daidai suka baro estate dinsu mota d'aya baba babba ne tare prof lawan shu'aib aminin mahaifin mr ata yayinda d'ayar motar baba k'aramin ne tare da uncle jay zaune aciki sai motocin masu tsaro biyu a gaba biyu abayan da jiniya suka karaso unguwar diribobin suka yi parking a gafen titi inda mutanen unguwar suka zubawa motaocin ido suna kallon jami'an tsaronsa dake cike da kowannesu rike da bindiga .kai tsaye baba babba ya soma neman number baba gali, daga baba k'aramin har baba babba da uncle jay har ma prof lawan zance zuci suke acikin ransu da mamakin a irin unguwar da adamcy ya kawosu nema masa aure wata hargi tsatsiyar unguwa,mai cike da adarawa kala kala da 'yan cirani iri iri da 'yan sikiraf, shi kam prof lawan kasa hakuri yayi yace ""kaddara aure kenan babu inda bata kai bawa,shi kuma adamcy duk tarin ya'yan manya mutane dake cikin kasar nan birjiki bai ga wacce tayi masa ba sai anan" "kaddararsa take ?""" numfashi baba babba ya sauke kawai dan bai san ma me zai ce ba sai dai ya shiga cikin wani yanayi mai "tsarkakkiya babu abinda yazo zuciyarsa kamar nuzlarsa yadda tai kulafucin son shi haka ma hindu wacce har yauzu tana mutuwar son shi dan ko bayan fitowarta daga kurku sai data samesa da maganar ya shiga cikin lamarin sai dai hakuri ya bata tare da bata misali da nuzla da yana da wannna karfin ikon to tabbas da tun lokacin da nuzla ta haukace akanshi ya dace ya bashi umarnin ya aureta .""""ubangiji yasa albarka ""!prof lawan ya fad'a yana jinjina kai baba babba ya amsa da""ameen !""daga haka bai k'ara cewa" komai ba ya kai hannunsa baki yana shafa farin gemunsa batare da 'bata lokaci ba baba gali ya turo "ataho dasu suka fito a natse kowannensu cikin shiga ta alfarma suna taku ahankali kallo d'aya zaka masu ka tabbatar da cewa wad'an din manya mutane ne .""" baba gali dake tsaye a bakin massalaci cikin tsananin tashin hankali da firgici tsayuwar jiran karasowarsu tun daga nesa yake kallonsu tare da yaron daya tura idanunshi ya zuba masu gaba d'aya kwakwaluwarsa motsin kirki bayayi tun kafin su Kai ga karasowa inda yake ya tabbatar da lallai ba komai yasa maryama tayi wannan babban kumun ba sai hasaadar da suke mata hawaye ne ya cika idanunshi yayi saurin "daukewa ahankali suka karaso yayinda jami'an tsaron ke biye dasu .""" "a mutunce ya kar'besu yana cewa ""sannuku da zuwa ku biyuni ya fad'a yana juyawa da sauri sauran" kad'an yayi tuntu'be dan jikinsa har rawa yake suka biyo bayansa a natse Inda kowannen su ganin yake kamar a mafarki ne wai auren adam shararren d'an kasuwan nan da kasa da duniya tasan da "zamansa ne suka zo nema acikin unguwr irin nan kuma a massalaci irin wannan abun kamar almara , amman lamarin ubangiji kenan yafi gaban haka waje suka samu suka zauna ,doguwar gaisuwa suka yi fuskar malam mustapha cike da annuri yayinda fuskar baba gali take cike da matsanancin tashin hankali haka ma baba k'aramin zuciyarsa kuna take ganin Inda adamcy ya kawosu bayan sun gama gaisawa suka fara da abinda ya kawosu wato nemawa d'ansu auren diyarsu maryama ""baba gali ya fara magana ""ni yayan mahaifinta ne uwa d'aya uba d'aya na baku auren maryma sai dai wani hanzari ba guda ba maryama fa ta ta'ba aure kuna ganin babu wata matsala ""eh to mu bamu san da wannan zance" "ba amman bari mu kira shi yaron muji ko yasan da zaman haka .""baba babba ya fad'a tare da ciro wayarsa ya soma kokarin Neman number adamcy kira d'aya ya d'aga yana gaishesa baba babba ya amsa sannan ya saka wayar a handsfree ta yadda kowa zai ji ""adam gamu mun samu karasowa, gamu tare da yayan mahaifinta sai dai yayi wata magana ko kasan da zaman yarinyar ta ta'ba aure ?""adamcy yayi shiru zuciyarsa na dokawa da sauri sauri sai dai yayi matukar mamakin jin abinda yayan mahaifin maryama yayi to ma me kawo wannan maganar,?""adam kana jin kuwa ?""ina jinka baba maryama ko aure dubu" "tayi ina son aurenta haka "".""" Mmn sudais MAR'ADAMS BOOK 4 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 7 baba babba yana gama jin abinda adamcy ya fad'a ya dubi baba gali a tsanake sannan ya maida hankalin "sa ga wayar da yake yace""shikenan idan mun gama zan kiraka"" adamcy yace ""tom!""ka ji abinda yaro yace da alamun yasan da zaman komai sai muyi fatan Allah yasa albarka, ai auren bazawara ba wani abun aibu bane yana daga cikin baiwa ta mussaman matukar zata tsare mutuncinta tasan ciwon kanta ai shikenan ."" ""wannan haka ne maryama kam yarinyar kirki ce wacce ta tsare mutuncin kanta ga" "hankali ."" ""Dan tana da hankalin da wata budurwa bata dashi nasan shi d'an naku shi yasan abinda ya" "gani atattare daita da har ya zabeta ta zamo abokiyar rayuwarsa .""inji cewar malam mustapha .""" "murmushi baba babba yayi"" yadda kuke da tabbas akan yarinyarku haka d'anmu adam yake domin" "kuwa Allah yayi masa baiwa iri iri cikin farinciki sukai murmushi hannuyensu damke da juna da malam mustapha baba gali kam zuciyarsa kamar ta buga tsabar bakinciki yaso ne lokacin daya fad'a masu ta ta'ba aure daga nan komai ya rushe sai gashi abun yazo masa da bazata ""ganin baba gali bai da niyyar basu ruwan sha yasa malam mustapha ya janyo katon din ruwan roba ya soma zarowa yana ajiye ma" "kowa a gabansa.""" "Baba babba yace ""mun gode idan zai yuwu yaron yana son a d'aura auren a lahadi ta sama ""ji baba gali" "yayi kamar ya mutu a gurin domin kuwa da zarar an d'aura auren shikenan ta faru ta kare basu da wani sauran dabara amman dai zai nemi su d'an daga masu kafa ko nan da wata biyu ne masu zuwa alabashi kafin zuwa wannna lokacin salma tayi nasarar ruguza komai sai dai kafin yayi hanzarin yin magana ya tsinkayo dariyar malam mustapha tare da cewa ""ai tunda mun bada auren maryama ga adam aure kam za'a d'aura shi in sha allahu Allah ya kai mu lahadi ta sama ,Allah kuma ya tabbatar mana da alkhairi yasa muna raye za'ayi wannan auren Allah yasa auren ya zamo abun alfahari da farinciki wa zuriarku "".Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun baba gali ya shiga furtawa daga zaunen da yake .""amman dai malam mustapha" "da karambani tsiya yake wannan zakewa haka kamar shine shakikinta?""" maimakon ya zuba ido ya barshi yayi magana akan komai amman sai wani zakewa yake yana bare bare "da rawar kai .""ameen ya hayyu ya qayyum cikin farinciki mutane dake zaune a wajen suke amsawa sannan suka ajiye wata takarda mai ruwan kasa a gabansu ""." baba babba tsaf ya fahimci baba gali kamar akwai hassada atare dashi dan a zahiri ake iya hango tarin "bakincikinsa wanda Ke nuna alamun bai so faruwar wannan abun alkhairin ba .""a natse suka mikawa juna hannu sukai musabaha sannan sukai sallama baba babba ya kai hannu ya d'auki roban ruwan da'aka ajiye masa wanda hakan yasa suma sauran suka d'auka suka rike har bakin inda motocinsu suke" "pake suka rakasu .""fuskar baba gali babu yabo babu fallasa ya kalli malam mustapha dake tsaye kusa" "dashi yace ""kai malam mustapha haka akeyi ?""da mamaki malam mustapha ya tsaya yana kallonsa ""kasani ko mu a shirye muke daga jin sunce a d'aura aure ranar lahadi ta sama sai kayi tsigil ka amince halan kai zaka yi mata kayan d'aki da sauran abubuwa ?""da wani sabon mamaki malam mustapha yake dubansa sai dai yace ""ayya kayi hakuri malam gali na maka shishshigi ashe ?sai dai ina mai baka hakuri tare da neman yafiya amman na d'auka kai ma hajiya tai maka bayanin komai akan batun zuwansu da kuma bukatarsu kamar yadda ta min amman dai kayi ...""fuuuuuu baba gali ya wucesa tare da karya kwana ya nufi hanyar gida hankalinsa a matukar tashe batare daya tsaya ya karasa jin abinda malam" "mustapha zai fad'a ba "" ." "Tafiya kawai yake yana surutu ""ko ya salma zata yi da rayuwarta dan tun shekaranjiya da taji batun" "auren nan bata sake kwantar da hankalinta ba .""?yanzu haka bata gida tun safe data fita bata dawo ba bai san inda ta nufa ba .""cike da matsanancin tashin hankali ya shigo gidan kai tsaye bangaren umma ya shiga ya samu waje ya zauna akan kujera yana mata bayanin yadda sukai da iyayen adam sannan ya mika mata takarda da suka kawo yace ""kudin wata kasa ne masu yawa sosai sai dai ban san ko na wace kasa bane ga shin nan na gaisuwar iyaye ne ""umma tasa ta kar'ba ta d'an bud'e ciki tace ""masha Allah lallai maryama tayi kai kudi ne kuwa masu yawa nima ban san ko kudin wace kasa bane hakika yau muna cikin tsananin farinciki domin kuwa abun farinciki ya samemu Alhamdulillah Alhamdulillah umma ke jerowa tana taka rawa gabad'aya ta kasa zama waje d'aya saboda tsananin farinciki."" maryma kinyi hakuri kin sha wuya yau ga irin kyakkwan sakayyar da Allah yayi miki ,gali bari naje gurin auntynta kai ma dan Allah ka kira 'yan'uwanka ka sanar masu abun alkhairin daya same mu .""maryama dake zauen a d'akinta tun awanin biyu tana zaune tana zana fuskar mr ata da shigar da ya zo daita jiya ta jiyo maganar umma komai data fad'a ya samu kyakkwan mazauni acikin kwakwaluwarta""maryma kinyi hakuri kin sha wuya yau ga irin kyakkwan sakayyar da Allah yayi miki ta sake maimaitawa kanta maganr" """to me hakan yake nufi ?""meke faruwa a gidan nan nasu ?""" Ta yunkura ta mike tsaye ta yaye labulen d'akinta ta fito zuwa parlour'n adaidai lokacin da baba gali ya "mike tsaye jiki a sanyaye ya nufi kofar fita itama umma ta biyo bayansa tare da janyo kofa maryama tayi turus tana kallon parlour'n tare da kamo yatsun hannunta tana murzawa tana tunanin abinda ya faru da har taji umma tana magana cikin tsananin murna da farinciki ,ahankali ta kai hannunta ta d'an tsutsa gefen kanta hakan nan ta tsinci kanta da jin fad'uwar gaba mai tsanani ,ta zauna akan hannun kujera tana cigaba da jin bugun zuciyarta.""kusan tare umma suka jera da baba gali ya shige part dinsa ita kuma ta shiga wajen aunty fuskarta cike da tsananin farinciki mara misaltuwa ta bud'e takardar da kudin suke" "ciki ta nunawa aunty ""ga kudin da iyayen adam suka kawo na gaisuwar iyaye "".shiru aunty tayi tana" kallon kudin domin kuwa bandir din pound's ne har guda uku acikin takardar bata san sanda hawayen "farinciki ya soma gangaro mata ba"" yaushe rabon tasa kudin a idanunta ?""bazata manta ba tun zamanin da take cikin gatanta da'ake kwasarsu zuwa England yawon bud'e ido daman zata sake tsintar rayuwarta haka ?""umma ta rungumota ajikinta tana cewa ""bazan ce ki daina kuka ba bilkisu domin kuwa nasan na" "farinciki ne kinga yadda Allah yake ikonsa ko? "".kinga yadda jinkiri ya zame mana alkhairi ko ""?" naunauyen ajiyar zuciya aunty ta sauke alokcin data tuno matsalar da suke fuskanta a duk lokacin da "mgnar auren maryama ya gabato ,muryarta na rawa tace ""umma mu daina murnar nan haka mu bari muga d'aurin aure wallahi zuciyata rawa take Ina cike da matsanancin tsoro da farinciki tsorona kar wani abu ya biyo baya duk da na dogara da Allah kuma kullum shi nake kaiwa kukana""ki kwantar da hankalinki bilkisu babu abinda zai faru khairan in sha allahu.""aunty ta sake rungume umma ajikinta tana zubar da hawaye umma ta kai hannunta tana shafa bayanta tana rarrashinta tare da fad'a mata kalaima masu kwantar da hankali ,karki karaya da izinin allah aure kam za'ayi sa har ma sai munga jikoki alfarma manzon allah, bilkisu muna da kyakkywan zuciya ba mu kasamce azzalamai ba kuma mun dogara da allah duk wanda yace Allah to wallahi Allah ya isar masa muyi fata alkhairi da addua kawai Allah yasa auren ya zame mana alkhairi duniya da lahira in sha allahu zaayi auren nan ta fad'a tana zareta jikinta ta mika mana kudin .""aunty ta girgiza mata kai tana cewa ""aa ki barsu a hannunki ai kudinku ne !""umma tai mur mushi tana dubanta shiyasa a kullum maryama ke sake shiga ranta bayan kyatatawar da maryama take mata aunty ma na mata al kunya akanta tana nuna mata cewar maryama din diyar ce" "halak malak .""" """shikenan Allah yasa albarka ta fad'a tare da fitowa ta nufi bangarenta cike da murna .""" "Aparlour'n umma ta iske maryama tsaye ta kamota ta rungumeta tsam ajikinta""yar albarka kinyi goshi" "wahalarki tazo karshe maryama yau ina cikin farin ciki mara misaltuwa ta zareta ajikinta ta riko hannunta ta zaunar daita tana kallonta kamar wata sabuwar halitta .""maryama tace ""umma naji kamr kuna maganr auren ,auren wa kuma za'a d'aura ""?umma tace bakiji nace kinyi goshi ba ai aurenki za'a d'aura nan da kwana goma masu zuwa, idanuta ta ware sosai akan umma tace ""ni kuma umma da wa kuma" "za'a d'aura min aure ?""tayi mata tambayr ajere zuciyarta na bugawa da karfin gaske ""." """kwantar da hankalinki adamunki zaki aura tun shekaranjiya mukayi waya dashi cewar 'yan'uwansa zasu" "zo nema masa aurenki yau to Alhamdulillah sun zo har an gama magana""ta bata amsa cike da matsanancin farinciki maryama ta kasa furta komai dan zuciyarta ke wani irin bugawa da mugun karfi babu abinda ke yawo acikin kwakwa luwarta kamar irin halaye da tsare tsaren mr ata yanzu daman duk" "ya shirya haka shine ya maidaita banza koma ya kirata ya fad'a mata cewar yan'uwansa zasu zo ?""" "Umma ta riko hannunta cikin nata tasa takardar kudin ""kinga kudin da suka kawo kawai na gaisuwar" "iyaye a zahirin gaskiya maryama adam yana matukar sonki kuma ina fatan zai jiyar dake dadi da farinciki a gidansa ""maryama tai shiru tana sauraron umma kawai dan ita kad'ai tasan halin tashin hankali da take tabbas tana tsananin son shi sai dai idan ta tuna tashin hankalin da zata tsinci kanta a gidansa sai taji gabad'aya son ya fita aranta kamar a yadda take ji yanzu dan ji tayi kamar kwanakin mutuwarta ne" "ya kusantota ahankali ta ajiye takadar kudin akan cinyar umma tana mai sunkuyar da kanta ta dafe .""" """Ya naga kamar baki farinciki da faruwar wannan abun alkhairin daya samemu ba ?""still shiru mryama" "tayi zuciyarta na wani irin tsinkewa tare da bugawa ""maryama ""!umma ta Kira sunannta ""ta d'ago kanta ta kalleta cikin yanayi na damuwa ""ki kwantar da hankalinki,ta gyad'a mata kai kawai batare da tace komai ba ""yauwa ki saki jikinki,ya kika damu kamar baki son adam bayan nasan kina son shi sosai har ma fiyye da son da yake miki ""umma ta karasa maganar cike da zolaya "".nan da nan maryama ta sake canza fuska ""Allah umma ki daina cewa haka ni bana wani son shi .""""wannan kuma wani zaki fad'a wa bani ba ""maryama tai shiru dan umma ta bar zance dan tana mugun sakata jin kunya idan tace tana son mr ata ""maryama!""umma ta sake kiran sunanta a karo na biyu."" gabad'aya maryama ta tattara" hankalinta da natsuwarta gareta dan ta fahimci tana son tayi magana mai mahimanci ne . """ina neman wata alfarma a wajenki maryama ""haba umma kiyi maganrki kawai ba sai kin tsaya neman" "wata alfarma ba umma ta sauke numfashi tace ""na gode Allah yayi miki albarka""maryama tace ""ameen!""adamu yazo min da wata magana jiya cewar idan an d'aura aurenku a gidansu zaki zauna tare da mahaifiyarsa sai dai na ara bakinki na bashi kwarin gwiwar babu wata matsala zaki zauna daita domin ke din mai biyayya ce agaresa ""ai nan take k'irjin maryama ya cigaba da bugawar da yake ta" "dinga kallon umma cike da matsanancin tsoro da tashin hankali .""" "Muryarta na rawa tace ""umma gidansu kuma ?umma ta gyda mata kai alamun ""eh !""haka yace" "maryama ""Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun ""umma mai yasa kika amince masa ?allah bazan iya zama tare da mahaifiyarsa ba wallahi tsoronta nake ji Ina tunanin wahalata ta ragù a she wahala basu ragu agareni ba ? ashe akwai wasu sabbin shafukan a gabana ?sai yaushe ne zan daina shan wahala mai dan karen wuya da azabtar da zuciya da gangar jiki ""?yaushe ne ruhina zai samu salama ?kiyi hakuri ki yafe min maryama nayi karambani gashi har na bashi kwarin gwaiwa zaki iya zama da mahaifiyarsa ashe ban sani ba cewar bazaki iya ba kiyi hakuri wallahi da nasan bazaki iya ba da ban amince ba nan take umma ta rikice ta soma kuka itama tana bata hakuri .""Allah sarki maryama ganin hawayen umma ya sake rikirkita mata lissafi ta zube gabanta tana kuka tana bata hakuri ""dan girman Allah umma kiyi hakuri ki daina kuka ki daina bani haquri naji duk abinda kika fad'a zanyi kece komai nawa, duk yadda kikayi dani daidai ne na na amince na mika wuya zan zauna daita lafiya rokon da nake dashi agareki kiyi min addu'a,ki sani" "cikin kowacce addu'aki Allah ya bani hakurin zama daita , ya hanani gazawa bare na watsa miki kasa a" "ido sannna na samu juriya mai yawa"" tana kaiwa nan ta kasa cigaba da magana ta fashe da wani irin da" "kuka mai ta'ba zuciya tana tuna mugun halin yan'uwansa a kullum suke addabarta dashi ,tana son fadawa umma sune silar saceta amman kuma tsananin kaunar data ga umma take ma mr ata yake hanata fad'a mata dan tasan dole kaunar zata juye izuwa mummunar kiyayya mai zafi dan umma bata" "wasa da duk wani abinda ya shafeta .""" """kiyi hakuri da rayuwa maryama in sha allahu babu abinda zai faru sai alkhari ""ita dai ta barwa Allah" "komai duk hukuncin daya yanke akanta mai kyau ne idan zama dashi na har abada idan rabuwa dashi umma ta mikar daita ta zaunar daita a kusa daita ta rungumeta tana rarrshinta kuka take sosai kamar wacce zaayiwa auren dole ""maryama ko akwai wani abu ne bayan wannna ki fad'a min dan hankalina ya tashi da kukanki ""me zata ce ?""wanda ya wuce babu komai ai kuwa shi din tace mata babu komai ayanzu babu abinda nake bukata sai adduarki .""to ki bar kuka nan haka in sha allahu zamanku alkhairi ne babu abinda zai faru kuma nayi miki alkawarin zan dinga zuwa akai akai ina duba lafiyarki ""ni wallahi daman" "zamu tafi tare gabad'aya umma .""" "Umma tai murmushi tace""maryama kenan ai gidan miji ba'a bin mutun ,mutun shi kad'ai yake shan" gwagwamarya a gidan aurensa duk wanda kika gansa a gidan mijinsa to fa daga shi sai halinsa ne ina miki kyakkywan fatan nasan halinki a duk inda aka kai ki bani da haufi zaki zauna lafiya da kowa sai dai kiyi kokari ki cire tsoron mahaifiyarsa idan adam ya gane kina jin tsoronta bazai ji dadi ba ki tayasa yiwa "mahaifiyarsa biyayya kinji diyar albarka ""jiki a sanyaye maryama ta gyada mata kai""alamun taji .""" """ki só mahaifiyarsa ki kuma so yan'uwansa ki ja kowa nashi ajikinki ki kuma kyautata masu domin zuciya" "tana son mai kyautata mata ahankali umma ta dinga mata nasiha tana fad'a hanyoyi da zata bi wanda zai kawo mata kwanciyar hankali a gidan mijinta .""" "Gida ya cika da murna umma aunty banda bangaren baba gali ,habib ma daya dawo gida ya samu labari" "bakaramin murna yayi ba da gudunsa ya shigo parlour'n umma yana wani irin ihu yana ganinta bai tsaya wata wata ba ya d'agata sama aiko maryama ta fara ihun ya sauketa kar yarda daita amman yaki sai faman juyi yake daita a parlour'n kasancewarsa karfafa dan idan ba sani kayi ba zaka d'auka shine yayanta ""wallahi after dad ka saukeni umma kice ya saukeni wallahi juwa nake gani shi kuwa dariya" "kawai yake yana furta congratulations heartbeat .""" "Umma tayi murmushi tace ""kai ban son iskanci sauke min yarinya tace juwa take gani ahankali ya zaunar" "daita akan kujera sannan ya zauna gefenta alokacin ta dafe goshinta yace ""sorry sorry wallahi na rasa me zanyi ne"" ya kai hannu zai ta'bata ta kwace hannunta zata kai masa duka yayi saurin rike mata hannuwanta yana murmushi ""umma tace ""kinga illar rashin cin abinci ko kalli yadda habib yayi sama dake kamar wata yar kaza ""ai gabad'aya suka sa dariya maryama tace ""allah umma ko ina cin abinci bazan iya da after dad ba baki ga yanzu karfe yake ci ba ""yiwa mutane shiru ko baya cin karfe bazaki iya ba da wannan jikin naki ""habib yayi shiru yana kallonsu bayan umma tayi shiru habib yace ""yanzu hearbert gabad'aya ATA zaki aura gaskiy am so happy da wannan hadin daman irin wannan kan ya dace dake Allah ni me yasa ba'a d'aura auren ba ?umma tai murmushi tace da yau da kwanakin da suka saura" "ai duk daya ne a wajen Allah Allah dai ya kai mu yasa muna da rai da lafiya yace ""ameen !""" tun daga wannna lokacin gidansu ya samu bakunta mutane masu zuwa taya umma da aunty murna ta "bangaren yan'uwa da abokan arziki duk da dangin mahaifinta basa sonta amman a wannnan karon jin wanda zata aura yasa taga sauyi akan fuskokinsu dan .""masu yara kanana har kamo hannunta suke ta dafa kan yaransu ko Allah yasa su dace irin nata ita kam abun shirme ta d'aukesa dan ta kanta take dan" acikin tsananin damuwa da firgici take duk yadda take son ta cire tsoron mahaifiyar mr ata da yan uwansa aranta abun ya cutura kullum tsoronsu karuwa yake acikin zuciyarta wanda sanadiyar haka ta "kamu da ciwon mummunar fad'uwar gaba second second gabata ke fad'uwa da karfi ,idan gabanta ya fad'i sai jikinta da hantar cikinta sun d'auki rawa karin damuwarta a yanzu yadda mr ata yayi mata banza kusan sati biyu kenan bai kiranta a waya ba dan tun kafin iyayensa suzo rabon ya kirata gashi har yau kwana biyar kenan babu shi babu labarinsa bare wayarsa.tashin hankali data shiga yasa ta kasa sheidawa kawayenta an kawo kudin aurenta da lokacin auren sai umma ce ta kira subai'a da yusura ta sheida masu dukkanin su babu wanda bai yi mamakin cewar mr ata zata aura ba ,ai ko kuwa da yamman ranar" "sai ga subai'a ta jawo motarta tazo tayata murna ""." "ta iske umma a parlour tare dasu aunty fatima da aunty hasana umma tace ""subai'a har kin karaso?tace" """ba dole ba umma ai kina fad'a min lokacin tashi ma bai yi ba na nemi excuse a wajen E D amar kinsan da yake dan'uwan mr ata ne jin uzurina ya barni "" Allah sarki ashe har yanzu kuna aiki tare ?""eh umma! "" ayya to Allah yasa albarka Allah kuma ya nuna mana naki haka subai'a tai murmushi ta gaishe dasu aunty fatima tana tamabayi umma maryama fa ""?tana d'akinta kai tsaye ta shiga dakin inda ta iske maryama kwance tamkar mara lafiya tace ""Ke shegiya tashi ki mike Allah yasamu a danshi ki domin kuwa kawata kinyi babban kamu mr ata fa ?inna lillahi ya rab Allah yasa albarka maryama ta yunkura ta zauna tana dubanta da fuskar babu yabo babu fallasa dan ita duk masu taya murna ganinta da kuka suka tayata da zai fiyye mata dadi dan ita kad'ai tasan abinda ke gabanta ,subai'a ta janyo kujerar da" "maryama Ke aiki daita ta zauna tana fuskartata tace ""kawata daman soyayya kuke dashi amamn ko da" wasa baki ta'ba labarta min ba gsky maryama Allah yayi miki zurfin ciki ?kema fa kinsan halin da nake ciki "da zarar ance aure sai matsaloli su kunno kai "".haka ne kuma allah yasa albarka congratulations my friend maryama tai murmushi kawai yanayinta bai nunawa subai'a cewar akwai wata matsala ba dan" "tasan haka take normal.""" "Subai'a tace ""to yanzu ya ake ciki ?""meye shirye shiryen biki da za'a gabatar dan ga biki yazo wannan" "satin ne fa ?""" "maryama ta gyda mata kai alamun ""eh!""tace ""wannan satin ne za'a d'aura aure batun biki ne dai babu" """ban gane babu ba ?""da gaske babu ""haba haba karki mana haka mana ?""subai'a ta fad'a tana gyra zama gasky zan yiwa E D amar magana naji me ake ciki amman taya zaki ce babu biki tayi maganar cike da damuwa ""maryama ta riko hannuwanta cikin nata ""subai'a fad'a min wanda kike so Z&A shiru subai'a tayi tana jin mummunar fad'uwar gaba ""." """me yasa bazaki fad'a min ba ?""maryama tayi maganar cike da marairaicewa tana duban fuskar subai'a" """kinga ki bar wannnan maganr muyita daga baya yanzu maganar biki ne gabanmu dan zaki wani shigo da wata magana kenan dan ki shashatar da wacce muka fara ni dai kinji nã fad'a miki zan yiwa ED amar magana numfashi kawai ta sauke tai shiru tana kallonta sun dan jima sannan subai'a tai mata sallama ta wuce tana zuwa gida tayi test din Amar yadda sukai da maryama bayan kamar awa biyu har ta fitar da rai zai reply dinta taga reply dinsa inda yace zai nemi adamcy yanzu duk abinda yace zai bari" "tasani .""bayan ta gama karanta sakonsa tayi shiru kawai rungume da pillow a kirjinta tana tunani nata damuwar ,akwai matukar ciwo ka kamu da son wanda bai ma san kana son shi ba ta kai hannunta tana shafa idanunta da suka cika da kwalla bata kai ga maidasu ba suka zubo akan kuncinta tana nan zaune ta sake jin shigowar sakonsa ""he doesn't need a party""iya shi kawai ya rubuto sai dai ta karanta yafi sau" "babu adadi .""" ****** Washegari ranar talata da yamma mami na zaune a babban parlour'nta sai ga wasu daga cikin "ma'aikata mr ata suna neman izinin shigowa ta bassu izini inda tagansu ,su biyar suna shigowa da akwatunan shiru tayi zaune tana kallon guda biyar din da suka fara shigowa dashi ahankali suka dinga fita suna shigowa da akwatuna tun tana kirgawa har ta dawo ta daina akwatuna ne tsadaddu da matukar kyau da d'aukar hankali bugun england set set sukayi har sai da sukai goma shabiyar sannan suka suruna mata suka fice suka barta zaune tana kallon akwatuna wanda take ta fahimta akwanan" "auren 'yar gwal dinsa ne yasa akawo mata .""" tana tsaka da kallon akwatinan ya shigo sanye da bakaken kaya da facin cap baki hatta takalmin ™afarsa baki ne kasancewarsa fari sai kayan suka amshesa fiyye da duk kayan daya saba sakawa sai kamshi yake zubawa fuskarsa ta sake fitowa sosai saboda gyaran fuskar da yayi ya karaso har gaban "mami ya durkusa yana cire facing cap dinsa cike da girmamawa ya gaisheta""sweetheart kin yini lafya ?""" """lafiya lau !"" tayi maganar atakaice sannna fuskarta a daure tana daura hannunta akan cinyarta murmu" "shi yayi yana kallonta tace ""wadan nan kayan fa ?" "kai tsaye yace mata ""kayan maryama ne "" ya fada yana mikewa tare da zama akan kujera idanu ta" "tsura masa for two second tana masa kallo mai cike da tsantsar mamaki""ikon Allah ashe yasan yadda akeyi komai amman alokacin maryam yayi buris ya share yakiyi dan kawai ya tozartata ita da diyarta ?""" "Yadda mami take kallonsa shima ita yake kallo hawaye ne suka fara turereniyar zubowa akan fuskarta," "yayi saurin mikewa ya dawo gabanta ya kamo hannuwanta duk biyu yana cewa ""no no sweetheart""?dan girman karki min haka idan na bata miki rai ne Kiyi hakuri ""yanzu adamcy farinciki kake son nayi da wadan nan kayan ?""idan bai sakaki farinciki ba sweetheart sai amayar dan wallahi bana son ganin hawayenki yana daga min hankali ya kai hannu yana goge mata hawayen yana bata hakuri yana kallonta cike da tsananin kulawa Kiyi hakuri sweetheart bani da wata uwar da zan kaiwa" kayan "Bayan ke,ke din dai kece dole bari nasa a bud'e miki kiga kayan adamcynki ya fad'a yana goge mata" "fuskarta yana rarrashinta ,jinsa kawai take tana mamakin karfin halinsa yanzu ya gama cewa bai son damuwarta amman kuma yake maganar a bude mata kayan ta gani wanda yasan ganin kayan yana cikin damuwarta ,ita kan wani irin d'a ta haifawa kanta ?.""har sanda ya kai hannu ya danna bell din dake kai sako bangaren ma'aikatan gidan tana cike da mamakinsa sannan fuskarta bayyane da tsananin" "bakinciki .""" cikin kankani lokaci sai ga mutun uku sun fito cike da girmamawa suka gaishesa ya basu umarnin su "bud'e akwatina da sauri suka fara aiwatar wa daya bayan daya suka dinga bud'e wa mami tace ""wai ma a yaushe ka soma hada kayan lefe ban sani ba ?""" """jiya zuwa yau ne fa sweetheart .""ya karasa mganar yana murmushin gefen baki haka masu aiki suka" dinga bud'e mata akwatin daya bayan daya shiru mami tayi tana jinjina kai tana sake mamakinsa a lokacin daaka bude mata akwatin kayan bacci ganin duk ya zabo hadaddun kayan zamani masu "matukar kyau da daukar hankali tace ""da kanka ka zabo wadan nan kayan bacci ?""" "Kai tsaye yace mata ""yes ""ta kalleshi tace ""yes !""da saurin ya gyada mata kai alamun ""eh "" batare da" "yace mata komai ba""amman me yasa lokacin maryam bakayi mata ba ?ko abinda baka so baka bayar a auren ba ""dan me yasa zan bayar wacan auren aurenki ne wannan kuma aurena ne"" yayi maganar a kasan ranshi"" yanzu duka kayan nan zaka bazawara har da ziniri fa naga ya kai goma anya kuwa baka haukace ba adamcy ?""ya fuskanceta sosai sai dai kafin ya soma magana sai daya sallame masu aiki bayan sun bar wajen yace ""sweetheart babu abinda ya same ni wallahi ina cikin haiyacina fiyye da auren farko ""okay to baza'a kai kayan nan ba ka ajiyesu tazo ta iskesu ""dan Allah sweetheart karki yi haka na rigada na fad'a a gidansu za'a zo ranar alkhamis akawo idan kikayi haka kin zubar min da mutunci duk da nasan wadan nan kayan ba damu warsu bane ko dashi ko babu zasu bani auren maryama amman dan Allah kiyi hakuri nifa a yanzu a shirye nake da nayi miki komai idan akwai abinda kike so ki fad'a wallahi zan miki zare hannunta tayi tana jijiga kai ""please sweetheart tace ""naji banason magiya ""thank you"".mami yayanta kawai ta kira suzo suga kayan lefe su kansu sunyi mamaki irin kayan daya zuba sai dai suka ce" "iya rabonta kenan kwanaki kad'ai ya rage ungulu zata koma gidanta na tsamaiyya .""" Koda mami tace suzo washegari akai kaya dasu suka ce a nemi wasu su kai amman su kam suna bayan "maryam muddin sukaje kome yaya zataji babu dadi mami tace ""to shikenan ta kira wasu daga cikin manyan gidan saboda babu isasshen lokaci mutane sukayita sawa kayan da auren albarka ""Allah yasa auren yafi kayan albarka ranar alkhamis mr ata ya bada motocin da za'a kai lafe""tun safe gidansu maryama yake cike da mutane makwafta da yan'uwa da abokan arziki amman ban da aunty salma wacce Ke kunshe a daki cikin tsananin bakinciki ,dan duk inda taje magana daya ake fad'a mata wannan auren loacin yinsa yayi idan ta matsa komai zai iya faruwa daita wani waje dataje akace mata idan zata iya zuwa makabarta ta ciro kwanya kan mamaci to za'a iya mata aikin da za'a fasa yanzu zaman" "datayi tunanin mafuta take tunda da sauran lokaci .""" """manya mata guda goma daga cikin family's aka zaba domin sukai lefe koda suka isa sun sha mamaki" "ganin irin gidan da adamcy yazo neman aure sai dai kowannensu ya danne mamakinsa domin suyi abinda ya kai su ,an masu tarba na arziki kuma an basu tukuici mai kyau da kayayyinki snaks da'aka saba bisa alada suka juyo suka dawo gida ai kuwa ranar estate din ya d'auka ya rikice da magana .""" kusan mata ba kamar maza ba dan lokacin da maza suka kawo kudin auren babu wanda yaji komai babu wanda bai tofa albarkacin bakinsa ba wasu suyi wa mami Allah ya kara ai taki ya aura cikin danginsa ta "nace sai a daginta gashin bai zauna da zabinta ba kuma bai aura acikin daginsa ba, yaje waje ya kwaso talaka futuk wasu kuma shi suke wa allah ya kara" "ai damn karshen ruwan ido kenan .""" "mahaifiyar nuzlah kam kiri kiri ta fitowa mami ta fad'a mata son ranta ""kin hana a auri namu gashi kina ji" "kina ganin an kwaso miki irin tsiya"" mami dai tai shiru tayi kamar bata jita ba dan tasan gsky ta fad'a dan da tasan karshe abinda zai faru kenan da duk tasa ya auri hindu da nuzla da sultana ya rufe kofa .""ranar lahadi wanda yayi daidai ga bakwai ga October 2020 yan'uwa da abokan arziki suka hallara a babban masallaci malama mustapha dake sabon titin unguwar agege domin sheida daurin auren ADAM TARIQ ABDULLAH da MARYAMA HASSEIN akan sadaki 30 million pounds wanda ya kama thirty-eight million thirty thousand four hundred take gurin ya karad'e da lasfika domin sheidawa jama'a da suka hallara" "sosai wajen ya hargitse da lissafin mutane .""" Mmn sudai MAR'ADAMS BOOK 4 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 8 Ai tun daga cikin massalacin har zuwa haraban waje inda mutane suke cike makil lasfika ya kai wa "kunnuwansu shelan zunzurutun kudin sadakin da aka bayar na maryama shela tare da addua ne ya biyo bayan an gama d'aurin aure.""ranar dai sabon titi wanda ada aka fi saninsa da unguwar gwagulori tasan ta kar'bi bakuntan manya manya mutane,tun daga kan 'yan kasuwa har zuwa kusoshin gwanati,'many 'yan siyasa wanda kusan gayyar ta baba babba da prof lawan shaaibu ne da uncle jay dan tun ana sauran kwana hud'u d'aurin aure prof lawan ya buga iv ya fara aikawa abokan arziki sakamakon wancan auren" da'akayi baya kasar yana k'asar waje jinya haka ta bangaren baba babba da uncle jay da sauran yan'uwan adamcy maza da abokansa dan suma "ba'a barsu abaya ba ,shiyasa d'aurin aure ya samu hallarta manya mutane dabam dabam wasu ma sai dai ka gansu a tv ko a jarida amman idanunka basu isa su gansu a zahiri ba .""" Ahankali ango ya fito daga cikin massalaci sanye cikin fararen kaya babbar riga da yar ciki yayi kyau "sosai ,yayinda abokansa ke take masa baya suka fito ,ganin fitowarsa yasa mutane suka shiga mika masa hannu domin tayasa murna sannan aka fara d'aukar hotuna ta bangarensa da kuma bangaren yan'uwan maryama,habib shine kan gaba shima ya sha fararen kaya babbar riga da yar ciki da hula fari wanda" akayi mix da baki "yayi kyau kamar wani ango ,sosai fuskarsa ta nuna ainihin farinciki da yake ciki shi ya dinga nuna wa" "adamcy sauran yan'uwa akayi hotuna sannan abokan adamcy suka biyosa aka rankayo zuwa gida inda maryama take domin ayi hotuna bisa ga al'adar mutanen lagos daga nan kuma sai su k'arasa gida inda zasu gabatar da walima tunda yace babu biki, abokansa ne suka shirya masa walima acikin estate" "dinsu .""" kwance maryama take a cikin d'akin yaya sadam sanye cikin wani had'add'en lace fari haka komai dake sanye ajikinta fari ne tare da babbar k'awarta subai'a sai dai kallo d'aya zaka mata ka fahimci tana cikin tsananin tashin hankali sakamakon abubuwan da suka had'e mata waje d'aya ciki kuwa har da hayaniyar mutanen da suka cika gida dan ita mutunce da bata fiyye son hayaniyar mutane ba shiyasa da matukar wahala ka ganta a wajen biki ko suna yanzu ma hayani yar ce tasa ta baro sauran kawayenta dake "d'akinta ta gudo d'akin yaya sadam ta kwanta .""" ganin yanayinta yasa subai'a ta biyota dan tun jiya take fama da zazzafan zazzabi mai rikitarwa har sai "akayi mata allura dan lalle ma da kyar aka samu akayi mata sai da subai'a ta riketa dan zazzabin ya hanata zama gurin kwanciya kawai take nema .""" yau kuwa zazzabin dake jikinta ya karu duk wannan zazzabin da tashin hankali da take ciki na fargaban "hayaniyar mutane ce da kuma fargaban zama cikin ahlain adamcy ne dan tasan yau ko gobe dole zata dangana da inda suke ""ya rab ga baiwarka nan Allah ka taimakeni kada ka basu ikon cutar dani .""tayi mganr acikin ranta tana jin tsinkewar zuciya subai'a dake zaune kusa daita ta kai hannu ta dafa kanta wani irin zafi taji ya ratsa tafin hannunta da sauri tace ""maryama wai meke faruwa ne haka ?""ji yadda kika dawo cikin kankanin lokaci kamar wacce za'ayiwa auren dole kin ki kwantar da hankalinki ko bakya" "son mr ata ne ?""" "Shiru maryama tayi tana zance zuci ""subaia bazaki ta'ba gane halin da nake ciki ba da kuma halin da zan" "tsinci kaina ba ."" dan Allah ki d'an tashi ki zauna kinsan fa yanzu angwane zasu shigo tunda gasu baba gali can da malam mustapha a parlour sun shigo kawo sadakinki.""duk maganar da subai'a take mata tana fahimta daga kwance da take haka ne ma yasa ta zurma cikin duniyar tunani kala kala acikin zuciyarta tace ""waye zai zo!?"" ba dai wannan mai bakar zuciyar bane zai zo inda take dan tasan ma bazai zo ba dan yau kusan tsawon kwana shabiyu kenan rabon data saka shi a Idanunta fushi sosai ya d'auka daita wanda ta rasa dalilin na meye ta zuba masa ido taga iyakar gudun ruwan sa gashi har yau d'aurin" "aurensu bai kirata ba bama zai barta taji da damuwarta ba har sai ya Kara mata da fushinsa.""" """Kinji yadda jikinki yayi zafi kuwa?""subaia tayi maganar idanunta na kan fuskarta dake d'auke da" "tsananin damuwa ta kamo hannunta cikin nata ""maryama ki fad'a min meke damunki aranki haka daya" haifar miki da irin wannan damuwar? duk Wanda aka ce yau ne d'aurin aurensa muddin ba auren dole "bane dole zaka ga alamun farinciki atattare dashi amman ke sam babu sai tarin damuwa? ""tai maganar tana tsareta da idanuta yadda bazata iya mata karya ba ,gabanta dake fad'uwa ne ya cigaba da fad'uwa da yake ta runtse idanunta da karfi ""har ga Allah bata son zama tare da mahaifiyar mr ata bare yan'uwansa da bata marmarin sake d'aura kwayar idanunta akansu ,ba dan komai ba sai dan ta horu a hannunsu tana jin tsoron sake faruwar wani abu Ina ma zai Kai ta can wani waje dabam suyi rayuwarsu daga shi sai ita dan zamanta tare da mahaifiyarsa lallai wasu abubuwan zasu faru bayan yarjejeniyar" "dake tsakaninta da yanuwnasa wanda bata fatan shi .""" """Allah yasani tana son zama dashi ta karar da dukkanin rayuwarta dashi amman tasan hakan ba abu ne" "mai yuwuwa ba dole tana ji tana gani zata sake dawowa wata karamar bazawarar a shekarunta da basu wuce a shirin da uku a duniya ba .""sake runtse idanunta tayi tana jin kaunar subai'a har cikin ranta, ji take kamar ta fad'a mata halin da take ciki amman kuma bazata iya yin haka ba dan ta rigada ta saba rike sirrinta bayan umma da aunty babu mai jin damuwarta suma a haka wani lokacin bata barin su san halin da take ciki .tana tsaka da wannan tunanin taji ruwan hawaye suna zubowa daga cikin kwarnin idanunta tai saurin jan farin mayafin dake jikinta ta rufe fuskarta sosai dan kar subai'a ta ga zubar hawayenta ""muryarta na rawa tace ""subai'a babu komai ko me kike tunani akaina ""?ina tunnain kamar bakya son" "auren nan tillasataki akayi ""." """ko d'aya subai'a Ina so kawai dai tunani da faragaban barin gida ne ke damuna zanje na fara wata" "sabuwar rayuwa da wasu mutanen dabam da ban saba dasu ba kinga dole naji damuwa .""tsura mata idanu subai'a tayi sannan ta jinjina Kai still tana kallon fuskarta cikin wani bakon yanayi wanda maryama ta kasa fassarashi cikin sauki ""hawaye kike gogewa maryama""maryama tai shiru tana kokarin danne kukanta "".ba wai ban yarda dake ba amman wannan maganar da kikayi sam bata gamsar dani ba dan kwayar idanunki kad'ai ta bayana min ainihin abinda ke zuciyarki cewar kina cikin damuwa mai girman gaske sai dai kisa aranki ba'a maganin matsala da sanya damuwa a rai dan haka kan iya haifar miki da wata gagarumar matsalar ta bangaren lafiyarki wanda ni kuma bazan iya jurar ganin haka ba."" ta k'arasa maganar tana sake damke hannunta dake cikin nata .""jikin maryama yayi sanyi da maganganunta dan haka tai shiru ta kasa cewa komai sai dai subai'a ta cigaba da magana cikin tsigar rarrashi domin dai so" "take maryama ta fad'a mata damuwarta ko zata iya taimaka mata .""" A natse adacmy da abokansa suka shigo cikin haraban gidan tare da habib wanda yayi gaba da sauri domin yayi masu iso zuwa bangaren umma shigowarsu ya bawa jama'ar dake tsaye a haraban gidan damar tsura masu ido cikin tsananin farin ciki yayinda wata mata dake tsaye take tamabay ta gefenta """waye angon maryama ne acikinsu dan gabad'ayansu masha Allah kusan kowa yayi Kama da ango ""da alamun wancan na tsakiyar ne dan shigarsa tafi ta sauran d'aukar hankali suna tsaye baba gali da malam mustapha suka fito daga bangaren umma suna musabaha da juna adamcy kallo d'aya yayiwa baba gali ya d'auke kanshi dan babu wani girmansa da yake gani tun ada bare a yanzu daya fahimci makiyin" "mryama ne .""cikin minti goma habib ya dawo yace ""zasu iya biyosa.""" ahankali suka biyosa cikin natsatsen takunsu yayinda subai'a ta cigaba da kwantar ma maryama da "hankali .""subai'a na rufe bakinta maryama taji wata irin fad'uwar gaba from know where ya dirar mata aiko nan take jikinta ya d'auki rawa kuma adaidai lokacin su adamcy sukai sallama umma dake zaune tare da wasu kawayenta dasu aunty fatima da aunty hassana da sauran yan'uwa suka had'a baki wajen amsa sallmarsu tare da basu izinin shigowa ahankali suka fara kokarin shigowa d'aya bayan d'aya inda maryama ta runtse idanunta gam tana sake jin fad'uwar gaba mara misaltuwa .""ahankali suka k'arasa shigowa murmushi ta wadata a fusko kinsu kana ganinsu kasan naira ta zauna wa kowannensu sanye suke cikin manya kaya masu kyau da tsada, umma tana murmushi tace ""maraba sannunku da" "zuwa !""suka zauna akan manya tabarmu da'aka shimfida masu a natse sukai gaishe umma ta kallesa tana cewa ""ya aka ji da taro ,to Allah sanya alkhairi Allah yasa albarka suka amsa da ameen ahankali kawayen maryama suka fito daga cikin d'aki daman jiran shigowar abokan ango suke duk suka ja suka" "tsaya bayan sunyi gaisuwa kowacce na sake kame kanta ko zata samu shiga .""" "umma ta kalli aunty fatima tace ""ga fa surukin naku nan adamu"" ta fad'a tana nuna shi ,adamu ga yayar" "mahaifin maryama sunanta hajiya fatima uwarsu d'aya ubansu d'aya ita kuma wannan nasan ka saba ganinta a gidan nan itace tagwacin mahaifin maryama d'aya bayan d'aya ta nuna masa yayyen mahaifin maryama kar azo daga baya suce su basu san shi ba ko suce ba'a nuna masa su ba .""ai ko nan take suka hau washe masa baki da fara'a adamcy da abokansa suka gaishesu suka amasa suna masu addua tare da fatan alkhairi hayaniyar yan'uwa ne yake tashi sama sama a parlour'n wanda kai tsaye yake iso wa zuwa" "d'akin da maryama ke kwance .""" ahankali maryma ta yunkura dan ta zauna amman still jikinta babu kwari dan ma sai jikin ya sake "d'aukar rawa alamar tana jin sanyi sosai muryarta a sanyaye tace ""subai'a rufeni da bargo can ""na shiga uku maryama ko dai zamu sake komawa kemis ne a sake miki allura ?""girgiza mata Kai tayi alamun ""a'a sai dai jikinta na sake d'aukar sanyi janyo bargon tayi ta rufeta sannan ta mike ta nufo parlour'n domin ta sanar wa umma halin da'ake ciki turus tayi sakamakon ganin abokan ango zaune ana gaisawa .""a natse" "ta k'arasa cikin sauran kawaye ta tsaya tare da gaishesu gabad'aya, sannan ta gaishe da amar """ """E D amar Ina kwana ya akaji da taro ?""yace ""lafiya!"" ya fad'a atakaice batare daya kalli Inda take tsaye" "ba dan shima kamar adamcy ne bai fiyye kalle kallen mata ba ,umma ta dubi subai tace""subai ga tuwon d'aurin auren can acikin kula ga su yusura da surayya ku samu yara a fitar masu dashi bakin titi subai'a ta amsa da ""to !tare da kai bakinta daidai kunnen umma ta mata rad'a nan take umma ta kalleta a d'an rikice tace ""subuhanallah ba dai har yanzu jikin na mryama yaki dadi ba ?""tayi maganar cike da" "damuwa .""" adamcy naji hakan yaji wani irin fad'uwar gaba daman zuciyarsa sai faman aikin baza idanu take taga ta "inda abincin ruhinta zata bullo cike da matsanancin tashin hankali ya tsura ma umma tsumammun idanunshi yana kallonta kamar Itace maryamar fuskarsa da alamun yana son yaji karin bayani"".""wallahi adamu maryama ce tun shekaranjiya bata jin dadi shine fa har yau, kuma jiya sai da'akayi mata allura""ya salam!ya furta sai dai bai tambayi meke damunta ba dan zuciyarsa ta rigada ta sanar masa zallar" "damuwarsa ce .""" Shi kuwa habib tunin ya dangana da d'akin yayinda mr ata ya d'an yi Jim dan so yake ya tashi ya nufi "hanayar d'akin da ya ga habib ya nufa, yunkurin mikewa tsaye yayi Wanda hakan ya bawa sauran abokansa damar mikewa suna cewa ""Allah ya bawa amarya lafiya suka nufi kofar fita daga d'akin adaidai" "lokacin habib ya dawo da sauri yana cewa umma ""jikin heartbeat fa yayi tsananin sai rawar sanyi take .""" "adamcy dake tsaye yace""umma ko za'a kai ta hospital ne ?""bari muje muga yanayin jikin nata tukun idan" "da yuwuwar akaita sai akaita dan nasan ba komai ke damunta ba sai fargaban auren ,suka nufi hanyar d'akin yayinda kawayen amarya suka bi bayan angwane .""hankali suka shiga d'akin yaya sadam shigarsu ke da wuya idanunshi ya sauka akan makeken hoton yaya sadam dake manne da bangon d'akin nan take yaji wani irin aransa kamar an watsa mata wuta a zuciyarsa dan yana da mugun mahaukaci kishi akanta kishi irin wanda zai iya illata mutun shiyasa a koda yaushe yake kokarin danne cewar wani ya ta'ba mallakarta domin ta haka ne kawai zai samu natsuwa daita sai dai ayanzu ya tsinci kanshi da jin zafi da" "matsanancin kishi fiyye da duk kishinta da yake ji akanta .""" """duk ta rasa d'akin da zata shiga sai na tsohon mijinta ?""kar dai ma damuwar da yake tunanin akanshi ce" "ta zamo akan sadam ce ai kuwa daya shiga ukunsa .""dogon tsaki yaja acikin ransa ya d'auke idanunshi ya k'arasa inda take kwance ya tsura mata kwayar idanunshi kamar ranar ya fara ganinta, ita kuwa banda rawar sanyi babu abinda jikinta yake yayinda zuciyarta ke bugun tara tara sakamakon jin tsayuwarsa da kuma sanyayyen kamshin turarensa daya mamaye d'akin ya k'araso gabanta ya tsaya yana cigaba da kallonta kafin ahankali ya kai hannunsa ya yaye mayafin data rufe fuskarta dashi wanda yasa ta d'an" bud'e idanunta da suka gama canza kala ta tsura masa cikin shigar dake jikinsa lumshe idanunta tayi lokacin d'aya ta kawar da kanta gefe ba dan tsoro ba sai dan kwarjinin dake garesa a cikin kwayar "Idanunta kallonsa kawai na haddasa mata jin faduwar gaba da wasu sauye sauye ajikinta .""babu mr ata ya Kai hannunsa ya shafa gefen fuskarta zuwa wuyanta .""" saurin runtse idanunshi yayi sakamakon zafin daya ziyarci laulausan tafin hannunsa ya motsa labbansa "yana cewa ""umma ko zan samu ruwa da k'aramin towel?""da sauri tace ""eh! subai'a muje ki kar'bo ki kawo masa"" ta fad'a tare da juyawa ta nufi kofa fita da sauri .""subai da habib suka bi bayanta kyawar idanunshi kyam suna kanta yana mata wani irin kallo mai sanyi da tsuma zuciya wanda hakan ya sake jefa maryama cikin tsananin fargaba ""me kuma zai yi da ruwa da towel ?""tayiwa kanta tambayr da babu mai bata amsa sai shi ""Allah kar ma yayi kuskuren cewa zai ta'ba mata jiki dan daga zuwansa zai wani cr akawo ruwa da towel ""cikin mintuna da basu wuce goma ba subai'a ta dawo d'akin ta ajiye masa roban ruwan da towel akan k'aramin table din dake ajiye a gefensa cike da girmamawa tace ""sir gashi .""da kai" "ya amsa mata sannan ta juya ta fice daga d'akin ta fita nemo yaran da zasu kai kulolin abinci bakin titi .""" ahankali ya k'arasa ya maida kofar ya rufe tare da saka sakata ya dawo inda take kwance ya cire babbar "rigarsa ya ajiye a gefe duk idanunta na runtse sai dai jikinta da zuciyarta karkarwa suke sakamakon idanunshi dake yawo ajikinta ya kai hannunsa ya balle links din dake makale da hannunsa tare da nad'e hannun rigarsa sama sanana ya zauna a kusa daita ta wani sake kam kame jikinta waje da'ya tana karkarwa ,shiru yayi yana kallonta kafin ahankali ya zame banrgon da take kwance ciki ,gabad'aya ya" "tarairayota zuwa jikinsa ya fara da rungumeta""ya subhanallah ..""" ya furta a natse yana sake had'eta da jikinsa jin diran dukiyar fulaninta akan lafiyayyen qirjinsa yasa shi saurin dauke numfashi tare da hadiye "wani yawu ,d'an zareta yayi ya tsura mata tsumammun idanunshi yana kallon face dinta .""" ahankali d'ankwalin kanta ya zame gashin kanta daya sha gyara ya bayyana ya kai hancinsa yana shinshinawa wani irin sanyyayen ajiyar zuciya ya dinga saukewa sakamakon jin kamshin da gashin ke fitarwa ahankali ya sake maidaita jikinsa yana sake Jin dumin jikinta da kuma sayayyun brest dinta a faffadan k'irjinsa uwa uba gamshin jikinta dana kanta duk sun had'e gurin d'aya ya runtse idanunsa yana jin wani irin yanayi mai wuyar misaltuwa a gaba daya ilahirin jikinsa duk wani kafa na gashi dake kwance "ajikinsa sai da suka mike tsaye yrrrrrrrr .""" """my princess!""ya kira sunanta da wani irin sanyayyiyar muryar a kasalance wacce bata ta'ba saninsa" "dashi ba sai yau .""" tana jinsa tayi shiru tana sauke numfashi da kyar tare da kokarin kwace jikinta sai dai jikinta babu kwari "ga wannan faffad'an k'irjin nasa d'aya had'e ta dashi ahankali ta sake jin sautin muryarsa ""tunanin tsohon mijinki ya hanaki samun natsuwa da kwanciyar hankali shiyasa kika shigo d'akinsa ko?""runtse idanunta tayi tana jin wani iri yayinda numfashinta ya dinga sauka sama sama ""bazan hanaki tunaninsa ba dan duk yadda kike son shi bazaki iya dawo dashi wannan duniyar ba bare ki cigaba da rayuwa dashi ya rage naki ki ciresa aranki gabad'aya ko kuma ki cigaba da wahalar da kanki akan matacce ""ya k'arasa" "maganar yana kai hannunsa bayan rigarta.""" "Gigitar maganarsa tasa har yayi kasa da zip din rigarta bata sani ba ,kai tsaye ya zare rigar nonon dake" "makale da kirjinta ya ajiye a gefensa sannan zame rigarta ya kwantar daita akan katifa tare da zuba mata tsumammun idanunshi yana kallon tsayayyun brest dinta a zahiri gasu nan kamar ba'a ta'ba kai hannu kansu ba bare akai ga tsotsansu,Idanunshi dake kanta ya farga daita halin da take ciki tai karfin halin" "kai hannuwanta ta kare kirjinta tana sake runtse idanunta.""" shiru yayi yana jin kamar ya cire hannuwanta ya cigaba da kallonsu idan da hali ma ya kamosu ya tsotsa "ko kad'an ne kafin suzo garesa yayi massaging dinsu son ransa ,amman yasan muddin yayi kuskuren yin haka anan sai sunyi mummunar tashin hankali daita ,gara ya hadiye abinda yaji akanta har sanda za'a" "kawo masa ita anjima """ Sai dai jijiyarsa ta kasa hakuri sai harbawa take "da sauri sauri ,bai san dalili ba baya jin jijiyarsa na harbawa akan kowace mace sai ita ko jin muryarta" "yayi a waya sai ta tashi kuma sai ta harba Shiru yayi na second biyar yana kallon fuskarta zuwa kirjinta yana kallon yadda numfa shinta ke fita ahankali alamun tana jin jiki .""ahankali ya daidaita natsuwar jijiyarsa dake faman harbawa ,table din da roban ruwan ke kai ya janyo kusa dashi ya tsoma towel din aciki ya matse ya kai fuskarta ya fara goge mata goshinta zuwa fuskarta ,wani wahalallen" "numfashi ta sauke, bata son abinda yake son aikatawa amman ta kasa dakatar da shi sakamakon rashin kuzarin da jikinta bai dashi ,tana jinsa har yayi kasa zuwa wuyanta yana kokarin cire hannuwanta dake rungume da k'irjinta , ai yana gama zare hannuwanta ya d'aura towel ya fara goge mata brest dinta zuwa" "sansar jikinta ai take yaga numfashinta ya tsaya cak .""" MAR'ADAMS BOOK 4 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 9 Idanunshi ya tsura mata tare da kai bayan hannunsa daidai kofofin hancinta nan take ya fahimci suma "tayi ya sake tsura mata tsumam mun idanunshi cike da matsanancin mamaki ""meye yayi mata da har zata sume kamar wacce bata ta'ba sanin komai akan aure ba ?"".hannunta dake makale da kirjinta ya zare nan take suka kwanta sharaf akan katifa,ya sake tsura mata tsumammun Idanunshi saurin runtse idanu wansa yayi saboda sake ganin tsayayyun brest dinta masu matukar kyau da tada sha'awa sai daya d'auki kusan minti biyar sannan ya bud'e idanunshi fes akanta ya cigaba da kallonta kwance yana jin wani irin yanayi a sansar jikinsa gabadaya tsigar jikinsa suka dinga mikewa yrrrrrr ""yana tsananin" "son yarinyar sósai km bazai ta'ba son wata halitta sama daita ba ,sai dai a yanzu ya rasa wani irin tsoro" gareta akan shi ?kalli yadda tasa damuwa aranta gabadaya duk ta rame saboda horon damuwar da take wa kanta hatta bakinta ya bushe sosai alamun bata cin abincin kirki bare ruwa . "a natse ya kawar da kanshi yana mai jan tsaki a ransa yace ""me zai sa ta sume kawai dan ya ta'ba" "kirjinta ?""abinda yasan ba wannan bane karo na farko a rayuwarta da za'a ta'ba ? .""ya sake jan wani tsaki a karo na biyu yana furzar da iska mai zafi daga cikin bakinsa sannan ya janyo jikinsa ya sake matsota kamar zai mata runfa da faffadan k'irjinsa ya cigaba da tsoma towel acikin ruwa yana shafa mata .ahankali maryama ta fara motsa jikinta tana sauke numfashi ahankali ahankali ,numfashinta na gama dawowa jikinta taso tasa hannu ta sake kare k'irjinsa amman kasancewar jikinta babu kwari kamar d'azu yasa ta kasa aiwatarwa dan haka ta sake runtse idanunta gam jikinta karkarwa tana jin yayinda ya tsurawa face dinta ido yana cigaba da goge mata jiki wanda k'irjinta yafi maida hankali dan nan yafi gogewa.""shirun da taji hannunsa sun daina yawo ajikinta yasa ahankali ta sake d'an bud'e idanunta mr ata na nan zaune idanunshi kyam akan kirjinta yana karewa brest dinta kallo da sauri ta maida idanunta" "ta rufe dan tsananin firgici da tsoro .""" "Ya girgiza kai kawai yana ciza lip's dinsa na kasa da d'an karfi,wani lokacin tsoronta na burgesa amman a" "yau kam baya bukatar tsoron dan zai zama cutarwa ne a garesa dan ganin brest dinta da yayi a yau din yayi matukar dimomata shi ya shiga yanayin da bai ta'ba shiga ba dan ji yake kamar ya kai bakinsa ya d'an tsotsa kan nipples dinta ko zai rage wa zuciyarsa zugin shaukin data shiga ,sai dai bazai iya ba dan komai zai iya faruwa dashi zai iya aika aika dan haka ya kai hannunsa yana shafa sumar kanta zuwa" "gefen fuskarta dan ta dawo haiyacinta sosai.""" tsawon minti biyar hannunsa na kan sumar kanta yana shafa wa sannan a natse sautin murya "sa mai sanyi ta soma shiga cikin kunnuwanta ""menene abun tsoro my princess abinda an sha miki ? ya" "fad'a a fili yana d'aure fuska cike da sanyin jiki ta kai hannunta kan hannunsa dake kan sumar kanta cikin matsanancin Sacin rai zata cire tana masa mugun kallo sai dai ta kasa magana sai hawaye wanda so take tace masa "" me yasa ya ta'ba mata brest dinta ?amman ta kasa motsa la'b'banta dan jin nauyin" "magana .""" Ahankali ta janyo d'ankwalin rigarta ta rufe kirjinta dan taga bashi da alamun rufe mata jiki ko maida "mata kayanta da yayi mata karfa karfa ya rabata dashi ,sai kalle mata jiki yake kamar wani tsohon maye .""ahankali ya zarce da hannun sa zuwa wuyanta yaji zafin da jikinta yayi ya d'an ragù yace ""zuwa" "anjima idan zafin jikin bai tafi gabad'aya ba ki kirani koda yake ma ai zuwa anjima za'a kawoki ""?.ai gama" "maganarsa ke da wuya yaga tana son birkice masa,dan a zahiri yake hango tsananin tsoronsa a gangar jikinta da cikin kwayar idanunta .""murmushin takaici yayi yace ""wallahi gabad'aya na rasa menene matsa larki ""ko zaki iya fad'a min menene matsalarki da wannan tsoron ?still dai shiru tayi tare da lumshe masa shayayyun idanunta dan bata san me zata fad'a masa ba ""fad'a min wannan damu war ta mece ce bayan zunzurutun sadakin dana bayar akanki ?""abinda nayi miki ba haramun bane amman me yasa kike min wani irin kallo .""?ya tambayeta yana shafa gefen fuskarta sai dai fuskar nan tashi babu alamun wasa" "akanta bare ta kawo masa raini "".muryarta a raunane tace ""Ina Jin tsoro ne .""Ina jin tsoro ne ""!." "Ya sake maimaitawa kanshi maganarta yana kallonta anatse yana girgiza kai kafin yace""yana da kyau ki" zama mai dakakkiyar zuciya kamar mijinki domin kuwa mijinki bai kasance matso raci ba jajurtaccen namiji ne kuma rigammeme ne idan akayi enter dinsa karki yarda zuciyarki tana firgitaki da "tsoro""ai kuwa anyi nasara dan gashi nan ana cutar dani dan kuwa rikici ne a gabana ba kuma sune kad'ai abubuwan dake bani tsoro ba ,idan ta tuna yau ko gobe zata had'u da yan'uwansa da mahaifiyarsa gabanta fad'uwa yake ""bari na maida miki kayanki .""ya fad'a yana kokarin kamota zuwa" "jikinsa ta girgiza masa kai tana mai juya masa baya .""" shiru yayi tare da tsurawa bayanta ido tana janyo numfashi da kyar tana fitarwa ta wancan banga ren tare da janyo bra dinta wanda shi bai ma ga amfani saka shi ba dan nonuwanta a tsaye suke gasu nan kuma a cike bam da kirjinta yana kallon bayanta ta maida bra dinta ta dawo da hannunta tana lalubo rigarta batare data juyo ta kallesa ba ya kai hannunsa inda rigar take ya mika mata ta zira daga zaunen da take tana kokarin zuge zip din taji saukar yatsun hannunsa a tsakiyar bayanta wani irin yanayi taji ya "ziyarci zuciya da gangar jikinta yawo ya shiga da yi da yatsun hannunsa yana mata tafiyar tsutsa .""" Tana jinsa sai dai tayi biris dashi ta tsaida kanta bangaren da take kallo duk da irin bugun da zuciyarta "keyi da karfi sakamakon abinda yake mata dan abinda yake mata ba iya sansar jikinta take ji ba har cikin zuciyarta take ji sai dai bata damu da irin tafiyar da yake da yatsun hannunsa abayanta ba sai ma tayi kokarin janye jikinta .""saukar hannuwansa taji duka a kugunta ya rike gam yana cewa""kiyi zamanki na zuge miki zip din ""ya fad'a yana jin wani sansar soyayyarta nabin dukkan sansar jikinsa""a haka ne zaka zuge bayan ka tsaya kana abubuwan da kasan bana so ?""okay bakya so ne ma ?""yayi mgnr yana furzar da iska mai zafi bata ce mata uffan ba ya soma kokarin zuge mata zip din yana cewa ""ki bini ahankali kinsan akwai sharadina akanki k'irjinta ne ya dinga bugawa kamar ana buga mata guduma ita gbdy" "ta ma manta da wani sharadinsa a fili tace ""wayyo Allah na shiga uku ni maryama yana jinta yayi kamar bai abd ta fad'a ba ya a maida links dinsa ya d'auki babbar rigarsa ya maida tare da gyara zaman hullarsa yana kallonta a tsanake sai dai ita kam taki kallon inda yake ta yunkura ta mike tsaye da kyar alokcin" "d'aya juya ya k'arasa ya bud'e kofar ya dawo kusa daita ya tsaya kamar zai shige jikinta.""" "rawa jikinta ya kama yi sosai ,tsaki yaja yana sauke numfashi ""wai bazaki cire tsoron nan ba ?tai shiru" "tare da sunkuyar da kanta kasa ""shi kam mamakin tsoron nan nata yake ""wai duk tsoron had'uwarmu ne haka ?ya tamabyeta yana tsureta da idanunshi bata bashi amsa ba haka zalika bata d'ago ba ""ko da yake" "dole kiji tsoro domin kuwa alamu sun nuna miki namiji kika aura .""" """shi kenan yanzu ki kwantar da hankalinki ba dan zan janye sharadina akanki ba,zan barki ne dan ki" "samawa kanki sauki kafin ki k'araso zuwa anjima ""yayi maganr yana kai babban yatsan hannusa kan lip's dinta yana zagayesa ""dan Allah ka daina wallahi kana sake d'aga min hankali .""wani rin ajiyar zuciya ya saki yana sake matsota domin taji motsin abinda yake tsoratata rawar da jikinta yake ya karu sakamakon harbawar da jijiyarsa take a ajikinta .""dan girman Allah kayi hakuri ka matsa""tayi magana tana kai" "hannunta k'irjinsa.""" "muryarsa a kasalance yace ""very good gsky gara da kika nuna min tun yanzu lafiya ta samu sauran" "wannan tsoron kiyi kokarin ki ciresa tun kafin ki shigo hannu dan babu wani d'aga miki kafa da zanyi ,yau zakiji maza yayi mganar yana danne dariyar da take son kufce masa nan take idanun" "maryama sukai kwalkwal ta fara hawaye a ranta tace ""wayyo Allah ni dai na shiga uku Allah yasa kar ya kasheni dan a yadda take hasashen girman abarsa Allah tasan mutuwa zatayi idan ya shigeta idan kuwa bata mutu ba zatayi warin gawa,aiko da iyakacin karfinta ta fashe masa da kuka ""Allah gara ki bar kuka nan haka dan a yanzu bazasu miki amfani komai ba muje ki fita daga d'akin nan banason ganinki cikinsa sannan ki tabbatar da kin sakawa cikinki wani abu ."" ya fad'a yana kamo tsintsiyar hannunta cikin nashi" "ya fara tafiya daita ta turje.""" "Yace ""da kyau ki cigaba da nuna min kina da sauran kuzari ajikinki wanda hakan zai samarwa gangar" "jikina karsashi da mazantaka .""bata san sanda ta zabga masa wata katuwar harara ba """ "Yace ""na gode da wannan kallon i really miss it ko zan sake samun wani kallon irinsa ?tai shiru tana" "maida hawayenta tare da hura masa hanci ita dai ta shiga ukunta Allah yasa tayi tsawon rai a hannunsa ""da kallon nan da hawayenki su kad'ai suna wadatar da zuciyar adam da irin zunzuruntun kaunar da kike masa har ta motsa baki zata bashi amsa suka jiyo sallamar subai'a da alamun tana son shigowa d'akin ne bai janye jikinsa ba sai itace ta d'an matsa baya tare da amsa sallamar tace ""shigo !""ta d'auki dan kwa" "linta ta d'aura ta jingina jikinta da bangon d'akin adaidai lokcin subai'a ta shigo ta iskesu tsaye""." "Cike da girmamawa tace ""sir wai suna jiranka .""""okay !"" ya fad'a atakaice sannna ya kalli mryma tare da" "yin kusa daita yayi mata mgn cikin rad'a ""ni zan wuce anjima kad'an motocin zasu zo d'aukarki dan Allah ki taimakeni ki cire duk wani tsoro da damuwa aranki ki ajiye su a gidan umma kizo min fresh"". yana mata magana subai'a na d'aukar su video batare da saninsu ba dan sunyi mata kyau sosai cikin shigar fararen kaya .""ahankali mr ata ya juyo alamun zai wuce tayi sauri tace ""yallabai dan Allah bari nayi maku hoto kafin ka wuce ""shiru yayi kamar yace mata no sai kuma ya tsaya ya matso kusa da maryama wani zirrrr taji na shocking kamar yana jona mata wutar lantarki.tayi masu hotuna masu kyau sannan" "yasa kai ya fice daga d'akin . """ "a parlour ya iske umma tsaye yana kokarin yi mata sallama tace ""adamu tsaya ayi mana hoto babu" "yadda ya iya dan shi din ba mutun ne mai son yin hoto ba ,yaja tsaya umma ta kwalla wa subai'a kira ta k'araso da saurin dan daman tana kan fitowa parlour'n ne ""subai'a maryama zata iya fitowa kuwa?""zata iya dan taji ssuki ""to maza kirata kuzo tare yanzu hoto zaayi mana ,kice nace karta ' batawa mana lokaci da wannan sanyin nata .subai'a tace ""to !tare da juya wa da sauri ta nufi d'akin tare suka dawo daita cike da sanyi jiki ganinsa yasa gabanta ya fad'i dan ta d'auka ya rigada ya wuce ,mutane na ganinta suka hau washe baki suna kiranta da amarya amarya kin sha kanshi ita dai bata iya cewa komai ba dan gabad'aya jikinta a sanyaye yake umma tace subai'a ta kira mai hoton dasu adamcy suka taho dashi tace to bata wani jima ba suka shigo tare .""umma ta shiga tsakiyar su aka d'aukesu bayan an d'aukesu tace a d'auki maryama da adamcy ta tsaida maryama a kusa dashi jikinsu na haduwa wani irin shock ne ya sake janta kamar na d'azu wanda ba ita kad'ai taji ba har shi ma yaji abinda taji ana gama d'aukarsu Itace ta soma kokarin janye jikinta daga nashi dan har wani rawa rawa jikinta yake ya sa kai ya nufi kofar" "fita bayansa tabi da kallo .""" Yana da matukar kyau bare na yau kyau din ya fita dabam har bata san yadda zata musalta ba shadar dake jikinsa tayi matukar karbar jikinsa ga wani kamshi da yake zubawa gabad'aya kamshin turarensa ya mamaye parlour'n ahankali zuciyarta ta dinga bugawa tamkar zata fasa kirjinta sai dai a duk sanda ta tuna yan'uwan sa da mahaifiyarsa sai taji komai ya tsaya mata dan bata san wani irin aure tayi ba mai dorewa ne ko kuma na wuncin gadi ne ?zata so ace na har abada ne amman tasan hakan ba mai yuwu bane jikinta yayi matsefar sanyi har ma ya kama rawa babu shiri ta dafe bango parlour'n domin shi yafi "kusa daita sosai idanun subai'a yake kanta tai saurin rikota tana kallonta da tsananin mamaki .""" a haraban gidan ya iske abokansa tsaye aiko suna ganinsa suka hau masa dariya tare da shakiyanci "shawal yace ""gabad'aya zuciyarka ta gama fallasaka abokina ""hisham yace ""wallahi kana kallonsa kasan" "hannun yake ""wata dariya suka sa kallonsu kawai yayi sannan yayi gaba abunsa nan take wasu daga cikin masu tsaronsa suka zagayesa yayinda wasu suke tare da sauran abokansa dole tasa suka biyosa har" suka karaso bakin titi murmushin taya d'an kuma abokinsu farinciki suke inda aka bud'e masa gidan "baya ya shiga ya zauna amar ya zagaya ya zauna a d'ayan bangarensa akaja su suka bar unguwar .""" Subai'a ta kalli maryama da jikinta ke rawa ta rikota zata nufi d'akin yaya sadam daita sai dai tuno "maganarsa yasa tace""subai'a mu shiga d'akina kawai ,bayan sun shiga ta zaunar daita sannan ta kiran sunanta ""maryama kamar baki so yallabai ko""?cikin sanyi ta d'ago shayayyun idanunta ta kalleta sannan tace ""wannan wace irin tambaya ce subai'a?""tace amsa kawai zaki bani ba tamabayata zakiyi .""tace ""to Ina son shi shikenan ""karki min karya maryama bakya son shi kalli yadda yanayin ki ya canza jikinki har" "rawa yake saboda tsananin tsoro wanda ya tabbatar da baki son shi kamar dole yayi miki kika auresa ""." karki zargi wani abu akanshi maganar bana son shi wannan ba gasky bace wallahi ina son shi kawai dai "shi nashi son ne yayi yawa har yake rikitani ""subai'a ta zuba mata ido kawai itama maryama ido ta zuba mata saboda a halin yanzu duk abinda zata fad'a ba fahimtarta zatayi ba shiyasa tayi shiru taki cigaba da cewa komai ba sai dai ahankali take Jin wata irin matsefaffiyar kaunarsa na bin jinin jikinta had'e da ratsa kowani part na jikinta damuwarta yan'uwansa.""ahankali ta d'aga kanta sama tana kallon celling d'akin take ta soma tariyo abinda ya faru atsakaninsu a mintuna data gabata"" mskilili zakin maza,ya tafi ya bar zuciyarta da daddadan kamshin turarensa tare da tsananin fargaba amman shi kallon yanayinsa kawai" "zaayi a fahimci yana cikin tsananin farinciki.""" "Amar dake zaune kusa da adamcy ya kallesa yace""ya jikin maryama din !""?taji sauki ""dan Allah adamcy" "ka tausaya kabi yarinyar nan ahankali kaga bata da lafiya,babu fa wani rashin lafiya, tsabar tsoro ne yayi mata yauwa .""" "ai dole yadda kake nuna mata ne yake tsoratata ""." """me nake mata !?yayi masa tambayar yana kallonsa da gefen ido yayinda ahankali yaji gamshin jikinta" ya gilma cikin hancinsa ya kawata numfashinsa kamar tana kusa dashi "amar cigaba da kallonsa yayi yace ""kafi ni sanin abinda kake mata ""is like ka manta tarin abubuwan dake" "binne acikin zuciyata akanta?""nasani ban kuma manta ba , nasan irin k'awa zucin da kake dashi akanta, amman kasani maryama na bukatar sausauci daga gareka domin har yanzu yarinya ce da bata wuce" shekarun kuruciyarta ba dan da anyi maka aure a shekaru a shirin da uku zuwa da hud'u wallahi da ka isa "ka haifa kamarta.""" wani mugun kallo adamcy yayi masa wanda yasa take amar yayi shiru yana kunshe dariya adamcy yace """a'a yanzu ma zaka iya cewa ni ne babanta ""dariyar da amar ya kunshe ce ta samu nasarar su'buce masa ai kuwa yasa dariya ""kai me yasa baka son ace ka girma ne ?a ina girman yake ?""adamcy ya tambayesa yana had'e fuska ,""kai kake mata kallon yarinya amman yarinyar tasan abinda take sarai kuma tasan menene aure tunda ta ta'ba yi"".duk da haka ni dai dan Allah na rokar mata alfarma ayi mata sausauci.""Ka damu mutane da maganar sausauci sausauci as how ?""yarinyar nan fa ba wai bata ta'ba aure ba ta ta'ba yi har ma tasan dadinsa ,""duk da haka kafini sanin kanka Kai din cikakken namiji ne sosai ko a tafiyarka an sheida haka gaba d'aya ajikinka babu alamun ragwanta atattare da kai zaka had'a kanka da wancan lusarin mijin na..""shiru amar yayi ya kasa k'arasa maganarsa tare da lumshe idanunshi, yayi" "d'an gyaran murya kamar zai yi magana sai kuma yaja bakinsa yayi shiru .""" shima mr ata shiru yayi zaune yana tunanin maganarsa da kuma dalilin da yasa ya kasa cigaba da "maganar yace ""ma marigayi tsohon mijinta lusari ne ta yaya zai ce masa lusari ko maryama ta ta'ba fad'a masa wani abu ne akan shi ?""kai she can't do that !""nasan halinta bazata ta'ba fad'a masa komai akan rayuwar aurenta ba .""sai dai haka nan yaji babu dadi aransa kwata kwata bai ji dadin kalmar lusari da amar ya kirasa dashi ba ,duk da ya fahimci yana tayasa kishi ne ,amman koma menene a yanzu baya duniyar ya rigada ya zama mamaci ko shima wani lokaci da yake jin kishinsa idan ya fahimci maryama na cikin alhininsa ne duk sai yaji babu dadi acikin ransa,har suka k'arasa gida babu wanda ya sake cewa" "d'anuwansa kala .""" bayan motocin sunyi parking suka firfito daga cikin motocin kai tsaye inda zasu gabatar da walimarsu "sauran abokansu suka nufa inda aka bar amar ,hisham ,mb tare da adamcy tsaye mb yace ""yanzu ya zaayi da wad'an nan kulolin abincin ?""adamcy yayi shiru dan shima bai san yadda zaayi dasu ba ""ko akai wa mami ne ?""iniicewar amar ""kana ganin babu matsala idan an Kai mata ""?mb ya fad'a yana dubansu d'aya bayan d'aya ""bana ce ba amman a gwada kai wa adamcy ya fad'a nan take yasa aka shiga da kulolin guda biyu d'aya na tuwon shimkafa d'aya kuma na miya .""ahankali ya dubi abokansa yace ""bari na shiga naje naga sweetheart na fito ""okay ""! suka fad'a a natse yabi bayan wad'an da suka shiga da kulolin alokcin da wasu tsirarun mutane ke zaune a parlour'n mami dan bata gayyaci mutane ba sai wad'an da baza'a rasa ba suma kuma na gidan ne sai yaranta da hajiya zulfa'u wacce tun jiya ta sauka" "tana faman bawa mami baki akan ta saki ranta amman furrrr mami taki sanki ranta .""" "Byn wasu yan mintina sai ga mr ata ya shigo da sallamarsa,mutane dake zaune a parlour'n suka amsa" "suna masa Allah ya sanya alkhairi bai ga mami ba ,haka zalika bai ga yaranta ba dan haka yayi tunanin suna tare daita a d'akinta kai tsaye ya zarce zuwa d'akinta ilai kuwa anan ya iskesu gabad'aya suna tautaunawa wani mugun kallo ya d'aukesu dashi wanda yasa suka sha jinin jikinsu gabadayansu suka mike suka nufi kofar fita dan basu waje .ahankali ya karaso cikin d'akin sosai ya durkusa a gaban mami yayi zaman dirshan har da tankwashe kafafunsa sakamakon ganin yanayinta sai dai zuciyarsa da gangar jikinsa cike suke da rauni ba dan namijin kokarin da yake ba da tune zuciyarsa ta buga tsabar halin da sweetheart dinsa take son jefa kanta akan aurensa wanda shi sam bai yi tsamanin zata masa haka ba, a tunaninsa ko dabba ya kawo mata yace ita yake son ya rayu daita zata hakura ta bar shi bare" kuma mutun mutun din ma mai nagarta da cikar kamala wacce samun irinta sai mai sa'a . Yadda yayi shiru yana kallonta haka itama tayi shr tare da zuba masa idanunta da suka gama canza kala "saboda kukan da tayi numfashi ya sauke ya sunkuyar da kanshi tsawon lokaci suna zaune mami ta tasa shi gaba tana kallonsa yayi kyau sosai cikin shigar d'aurin aure ba kamar lokacin auren maryam ba daya zare masu ya hana su kwanciyar hankali ya dawo tamkar mahaukaci a natse ta soma magana cikin sanyi muryata ta Kira sunansa ""adam tariq abdullah .."" ahankali adamcy ya d'ago idanunshi yana duban sweet heart dinsa dasu batare daya amsa ba sai dai a yadda ta kira sunanshi din ya girgiza zuciyarsa sosai domin kuwa ya manta when last da yaji ta kira complete name dinshi haka a koda yaushe bakinta adamcy yake furtawa dan haka ya tattara dukkan hankalinsa da natsuwarsa gareta cikin sanyi murya da ta sha kuka tace ""adam yau dai burinka ya cika ka auro matar da ni mahaifiyarka banaso ,kuma har zuciyarka kana tsananin jin dadi zakayi rayuwa da matar da ni zulai banaso amman shikenan babu komai" "gaka ga ta nan na barka da matarka.""" "Ya kai hannunsa ya riko hannunta ""dan Allah sweetheart ki daina damuwa wallahi maryama yarinya ce" "karama mai tsananin hakuri zaki ji dadin zama daita duk wani abinda kike so shi zata miki kuma bazan d'auki wani raini daga gareta ba akanki duk abinda tayi wallahi ni mai hukuntata ne sannan na fahimtar daita ta hanyar da zata gane bare nayi imani bazata miki wani laifi ba ""ni fa babu ruwana da wata maryama da wani kirkinta dan ita din ba damuwata bace kuma bata gabana damuwata maryam tun jiya maryam har zuwa wannan lokacin kuka take ta rufe kanta a d'akin kuma nayi imani tayi haka ne akan aurenka ,adamcy nasan maryam tana sonka ta dai ki amaicewa ta sake dawo maka ne saboda mugun" "halinka Ina matukar tsausaya mata .""mami ta k'arasa maganar tana hawaye .""" "adamcy ya rude yasa hannushi yana share mata hawayen cikin tsananin tashin hankali yace ""dan Allah" "sweetheart ki daina zubda hawayenki haka kinyi girma da kuka yanzu,kiyi hakuri da kadda rata, zubda hawayenki bakaramin maseefa bane atattare dani "" kince na maida ita na amince miki matsalar ba daga gareni bace daga ita ne idan har yanzu kina bukatar a maida aurenmu da maryam wallahi a shirye nake zan amince sai dai fa wannan son da kaunar da gabadayanku kuke bukatar na yi mata na maryama ne" "kad'ai domin maryama kad'ai zuciya da gangar jikina suke so.""" Mmn sudais MAR'ADAMS BOOK 4 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 10 """Sweetheart ina son ki fahimci wani abu shi so wani yanayi ne na halitta da'ake jin shi acikin zuciya" "wanda yake sa tsawon rayuwa sannan yake sa mutun cikin nishad'i da farinciki wallahi sweetheart Ina matukar son maryama da dukkan nin zuciyata da raina,ina son tafiyar da rayuwata da maryama ne kawai mu rayu tare daita har abada saboda Ina matukar sonta irin son da bazan iya rabashi da kowacce irin mace ba a duniya ,shiyasa ma tun farko kika ga na kasa gabatar miki da kowace mace amatsayin matar aurena. da kin barni tun farko to da yanzu zukatanku suna cikin natsuwa da kwanciyar hankali domin da ba'ayi auren danasani ba dan wallahi da ban had'u da maryama ba to kuwa zan karar da rayuwata ne ni kad'ai batare da kowace mace ba saboda Itace farincikina itace halittar da zuciya da ruhina da gangar" "jikina suke marukar so.""" runtse idanu mami tayi k'irjinta yana wani irin bugawa saboda d'acin maganarsa dan jin maganar tayi "tamkar fad'ar mutuwar wani daga cikin ahlinta,sai dai tai shiru tana saurronsa har kusan minti goma ta kasa furta masa komai dan bakinciki da kalamansa suka jefata ciki zata iya cewa tunda take ba'a ta'ba fad'a mata magana mai d'acin wannan ba ,cikin yanayi na kuka mami take kallonsa "".bil hakki abinda yake fad'a mata a yanzu haka maganar take dan yanayinsa kad'ai ya tabbatar mata maganar daga k'asan zuciyarsa ta fito. kenan idan yafi son yarinyar akan kowace mace a duniya kenan har daita kenan tunda har zai iya kallonta ya fad'a mata cewar yana sonta da zuciya da ranshi. ""inna lillahi!"" hakan yasa mami ta cigaba da kukan bakinciki da take ita kam wannan son bai mata rana ba .gabad'aya sai taji abun ya" "had'e mata ga matsalar maryam ga kuma wannan zazzafar son da yake wa wannan maryama .""" "muryarta cike da matsanancin tashin hankali tace""adamcy har zaka iya bud'e baki ka fad'a min cewar" "kana sonta da zuciya da ranka ?""kenan ma kafi sonta dani mahaifiyrka ?""tun da har ka iya bud'e baki ka fad'a min haka nasan da gaske ne""." "ta fad'a tana janye jikinta daga garesa byn ta d'auke hawayen idanunta .""runtse idanunshi yayi yana mai" "sake kamo hannuwanta cikin nashi yana jin rashin dad'in jin maganar mami ta yaya ma zata had'a kanta da maryama !""ai ita bata cikin misalinsa dan soyayyarta dabam ce.""" "ahankali sautin muryarsa ta fito tamkar mai koyon magana ""dan girman Allah sweetheart karki min" "haka ta yaya ma kike irin wannan tunanin ,kina ganin akwai macen da zan so sama dake ne ?""kefa" "mahaifiya ce Ina magana ne akan wata mace dabam ""naji amman ita din wacece da har ta cancaci irin" "wannan son daga gareka ?""" Shiru yayi tare da bud'e idanun shi akanta bai san yaushe ne sweetheart dinsa ta dawo haka ba ita din "macece da bata fiyye shiga abinda babu ruwanta ba koda kuwa akan ya'yanta ne bata matsa masu akan ra'ayinsu most especially shi amman me yasa a yanzu take son canzawa asalin halinta zuwa wani hali dabam?""kuma ma idan zata canza sai da abu yazo kanshi !""shi fa sai dai tayi hakuri idan dai akan maryama ne ba zai ki bin umarninta ba sannan bazai ki son farincikin sa ba, ko yanzu tace a maida aurensa da wancan yarinyar a shirye yake da ya sake cika mata burinta amman fa batun na son ne babu" "zai yarda yayi rayuwa daita amatsayin matar kaddara.""" """ai ni kam nasan bakincikika ne zai yi sanadin mutuwata adamcy dan gabad'aya ka haukace akan" "soyayya,ka canza daga d'abiarka kamar wanda aka yiwa wani abu"".tayi maganar tana dubansa sai dai wannan karon cike da tausayawa ne.""" numfashi ya sauke yana dubanta zuciyarsa na wani irin bugawa da karfi shi ba abinda yayi tsamanin "kenan daga gareta ba, abinda yayi tsam mani dabam abinda ya iske dabam har yanzu ko fatan alkhairi bata masa ba a auren nan da yayi abinda ya kamata shine farkon abinda yayi expecting daga gareta dasu shahida da khadija amman gabad'ayansu babu wanda yayi masa fatan alkhairi sai ma saka shi damuwa da take son yi .""tun sanda ya fara magana har zuwa sanda yayi shiru yana kallonta kuka mami take yayi duk yadda zai yi ya tsaida kukan abun ya fassaka dan bai son kukanta jin kukan yake har tsakiyar" "kanshi .""cikin tausasa muryar da sigar rarrashi yace ""sweetheart kiyi shiru haka wannan kukan da kike yana ta'ba min zuciyata Ina jin kamar nima nayi kuka ne."" hannu tasa ta goge hawayenta ""kiyi hakuri sweetheart ban san yaya zanyi da soyayyar maryama bane amamn wallahi kinsan Ina sonki fiyye da son" "da nake mata .""" "a sanyaye tace ""baka sona adamcy tunda ka kasa son farincikina "".murmushi takaici yayi kafin yace" """wannan rana ta yau din nan ta kasance ranar farinciki ce agareni bayan tsawon lokacin dana d'auka Ina gurzuwa da tarin damuwa iri iri murna tare da taya farinciki ya kamata kowa ya tayani acikinku ,nayi expecting komai ya wuce a zuciyarki tunda mun rigada mun gama da mgnr wannan yarinyar, sweetheart ya dace ki sauke wannan nauyin akanki a yanzu tayani murna da wannan auren ya kamata kiyi ,mami ta kwa'be baki tana kawar da fuskarta .""a wasu lukutan bana gane miki sweetheart ni ne bakya so ko kuwa" "farincikina na ne bakya so ?""." "Shiru tayi tana sauraronsa ""karki manta akan mafarkin yarinyar nan babu kalar damuwar da ban shiga ba," "babu irin wahalar da ban shiga ba sam ban d'auka bayyanarta har zuwa mallakarta zai zama damuwa a zuciyarki ba amman babu komai, na gode sosai ba dai kuna son maidani marayan karfi da yaji ba?""" "gabad'aya duk kun juya min baya akan yarinyar nan maryam ?""" """Idan bazaku tayani murna ba ni zan taya kaina zan kuma godewa Allah daya nuna min wannan ranar" "mai cike da tarin farinciki mara misaltuwa congratulations to me.""ya k'arasa maganar cike da rauni yana k'ok'arin kikewa tsaye .""ai nan take mami taji ilahirin jikinta yayi sanyi taji tausayin d'anta ya mamayeta, taji hukuncin data d'auka akanshi yayi tsauri sai dai bata jin zata sausauta masa yayi rayuwar cikin" "farinciki yayinda d'iyar d'anuwanta take rayuwar kunci .""" tayi biris dashi taki cewa komai har sanda ya mike tsaye ya nufi kofar fita tana zaune tana kallon bayansa "cike matsanancin tausayawa tasan bancin abinda yake tsakaninsa da maryam da babu shakka zata nunawa wannan auren gata babu wanda zai kaita murna da farinciki dashi duk da tasan har abada ba zata ta'ba dawo da burbishin soyayyar maryama data fara samun kar'buwa acikin zuciyarta ba sakamakon tozarcin da yayi mata a gaban d'anuwanta .""Jiki a sanyaye adamcy ya fito zuwa parlour'n idanunshi ya sauka akan yan'uwansa suna kallonsa kowace fuskarta a had'e banda zabiba wacce alamunta ya muna tana son masa magana sai dai yanayinta ya nuna masa tana jin tsoro.kallonsu ya cigaba da yi gabad'aya ya kasa samun taya murna daga garesu atakaice dai sun had'e masa kai lallai" "kuwa zai yi dasu .""" """yadda suka nuna masa shima haka zai masu zai ciresu acikin rayuwarsa zai yi rayuwarsa babu su zai yi" "rayuwarsa daga sweetheart dinsa sai mrym da ya'yan da zata haifa masa daman ba tun yau ya saba da rayuwar rashin d'an uwa namiji ba domin yasan da ace yana da yaya ko kani namiji da bazai ta'ba juya masa baya akan wannan matsalar ba ."" shi a yanzu har gara su sultan akan su, domin duk tswon lokacin da'aka d'auka suna nuna masa kiyayya da rashin jituwar dake tsakaninsa da baba karamin yau dasu aka d'aura masa aure .""inda hajiya zulf'au ta kallesa tsanake sannan tace ""Adam har ka fito ?""kan shi kawai ya gyad'a mata alamun ""eh!"" tare da kai hannu yayi baya da hular kanshi ya shafa goshinsa hajiya zulfa'u ta kalli su aunty shahida taga duk sun yi masa dip sunyi wani iri kuma tasan duk wanan shirun bai wuce na auren yayi bane tunda mahai fiyarsu bata so dole suma bazasu so auren ba amman duk da haka bai" "dace su zare kansu cikin lamarin auren ba .""" magana take son tayi dasu gabad'ayansu sai dai taga yanayin adamcy din kamar yana cikin tsananin "damuwa tana kallonsa ya fara taku a natse ya nufi kofar fita ta yunkura ta biyosa tare da kiran sunansa ,adaidai bakin kofa yaja ya tsaya batare daya juyo ba yana jin zallar damuwa acikin ranshi ta tsaya a kusa dashi tana cewa ""ka natsu ka kwnatar da hankalinka komai mai wuce wa ne ,""bana son ka tsani 'yanuwnaka duk da sunyi maka ba daidai ba, lamarin mahaifiyarka zaka duba su ya'ya mata ne" wad'an da a kasani da Taya iyayensu kishi amman da sannu komai zai wuce barin ma idan yarinyar tana "da kwantar da kai "".numfashi kawai ya sauke batare da yace uffan ba duk da maganar yake son yi sai dai ya tsinci kanshi da kasa yi .""" """zuwa karfe nawa ne zaaje d'auko surukartawa dan ina son na d'an kwanta kad'an kafin lokacin ""my" "aunty ki kwanta abunki ki huta sai zuwa karfe uku saboda minti talatin zuwa awa d'aya zata kai ku ""okay shikenan bari naje na d'an kwanta kafin azahar na tashi in sha allahu.""tana gama fad'ar haka ta juya shi kuma ya k'arasa fice wa ya koma cikin abokinsa aka cigaba nishadin kowa ka gani fuskarsa cike take da matsanancin farinciki taya adamcy murna ,sai dai shi adamcy karara fuskrsa ta nuna yanayi na damuwa duk da daman kusan yanayin fuskarsa kenan amman kuma duk da haka akwai masu iya ganewa dan kallo d'aya amar yayi masa ya fahimta dan yana hankalce dashi da idanunshi ,ya d'an matso kusa dashi tare da yin kasa da murya ta yadda babu mai jin abinda zai fad'a yace ya kamata ka kawar da duk wata damuwa da kake ciki ka bayyana farincikinka "" da kyar ya janyo numfashi ya sauke yana mai runtse idanunshi da karfi alokcin da yake jin tsokar zuciyarsa tana tattarewa waje d'aya ,acikin ranshi yake hango gagarumim bala'i da za'ayi dashi idan wani acikin yan'uwnasa yayi kokarin taka masa mata ko ci" "mata mutunci.""" Bayan kamar awa bbiyu ya mike yace yana zuwa ya sake komawa bangaren mami kai tsaye ya haye "samansa tare da cire hullar kanshi sannan ya rage kayan jikinsa ya zauna yana neman layin maryama domin yaji lafiyarta ,ya kira layin ya Kai sau uku sai dai ga dukkanin alamun wayar akarshe take dan switch off ake masa ya zauna shiru tare da kamo lip's dinsa yana cizawa ahankali ahankali yana tunanin ko ya kira umma ita dai ya samu kiran ya shiga sai dai bata d'aga ba zame wa yayi yana tunani ,a yau din ya kamata ace yana cikin farinciki sai dai gabad'aya ya rasa meke masa dadi ko dan yanayin da weetheart dinsa ta nuna masa ne bai sani ba duk yadad kiran amar yake shigo wayarsa bai d'aga ba dan" "yana bukatar zama shiru na wani lokaci ko zai samu kanshi .""" Sai bayan azahar ya samu kansa yayi wanka yayi sallah ya shirya kansa cikin wata hadaddiyar shadda "milk colour ya d'aura hulla dark blue ya d'aura agaogo a tsintsiyar hannunsa tare da fesa turare ya d'auki wayarsa d'aya,yana k'ok'arin fitowa daga parlour'nsa yaji alamun za'a shigo" Dan haka ya d'an ja baya kad'an yana jiran yaga Wanda zai shigo gabad'aya yanuwansa ya gani d'aya "bayan d'aya suna shigo da mamaki yake kallonsu ransa a matukar 'bace yace ""lafiya me kukeyi" "anan ?""yayi masu tamabayar yana hura hanci ""kayi hakuri da yan'uwnaka adam karka ga laifinsu idan akwai mai lafiya to aunty ce ""hajiya zulfa'u ta fad'a tana k'arasa shigowa d'akin ta tsaya a kusa dashi tana" "dubansa .""" """My aunty wad'an nan ba yan'uwana bane suyi rayuwarsu nayi tawa ni tuni na ciresu acikin jerin" "yan'uwana ""ya fad'a yana watsa masu harara tace ""aa adam karka ce haka kai dai kayi hakuri kawai komai ya wuce mu dinga yiwa kanmu uzuri duniyar nan ma meye acikinta ""?babu komai fa ,dole kowa sai yayiwa d'anuwansa uzuri sannna a zauna lafiya""yaya dan Allah kayi hakuri ka yafe mana munyi kuskuren kuma muna nadamar abinda mukayi kuma muna tayaka murna wannan auren Allah ya sanya alkhairi ya kuma baku zaman lafiya ""inji cewar zabiba numfashi ya sauke yana kallonsu d'aya bayan d'aya acikinsu ita kad'ai ce yanayinta ya nuna nadama amamn sauran kana kallonsu kasan dole akayi masu ""duk da khadija da shahida su girme maka amman kasancewarsu mata ne dole su kasance a kasanka kayi" "hakuri komai ya wuce .""" Numfashi ya sauke ya so ya fad'a mata duk abinda suka shirya akanshi da maryama amman ya danne "domin yana son ganin gudun ruwansu sai da hajiya zulfa'u ta ta'ba aunty khadija sannan tace ""Allah yasanya alkhairi "".ta fad'a atakaice taja bakinta ta tsuke ,haka ma aunty shahida sannan nana hauwa'u wacce yake ganin kusan tafi kowa d'aukar zafi a zuwan k'awarta ce maryam yaji kamar ya gaura mata mari sannan yaji baasin kunbure kunburen da take masa ""gashin nan gabad'ayansu sun baka hakuri ka yafe masu ""shiru yayi yaki cewa uffan dan bai ji zai hakura, kuma Allah yasani bai so zuwansu a yanzu ba domin yana son ya samu damar keta masu rashin mutunci ne dan duk rashin mutuncin da suke ji yafi su iyata ""kayi shiru adam suci darajata aunty khadija tayi masa wani irin mummunar kallo tana ayyana irin" "haukan da zai yi idan maganar rabuwarsa da wacan tsinan niyar yarinyar yazo .""" "shima nan take ya maida mata da irin kallon da tai masa yana furzar da iska ""suci daraajata adamcy" "muryar hajiya zulfa'u ya sake shiga cikin kunnuwansa ""shikenan ya wuce!"" to na gode Allah yayi maka albarka Allah kuma ya sanya albarka a aurenka yace ""ameen !""adaidai lokacin da aunty khadija ta fice" daga parlour'n tana cika tana batsewa tana fita aunty Shahida ta biyo bayanta tare da nana hauwa'u "d'akin ya saura daga hajiya zulfa'u sai zabiba da adamcy tsaye parlour'n yayi shiru baka Jin motsin komai sai na ac dake aikin acikinsa ya kalli zabiba dake tsaye yaga duk a tsorace take sai dai bai ce mata komai ba ""lokaci na sake karatowa saura awa d'aya bari naje na k'arasa shirina zabiba tace ""my aunty zan biku d'auko amarya ""to shikenan zabiba hakan ma zai sake goge maku laifinku a wajen adam tayi maganar" "tana murmushi shi dai bai ce uhm ba bare uhm uhm har suka bar parlour'n.""" Kai tsaye ya fito ya samu su amar suna zauen ga plate din abinci nan a gabansu kusa da amar ya zauna "yana kiran sunan Allah, hannu yasa ya dafe kanshi dashi yana fadin.""bahaushe ya ce aski idan yazo gaban goshi yafi zafi""amar yayi murmushi kawai yana kallonsa ""wallahi a gajiye nake sosai gashi bana samun bacci isasshe spoon din da ke cike da abinci mb ya kai bakinsa yana taunawa ya furta."" Ka kusan sauke gajiyarka dan aikin ne agaban wannan yarinyar sai tayi juriya dan akwai tarin kalubale wanda ba kowa ne zai gane ba sai wanda ya san yadda al'amarin yake ko da yake ai tasan komai bazata baka wahala ba ""duk da haka ni dai ina tausaya maryama wallahi dan wannna namjin gaske ne zaki ne akanta idan ya cafketa sai Allah da malaman gari ""inji cewar amar aiko suka sa dariya ""tsaki adamcy yaja yayi kamar bai" "san abinda suke nufi ba .""" Da misalin karfe uku saura mintuna talatin ya kira layin umma inda yayi sa'ar ta d'aga yake sheida mata "wad'an da zasu zo d'aukar maryama zasu taso yanzu sai dai cikin tashin hankali take fad'a masa ""jikin maryama ya sake rikicewa sosai yanzu na isketa kwance tana fidda numfashi sama sama amman nasa" "akira doctor dan babu abinda jikinta yake fitarwa sai hucin zafi ""." "cikin wata irin wahalalliya murya wanda ke fallasa sirrin zuciya da gangar jiki ya furta"" inna lillahi wa inna" "ilaihi rajiun..!""al'amarin daya janyo hankalinsu amar da mb har ma da sauran abokansa da suke tare dashi kenan suka tsura masa idanu gabad'ayansu suna kallonsa suna jiran suji abinda zai fad'a bayan wannan kalmar sai dai gani sukai ya d'auke kanshi akan su dan baya son suyi masa tamabayar da yake" "hangowa acikin kwayar idanunsu .""" ganin haka yasa suka cigaba da abinda suke shi kuwa acan kasan zuciyarsa babu abinda yake "maimaitawa sai ""ya Allah ka taimakeni akan yarinyar nan da abinda ke shirin faruwa mikewa tsaye yayi kunnensa manne da wayar ya kasa cirewa yayinda k'irjinsa yayi masa bala'in nauyi yana tsananta bugawa a natse ya cire wayar yana juya ta a tafin hannunsa yana k'okarin nemawa kanshi mafuta" akarshe dai ya yanke shawarar zuwa gidan batare da sanin kowa ba ya shiga motarsa baka wacce take "da bakin glas ya fita ta kofar baya.""" Acan gidansu maryama kuwa a rude umma ta mike ta nufi part din aunty ta sanar mata halin da "maryama take ciki tare suka dawo gurinta da wasu kawayen aunty guda biyu wanda zuwa yanzu jikin maryama ya tsananta zafi fiyye dana safiya tare da karkarwa , ban da salati bbu abinda umma da aunty" keyi da sauri suka karasa kusa da maryama suka sakata a tsakiyar "su tare da riko hannuta"" mai zan gani haka ni" "biliksu ""?maryama kina son ki kashe kanki ne Ko yaya ?aunty ta fad'a hawaye na wanke mata fuska """ "kinsa fa ke kad'ai garemu maryama a duk duniyan nan, km ke kad'ai ke debe ma mahaifiyr ki kewar yar'uwanata , ba ita kad'ai ba ko ni bazan iya jurar rashinki ba maryama dan Allah ki tausayi mana yau fa ranar farinciki ne a garemu karki bari ya zamo ranar bakincikin mu ?""tana gama magana sai hawaye shar" "shar daga idanun umma ,""" sosai aunty da umma ke zubda kwallar tausayin kansu dana diyarsu ganin yadda duk ta fita haiyacinta "cikin lokaci d'aya umma tace""bilkisu kama min ita dan Allah su aunty suka kama maryama suka fito zuwa parlour daita ""kai tsaye umma tace subai'a ta sake zuwa ta kira doctor sannan ta sake kira adamcy yace mata gashin nan zuwa yana kan hanya sannan tace ayi d'akin sadam da maryama saboda hayaniyar yan'uwa tafiyar minti talatin ce ta kawosa unguwarsu adaidai lokacin da'aka zo da doctor yana zuwa ya soma duddubata tare da bata taimakon gaggawa umma ta dubi doctor hankalinta a tashe tace "" doctor me ke damunta ne ?doctor yace "" gasky damuwace tayi mata yawa idan bata bi ahankali ba hawan jini zai iya jamata dan zuciyarta na bugawa very fast a yanzu ""amman inshallahu idan ta kwantar da" "hankalinta ta cire damuwa zata dawo daidai .""" "Agaugauce adamcy ya shigo yana shigowa d'akin mutane suka d'an ragu har aunty ,sanyayyen kamshin" "turarensa ta soma juyowa mai matukar sanyi da kwantar da ahankali ta d'an lumshe idanunta duk da doctor na tsaye akanta amman tasan shine ya shigo ,aranta tace ""sarkin naci sai daya zo ""ita wallahi gidansu ne bata son zuwa bare taga fuskar mahaifiyarsa, ita da za'a fasa kaita gidansu Allah da zata samu natsuwa d'aga balain da take hangowa kanta .""ahankali ya karaso kusa da umma idanunshi na kan fuskar" maryama dake kwance ya tsaya yana tamabayar umma yana yin jikin nata taja numfashi sannan tace da "sauki zamu ce dan baka ji yadda jikinta ya dau zafi ba kamar garwashin wuta .""idanunshi ya sake tsura" "mata tana kwance akan bed din sadam an lullubeta da bargo wanda yaji aransa bangon rufarsa ne .shr yayi tare da zuba mata tsumammun idanun shi yana jin wani zallar kishi na taso masa tun daga tsakitar kanshi har zuwa yatsun kafafunsa ""kenna da yace ta bar d'akin ki tayi ""shi dai ya shiga uku Allah ya had'a" "shi da gamonsa yarinya bata jin maganarsa haka .""" taku d'aya zuwa biyu yayi yaja ya sake tsayawa sannan ya dubi inda umma ke tsaye cikin tsananin "damuwa ""me doctor yace yana damu nta ?"" ""Cewa yayi damuwa ce idan bata cire ba tana daf da kamuwa da ciwon hawan jini?.""" "Nan take doctor din still ya sake mashi bayani kmr dai yadda yayiwa umma , ahankali ya sake maida" "idanushin kanta yana cigaba da kallonta na sau babu adadi yayinda sosai kamshin turarensa ke sake kai kawo a hancinta tare da farmakan zuciyarta.""gabad'aya kamshin turarensa ya susuta mata duk wata ga'ba dake aiki a sansar jikinta .jikinta da zuciyata suka d'auki rawa wani zazzabi mai zafi yayi nasarar" sake rufeta sakamakon idanushi dake yawo a gangar jikinta . "Da sauri doctor ya sake nufowa zuwa inda take""adamcy yasa hannu ya dakatar dashi" alamun kada ya karasa gareta dan wani abu yaji yana taso masa sanda doctor ke masa bayanin abinda "ke damunta,tamkar ya auna doctor din waje dan takaicin abinda ke cin zuciyarsa.""" "ganin haka yasa doctor din yace ""a samo ruwa da towel a goge mata jiki dashi dan d'azu daya dubata" "yaji yadda jikinta ya dau zafi, muryarsa a tsarke yace "" okay !"" doctor yace ""bari na kawo mata magani ya fita cikin sauri .""doctor na fita daga d'akin a ranta tace"" doctor dama kabar maganinka dan maganinka ba zai ta'ba min maganin damuwar da nake ciki ba .""damuwata tafi karfin magani da duk wata kulawa da za'a bani dan ni kadai nasan abinda ke cin raina wanda tun daga cikin kasan zuciyata nake jin yana taso" "min ,tare da haddasa min jin tsoro da faduwar gaba mai tsananin ""." Tsaye yake yana kallonta kamar bai ta'ba ganinta ko dan baya gajiya da kallonta bai sani ba ahankali ya tura hanuwan shi duka cikin aljihun wandonsa ganin yanayinsa yasa kawayen aunty suka fice daga d'akin sai dai zuciyarsu fesss dan sun fahimci diyarsu tayi saar samun nagar taccen mijin mai sonta da "tausayinta .""" "ahankali ya soma takowa zuwa bakin gadon yayinda tsumammun idanushi suke kanta,cikin sanyi jiki ya" "yaye bargon da aka lullube mata jiki dashi, idanunshi fes akan fuskarta dake lumshe ta sake fita haiyacinta fuskarta tayi fayat sannan km ta kara rame wa sosai fiyye ganin da yayi mata d'azu .""" ahankali ya d'aura hannushi a saman goshinta . jin yadda goshinta ya dau zafi sosai da yadda take fidda "numfashi sama sama zafin dake jikinta ya ratsa tafin hannushi sosai wanda bai san sanda tausayinta ya sake lullube shi ba dan yasan duk tsoron su khadija ne da sweetheart dinsa ke dawainiya daita abinda bata sani ba duk runtse duk wuya bazai ta'ba barin wani acikinsu yaci zarafinta ba mutun d'aya ce zata takata ya d'aga sweet heart itama kuma idan yaga abu zai yi yawa zai d'auki mataki ahankali ya juyo tsaitin subai'a yace""ko zan samu ruwa ?ai da wani mugun sauri ta fice daga d'akin ""inna lillahi wa inna ilaihi rajiun shine abinda maryma ta fara furta cikin tsananin firgici ita dai tashi ga uku bata son ya goge mata jiki dan ba alkhairi bane a wajenta .""subai'a bata fi minti uku ba sai gata ta dawo da ruwan a" "hanunta jikinta na rawa. """ """Inna lillahi !"" ta sake maimai tawa ya karbi robar ruwan a hannu subai'a,gabadaya suka sukai k'ok'arin" "fita daga dakin har umma maryama ta motsa lip's dinta tana kiran sunan umma sai dai rashin karfin da jikinta bai dashi yasa muryata bata fito ba bare umma ta ji kiran da take mata dan tuni har sun fita sun kullo masu dakin ,cikin sanyi jiki ya tashi ya dawo gabanta yanzu kam jikinsa sanye da wata shada ce milk colour da hula dark blue babu abinda ke tashi a d'akin sai kamshin turarensa ita kam tun kayan safe ne sanye ajikjnta Ina taga natsuwar sauya wasu kayan ?.""ahankali ya cire hular kanshi ya ajiye a gefe sannan yasa hannushi duka ya tattarota zuwa jikinsa kamar d'azu da safe yaja zip din rigarta kasa yana kokarin zare rigar jikinta,take jikinta ya sake d'aukar kyarma gabanta ya cigaba da fad'uwa tsoron abinda zai" "mata suka karu suka cika mata zuciyarta a filli tace ""wai dole sai kai ne zaka goge min jiki saboda Allah ?""" "Fuskarsa a had'e yace ""da wa kike son ya goge miki?"" yayi mata tamabayar yana sake had'e fuska" """wayyo Allah na shiga uku dan Allah karka cire min ri..""ai kafin ta k'arasa maganar har ya cire mata kayan jikinta tsab har bra dinta ta saura daga ita sai zani iya cibiya ,sannan ya d'aurata a saman cinyarsa"" ya juyo daita suna facing juna ""ai kema da alamun kinfi bukatar haka idan ba haka ba ki warke atattaraki akawo min ke gabad'aya nayi miki mai gabad'aya na raba zuciyarki da wannnna tsoron kowa ya" "huta .""jin abinda ya fad'a yasa ta runtse idanunta gam tana jiran taji ruwa ajikinta amman sai taji shr... ahankali ta d'an bud'e idanunta yana zaune shiru idanunshi kyam akan kirjinta yana karewa albarkatun kirjita Kallo baya jin zai gaji da kallonsu dan tun safe daya fara d'aura idanunshi akansu ya rasa gane" "kanshi da gindinshi minti minti yake jin abun na zuwa kwakwaluwarsa .""" ahankali ta maida idanunta ta rufe dan tsananin frigici da tsoro data tsinci kanta ya dauko towel din ya "matse sannan ya soma goge mata saman jikinta zuwa kirjinta da fuskarta , sosai ya sake dimaucewa da ganin halitatta kirjinta ,hakan yasa yafi goge mata gurin a tare suka dinga sauke ajiyar zuciya suna jin wani irin yanayi shi kam yasan me yake ji tsananin fellings ne yake taso masa ya d'auki minti shabiyar yana goge mata jiki can yaji ana knocking din dakin yayi sauri ya mayar mata da rigarta sannan ya bada izinin shigowa.doctor ne ya shigo da ledar magunguna ahannushi yace ""abata abinci taci tukun tasha maganin. byn tafiyar doctor adamcy ya kira umma yace ""halan bata ci abinci ba tun safe ba ?""ai Adamu maryama bata jin magana yanzu tun safe nake binta ina ganin rabonta da abinci tun shekaranjiya bayan" "damuwar dake damunta wallahi har da rashin son cin abinci .""" """kullum sai nayi mata fad'a rashin cin abinci amma wani lokaci har haushina take ji na fad'a mata bazata" yi lafiya ba idan bata son cin abinci akwai cututtuka dayawa dake damunta sanadi yyar kin cin abinci ko dan lafiyarka ma ai Kaci abinci ban san wanda ya gaya mata ana iya rayuwa babu abinci ba wallahi wani lokaci tana bani mamaki shiyasa gashin nan bata da wani kwari saboda bata cin abinci bayan tasan "abincin is very important ajikin d'an adam.""" "umma akawo mata ruwan tea ta fara dashi sannna akawo abinci umma ta juya ta fita .""" "ahankali maryama ta kallesa tana zabga masa harara ""ni tea din ya ishe..""shiiiiii ya d'aura yatsan" "hannunsa akan lip's dinta ""kin shigo rayuwata din ne zaki yi wasa da abinci although nima ba mai cin abinci too much bane amman na fiki bakisan akwai amfanin da abinci yake ajikin mutun ba ?""" "ta lumshe masa shayyun idanunta tana jin yadda son shi ke bin jinin jikinta ""shi abinci ba wai kawai daka" cisa zaka fitar dashi ba aa akwai carbohydrates acikinsa yana da amafani haka protein yana da nashi "amafani nifa bazaki yi rayuwa tare dani da yunwa ba dole kici abinci enough kuma sau uku arana ""ta yatsuna face dinta kamar zatayi masa kuka ""my princess you must eat well kalli yadda mararki ta shafe .""?" """to ai Ina cin abinci sai dai ba koda yaushe ba tayi maganar tana shagwabe masa fuska alamun zatayi" "kuka ""kina son ki kasa d'aukarta ciki da wuri ne ""?" """me kuma ya kawo wannan maganar ?""ta fad'a tana had'e fuska a dole karya kawo mata maganar" "lumshe idanunta tayi tace ""wai dan Allah kai baka jin kunya ne ""?kunya for where ?"" ""dole fa zaayi maganar ciki tunda dole ..""dan girman Allah karka k'arasa maganar .""" Shiru yayi tare da kamo laulausan tafin hannunta cikin nashi yana murzawa hannunta da jikinta tamkar "ba diyar talakawa ba ,yan'uwanta suka shigo dakin tai saurin zare hannunta cikin nashi dan muddin tayi sakaci to kuwa ita zai barwa abun kunya umma subai'a har ma da yusura suka dinga jero mata sannu.byn sun fita ne taji tamkar kar su fita dan bata son abarta daga ita sai shi a d'akin hakan na sake frigita zuciyarta dan zan tutt'ukansa babu sauki komai nashi dabam salon soyayyarsa mai matukar tafiyar da kuzari da ruhi ne sai data shanye tea tas sannan ya soma bata abinci kad'an taci tace ""ta koshi bai wani takurata ba tunda ta sha tea sosai ya ballo magani ya mika mata, ba musu tasa hannu ta kar'ba ta sha dan tasan halinsa ciwonta ba zai hanashi matseta ya bata ba ko dagula mata lissafi ba har sai yaga ta sha" "dan gabadaya a tsorace take dashi .""" "sosai Idanunshi ke cikin nata yayinda hannunsa ke tsarke cikin nata ""ki tashi daga wannnan ciwon naki" "domin a samu damar kawo min ke pls nan take ta had'e fuska ""kinsan Allah idan na bar gidan nan kuma kikayi abinda yasa ba'a kawo min ke ba a yau ba bazaki sake ganin kafafuwana a inda kike ba ""sai me ai na ma huta da takura."" ""tayi maganar acikin ranta k'aramin bakinta yake kallo yana son ya Karanci abinda ke ranta itama shiru tayi tana tunani bata ankara ba taji ya kamota ya sanyata ajikinsa yana shafata cikin wani yanayi na tsananin sha'awrta ""ni zan wuce amman masu zuwa d'aukar ki suna zuwa ni wallahi da umma zata barni dana wuce dake an hutar da kowa kwace jikinta tayi tana masa wani kallo" """sai kace wata yar kaza zaka ce zaka wuce Dani kamar bani da galihu ""meye marabanku.""" "Tai shiru tana kallon kafin ahankali tace ""bani da maraba da kaza kake nufi ?""yes gabad'aya jikinta babu" "kwari kamar pepper Allah kina shigowa hannuna double abinci zan dinga tura miki ga abinci ga spam dan kiyi saurin ..""saurin kai hannunta bakinsa tayi ta toshe tana kallon cikin kwayar idanunshi shima cikin idanunta yake kallo cike da matsanancin shaawarta kallon juna suke kamar zasu cinye juna"" Ina sonki sósai bazan ta'ba son wata halitta sama dake ba.""yayi maganar acikin ransa sake had'ata yayi da jikinsa yayi runguma mai kyau sannan ya zareta yana duba agogon hannunsa"" nan da wasu yan mintuna zasu karaso har juya ya sake dawowa yayi kissing din foreign head dinta lumshe idanunta tayi batasan lokacin" "daya fice ba sai bud'e idanunta tayi taga wayam baya d'akin.""" a parlour'n kuwa adamcy yayi wa umma sallma yana k'ok'arin fita ta biyo bayansa tana masa magana ya "tsaya cak .""adamu kana ganin bazaku dade a gidan mahaifitarka ba?""shiru yayi kawai yana kallonta ""wai saboda Kayan amfanin maryama ne ""umma sau nawa zamuyi mganar nan gidan da zata zauna babu abinda babu acikinsa amman tunda kuna raayi zaku iya kai wa zan turo zuwa jibi akai ku gidan sai ku Kai" "mata.""" "ya fad'a haka ne saboda baya son suga ya raina matsayinsu ""to shikenan hakan yayi ya sake yi mata" "sallama ya fice yana kiran direbansa yaji ko Sun taho ""alright!""kawai ya fad'a atakaice Karfe biyar daidai umma da subai'a tare da kawayen aunty suka shirya maryama cikin wata hadadiyar atamfar super exclusive puppy toch of white and black ajiki ,dinki riga fitet da zani ne aka mata duk da tafi son dinkin doguwar riga amman dinki ya kar'bi jikinta sosai tare da lullubeta da lifaya shima fari toch of pupply sukai mata wanka da ruwan turare kala kala suka fito da ita umma tace akaita gurin aunty suyi sallama" "sannan idan an fito daita akaita wajen baba gali shima tai masa sallama .""" "Allah sarki maryama durkushewa tayi a gaban umma sai kuka ya kufce mata tana kiran umma !!""shine" "kawai abinda bakinta yake iya furtawa itama umma hawaye ne ya cika mata ido ta goge da sauri tana cewa ""ki daina kuka kin dai san baki da lafiya Allah yasa kin shiga a sa'a Allah yayi miki albarka Allah yasa wannan gida da zaki shiga ya zamo silar samun kwanciyar hankalinki Ina miki fatan alkhairi arayuwarki" aurenki tashi kinji lokaci na tafiya ta mikar da ita tsaye tana kuka umma na kuka dan zatayi kewar diyarta aka nufi bangaren aunty daita itama dai da kuka suka rabu tana sa mata albarka tare da fatan alkhairi sannan suka shiga bangaren baba gali shima dai babu yabo babu fallasa yayi mata addua da fatan alkhairi suna fito iyayen adamcy na shigowa mutun uku ne kawai suka zo d'aukarta hajiya zulfa'u da matar baba babba sai zabiba sun baro matar baba k'aramin da matar uncle jay a gidan mami da sauran "jamaa batare da 'bata lokaci ba aka shedawa umma zuwansu .""" inda tace subaia tayi maza ta fito da akwatin data shiryawa maryama na kayanta na sakawa guda uku "mutun biyar ne ta bangaren maryama zasuyi mata rakiya umma,da kawayenta aunty guda biyu sai aunty fatima da aunty hassana sai kuma kawayenta mutun uku a natse umma ta fitar da maryama daga lungunsu tana wani irin kuka mai ta'ba zuciya tuni fuskarta ta sake canzawa aka sakata motar da hajiya zulfa'u take ciki gefenta umma ce sauran mutane suka shiga mota suka bar unguwar ,cikin mintuna talatin da wani abu suka k'arasa abdullahi estate Kai tsaye bangaren mami aka nufa daita alokcin duk suna zaune a babban parlour'n har mami dan tun kafin su karaso hajiya zulfa'u tayi wa aunty shahida text message akan lallai suyi kokari mami ta zauna a parlour'n dake sun san shiru su akan maryama batare da bata lokaci ba suka bukaci mami ta dawo parlour'n tace ""me zanyi bayan gasu zulfa'u dasu hajiya baseera da kyar dai suka lallabata ta fito cikin wani hadadden lace red toch of gold haka mayafin data lullube jikinta dashi da talkami duk gold ne ga wasu awarwaron zinariya a hannunta haka ma" "wuyanta sarkar gold ne .""" kana kallonta kasa tun asalinta ba daga gidan babu ta fito ba daman kuma ga kyau ga jiki mai kyau Allah "ya bata bazaka ce itace ta haifesu ba hajiya zulfa'u rike da hannun maryama bata tsaya a koina Ina ba sai a gaban mami fuskar d'auke da murmushi tace ""Aunty ga surukarmu maryama ta kamo hannunta ta sanya maryama ai maryama na Jin hannunta cikin nata jikinta ya Kama rawa sai dai cike da girmamawa da ladabi maryama ta zube a gabanta kanta na sunkuye a kasa cikin tsananin jin kunya da fargaba dan har lokacin kuka take mai ban tausayi tunda mami ta rike hannunta taji komai ya sauya agareta wani irin tsanarta kawai take ji yana bin jinin jikinta cikin sakonnin da basu wuce goma ba ta saki hannunta tana kirkiro murmushin dole inda zabiba ta karaso gaban maryama ta soma k'ok'arin bud'e mata fuska cak" "mami ta dakatar daita ta hanyar take mata kafa .""" muna sai da ingantaccen maganin mallaka sai dai baa bawa mai kishiya saboda karfinsa ga masu bukata "zasu iya tuntubata ta wannan number 09136918331 .""" Mmn Sudais MAR'ADAMS BOOK 4 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Page 11 Ahankali zabiba ta durkusa agaban maryama ta riko tafin hannunta cikin nata tana kallonta cike da "matsanancin farinciki ,yayinda sauran 'yan uwanta kuwa takaici da 'bacin rai ne suka dabaibaye zukatansu suka dinga jin tsananin tsanar maryma na sake shiga lungu da sako na gangar jikinsu,ahankali zabiba ta waiga bangaren da sauran 'yan uwanta suke,wani irin mugun kallo suke aiko mata dashi ,hajiya baseera dake zaune kusa da mami itace ta kai hannunta ta d'an bud'e fuskar maryama wacce ta gama canzawa tsabar kuka,ahankali ta saki murmushi tare da rungumota da hannuwanta duka tana sawa auren albarka kowa a parlour'n albarka yake sawa auren banda su aunty khadija wad'an da sosai suke jin haushin masu sakawa auren albarka sai dai a zahiri murmushin yake kawai suke dan kar mutane su gane sannan aka gaigaisa cike da farinciki da mutunta juna ""hajiya zulfa'u tasa akayi ma su umma tarba mai kyau inda hajiya fatima ta fara magana fusakarta cike da tsananin farinciki tace ""ga maryamarmu nan mun kawo maku ,a yanzu ta tashi daga hannunmu ta koma hannunku dan Allah dan annabi duk abinda" "tayi ba daidai ba ku tsawata mata .""" """ke kuma maryama ga iyayenki nan kiyi masu biyayya, Allah ya baku zaman lafiya Allah ya kade" "dukkanin sheidan a tsakaninku."" babu abinda dangin adamcy ke cewa sai ""in sha allahu amman banda su aunty khadija ""Allah ya tabba tar mana da alkhairi Allah ya basu zaman lafiya da zuria masu albarka.""kowa yace ameen daga dukkanin bangaren stil ban dasu aunty khadija Jikin umma yayi sanyi da yadda taga mami ta kar'bi masoyiyarta kuma diya mafi soyuwa acikin zuciyarta ,dan duk wanda yake tare daita ya san irin tsananin k'aunar da take wa maryama kauna ce ta mussaman ,kauna ce wacce babu mahad'inta ko uwa da 'ya sai haka .""ganin yana yinsu aunty khadija yasa hajiya zulfa'u tace ""maryama ga yayyen mijinki nan suma kiyi masu biyayya kinji, Allah yasa albarka in sha allahu kinzo gidan da zakiyi farinciki acikinsa ""umma ta kalli bangaren wad'an da ta gani a zaune a waje d'aya wad'an da hajiya zulfa'u tace yayyensa ne ko bata fad'a ba alamunsu ya nuna yan'uwan adamcy ne saboda kamar da suke dashi suma babu wani alamun sunyi maraba da shigowar maryama cikinsu dan tunda" "suka shigo ta fahimci haka .""" """bayan wasu mintuna sai ga adamcy ya shigo parlour'n da sallama sakamakon wayar da hajiya zulfa'u" "tayi masa ,sanye yake cikin wata dakiliyar shaddar,yana shigowa yanayin cent din parlour'n ya sake canzawa ,kamshin turarensa da kuma kamashin turaren jama'ar dake zauen a parlour'n da air freshener" da akayi amfani dashi aparlour'n "Ya gauraye waje d'aya, ahankali ya d'aura kwayar idanunshi akan masoyiyarsa wato sweetheart" "dinsa ,sai dai fuskarta babu yabo babu fallasa yanayin daya ga fuskarta ba kamar d'azu da safe ba,wani boyayyiyar ajiyar zuciya ya sauke sannan ya soma taku a natse har ya k'araso kusa daita alokcin da zabiba take k'okarin mikewa tsaye domin bashi guri.""durkusawa yayi ya zauna yana kallonta kafin ahankali ya maida kallonsa ga maryama wacce kanta ke kasa a sunkuye cikin tsananin tashin hankali da fargaba mara misal tuwa .""manya dake zaune a gurin suka sake had'esu gabad'aya suka masu nasiha" sosai a karshe hajiya zulfa'u tace ayi hotuna duk wani abu da'akayi na alada su hajiya zulfa'u sunyi "sannan umma da hajiya zulfa'u suka nufi hanyar sama da maryama""" Zaune kawai umma take a parlour'n adamcy amman gabad'aya ranta bai mata dadi ba dan bata san "wani irin rayuwa mryamarta zatayi acikin wannan gidan mai cike da girman kai da izza ba , fitar hajiya zulfa'u daga parlour'n ne ya bawa maryama damar durkushewa ta zauna a gaban umma tare da kifi kanta akan cinyar umma tana wani irin kuka mai matukar ta'ba zuciya ""numfashi umma ta sauke a yanzu ta sake fahimtar mai yasa maryama take yawon kuka .""tasan kuka wannan tashin hankalin da take" "hangowa kanta ne yasa ta rasa sukuni da walwala tare da kwanciyar hankali.""" umma ta kai hannunta zata kamota domin maidaita inda ta tashi sai ga adamcy ya shigo parlour'n dan "haka ta zaunar daita a gabanta shima daya karasa shigowa durkusawa yayi a gaban umma tare da tankwashe kafafuwansa kamar yadda maryama tayi sai dai shi zuciyarsa cike take da farinciki sa'banin maryama da zuciya da gangar jikinta suke cikin rauni,ba dan namijin kokarin da take ba tuni da zuciyarta" "ta buga tun a parlour tsabar firgici .""" Umma tayi shiru tare da zuba masu idanuwanta da suka gama canza kala saboda itama kuka take son "tayi tsawon lokaci tana zaune ta tasu gaba so take ta mikawa junansu amana sannan ta tashi ta iske su aunty fatima a k'asa su wuce gida cikin sanyi murya ta kira sunan mr ata ""adamu!""" Ahankali ya d'ago tsumammun idanunshi daga kallon maryama ya zubawa umma tare da amsa mata da """na'am!""dan bazai iya kin amsa mata ba matsayinta a wajen mryamarsa da kuma irin mutuntashin da take ya wuce yayi ignoring dinta sai dai yadda ta kira sunansa ya sanya gabad'aya gabobin jikinsa sun yi sanyi sakamakon muryarta sosai ya tattara hankalinsa gareta dan jinta yake tamkar mahaifiyarsa ""." """adamu ga maryama matarka nan na kawo maka ita ,adamu ga maryama nan na baka ita amana" Ita din marainiya ce ka rike min ita amana zanji matukar farinciki da kwanciyar hankali idan na ganta "cikin tsananin farinciki a gidanka""kayi hakuri daita kayi hakuri daita, duk da nasan ba lallai tayi maka abinda zata kureka ba kasance war tana da tsananin hakuri wanda kai ma kasan da haka, idan kuma har" "tayi maka ba daidai ba dan Allah kayi hakuri daita saboda har yanzu tana da karancin shekaru.""" kuka sosai maryama take umma ta riko hannun maryama ta damka a tafin hannunsa tana danne "hawayen dake k'ok'arin wanke mata fuskarta .""" """Kukan ya isa haka maryama kiyi wa mijinki biyayya karki cutar da mijinki,ki rikesa amana duk runtse duk" "wuya kiji maganar mijinki duk abinda ya umarceki matukar bai sabawa sharia ba kiyi masa,aure ibada ne duk abinda akace ibada ne lallai sai an jajurce akanshi maryama adamu ku rike amanar junanku abinda umma tayita jadda masu kenan dan idan basu rike juna da amana ba komai zai iya faruwa atsakaninsu makiya zasu yi tasiri arayuwarsa .""shiru adamcy yayi yana dubansu yana jinjina girman kaunar dake tsakanin umma da maryama jikinsa yayi sanyi tausayinsu ya kamashi domin gabad'aya yanayinsu ya" "nuna basa son rabuwa da juna .""" "Muryarsa a sanyaye yace ""umma ki kwantar da hankalinki in sha allahu zan rike miki maryama amana" babu abinda zai faru daita babu kuma abinda zai rabamu daita sai dai mutuwa bazan iya cutar daita ya fad'a yana murza hannun maryama dake cikin nashi ahankali cikin wani irin salo da yake sa tsigar jikinta tashi saboda tafin hannunta dake kife acikin nashi gabad'aya jikinta yayi sanyi ya soma rawa cikin wani irin yanayi maryama ta zare hannunta cikin nashi "Sosai yake jin soyayyarta na sake ratsa koina na jikinsa ,sosai yake ji a ransa kamar zayi matukar wuya ya" "iya cutar daita, ita ma kuma yana mata kyakkwan zato akan shi gata da kyau ,ga hakuri , ga tsananin kunya ga talent ta kai komai a macen da mutun ya dace ya ajiye a gidansa ba zai ta'ba had'a soyayyarta da komai ba ,haka zalika ba zai ta'ba son wata ba, soyayyarta kadaice bangon da zata kara" "danganta shi dashi bayan ita babu wata muddin rai suna tare domin ita kad'ai ce muradin ranshi .""" """maryama kibi mijinki sau da lafa sannan kiyi hakuri da rayuwa Allah yayi miki albarka ,Allah ya" "dangwamar da farinciki acikin rayuwar aurenki cikin muryar kuka ta soma magana"" umma na gode na gode!! da kula warki da adduarki kuma Ina sake barar adduarki ""in sha allahu maryama kullum cikin adduaoina kike kuma bazan gushe wajen yi miki ba ta mikar da maryama tsaye tana dubanta cikin" tsananin kulawa shima adamcy ya mike tsaye yana duban su kafin ahankali ya nuna wa umma d'akin "kwan ansa kai tsaye ta nufi d'akin daita shi kuma ya fito .""" Ahankali umma ta zaunar daita a bakin gado tana goge mata hawaye tana sake jadadata mata kalmar "hakuri da kawar da kai akan duk abinda idanunta zasu gane mata sannan da barin duk wani abinda bai shafeta ba""Allah sarki maryama kai kawai take gyad'a ma umma dan zuwa yanzu bakinta ya sake mutuwa ko tayi yunkurin bud'e bakinta ma bazata iya cewa komai ba umma tace ""bari na kira su subai'a su shigo miki da akwatu nan kayanki umma ta k'arasa maganar tana kiran layin subai'a cikin kankanin lokaci ta jiyo sautin muryarsu ta leko daga cikin d'akin da take tana cewa ""nan zaku shigo suka shiga dashi suka jera mata a waje d'aya subai'a ta k'araso ta zauna kusa da maryama tana rarrashinta umma tace ""to maryama mu zamu ce sai an kwana biyu zan lekoki ta kalli su subai'a tana masu sallama da zata wuce maryama ta riko hannun umma jikinta na wani irin rawa dole umma taja ta tsaya tana kallonta tana sake danne hawayenta dan ita kanta tana jin tsananin son yi kuka amman tasan muddin tayi kukan maryama sai yafi wanda take yi cike da jin kewarta tasa d'ayan hannunta ta zare hannunta ta juya bata" "sake yunkurin juyowa ba har ta bar gabad'aya bangaren .""" ***** Bayan an idar da sallah isha'i adamcy yasa aka maida kawayen maryama tare da d'inbin alkhairi lokacin "da abokansa suka bukaci suyo masa rakiya wajen amaryarsa dojewa yayi yace ""ya sallami kowa ,kowa ya kama gabansa suna dariya suka wuce dan sun san halinsa d'an raayi kanshi ne idan ya nuna bai ra'ayin abu tofa babu wanda ya isa ya canzasa .""karfe goma daidai ya shigo bangarensa bayan yaje gurin mami yayi mata sallama ahankali ya miada kofar ya rufe ya tsaya ajikin kofar tare da tsura mata tsumammun idanunshi yana kallonta tun daga kan zara zaran yatsun kafafunta da suka sha jan lalle tana" "nan zaune a inda suka barta jikinta lullube .""" tunda ya shigo zuciyarta ta rikice ta dinga bugawa da sauri sauri yayinda jikinta ya sake d'aukar rawa "hakan nan taji tausayin kanta ya mamaye zuciyarta kamar yadda shima zuciyarsa take cike da tsananin tausayinta .""ahankali ya soma taku har ya karaso gabanta tare da duka wa ,ya kai hannunsa yayi sama da mayafin lifayar da'aka nad'eta dashi ya tsurawa fuskarta ido yana kallon yadda numfashinta ke fita da" "sauri sauri ""my princess!"".ya kira sunanta cikin wata irin murya mai tsananin kashe sansar jiki .""" bata amsa masa ba haka zalika bata d'ago ta kallesa ba tayi shiru tana cigaba da sauke numfashi da kyar tana wasa da yatsun hannunta a natse yayi baya da mayafin kanta sannna ya zarce da hannunsa zuwa ha'barta ya d'ago fuskarta ya sanya kwayar idanunshi cikin nata ji yayi kamar kar yayi mata komai a yau din ya barta ta huta sakamakon sauyawar da jikinta da kwayar "idanunta sukayi ,dan gabad'aya idanunta sun sake juyewa tamkar wacce ta sha kayan maye nan kuwa tsananin kukan da taci ne .""" """My princess kin ma yi sallolinki kuwa ?""muryata a sanyaye fiyye da kowani lokaci tace ""ban yi ba" "Amman zan yi ""ta fad'a tana kawar da fuskarta tare da sake sunkuyar da kanta""bakiyi ba amman zaki yi ?""ya maimaitawa kanshi abinda ta fad'a yana mai mikewa ya zauna kusa daita ya kamo Zara zaran yatsun hannunta cikin nashi yana murzawa ahankali ahankali,""duk akan zaki had'u da wannan abar ne ?""ya fad'a yana kai hannunta kan jijiyarsa, ai da wani mugun sauri ta d'ago kanta tana zaro masa shayayyun idanuta wanda yaji kamar ya sume a zaunen da yake a kusa daita ahankali jikinta ya kama rawa muryarta na rawa tace ""ba..""bashi bane fa ""tayi maganar cike da shagwaba Kuma kamar zatayi" "kuka .""" """Gara ya zama bashi bane .""ya fada tare da matso wa sosai ya kamota ya had'eta da jikinsa yana lumshe" mata idanu kafin tayi kokarin zame jikinta daga nashi taji saukar bakinsa akan nata yana wasa da lip's dinta before she know it har "ya hade bakinsu guri d'aya ,lumshe Idanunta tayi a hankali dan alokcin har ya fara tsotsan bakinta cikin" "wani irin salo baya ji baya gani daman jiraye yake da bakin burinsa da muradinsa yajisu cikin bakinsa yana sarrafawa ,sosai ya sake manneta da jilkinsa tana shakar sanyayyen kamshin turarensa mai sanyaya zuciya shima yana shakar nata, gbdy jin laulausan harshenta da laulausan lip's dinta yasa adamcyn mami ya d'auke wuta sai faman juya harshensa yake acikin bakinta, inda jikin maryama banda" "karkarwa babu abinda yake .""" Ga masu bukatar adashin Kayan sallah zasu iya tuntubar wannan number 09136918331 . Mmn suadis MAR'ADAMS BOOK 4 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Page 12 "Wani special reaction da sauyin yanayi jikinsa ya sake samu."" ahankali yasa hannuwansa duka ya dafe" "kuncinta dashi tare da jingina bayansa da jikin abun gado yana cigaba da shan bakinta at the same time yana kallon cikin kwayar idanunta da suka gama burkice wa,dan ga alamun fitowar hawaye nan daga cikinsu ,ya san jira kawai take ya sakar mata baki ta fashe masa da wannan kukan nata mai matukar cin rai .""ganin ta rasa yadda zatayi ta kwace bakinta acikin nashi kasancewar ba k'aramin riko yayiwa bakin ba yasa ta runtse idanunta gam .""sai daya d'auki kusan 20 minute's yana sarrafa lip's dinta da harshenta cikin nashi dan kusan maryama ta gaji matuka abunka da wacce bata saba ba, tana jin lokacin daya sakar mata baki ta dafe bakinta da hannuwanta duka tana sake runtse idanuwanta da suke a rine tsabar azaba."" tana jinsa ya gyara zamansa a gefenta har kafafunsu na gogar juna duk yadda take jin numfashinta na saukar mata da sauri sauri bai sa ta bud'e idanuwanta ba har sanda laulaunsa tafin hannunsa ya kai saitin wuyanta wanda atare suka ji wani abu ya tsarga masu .da sauri ta bud'e idanunta gani tayi ya tsareta da tsumammun idanunshi masu matukar firgitar da mutun .""hakan yasa tayi saurin" "kawar da kanta gefe hawaye na gangarowa ta gefen idanunta.""" """ daga shi har ahlinsa wani irin mugun tsoro suke bata,ahankali ta jiyo sautin kasalalliyar" "muryarsa ,""kayan nan sunyi miki matukar kyau sun kuma cinyeni "" yayi mgnr a tsanake yana kallonta ita kanta yanayin da take ji ajikinta tasan tayi kyaun da bata ta'ba yin kamarsa ba a iya tsawon rayuwarta,rigar jikinta ta d'an kamata daga sama wanda ya bayyana dukiyar fulaninta ta sama a hakan" "ma da yake cewa tayi kyau bai ga komai ba saboda tana lullu'be ne cikin lifaya .""" tana jinsa ya fara kokarin rabata da lifayar jikinta har yayi nasarar cirewa yana kallonta yana sauke "numfashi,bayan kamar minti biyu taji yana shafa wuyanta zuwa k'irjinta inda yafi shafa saman brest dinta daya d'an nuna ta saman rigarta"".wani irin zirrrr taji a gabad'aya ilahirin jikinta kamar an jonata da wutar lantarki muryarta na rawa tace ""please stop touching me sir !""ta fad'a kwalla na zubo mata ""stop" "as how ?""yayi mata tambayr yana juyo da fuskarta garesa.""" idanunta kawai ta zuba masa tana kokarin maida hawayenta hakazalika shima din ita yake kallo kamar "zai cinyeta ""kikace bakya son na ta'ba ki ?""ya fad'a yana kara bin jikinta da wani mayataccen kallo ""eh !""ta bashi amsa atakaice ""." """ni kuma kinga babu abinda nake kaunar ta'ba wa kamar jikinki ""ya fad'a kamar maganar ba daga" "bakinsa ta fito ba yana sake k'ok'arin cafko k'aramin bakinta tai saurin kawar dashi gefe tana cewa""ni ka sakar min baki ciwo yake min ..""tayi maganar a shagwabe kamar zatayi kuka abinda tayi yasa yaji" kmr zuga shi tayi dan haka ya sake janyota jikinsa tana goce goce tana komai ya damke bakinta yana "dubanta wannan karon ma ya dade sannan ya barta.""cikin mawuyacin hali ta zame ta kwanta tana sauke wahalallen numfashi""ita kan tasan yau ta shiga uku a hannunsa .""" "ya dawo daidai face dinta ya d'an kwanfo jikinta tare da tsura mata tsumammun idanunshi ""bakya so a" "ta'ba ki ?""ta gyad'a masa kai alamun ""eh!"" ""yanzu zaki ce baki ji dadin komai ajikinki ba ?""tana jinsa tayi masa shiru taki cewa komai dan maganarsa tana sata jin kunya amman shi ko ajikinsa .""yatsun hannuta ya kamo ya tura cikin bakinsa yana tsotsa ahankali ahankali yana kallonta yana lumlumshe ido ""bayan" "kamar minti biyar ya cire yace ""ina ganin kamar kin manta da alkwarimu ko ?""." "Ahankali ta bud'e idanunta gabad'aya ta zuba masa tana dubansa da mamaki , ya sake lumshe mata" "tsumammun idanunshi yana cewa ""wannan daren yana cikin sharad'ina "". saurin mikewa tayi daga" "kwanciyar da tayi ta zauna idanunta na sake kawo ruwan hawaye ""kin manta ba ?""ya sake tambayarta yana ciza gefen lip's dinsa na kasa" "a natse ta girgiza masa kai ""alamun bata manta ba ""okay baki manta ba amman mai yasa tun a sharen" "fage kin fara rikicewa bayan duk wannan abun kinsan da zamansa ko ma nace kin ta'ba yinsa ""?ahankali ta motsa lab'banta""amman mai yasa kake son jikina dayawa ?""ta k'arasa magana kwalla na cika" "idanuwanta.""" shiru yayi yana kallonta yana nazarin maganarta kafin ahankali ya sake kamo laulausan tafin hannunta "cikin nashi tare da d'aura d'ayan hannusa akai yana shafawa ahankali""baki san adadin lokacin da zuciyata ta kasance cikin yanayi na bukatarki ba ,my princess soyayyarki a kullum bin jinina take tare da bugar min da zuciya,a iya son da nake miki ya wuce so ruhinki nake so ba surarki ba, ina sonki ko kina da komai ajikinki ko baki dashi ,ko kina da lafiya ko baki da lafiya ko kina da hankali ko baki dashi abinda" "nasani ina sonki koda zaki kasance acikin kabari.""" "Tsura masa shayayyun idanuwanta tayi batare da tace masa komai ba ,sai dai hakan nan ta ji wani irin" "sanyi dadi yana ratsa zuciya da gangar jiki nta nan take taji kamar ta fad'a masa cewar ""bata san komai a wannan fagen da yake kokarin dilmiyar daita ciki ba ko ya d'an sausauta mata ""Ina matukar jinki araina kinga kuwa idan zan soki ko baki da komai idan kina dashi tabbas zan so duk abinda kika mallaka bare wannan jikin mai matukar kyau da tada sha'awa ,da zaki ta'ba nan da kinji irin muradinki da yake ""kawar da fuskarta tayi gefe tare da kare fuskarta da tafin hannunta""alamun kunya ""wannna d'abiartata tana matukar burgesa duk da yasan kunyar zata iya cutar da wani bangare na rayuwarsa amman yana tsananin so ""da sannu zaki gane tasirinki da matsayinki acikin rayuwata da zuciyata dan haka .."" ringin din wayarsa ne yasa yayi shiru tare da kai hannu inda wayar take acikin aljihunsa ya ciro yana dubawa sunan zabiba ya gani yana yawo a screen din wayar ,ya d'aga tare da yin shiru yana sauraronta ""daga bangarenta tace ""yaya daman abinci ne na kawo maku dan nasan amaryarmu zata bukata yanzu" "haka ina bakin kofa a ruwa ma ya bada sako abaka ""shiru yayi yaki cewa komai yana murza hannun" "maryama dake cikin nashi ""." """dan girman Allah yaya karka ce a'a idan kai bazaka bukata ba dole amaryarmu zata bukata ""tabbass" yasan da haka amman shi ya rigada ya tanadar mata komai da zata ci yaji kamar yace mata a'a amman sai faman magiya take masa ga kuma sakonsa da tace a ruwa ya kawo dan haka yace mata gashi "nan .""yayi discouneting din kiran yana kallon maryama wacce take yanayinta ya sauya zuwa damuwa ""cikin sister dina ne bari naje nazo "".nan take yaga jikinta ya kara rikicewa yanayinta ya sauya dan har idanunta sun fara kawo ruwa numfashi ya sauke yana girgiza kai tsoronta yayi yawa gashi atare daita me" "take tunani zaa iya mata !""ai duk abinda zai sameta sai ya gama dashi sannan zai cin mata .""" tana kallonsa ya fice daga d'akin bai fi minti biyar ba ya dawo d'akin tare da zabiba inda suka isketa "zaune tana sheshekar kuka""tana ganinsa tare da zabiba ta sake rikicewa dan jikinta har rawa rawa yake" """oh my godness god !""ya fad'a yana riko laulausan tafin hannunta cikin nashi ""wai mai yasa bakya gajiya" "da kuka ne ?""kin san Allah na fara gajiya da kukan nan ""ya fad'a yana mikar daita tsaye cikin tsananin tsoro ta makale masa ,zabiba tayi murmushi tana cewa ""a duk amarya tana irin wannan kukan na rashin" "sabo amman sannu ahankali zuwa gobe ko jibi zaka nemi kukan ka rasa .""" Maryama na jinta ta sake makale masa dan duk gidan da shi kawai zata yarda kuma zatayi taka tsantsan "da rayuwarta kafin ta bar masu gidansu a natse ya fito daita suka fara tafiya zabiba na biye dasu a baya cikin tsinkewar zuciya da tausayawa maryama dan da ganin ko auren farin ma anyi mata ne amman da alamun har yanzu batasan meye rayuwar duniya ba sannan shi karan kanshi auren bata san menene shi ba dan da irin zawaranwa da suka san komai ne da yanayinta ya nuna.da kyar take daga kafafunta suna daf da shiga parlaur'n taja burki ta tsaya tana sheshekar kuka ya tsaya ya waigo gefensa inda take makale yana kallonta,ta d'ago ta kallesa tana kokarin zare hannunta cikin nashi bai damu ba ya sakar mata hannun ya koma gefe guda ya tsaya yayinda zabiba tai murmushi ita kanta yarinyar tana matukar burgeta dan tana da natsuwa ta kamo ta suka fita zuwa parlour'n ta zaunar daita akan d'aya daga cikin kujeru wani sabon kuka ne ya kufce mata mai tsanani wanda hakan ya sake rikita adamcy sai dai yay kokarin sanyawa jikinsa jarumta domin rauninsa zai sake rikita mata lissafi ."" a natse ya isa inda take ya rage tsawonsa ya hade fuskarsa guri daya yana shakar numfashinta da kamshin turarenta yana mata mgn cikin rad'a ,ta dai zabiba tana tsaye shiru tana dubansu har sanda adamcy ya d'ago still idanun shi na kanta ""yaya ni zan wuce gida Allah ya baku zaman lafiya in sha allahu zan dawo naga amaryarmu" """tana gama fad'ar haka ta fice .""" "tana fita kiran amar ya shigo kamar bazai d'aga ba sai kuma ya d'aga ""ka sauko Ina parlour'n mami ""kana" "parlour'n mami kamar ya ?""daga can bangaren amar yace masa ""eh !me kuma ka dawo yi saboda Allah bayan na sallameku?""dan Allah ka fito ko na hawo yanzu na rusa maka shirinka ""adamcy ya dafe goshinsa yana jan tsaki ya kalli maryama dake zaune ""bani minti biyu yanzu zan dawo ""numfashi ta sauke ahankali tana ganin ya fita daga parlour'n ta mike ta koma d'akin daya fito daita ta shiga kofar" "data gani manne a d'akin wanda tafi tunanin bayi ne .""" "A parlour'n ya iske sa shi kad'ai gefensa wasu manya fararen ledodi ne guda biyu ""amar mai yasa kake da" "damuwa ne ?""dan Allah malam ga abinda na kawo maka ,sai bayan dana fita nayi tunanin ba'a tanadesu ba, wani kallo yayi masa sannan yace ""ni d'an iskan ne dan baku tanada ba sai ni na kasa tanada mata ?"" amar yayi murmu shi yana cewa ""Allah dana san wannan iskanci zaka min da ban dawo ba ""ko yanzu" "zaka iya tafiya please ""ya fad'a yana kokarin juyawa amar da riko hannunsa .""" """yana ga kana rawar jiki ne ? dan allah adamcy ka tausayata ma yarinyar kaji abokina "" yayi mgnr" "muryarsa a raunane Kmr zai yi kuka adamcy ya kasa cewa komai illa kallonsa da yake ko kanwarsa ce maryama sai haka ""ban san dalili ba wallahi tausayi take bani ko dan ina mata kallon yarinya ce ""nima tana bani tausayi amar amman idan na tuna ta ta'ba auren har ma tasan menene aure sai naji tausayin ya tafi ""duk da haka fa ,ka kalleta ka kalli kanka kai ma kasan ko ta ta'ba aure sai taji jiki ""shikenan naji nima bani da niyyar aikata komai daita har gurin motarsa ya adamcy ya rakashi ya shiga yana sake mika masa hannu sukai sallama yana tsaye har sai daya ga wucewarsa sannan ya dawo ciki ya d'auki ledodin" "da amar ya kawo masa ya nufi sama .""" Zaune amar yake acikin mota yana mai jin tsananin tausayin maryama acikin ransa yarinya ce wacce "idanunta basu bud'e akan komai ba gashi yau zata kwana da jajurtaccen namiji wanda yake da kwarewa agurin iya sarrafa mace .""" "yasan haka ne alokcin da suke karatu a uk irin matan dake makale masa,idan kaga anzo neman wani" "acikinsu to shine duk irin wulakancin da yake masu amman haka suke makale masa daga fararen fata har bakake dan iya surar jikinsa ma kad'ai ya isa mata su makance akanshi bayan adamcy ya shigo parlour'n bai ganta ba ya biyota d'akin tana tsaye ta sake lullu'be jikinta da lifaya tana gabatar da sallah zama yayi yana kare mata kallo har ta idar ta d'aga hannuwanta sama tana addua wanda yasan har dashi acikin adduar kafin a hankali ya matso sosai kusa daita ta shafa tayi kasa da kanta ta sunkuyar tana wasa da yatsun hannuwanta ,murmushi yayi yana cewa ""bafa zamuyi haka dake ba amaryata .""ya karasa maganar yana yin baya da lifayan dake nad'e da jikinta "".aiko nan take ta narke masa fuskar nan nata data kara tsirancewa ,ya sake matsota kamar zai shige mata cikin jiki ""amaryata babu zance wasa kinyi mutukar yin kyau na ban alajabi taso muje kiga yadda kikayi kyau a mirrow .""ya karasa mgnr cikin zolaya" """." taki motsawa dan gbdy a tsorace take dashi da kallon da yake mata dan wannan kallon ya sha bambam "da sauran kallon daya saba mata ta sake sunkuyar da kanta tana kallon farantata ""tashi muyi sallah ""ai nayi sallah !""tayi mgnr tana takure jikinta guri d'aya ""wacce sallah kikayi ?"" Ya tambayeta yana tsareta da tsumammun idanunshi ""magrib da ishai har ma da shafa'i da wutiri. tayi maganar zuciyarta na wani irin tsinkewa ""ai nasan kinyi yanzu sallar ma'aurata zamuyi domin nunawa allah farincikinmu da godiya" "agaresa daya nuna mana wannan rana .""" "ya fad'a yana riko tafin hannunta .""" ahankali ya mikar daita tsaye madadin ya shiga bayi yayi tashi alwala sai ya tsaidaita gaban madubi ya "tsaya a bayanta yana kare mata kallo tsab .""ahankali ya zuro hannuwansa ta west dinta ya zagaye ruwan cikinta yana shafawa tare da d'aura kanshi a kafad'arta yana sauke zazzafan numfashi ahankali ta dinga" Jin saukar hucin numshinsa a wuyanta wanda ya haddasawa jikinta jin wani irin yanayi mai wuyar "misaltuwa.""" Ahankali ta d'ago shayayyun idanunta dake kwance da ruwan hawaye karaf idanunsu ya tsarke cikin "juna ahankali ya cigaba da shafa cikinta yana kallonta ta cikin mirrow ""kyawunki ko makiyi bai isa ya kusheki ba sai dai yayi ta hassada dan kina da tsananin kyau sosai my princess ""ya fada yana cigaba da kallonta ta cikin mirrow har lokacin ta kasa d'auke idanunta Itama kallon tsab take masa shima yayi matsefar kyau cikin shadda dake jikinsa yadda ya zuba mata idanuwanshi ko kiftawa baya son yi" "yasa kunyarsa ta kamata ya sake motsata sosai gbdy ta gama gano abinda ke dawainiya dashi dan haka tsoronta ya sake fitowa fili dan kallo d'aya za'a mata a gane a matukar tsorace take ta d'an soma kokarin janye jikinta a nashi taji ya riko hannunta ya nufi bathroom din dake manne da d'akin.""turjewa tayi tana cewa ""Ina da alwala fa !""ya kalleta a tsanake kafin ahankali yace ""ki sake wata dan wannan" "alwalar ta dade da lalacewa.""Allah ina da alwala !""tayi maganar a shagwa'be .""" """Bari na duba na gani !""ya soma k'ok'arin tura hannusa cikin zanita tayi saurin dafe masa hannu jikinta" "na kirma ""ki bari na duba domin na tabbatar da kina da alwala ko babu ""haba dai kai ma ni dai dan Allah ka bari ""bai yi magana ba ya kara makaleta suka shiga bayin basu jima ba suka sake fitowa tare makale da juna ta k'arasa inda taga extra pray mat ta shimfida mashi ya matsota sosai kamar zai shige jikinta ya gyara mata lifayarta yayi kissing din foring head dinta yana sannan ya jasu sallah .byn sun idar ya rike kanta yayi musu addua zaman lafiya da samun zuria na gari a zuciyarsa kuma ya kara da yiwa sweetheart dinsa adduar Allah ya sausauta mata abinda take ji akan maryama domin yana son ta bar jin haushinta sannan ta dawo asalin sweet heart dinsa daya sani mai son mutane da kyakkwan mu'amula ""ya karashe" "adduar tare da janyota jikinsa ya rungumeta tsam yana sauke wani wahalallalen numfashi .""" wani sanyi ya ratsashi da bai ta'ba jin irinsa ba duk da ba wannan bane karo na farko daya rungume "mace ajikinsa amman wannnan na halal ne mai tarin natsuwa .""ahankali ya dinga sauke ajiyar zuciya yana shafata yana jin wani zazzafan feeling dinta nabin kowane gaba na jikinsa .kokarin zare jikinta tayi saboda rashin sabo, duk jikinta yayi sanyi kamar wacce bata da laka ya mike tsaye yana shafa fuskarta"" wai ya naga kina dari dari dani ne ki saki jikinki duk da akwai sharad'i a yau din amman babu abinda zan" "miki my princess muje kici kazar amarcinki "" ." "da sauri ta girgiza masa kai alamun bata ci,""" """a'a !my princess kar muyi haka dake mana ya riko hannunta basu tsaya akoina ba sai a parlour ya" "zaunar daita akan daddumar dake tsakiyar parlour'n ,ya shiga kitchen ya d'auko cup's da plet ya dawo ya janyo farar ledar da amar ya kawo masa ya bude gasashirya kaza wacce taji kayan hadi ,sai kamshi ke tashi ya daura akan plet da driks ya zauna a gabanta suna fuskarta juna ya d'auko cinyar kazar ya kai" "bakinta taki amsa gabanta sai wani irin faduwa yake ""." "sosai ya kwantar da murya yace ""ki tamakeni kici nasan kina tattare da yunwa idan baki ci ba nima da" yunwar zan kwana kuma yunwar nake ji a duniya byn soyayyar sweetheart naki ne ya biyo baya "ina matukar qaunarki my princess bata san sanda ta d'ago ta kallesa da shayayyun idanunta ba duk da ba wannan bane karo na farko daya furta mata da bakinsa amman duk lokacin da zataji kalmar sai taji wani irin tausayinsa ya tsarga mata har taji rashin kyautawar da zatayi masa ta hanyar rabuwa dashi"".tsumammun idanunshi ya lumshe mata yana jin wani abu na tsarga masa akoina a sansar jikinsa" "har ga Allah yana son ya daga mata kafa na yau amman dukkanin alamu sun nuna bazai iya kyaleta ba .""" irin kallon da yake mata Kmr zai cinyeta yasa kukan shagwaba ya kufce mata nan take ya rikice ya shiga "bata hakuri da rarrashi.shi kansa bai san dalilin kukan nata ba ya janyota jikinsa ya kwantar daita a daidai saitin zuciyarsa yana shinshina jikinta dake fidda da kamshin amarci ""." """please ki daina kuka nan yana mugun d'aga min hankali da Kinsan yadda nake jin zugin zubar hawayenki" "da kin tausaya min ""meke sakaki kuka ne ?ya tambayeta yana d'aura ha'barsa akanta yana sauke naunayen ajiyar zuciya muryarta a raunane tace ""kana ta kallonta ni gbdy tsoro ma kake bani da wannan kallon naka "" murmushi ya subuce masa ""ki bari idanuwana su kalli abinda suka dade suna muradin kasancewa dashi ,ta d'age masa kafad'a kamar yadda yara kanana kan yi ""ki yarda dani babu abinda" zan miki na janye sharad'ina ki kwantar da hanka linki babu abinda adamcy zai miki kici kazar amarcinki ki koshi ki kwanta ki huta adamcy yasan kin gaji da yawa bazai miki komai ba shima agajiye yake yana magana yana shafa mata sansar jiki har zuwa qirjinta da tsigar rarrarshi wanda babu abinda hakan "ya haddasawa ajikinta sai tsuma .""dan tuni tsigar jikinta sun gama mikwa amman duk da haka ta d'an" "ji natsuwar zuciya domin ta yarda dashi tunda yace bazai mata komai ba ba zaiyi bane ""." ahankali ya zare ta ajikinsa sai dai kwayar idanunshi na kanta ya kasa daina kallonta ya d'auko cinyar kaza ya kai bakinta ta bud'e bakinta da kyar cikin tsananin jin kunyarsa ta amsa yana mata hira mai cike da natsuwa hakan yasa ta saki jiki ta cigaba da amsa sannu a hankali ya dinga bata tana ci yana ci har ta kawar da kanta alamun ta ko shi ya tsiyaya driks a cup ya kai bakinta shima kafin ta sha sai daya yita rarraahi .ta tsuke karamin bakinta da yake jin idan ya sake kamashi bakaramin wahala zai sha "ba ,""tashi na rage miki kayan jikinki dan kiji dadin yin bacci kai ta girgiza masa tana mikewa tsaye ta nufi kofar d'akin ya fizgota ta zubo jikinsa gbdy dukiyar fulani ya sauka a fuskarsa yayi saurin lumshe idanunshi yana sauke numfashi ,bai tsaya wata wata ba ya kai bakinsa tare da zaro harshensa yana" "lasar saman dukiyar fulanin wani yrrrrr taji ya tsarga a gbdy ilahirin jikinta ""." "Bakinsa ya Kai daidai kunnenta ""ina kuma zaki tafi ki bar mijinki ""zan shiga wancan d'akin na kwanta ne" """ta fad'a tana nuna masa d'ayan d'akin dake gefen nasa ""okay but ki bari abinda kika ci ya d'an fad'a miki sai ki kwanta?kukan shagwaba tasa masa tana girgiza masa kai,duk yadda yayi daita taki sai ma ta kara sakar masa kuka aransa yace yana da aiki dan har ya fara dauting aransa anya kuwa tasan namiji !""idan kuwa tasan nmj take jin tsoro haka lallai ta sha mutukar wuya a hannun tsohon mijinta bayan minti goma ta sake yunkurawa daga jikinsa ta mike tsaye shima ya mike ganin ta nufi d'ayan d'akin yayi hanzarin cafko tsintsiyar hannunta yana cewa ""babu wani d'aki da zaki kwana dabam tare zamu kwana" "ya manneta ajikinsa ya shige daita dakinsa .""" Bayan sun shiga ya shiga bathroom daita ya d'auki roban mouth wash mai suna listerine nightly reset ya "kurkure bakinsa dashi itama ya bata tayi kamar yadda yayi suka fito a natse ya soma cire mata kayan jikinta "".dan Allah ka bar min kayana na kwana dashi "" zaki sa na canza ra'ayina akanki yanzu ,kamar yadda kika sani bana son mutsu kiyi abinda nake bukata kawai ki kwanta lafiya tana ji tana gani ya rabata da komai na jikinta sai bra da pant ta saura dashi shima dan ta kwakwa me jikinta taki yarda ne ya barta" "ya kwantar daita dan ta huta .""" ta kwanta a takure tana mai kwakume jiknta guri daya ta runtse idanunta amman ba da niyyar yin bacci "ba dan bata jin zata iya runtsa idanunta acikin wannan daren mai tattare da garari agurinta "".shima ya cire komai na jikinsa ya saura daga shi sai boxcer ya canza wutar d'akin zuwa mara haske ya kwanta abayanta ya janyota jikinsa ya d'aura hannusa a ruwan cikinta fuskarsa daidai wuyanta yana sauke mata numfashinsa inda take jikinta ya kama rawa tamkar mazari,ya cigaba da shafa ruwan cikinta bata hanashi ba amman by the time din daya balle bra dinta yana k'ok'arin kai hannunsa qirjinta dan har ya fara murza kan nipples dinta tayi sauri ta matsa daga jikinsa tana haki wata irin fixgota yayi mata da karfi ya juyo daita suka fuskanci juna tare da exchanging numfashi juna zumboro masa" "karamin bakinta tayi tare da yi masa wani kallo daya sake rikitashi .""kin dai san dole ina tsananin bukatarki ki d'an taimaka min na samu natsuwa dake iya natsuwa ne kawai bazan yi komai ba ""girgiza masa kai tayi alamu aa""wallahi ni tsoro nake ji bakace bazaka min komai ba"". ta k'arasa maganar tana" "fashewa da kuka .""janyota jikinsa yayi tare da yi mata wata irin matsa da sai data saki karar mai sauti ""." """ tunda baza kiji magana ba na canza ra'ayina zan yi komai dake a yanzu a wuce gurin ""wata irin zabura" "yaga tayi ta fixge daga jikinsa tare da had'e hannuwanta waje d'aya muryarta na rawa ta soma rokonsa ""dan..."" d'an girman Allah karka yi wallahi tsoro nake ji ban ta'ba yi ba kuma naji ance ana shan" "wahala ...""" Mmn sudais MAR'ADAMS BOOK 4 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Page 13 "shiru yayi kawai yana kallonta cikin hasken dum light,dan take kwakwaluwarsa ta kulle ta samu" "shutdown na wani lokaci kafin daga baya ta dawo daidai ta fara aiki tare da mikewa zaune.yayi kamar yadda tayi,wani kallon galala adamcy ke jifan maryama dashi wanda yafi kama dana rainin hankali,sannan ya gyara zamansa ya cigaba da kallonta,dan tunda tayi mganar yake kallon k'irjinta da fuskarta,hannuwanta ta kai ta kare kirjinta tare da kawar da fuskarta gefe tana jin wani irin mummunar fad'uwar gaba da tsoro shi kuwa kallonta yake yana kare ma jikinta kallo ahankali ya dawo da fuskarta garesa ya soma k'ok'arin kamo yatsun hannunta cikin nashi cikin sa'a ya kamosu ya matsesu gam cikin tafukan hannunsa yana cigaba da kallonta tamkar wata sabuwar halitta da dabam"".nan take jikinta ya kama rawa,cikin tsananin tashin hankali ta fixge hannunta""ni ka sakar min hannu ka matse min hannu" "ciwo yake min .""" fizgota yayi gaba d'aya zuwa jikinsa ya sake rungumeta tsam tsam yana sauke naunauyen ajiyar zuciya "da numfashi atare.""wani irin sanyi dadi ne ya dinga bin ko wane ga'ba dake aiki a jikinsa sakamakon had'uwar da jikinsu yayi guri d'aya, bakinsa ya kai daidai saitin kunnenta yana sauke mata numfashinsa dan gabad'aya ya rasa ma abinda zai ce dan bai ta'ba ganin yar rainin hankali irinta ba ,anya kuwa gaskiya ta fad'a masa ba wahalar ta sha a hannun tsohon mijinta bace yasa ta fad'a masa haka ?""my princess!""ya kira sunanta cikin wata irin kasalalliyar murya mai tsananin kashe sansar jiki ,duk da tana cikin wani hali mai wutar misaltuwa amman sai data ji sauyi a gabad'aya ilahirin jikinta""mai yasa baza ki bari muyi rayuwar auren mu cikin natsuwa da kwanciyar hankali ba ?""tai shiru zuciyarta na wani irin bugawa da matsanancin karfin gaske"" ""nasan may be dan kin sha wahala ne a baya yasa kika fad'a min haka amman ni bazan miki yadda zakiji ciwo ko zafi ba hasalima zan biki ahankali ne ta yadda zaki ji" "dadin dake cikin rayuwar aure.""" "hawaye ne ya shiga zubo mata ganin bai yarda daita ba, ta runtse idanunta gam tana kokarin zare" "jikinta daga faffad'an k'irjinsa da take jinsa a murd'e shi kad'ai ma ya isa ya canza ma mutun lissafi ""wallahi da gaske nake ban ta'ba yi ba shi yasa nake jin tsoro""ta k'arasa mgnr muryarta a tsarke cike da" "rauni, lokaci d'aya kuma hawaye na gangaro mata sake rungumeta yayi a jikinsa" "a yanzu kam bazai karyata mganrta ba domin dukkanin alamu sun nuna masa haka ,sosai ya dinga jin" "soyayyarta na sake ratsa shi ,sannan ya dinga ji aransa kamar zaiyi wuya a samu kamarta" "hakurin ,natsuwarta sadaukarwa kamun kai kai komai ma, tabbas ba duk mace zata sha irin wahalar data sha irin haka ba kuma ace virgin ce." """ bazan ta'ba son wata ba kamar ki soyayyarki ita kad'ai ce bangon da zata k'ara danganta ni dake bayan" "ke babu wata acikin zuciyata .""""to yaya ma zai iya had'a soyayyarta da wata ?""never!"" ya furta a kasan ranshi.""" sosai zuciyarsa tayi sanyi ta k'ara samun natsu wa akanta ya sake kamota ya rungumeta tsam kamar zai "rabata gida biyu yana shafa gadon bayanta ""dan girman Allah yalla'ba ka barni karka min komai ""!bakinsa ya sake kai wa kunnenta ya soma mata magana cikin rad'a""naji bazan miki komai ba kiyi kwanciyarki kinji my princess ,ya gyara mata pillow sannan ya kwantar daita ya lullu'be mata jiki da tautausan blanket dinsa dake makale da sanyayyen kamshin turarensa ,shi kuma ya sauko ya samu guri ya zauna akan kujera yayi rigingine tare da tsura mata tsumammun idanunshi daga inda yake yana kallonta cikin hasken da bai gama haskaka d'akin ba .""a hakan zaka d'auka shima bacci yake nan kuwa idanunshi biyu hasalima wani abu yaji yana tsarga masa ta koina a jikinsa tamkar ana jona masa wutar lantarki wanda baya raba d'ayan biyu na tsananin sha'awarta ne sai faman mutsu mutsu yake, a qalla ya d'auki sama da mintuna goma shabiyar zaune yana tunanin dalilin da yasa wani abu bai shiga" "tsananinta da tsohon mijinta ba .""" wani irin sauyi mai tsanani ya dinga ji a gaba d'aya ilahirin jikinsa ya dafe mararsa da tayi masa wani irin "d'aurewa dan gabad'aya wani irin sha'awa ne ke sake taso masa ,runtse idanunshi yayi kawai sannan ya yunkura ya tashi dafe da mararsa ya nufi bathroom ,ita kuwa duk halin da yake ciki tana hankalce dashi ganin yadda ya shiga bathroom dafe da mararsa yafi komai d'aga mata hankali tsoronta kar ya fito ya farmata yasa tana jin ya kullo kofar bathroom din ta zabura ta mike ta rarumo zaninta ta d'aura ta fito da sauri ta nufo parlour'n ,d'akin datai k'ok'arin shiga d'azu ya hanata nan ta isa jikinta na rawa ta soma k'ok'arin bud'e kofar ganin ta bud'e ta soma kokarin zare key tana gama zare key ta shige ta maida kofar ahankali ta rufe tare da murd'a key sai dai tsananin tsoron dake tattare daita yasa ta zare key'n" din batare data san tayi hakan ba . "Sai a lokacin ta d'an samu natsuwa ta samu waje abayan kujera ta taku'be jikinta na wani irin bari .""" "shi kuwa yana can yana watsawa jikinsa ruwa ko zai rage jin abinda yake ji akanta ,yana fitowa daga" "bathroom idanunshi ya sauka akan gadon sai dai wayam ya gani babu ita babu alamunta .""cikin sauri yay filinging da towel din da yake goge jikinsa ya zira jallabiyarsa ya fito hankalinsa a matukar tashe ,sai dai karin tashin hankalinsa bai ganta a parlour'n ba,da sauri ya karasa ya bud'e kofar d'akin dake kusa da nashi daman kuma yayi tunanin haka ya shiga ya duba koina bai ganta ba ,shiru yayi yana sauke numfashi da sauri sauri dan wani irin lugud'e bugu zuciyarsa ke yi sannan ya fito daga parlour'n ya sauko zuwa falon kasa amatukar rikice yake kiran sunanta"" ""maryama !! kina Ina dan allah ki fito babu abinda zan miki ai kinga akan kujera na kwanta karki min haka ,amman shiru kofar fita daga bangaren mami ya nufa ya duba numbobi yaga kofar a rufe take alamun ba'a fita ba .""nan take zuciyarsa ta d'an samu natsuwa domin dai ya tabbatar tana cikin gidan a natse ya juyo ai yana gama juyowa tsumammun" "idanunshi suka sauka akan mami tsaye cikin zuba masa idanunta .""" "Kallo d'aya tai sama daga sama zuwa kasa ta fahimci ba'a haiyacinsa yake ba tace ""adamcy menene" "haka ?""tai masa tambayar cike da 'bacin rai.""ya kai hannunsa ya d'an tsotsa keyarsa yana tunanin abinda" "zai fad'a mata bai gama tunani ba yaji ta sake jiho masa wata tambayar ""me ne ne zaka damu mutane ka" "hanasu bacci ? ahankali ya juya kanshi kamar wani k'aramin yaro tare da had'e hannayensa waje d'aya yana kallonta cikin kasalalliyar murya yace""amm....."" amm daman mar..""sai kuma yayi shiru ya kasa" "k'arasa mgnar ""daman me ?""no babu komai sweetheart !""ya tsinci kanshi da fad'a mata haka atakaice tare da nufar step har yayi taku biyu ya sake jiyo sautin muryarta ""ai kaga irinta nan, sai da'aka ce karka auri yarinyar nan kaki ,yanzu kaje ka aurowa kanka bagidajiya,ai duk abinda idanuwa suka gani su suka" "jawa kansu"".tana gama fad'ar haka ta juya a fusace ""." hankalinsa a matukar tashe yabi bayanta da kallo cike da matsanancin mamaki sai daya d'auki more then "two seconds a tsaye yana kallon bayanta da tsantsar mamaki a fuskarsa yana assessing maganarta""sai da'aka ce karka auri yarinyar nan kaki ,yanzu kaje ka aurowa kanka bagidajiya,ai duk abinda" "idanuwa suka gani su suka jawa kansu ya sake maimaitawa kanshi maganarta still yana tsaye yana kallon bayanta sai dai zuwa wannan lokacin fuskarsa d'auke take da mummunar'bacin rai domon kuwa ya gama gane ma'anar maganarta dama inda maganar ta dosa""yanzu maryama zata kira da kalmar bagida jiya?""a duk lissafinsa ya tabbatarwa kanshi ba bagidajiya bace, abu ne da mutun bai saba ba bare" "kuma ya had'e mata da bakunta da bullying dinta da ya'yanta sukai mata .""" Sosai maganarta ta doki kunnuwansa ta wuce har cikin zuciyarsa ta k'ara masa damuwa akan wanda "yake ciki ""yanzu akan ya auri zabin ransa muradin ransa yasa sweetheart ta canza masa irin canzawar da bai yi tsammani daga gareta ba ?""duk yadda yake son ya kawar da zafin zuciyarsa akanta da ya'yanta lallai so take ta tunzura shi hakurinsa ya kare yayi abinda bazai so faruwarsa ba ,a yanzu ban cin ita din mahaifi ya ce da shi kad'ai yasan matakin da zai d'auka akan wannan kalmar data fad'a akan marayama girgiza kanshi yayi sannan ya haye sama biyu biyu ya dinga taka step bayan kujerun parlour'n ya soma dubawa dan kwata kwata hankalinsa bai kai ga zata shiga d'akin sirrinsa ba.""bayan ya gama duba kaf bangarensa bai ganta ba kuma ya tabbatarwa kanshi tana cikin bangaren ya kai hannunsa ya shafa" "goshinsa can kuma ya dawo da hannun kan lip's dinsa yana shafawa yana zurfafa tunaninsa.""" kai tsaye yayi tunanin ya duba cctv aiko da wani irin sauri ya koma d'akin sa acan ya gano d'akin data "shiga da wani irin sauri ya fito ya nufi d'akin yana murd'awa yaji kofar a kule alamun ta kulle ta ciki goshinsa ya dafe kafin ahankali ya soma kiran sunanta ahankali yana bata umarnin ta bud'e ,tana jinsa ta sake takure jikinta waje d'aya shiru yayi yana tunanin yana kallon kofar dan bazai ta'ba yin ganganci buga kofar ba bare sweetheart ta samu wata damar da zata ci masu mutunci .har zai juya idanunshi yaga key kwaya d'aya a kasa da alamun wajen zare sauran key'n din ne ya fita wani sanyayyen numfashi ya sauke da hanzari ya duka ya d'auka ya bud'e d'akin ya shiga koina duhu ya kai hannunsa jikin bango yana" "neman abun kunna wuta ai yana gama kunnawa nan ma yaga wayam bai ganta ba .""" batare da 'bata lokaci ba ya fara duba bayan doguwar kujera dake d'akin anan ya ganta kwance a "bayan kujera kwaya d'aya dake ajiye a d'akin ta kundundune jikinta waje d'aya jikinta sai bari yake ,da wani irin saurin ya janyo kujerar gaba tare da durkushewa a gabanta kamar zai yi kuka ""why maryama ?"" me yasa zaki dawo nan ki kwanta alhalin nace bazan miki komai ba ?""yayi maganar cike da matsanancin 'bacin rai .""kam kame jikinta tayi dan kar ma ya ta'bata mata jiki ""baki ga akan kujera na kwanta" "bane ne at least na dinga kallon kyakkyawan fuskarki saboda kallon fuskarki kawai zai kwantar min da hankali ""shiru tayi kawai tana mai sake runtse idanunta gabanta na fad'uwa ""me yasa bazaki tallafawa" "zuciyar mijinki ba ki cire wannan tsoron ""?" "jin abinda ya fad'a ya sake jefa zuciyarta cikin tsananin tashin hankali ""mijinki ya cancanci kiyi masa" "adalci domin mallakar abinda ya d'auki tsawon shrkaru yana bulayi akai "".kuji mutumin da yace bazai mata komai ba amman kuma shine yake maganar ya cancanci ayi masa adalci ko adalcin me zata masa oho ?""duk runtse bazata sadaukar da budurcinta ba idan ma rabuwa zaayi ta tsira dashi .""hannunwansa ya Kai jikinta ya kamota ya had'e da faffad'an k'irjinsa gabad'aya ya rungumeta tare da matseta tsam ajikinsa "".wani iri taji ajikinta ,gabad'aya tsigar jikinta suka mike yrrrr hatta numfashinta ma sai daya" "nemi ya d'auke sakamakon irin rungumar da yayi mata yana sauke numfashi .""" "ahankali ya fara zance zuci ""maryama na d'auki shekaru mai yawa zuciyata na gallazuwa" "akanki ""kece burin raina muradin zuciyata da sonki na soma mallakar kaina da hankalina ban san komai ba sama da soyayyarki a duniya, idan babu ke acikin rayuwata my life is incomplete,""wani zazzafan numfashi ya sauke har sai da taji saukar hucinsa a gefen wuyanta ""ni mijinki ne ,kuma ina da ikon aikata komai akanki ai kinsa da haka?tana jinsa tayi masa shiru tana rike da zanin jikinta dake k'ok'arin yin kasa "" ahankali ya fara tafiya daita yayinda zanen jikinta ya hard'età nan take ta tsaya cak tare da dukawa kasa bai tsaya 'batawa kanshi lokacin ba ya d'auketa cak ya nufi d'akinsa daita ya kwantar daita ya cire jallabiyar jikinsa shima ya haye gadon tare da matsota ya manneta da k'irjinsa yayi mata kyakkwan makwamcin ajikinsa inda bombom dinta ya samu mazaune akan jijiyarsa ,tayi sauri runtse idanunta shi" "kuwa numfashi ya d'auke na wani lokaci .""" ahankali ahankali ta dinga sauke numfashi ta d'an matsa kad'an daga jikinsa ya kai hannunsa ya sake "janyota ya zagaye cikinta da hannuwansa ""mutukar kina son muyi bacci yau ki barni a haka babu yadda ta iya haka ta hakura sai dai bai barta haka ba ,yayita yawo da hannusa a sansar jikinta most especially k'asan mararta daman kuma tasan da hakan, tasan bazai ta'ba tsaida hannun sa waje d'aya ba, bayan kamar minti talatin wani bacci mai nauyi ya daukesa rungume daita ita kam sai juyi take da mutsu" "mutsun na rashin sabo tasan da zai zareta ajikinsa babu mamaki ta samu ta runtsa .""" Bangaren umma kuwa kasa runtsawa tayi gbdy ta nemi bacci ta rasa wanda ta halakanta hakan da "tausayin maryamarta ,tayi juyi akan gado yafi akirga bazata tantance lokacin data d'auka tana juyi ba kafin daga baya ta yunkura ta sauko daga saman gadonta ta zauna,tunani take sosai komai nata ya tsaya yanzu haka tasan maryamarta na can cikin fargaba ""wayyo allah maryama ko a wani hali take wata killa tana can tana kuka tana neman d'auki dan tasan dole zataji jiki a hannun Adam kasancewarta yarinya""ta fada tana runtse idanunta tare da hade hannunwanta guri daya ta rufe fuskarta duk" "yadda tayi ta samu natsuwa ta runtsa ta kasa saboda tsananin tausayin diyarta .""ta mike tsaye" "ta kunna wutar d'akin tana duba lokaci karfe d'aya da wasu yan mintuna bayi ta shiga ta d'auro alwala ta fito ta shiga gabatar da nafilfili.""bangaren aunty ma hakan ce ta kasance bata runtsa ba zuciyarta cike da tsananin kewar diyarta a inda take a kwance hawaye ne ke gangaro mata ta gefen idanunta duk ta jika pillow da kanta ke kai a duk lokacin data tsinci kanta cikin tsananin Jin kewar da kaunar diyarta nata iyayen take tunawa ko yaya suke ji?""ita kanta yanzu tasan lokacin komawar ta gida yayi iya azbatuwa ta" "azabtar da kanta da ihlinta mahaifiyarta uwa uba mahaifinta mutumin daya fi kowa sonta .""" ****** "Washegari tun da asuba maryama ta tashi still dai ta jita ajikinsa aranta tace ""wannan mutumin akwai" "mugun son jiki ,ahankali ta zare hannunsa dake zagaye da mararta,ta mike ta zauna tana kallon kyakkwan fuskarsa ""wato shi ko bacci yake wannan kyaun nasa na nan ahankali yake sauke" "numfashi ,ginannen faffad'an k'irjinsa tabi da kallo a ranta tace ""yanzu data amince masa a daren jiya da wannan ginannen k'irjin nasa zai sauke mata?""jin motsin tashinta ya soma kokarin bud'e idanunshi tana ganin zai bud'e ido ta mike da sauri ta shige bathroom .""tana fitowa ta ganshi zaune yana duba k'aramin agogo mikewa yayi yana kallonta sai daya shafo k'irjinta sannan ya shige ya dauro alwala ya fito alokcin da take gabatar da raka'ataini fajir jallabiya ya saka ya fita zuwa massalaci bayan ta idar da sallah tai azkar tare da duk adduoin da take taso ta koma bacci sakamakon rashin isashen baccin da bata samu" "tayi a daren jiya ba amman ta kasa koma wa bacci.""" Tana zauen har karfe bakwai saura bata ga ya shigo ba dan haka tayi tunanin ta shiga wanka cikin sauri "sauri ta shiga wanka ta fito ta shirya kanta cikin doguwar rigar shada light blue wacce akayi mata aikin fonix dark blue ajiki da stone's ta fashe ilahirin jikinta da turare sannan ta kimtsa d'akin duk da babu abinda yayi ta janyo akwatin data bud'e ta rufe ta d'auki wayarta tana tunanin kiran mutun d'aya acikin iyayenta umma ko aunty tana gama bud'e wayar idanunta yaci karo da sakon yan'uwansa cike da gargadi tayi shiru tana sake karanta sakon kafin ahankali ta sauke numfashi tana cewa ""ku kwantar da hankalinku Ina sane da komai ba sai kun tuna min ba dan babu abinda na manta akan sharad'in ku nima bazan yarda wani abu ya shiga tsakanin mu ba ""tana zaune rike da waya tayi tagumi tana tunanin da" "zullumi ya shigo tare da sallama sai dai fuskarsa babu annuri sosai .""" ya zuba mata tsumammun idanuwanshi yana kallonta kunyarsa ta kamata tayi saurin sunkuyar da kanta "kasa tana gaishesa,bai amsa mata ba ya matso kusa daita a bakin gado ya zauna ya d'an dafa kanshi sannan ya dubeta yace ""me yasa jiya kika hanamu samun natsuwa da juna gashi yanzu kaina ciwo" "yake ?""tayi shiru dan gbdy ta gama gano abinda yake dawainiya dashi ta d'an kallesa a cikin idanuwanta ""ni tsoro nake ji dan zan iya suma wallahi ""ai Kinsan bazan yi abinda zai cutar dake ba nasan yadda zan tafiyar dake a madadin kiji zafi sai ma kiji dadi ya kamo yatsun hannunta cikinsa yana murzawa" "ahankali ""jiya duk kinsa munyi baccin wahala , karki sake kin amincewa da mijinki domin mijinki yana" "cikin wani hali hakan zai iya janyo miki fushin Allah da malaikunsa ,zasuyita tsine miki ""." """kayi hakuri ban san zaka shiga damuwa ba ""kin sani !""ya fad'a atakaice yana cigaba da murzawa tafin" "hannunta ""amman ai kana da wata matar me zai sakaka shiga damuwa har ma kayi kewar rashin wanin abu ?""zaka iya zuwa wajenta ni bazan damu ba "" ya tsareta da tsumammun idanunshi , a cikin idanun shi ta hango 'bacin rai sosai da furucinta ,ya dan girgiza kai yana cewa ""yanzu abinda kika fada kin kyauta ? tai shiru kawai tana jin fad'uwar gaba ""ko ina da wata mata ai ranar jiya da yau har ma da sauran kwanaki masu zuwa duk naki ne ""ni dai kayi hakuri idan kana da bukatar yin wani abu kaje wajenta na yafe maka ""bai kara cewa komai ba ta d'an yi shiru tana tunani maganar data fad'a masa""ni dai kayi hakuri idan kana da bukatar yin wani abu kaje wajenta na yafe maka ""ta d'an yi jim ganin ta fad'a abinda" "zai 'bata masa rai ba .""" "shiru ta cigaba da yi,shi kuwa ya bala'i tsura mata ido yana mamakinta kawai girman jiki da baserà" "gareta amman wayo kam babu ""kin kyauta abinda kika fad'a min hakan ya nuna baki yarda dani ba sannan baki damu dani ba bakya kwadayin kasancewa dani ahlin ni a matukar bukace nake dake sai dai bana son nayi miki dole ke kinsan da baki fad'a min kina tare da budur cinki ba da yanzu ba wannan maganr ake yi ba da killa ma kwallona ya shiga raga ""?yanzu kam maganar tafi karfinta dan haka tayi shiru tana mai tsananin jin fargaba ,yayinda kunyarsa ta addabi zuciyarta sai ta d'an 'bata rai alamun" "bata son ya cigaba da maganar tare da dan janye jikinta daga nashi .""" "ya dan yi murmushi gefen baki yana kare mata kallo ""ya kika wani canza fuska sbd nayi maganr kwallo a" "raga ?ta sake yin dim ""me yasa baka jin kunya fad'a min magana haka ?"" tay mgnr muryata na" "rawa ?""sbd kema jiki irin abinda nake ji"" ta sauke idanunta kasa batare da tace masa komai ba ya sake maimata abinda ya fada hakan yasa tace ""nima fa gaskiya bana son irin maganganun nan suna sani jin wani iri ""ai haka nake son kiji wani iri ajikinki ya fad'a tare da kai hannu ya shafa qirjinta abinda yasa ta zabura kenan da sauri.""murmushin gefen baki yayi ""lallai kina da aiki agabanki ""ya fad'a yana" matsota sosai allah ya taimaketa wayarsa ta soma ringing ya tashi tsaye cikin jan tsaki da damuwa ya nufi inda ya hango ta yana dubawa sunan amar ya gani yana yawo akan screen din wayar nan take ya ja "tsarke tare da had'e fuska ya d'auka ""." "Bayan sun gaisa amar na kokarin neman gurin zama a parlaursa ""ka fito ina jiranka a parlour mami ""yayi" "maganar cike da zolaya ""bangane kana jirana ba uban me zan maka da sassafen nan""? yay mgnr yana kallon maryama dake zaune tana kallonsa sannan ya cigaba da magana ""amman dai wasa kake ko ""? da gaske nake mana adamcy ya sake had'e fuska kamar an fad'a masa sakon mutuwarsa ""ya haka amar da sanyin safiyar nan .""amar ya dan yi murmushi yana sosa keya yace "" yanzu ne safiya karfe takwas da minti goma fa?"" dakata ma tukun ina maryama da fatan ka cika alkawari baka mata komai ba ?""tsaki yaja kana yace ""karewar bi ahankali na cinye ta"".kai ka fara wannan danyen aikin,ka dai ci ka rage ta dan gobe idan ka cinyeta wa zaka dinga ci ?""ya subhanallah!""adamcy ya furta yana daya sani bai biyewa" masa ba . """Adamcy kasan wani abu wallahi jiya kasa bacci nayi sbd tausayinta inda kasan kanwatace zata kwana da" "kai ""wani sakin ya sake ja""ina maryama na damu nasan halin da take ciki ?amar ban son iskanci yarinyar nan ko uwarku d'aya ubanku d'aya daita sai haka ""shin bada sadaki aureta bane""?ya fad'a hakan yana furzar da iska mai zafi daga cikin bakinsa maryama ta sake tsura masa idanu k'irjinta na luguden bugu" "sakamakon taji maganganun da suka fi karfinta ""shikenan ka fito yanzu just zanganka na minti goma ne""" """ kasan Allah bazan fito zuwa koina ba ""ai kuwa zaka ganin a saman ka yanzu ""haba amar kmr a" "film?yayi maganar a d'age amar yace ""karka sauko kaga ikon ""." adamcy bai sake cewa komai ba ya katse kiran maryama ta sake tsura masa ido sosai a natse ta motsa "bakinta tace ""kaje mana kasani ko wani uzuri ne ya kawo shi ""babu wani uzuri kawai iskanci ne irin na amar me zan masa ?tayi shiru kawai tana kare masa kallo ba'a d'auki minti biyar ba suka jiyo ana knocking adamcy ya nufi bayi a fusace ""ahankali ta soma magana cikin sanyin murya ""haba kai kuwa me yasa kake da zafin zuciya haka ?""maganarta ce tasa yaja ya tsaya cak batare daya juyo ba ""yanzu fa kayi girman da zaka dinga fushi irin haka ,kayi hakuri kaje kaji abinda ya kawosa .""naunauyen ajiyar zuciya ya sauke yana mata wani irin kallon wanda yasa ta bada tazara a tsakaninsu d'auke idanunshi yayi akanta" "ya k'arasa shigewa bayi .""" bai wani jima ba ya fito alokacin da wani kiran ya sake shigowa ta d'auki wayar cike da natsuwa ta mika "masa har yace ta maida wayar inda ta d'auko sai idanunshi suka kai ga screen din wayar sunan hajiya zulfa'u ya gani yana yawo dan haka yace ""ta miko masa tana gama mika masa kiran ya katse yana k'ok'arin nemanta wani kiran ya shigo ya d'aga ya gaisheta ""okay ina godiya mumy ""kai tsaye ya nufi hanyar fita daga d'akin ya bud'e kofar shigowa parlour mai aikinsu tabawa ce tsaye a bakin kofa hannunta rike da tray wanda ke d'auke da madaidaitan kuloli guda biyu da plt guda biyu da cup biyu ya juya a natse yayinda ita kuma ta shigo ta ajiye tray ta fita da saurinta can ta dawo da flaks ta ajiye a" "kusan da tray tana kokarin fita adamcy yace ""amar yana kasa ne ?""" "cike da girmamawa tace ""a'a !ranka ya dade tsaki yaja kenan ma raina masa wayo yaso yayi tana fita ya" koma d'aki inda ya iske maryama tana waya a yadda take yin wayar ya fahimci da umma take dan haka ya zauna a gefenta tare da kamota ya zaunar daita a saman cinyarsa ya Kai hannun sa yana shafa kumatunta tare da kai bakinsa saitin wuyanta ya sumbata wanda hakan yasa ta gaugauta wayar tana "kallonsa a tsanake .""" "Muryarsa a dake yace ""muje kiyi breakfast ya riko hannunta cikin nashi ya tsarke dan kar ma ta bata" masa lokaci kai tsaye parlour'n suka yi da kanshi ya ciyar daita sai kunga yadda ya natsu yake bata abinci a baki bayan ya gama ciyar daita shima yayi breakfast bayan ya gama ya kira azo akwashe kayan abincin da sukai amfani dashi yana kallonta ta mike ta nufi hanyar d'akinsa a natse yabi bayanta da kallon yana kallon tafiyar dake k'ara rura wutar sha'awarta acikin zuciyar sa mikewa yayi ya sameta a d'akin tsaye "rike da waya tana duba cikin wayar tana ganinsa ta maida hankalinta garesa .""" a natse ya karaso gareta ya manne mata tare da riko kugunta da wani salon daya sakata zabura saboda "sak'onsa yaje mata har kwakwaluwar kanta ta d'ago ta kallesa shima din ita yake kallo yana mata wani miskilin murmushi da d'aga mata gira wanda yasa dole ta lumshe masa shayyun idanunta ,tana jinsa ya had'e fuskarsu waje d'aya suna shakar numfashi juna wata irin kunyar sa ta kamata bata ankara ba" "taji bakinta cikin nashi ya fara sarrafawa cikin wani irin salo da kwarewa. runtse idanunta tayi gam tana jin kamar ana tsira mata allura a gabad'aya ilahirin jikinta ,ahankali dankwalin kanta ya zame saka makon rikon da yayi mata ita dai har ya gama shan bakinta bata bud'e idanunta taga halin da yake ciki ba , yadda ta natsu tayi shiru tana amsar sakonsa haka shima bai yi magana ba har sanda taji ya" zame reborn d'in kanta nan ne fa da sauri ta bud'e idanunta tana kallonsa sai kunga yadda ya "wani tsareta da tsumammun idanunshi .""" kasa jurewa kallonsa tayi ta maida idanunta ta rufe sai dai jikinta ya Kama rawa hakan bai sa mr ata "yabarta ba saida ya gama yanda yakeso daita a yadda yaga jikinta yake rawa yasan yana zare hannuwansa ajikinta zata sulale kasa,dan haka ya soma tafiya daita ya zaunar daita,tana jinta acikin kujera ta sauke wani naunauyen ajiyar zuciyar da tasa yayi murmushin gefen baki a ranshi yace ""da haka zaki sallama batare da kin sani ba ""yaje ya kule kofar ya shige bathroom da key ,ya dade yana wanka sannna ya fito a inda ya barta anan ya isketa zaune tamkar an dasata sai dai a matukar tsorace take ,a natse ya fara goge jikinsa ya shafa mai ya feshe ilahirin jikinsa da turare cumb ya d'auka ya hau gyaran sumar kanshi da sajen fuskarsa ita kam taga abinda yafi k'arfinta yau d'in nan babu kunya yake yin" komai a gabanta ta runtse idanunta gam tunda ta fahimci so yake taga abinda take jiwa tsoro "a ranta tace ""wai dama haka wannan abar tasa take ?""duk da bata gama kare mata kallo ba tasan zatayi" "girma ,wayyo Allah ni maryama Allah ka taimakeni.""" bayan ya gama ya tako zuwa gabanta ya zuba mata idanunshi kawai batare da yace mata komai ba. ita "kuma ta kasa bud'e idanunta ta kallesa saboda tsananin kunyarsa da matsanancin tsoronsa .ahankali taji ya fara busa mata iskar bakinsa a saman idanunta dole ta fara marmar da idanu ,sai dai yaki ya daina wa har sai data bud'e idanunta ahankali ta zuba mata ido ya matsota sosai kamr zai shige jikinta suka" "zuba wa juna ido , ko kiftawa basayi, gashin dake neman shigar mata ido ne yasa d'an yatsa ya matsar.""" ta maida idanunta ahankali ta lumshe tana sauke naunauyen ajiyar zuciya.shima nannauyan numfashi ya "sauke kafin yaja baya.""" "wardrobe d'insa ya nufa, jin ya bar wajen ta bud'e idanunta kad'an duk jikinta ya saki,hatta yanayin" "jikinta ya sauya dan tana jin digar wani abu a pant dinta .""kallo d'aya tayi masa ta d'auke kaina ta juya ga mirror dan taga yanda ya maidaita ai kuwa ta ga abun mamaki dan hatta kwayar idanunta sun canza launi ""inna lillahi !""" "ta furta a kasan makoshinta,ita kam ta shiga uku a hannunsa dan dole sai ya canza mata tsarin" "rayuwarta ta sake d'ago idanunta da nufin sake kallon kaita sai ganishi tayi abayanta yana kallonta ta cikin mirrow.""lumshe idanunta tayi shima ya lumshe mata idanu tare da rankwwfowa yana shinshina wuyanta , jikinta ya fara rawa babu shiri ta saka hannunta d'aya ta shafo gefen kumatunsa cikin rawar murya tace ""please ka bari yallabai "".batare da ya daina ba cikin sark'ewar harshe yace ""me zai sa na" "daina yalla'biya""?.yadda yake mata da hannunsa akan dokin wuya yana canza mata salo a jikinta .""" "ahankali tayi k'ok'arin juyowa garesa, ko hakan zai sa ya bar abinda yake ashe bata sani ba wata" "damar ma ta sake bashi, gaba d'aya ya wani rikice kamar ba mr ata data sani ba bata san ya'akayi ba sai ganinta tayi a mike taku ya kara ya iso gareta hannuwansa ya kai kugunta yana matso daita jikinsa sosai, ya saka d'ayan hannun ya tallafo kanta tare da d'ora labbaansa akan nata da sauri ta kawar da" "kanta dan bazata iya ba idan ya fara tsotsa lip's din mutun baya ji baya gani .""" Yana k'ok'arin kamota karar wayarsa ta dakatar dashi gabad'aya duk sai suka zubama wayar ido suna jin "fad'uwar gaba har ta tsinke bai d'auka ba sai da wani kira ya sake shigowa sannan ya daga Muryarsa vary low yace, "" bright yaya dai?""." "Mamaki da al'ajabi ya cika bright , ya cire wayar daga kunnensa ya duba dan tabbatar da mr ata ne" "kuwa?, lallai shine dan haka ya maida wayar a kunnesa yana fad'in ""kana lafiyarka kuwa sir ?""." "Ciza lips dinsa na kasa yayi tare da katse wayar, dan in dai a haka zasuyi wayar nan yasan bazai fahimci" "komai ba kuma yasan tunda yaga kiransa akwai sako da'aka turawa maryama. ajiye wayar yayi ya shige bathroom da kallo k'asan idanu kawai ta iya binsa daahi amma ta kasa ko kwakwkwaran numfashi a inda take .""" Mmn sudais MAR'ADAMS BOOK 4 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Page 14 "Adamcy kam ruwa ya kunnawa kansa had'e da dafe bangon bathroom din da hannuwansa duka,yayinda" a hankali ruwan ya dinga sauka a saman kansa at the same time km sai faman ciza lips dinsa na k'asa yake da karfin dan danne karfin sha'awar dake taso masa dan shi kad'ai yasan halin da yake ciki domin ahalin da yake ciki ji yake kamar zai ci babu baya jin zai iya d'aga mata kafa na wasu kwanaki idan ma yayi dauriya to na yau ne kawai. dan idan ya cigaba da jurewa to fa komai zai iya faru wa dashi. Jikinsa a matukar sanyayye ya soma k'ok'arin "fitowa ,a inda ya barta zaune cikin tsananin shaukinsa a nan ya fito ya isketa bata ko motsi .""kallo d'aya" "ya mata ya d'auke tsumammun idanunshi akanta sannan ya zauna a bakin gadon yana goge kansa da k'aramin towel bayan ya gama ya kwanta a kife yana jin wani irin zazzafan reaction da sauyin yanayi a gabad'aya ilahirin jikinsa, ahankali yasa hannuwansa duka ya dafe jijiyarsa ta karkashi tare da sake" "runtse tsumammun idanunshi dan harbawar da take babu sauki .""" ringing din da wayarsa ya sake yi ne ya dawo da "Maryama daga fita haiyacinta da tayi na wuncin gadi ,dake wayar tana kusa daita ta waiga inda wayar" "take tana sauke wani wahalallen numfashi idanunta suka sauka a akan wayar sunan amar ta ga yana yawo a screen din wayar hannunta ta Kai ta dafe goshinta tana sake sauke wani wahalallen numfashi adaidai lokacin daya juyo ya tsura mata idanunshi yna kallonta cikin tsananin sha'awarta har lokacin wannan abar tasa bata kwanta ba tana nan a mike ,tana k'okarin kawar da fuskarta daga kallonsa taga yay mata alamar ta kawo masa wayar""a natse ta jawo wayar da d'ayan hannunta ta yunkura ta mike tsaye ta nufo inda yake kwance da kyar take d'aga kafafunta saka makon idanunshi dake tsaye kyam kanta jiki a sanyaye ta miko masa wayar ya kai hannunsa ya amsa had'e da riko yatsun hannunta ya" "fixgota aiko nan take ta zubo jikinsa saurin d'auke numfashi sukai atare alokcin da kiran ya katse.""" "bakinsa dake daidai kunnenta yasa ya d'an ciza gefen kunnenta,ahankali ta lumshe idanunta tare d'an" "zabura zata mike ya sake maidaita jikinsa yana hura mata iskar bakinsa sannan ya danna wayar yabi kiran amar yana cigaba da hura mata zazzafan iskar bakinsa dake tsananin kashe mata sansar jikinta,ajiyar zuciya ta sauke da karfin gaske,lokaci guda kuma zuciyarta na wani irin bugud'en" "bugu,ringin d'aya amar d'in ya d'aga da k'yar adamcy yace ""amar ya'akayi ne ?""." yanayin yadda amar yaji muryarsa yaji kmr ya kwashe masa da dariya amman sai ya samu kanshi da "danne dariyarsa, yace""adamcy lafiyrka kuwa naji muryarka wani iri ?""babu komai ya akayi ne ?"".amar ya toshe bakinsa gudun kar dariya ta kufce masa ya shiga uku dan yasan halin abokinsa mugun rigimamme ne yanzu zai birkice masa ""idan ma ba rainin yawo irin nasa ba a hannu yake fa amman wai babu komai yace ""to naji babu komai aje a haka duk da nasan ango a hannu yake dan ..""amar...!"" ya kira" "sunansa cikin wata irin kasalalliyar murya """ "Amar yayi murmushi yana shafa sumar kanshi yace ""nifa ban gane wa wannan muryar ba ""amar fad'a" "dalilin kiran idan babu dalili na ajiye wayar?""kana jina daman akan batun chemical cement din da za'a shigo dashi ne wannan satin nake son muyi magana akai ""Okay Ina jinka!"" adamcy ya fad'a yana" mikewa zaune tare da maryama ya zaunar daita akan cinyarsa yana kissing din wuyanta. wani iri felling's "taji from know where yana bin kowace gaba ajikinta wanda ya haddasawa tsigar jikinta mikewa tsaye tayi kasa da kanta ta kasa had'a idanu dashi .""" Ahankali amar ya dinga masa bayani sai dai shi adamcy kwata kwata hankalinsa baya garesa yana ga "gashin jikin maryama daya ga suna mikewa .""" tafin hannunsa ya kai yana kwanrtawa kafin ahankali ya maida yatsan hannunsa k'irjinta zuwa wuyata "yana yawo dashi ,ita dai kmr an dasata zaune akan cinyarsa dan kasa dakatar dashi tai duk da abinda take son yi kenan amar yace ""kana jina kuwa ?""adamcy yayi sauri ya fixgo numfashi ya sauke yace ""hello ..!hello !! alamun baya jinsa can kuma yace ""sorry amar network ba kyau kwata kwata bana ji" "abinda kace ba ko zaka iya sake maimaita min abinda kace .""?" ganin da gaske dai adamcy baya haiyacinsa kuma komai zai fad'a masa alokacin bazai fahimcesa ba yasa "shi cewa ""bari kawai zan tura maka komai sai kayi min reply kawai ""okay !"" ya fad'a yana rungume maryama tsam ajikinsa tare da zagayo da hannuwansa saman cikinta cikin kasalalliyar muryarsa yake mata magana acikin kunnenta ""my princess karki bari yau ma nayi bacci irin na jiya batare da na samu" "natsuwa daga gareki ba ""." "Tana jinsa tayi shiru tana jin yadda zuciyarta ke rawa ""zan biki ahankali bazan miki yadda zaki sha wahala" "ba ""a d'an rikice ta d'ago ido suna kallon juna ido cikin ido ,maryama dake zaune akan cinyarsa ji tayi kamar ta sume masa dan ita kanta tana jin kwatan kwacin abinda yake ji sai dai ita kam bazata iya" wannan juriyar ba tayi shiru tana kallonsa kamar yadda yake kallonta da idanunshi da suka gama canza kala hakan ne yasa hawaye ke shirin zubo mata ya sake kai bakinsa "saitin kunnenta ""kul!""karki kuskura wannan hawayen ya zuba dan zai iya canza min lissafi .""" "da sauri ta share hawayen kumatunta dan tuni sun zubo muryata a sanyaye tace ""yallabai dan Allah kayi" "hak'uri wlhy ina jin tsoro dan nasan muddin kayi mutuwa zanyi ""bazaki mutu ba !"" ""Allah zaka kasheni idan kuma kana son ka kashe ni ne shikenan na ma huta da wannan rayuwa gabad'aya ""tayi maganar fuskarta d'auke da tsananin tashin hankali.""murmushin gefen baki yayi tsumammun idanunshi na kanta yace""bazan kasheki ba my princess kawai dadi zamu jiyar da juna kamar yadda na sanar miki ahkl zan" biki "ki kwantar da hankalinki kawai cikakkiyar mace zan maidake ""ya fad'a yana kissing din soft lip's dinta" "kanta ta girgiza masa tana sake share sauran hawayen""kinsa yadda ake murza stearing mota ?""ta kasan idanunta ta d'an saci kallonsa batare data ce masa uffan ba ""yadda kika ga ana murza stearing mota ahankali haka zanbi dake cigaba da satar kallonsa take .ahankali ya janye idanunshi akanta sannan ya zaunar daita cike da basarwa kamar bashi ya gama narkewa ba ya tashi ya koma gaban mirror duk" uzirinsa yayi ya gama sannan ya matsa ga wardrobe ya ciro kayan da yake buk'atar sakawa . ganin haka yasa maryama ta zame ta kwanta akan katifa ta yadda bazata gansaba dan taga alamun "yana shirin sakin towel din da yake d'aure dashi ,baki kawai ya ta'be a ransa yace ""duk wannan bashi zai sa na cigaba da d'aga miki kafa ba Allah dai ya kai mu gobe .""anatse ya cigaba da saka kayansa kananan kaya wando da riga army green, ya sake d'aukar kwalbar turare ya feshe jikinsa nan take d'akin ya sake" gauraye wa da kamshi turarensa yayi kyau sosai . "bayan ya gama ya matso kusada ita ya kai hannunsa kan bombom dinta ya d'an matsa yana cewa ""tashi" "ki min rakani wajen sweetheart.""" Ahankali ta juyo daga kwanciyar da tayi tana dubansa sai dai fuskarta ta d'an sauya alamun bata ji dadin "abinda ya fad'a ba kamar tace wani abu sai kuma ta yunk'ura ta tashi kawai dan bata son ta nuna masa bata son zuwa wajenta yayi tunani wani abu da sauri ,hannunta ya kama ya taimaka mata ta tashi zaune sanan ya fita abinsa hakan yasa ta fahimtar zai jirata a parlour kenan bata 'bata lokaci ba ta bud'e akwatinta da niyyar d'aukar mayafi hannunta yaci karo da after dress shi ta d'auka ta d'aura a saman" "kayanta sannan ta nad'a vail d'in rigar, fes ta fito kamar ka saceta ka gudu abinka..""" Tunda ta fito ya zuba mata tsumammun idanun shi yana kallonta ko kiftawa ba yayi shi kansa yasan "mugun maye ne akanta duk basarwarsa duk ajinsa tattare da miskilincinsa basa wani tasiri akanta, haka ne yasa take d'auka jikinta yake so ba ita ba , tana gama k'arasowa garesa ya mik'e tsaye yaso ya rungumeta sai dai sanin abinda zai biyo baya ne yasa yayi gaba. a natse ta biyosa abaya tana jin wani irin mummunar fad'uwa gaba da tashin hankali mara misaltuwa shi kuwa ko ajikinsa alamun ya nuna ma hanka linsa a kwance yake dan yadda yake taka steps d'in zai fahimtar da Kai babu wata damuwa atattare dashi, komai nashi a natse yake hatta yadda yake taka step dole ne ya birgeka, duk takunsa idanunta na kai yayinda itama take binsa a hankali,babu kowa a falon, dan haka suka nufi bangaren mami a parlour'nta na biyu suka iskesu gabad'aya har hajiya zulfa'u da ya'yan mami ya sha mamaki ganisu kenan a gidan ma suka shi kam ya rasa me suka d'auki mazajensu ?.shi kam duk mutuwar da zai" "yi akan mace bazai ta'ba bata wannan damar ba """ "Ahankali maryama ta rage takun da take ta koma tana tafiya kamar wacce bata da laka ajikinta .""Tana" "kallonsa har ya k'arasa kusa da mami yana kokarin zama ne idanunshi ya sauka akanta kallon second biyu yayi mata yasa ta karaso inda taga an sakar mata fuska wato kusa da hajiya zulfa'u ta raku'be kamar zata shige jikinta tana gaisheta cike da sakin fuska hajiya zulfa'u ta kamo hannun maryama cikin nata ta damke tace ""lafiya kalau maryama ya kika tashi ya kuma bakunta ?""maryama kam shiru tayi ta kasa amsa mata saboda abu biyu ne suka had'e mata waje d'aya tsananin tsoro da kuma matsanancin" "kunya .""zabiba ma fuska a sake take dubanta tana jin lokacin da kannensa suka gaishesa ya amsa masu muryarsa a dake babu alamun wasa sannan ya gaishe da mahaifiyarsa inda ta amsa masa taja bakinta tayi shiru,dalilin da yasa maryama ta d'an d'ago a natse ta saci kallon fuskarta ,""inna lillahi wa inna ilaihi" "rajiun ""wannan shine karo na biyu data sanyata acikin kwayar idanunta yau din ma fuskarta kamar ranar" farko data fara ganinta ce fuska babu yabo babu fallasa bare ayi tunanin annuri yayinda idanun "yan'uwansa mutun uku ke kanta sun zuba mata ido wanda babu komai acikinsu sai zallar gargadi hakan ne yasa jikinta ya kama bari .""" "Adamcy ya gaishe da hajiya zulfa'u fuskarta cike da matsanancin farinciki ta amsa, bai kalli inda su aunty" "khadija suke ba bare su samu darajar gaisuwa daga garesa ,hakan kuwa ya bakantawa mami rai dan ta tsini wannan rainin da yayi masu ahankali maryama ta maida idanunta akan mami dake hankince cikin shiga ta kamala tana motsa bakinta taji sun kama rawa har hakoranta bata san ya'akayi taji magana ta d'auke mata ba ta d'an saci kallon adamcy ,da kwayar idanunshi yayi mata alamar ta gaishe daita .""ta" "sake aro jarumta ta sanyawa jikinta tace ""Ina kwana !""." ta k'arasa maganar jikinta na wani irin kyarma mami da duk wad'an da suke zaune a parlour'n sunji "amman ta share duk da tasan ita aka gaisar adamcy ya kai hannunsa ya kamo na mami cikin nashi tare da yin kasa da muryarsa ""sweetheart maryama na gaisheki ""ta rike gaisuwarta tunda bata yi niyyar" "gaisheni ba sai da kasata ""." Maryama na jin haka ta sunkuyar da kanta kasa ta had'e hannuwanta waje d'aya ta tsarke dan "bakaramin taimako hakan zai mata ba a zaune da take ,adamcy ya kai d'ayan hannunsa ya shafa goshinsa na second d'aya sannan ya maida hankalinsa ga mami ""sweetheart wannan yarinyar fa matsoraciya ce , ki kalleta da kyau a tsorace take ,hajiya zulfa'u tai murmushi har ta bud'e baki zatai mgn ta tsinkayo maganar mami inda take cewa ""wa take jin tsoro a nan ko kuma wake tsoratata?""shiru yayi yana duban mami yana nazarin maganarta ganin tana son juya masa magana .yaji kamar yace mata ya'yanta ke tsoratata sai dai ya danne saboda duk abinda zai fad'a mata a yanzu bayansu zata bi ,tunda yanzu bata son gaskiya ,""anan babu wani abun tsoro sannan babu maye bare taji tsoro ita dai tasan abinda ke tsoratata karka sake zuwa min daita a firgice matukar bazata samu natsuwa ba tai zamanta" "bana bukatar gaisuwarta .""" da sauri hajiya zulfa'u tai masa gargadi da kwayar idanunta alamar kar yace komai nan take ya runtse "idanunshi gam yana danne zuciyarsa dake k'ok'arin motsawa bazai so yayi wani abu a gaban maryama ba ,dan bazai d'auki rainin mahaifiyarsa ko yan'uwansa daga gareta ba Maryama kam tashi shiga tashin hankali matuka sai dai tai ta karanto la ila a illa anta subhanaka inni kuntu minal zalimin wanda shi ya ba kwarin gwiwar sake d'agowa ta gaishe da yan'uwansa suka amsa mata da"" lafiya !atakaice suna yatsuna fuska kamar sun ga mugun abu zabiba ce kawai ta amsa da kyau kuma ita daman tun farkon ganinta" "daita tasan suna da bambamci ra'ayin.""" """ta sake maida kanta ta sunkuyar tana jin mummunar fad'uwar gaba .""yanayin da mami tayi kwata" "kwata bai ma adamcy dadi ba dan sai wani faman cika take dan haka ya mike tsaye tare da karasowa inda maryama take raku'be ya miko mata hannunsa sai dai taki yarda tayi wannan gangancin, ta yunkura" jikinta a sanyaye zuciyarta na wani irin rawa dan itama Allah Allah take ta bar parlour'n idan ma da hali "har gidan bata son zama acikinsa""." tun kafin yayi gaba ya barta ta nufi kofar fita daga parlour'n ya biyo bayanta a natse suna fita babban parlour'n ya riko laulausan tafin hannun ta cikin "nashi yana Jin yadda jikinta yake rawa suka haye sama a parlour'nsa ya tsaya ya janyota zuwa faffad'an k'irjinsa ya manneta tare da zagaye kungunta tana k'okarin zare jikinta ya sake rike kugunta da kyau ya d'aura kanshi a gefen wuyanta ""ki rage wannan tsoron idan ba haka ba zai cutar damu."" aranta tace ""ka barni da tsorona idan ma kasheni zai yi ya kasheni dan muddin Ina cikin gidan nan tare da mahaifiyarka" "da yan'uwanka zuciyata bazata rabu da tsoroba .""" bedroom dinsa ya shige daita yana zare after dres din jikinta dama kayan jikinta ya fara wasa da sansar "jikinta ita kam ta yiwa kanta alkawari ko babu sharadin yan'uwansa akanta bazata yarda ta mallaka masa jikinta ba tunda mahai fiyarsa bata sonta bata kaunar ta.""acan parlour'n mami kuwa sosai hajiya zulfa'u ta rufe su aunty khadija da fad'a ""gaskiya ban ji dadin tarbar da kuka wa yarinyar nan ba ,menene laifinta ?""bafa ita tace ya aureta dole ba shine yayi ra'ayi sannan kusani fa shi fa d'anuwanku ne ita" kuma wacce kuke taya kishin cousins ce kuma da ta samu dama a wajensa da zaku ga sa'banin tunaninku "ita dai mami bata ce uffan ba dan bata ga laifin da sukai ba ,ta gaishesu kuma sun amsa ai shikenan .""" Bangaren adamcy kuwa ahankali ya dinga rud'a jikin maryama da zazzafan romance wani fellings of "excitement with love ne ya dinga shiga jikinta ta runtse idanunta gam tana amsar sakoninsa da kyar ta fixgo magana tace ""yallabai bacci !""bakinsa ya kai cikin kunneta yayi mata magana cikin rada ""kina jin bacci ne ?""ta gyad'a masa kai alamun ""eh!""okay kiyi bacci ""numfashi ta fixgo da karfi ta sauke dan tasan bazata iya ba idan tana jin tafin hannunsa ajikinta , harshensa ya zira cikin kunnenta ya fara tsotsa cikin wani irin murya tace ""wayyo Allah dan Allah ka cire ganin yaki aiki tasa masa kukan shagwaba dole ya bari sai dai bai zareta ajikinsa ba ya rungumeta kawai tunda taji ya bari ta runtse idanunta bata sakè" "budewa ba har bacci ya d'auketa .""" ganin haka ya zareta ajikinsa ya janyo wayarsa ya soma neman layin bright yaji dalilin kiran sai dai yaji "computer na cewa the number you've calling is switch off ya ajiye wayar ya d'auki nata ya shiga inbox bai ga komai ba , mikewa yayi ya fice daga d'akin ""." maryama ta dade tana bacci kafin ta tashi sai dai tayi mamakin ganinta ita kad'ai bata san lokacin da adamcy ya fice ba saukowa tayi daga kan gadon tana duba wayarta karfe uku saura ta shiga bayi ta watsa ruwa ajikinta tai alwala ta fito tana tsaka da goge jikinta taji ana knocking dan hk ta janyo hijab ta zira da sauri ta fito zuwa parlour'n ta bada umarnin shigowa mai aiki ce ta turo kofar ta shigo hannunta rike da tray dake d'auke da manya kuloli ta gaishe daita cike da sakin fuska maryama ta amsa tana "kokarin amsar tray hannunta tabawa tace ""a'a ranki ya dade ki bar shi !ta fad'a tana k'arasa wa inda zata" "ajiye tray maryama tai murmushi tace ""sannu da kokari na fa gode !""da mamaki tabawa take kallonta" "domin a gidan babu wanda ya damu da aikinka bare yayi maka sannu cike da girmamawa tace"" yauwa na gode zuwana na uku kenan Allah yasa ban takura miki ba ?""maryama ta girgiza mata kai tana murmushi tace ""ko d'aya bacci nake lokaci"" tabawa tai mata sallama ta fice maryama ta juya ta koma" "d'akin domin gabatar da sallar azahar .""" Bayan ta idar da sallah ta shafa mai ta sauya wasu Kayan ta fito ta bud'e kulat abinci ta farko white rice "ce ta biyu kuma stew ne ta d'auki plet ta zuba taci kad'an ta soma tunanin raba d'aki da adamcy dan bazata yarda ya shammaceta ba .""" A natse ta mike ta bud'e d'akin dake gefen nashi ta shiga shima kamar nashi ne da gado da wardrobe da "komai da sauri ta fito ta koma d'akinsa ta soma janyo akwatunanta d'aya bayan d'aya ta dawo dasu d'akin ta shirya kayanta bayan ta gama ta d'auki wayarta ta kira umma bayan sun gaisa take sake tambayarta bakunta .""tace ""umma akwaita fa har da tsoro umma tai murmushi tana cewa ""Allah dai ya yaye miki wannan tsoron kinje kin gaishe da mahaifintarsa kuwa ?""naje umma !""ta fad'a jikinta a" "sanyaye.""" "Umma tace "" kiyi hakuri maryama da duk abinda zaki gani ki taya adamu biyayya ga mahaifiyarsa zuwa" "anjima kad'an ki sake zuwa ki gaisheta ki dinga zuwa safe da yamma duk mugun halin mutun Allah zai taimakeka akanshi kinji karki wani damu da duk abinda zata miki tunda Allah ya rigada ya had'a wata rana zatai hakuri ta rungumeki amatsayin suruka mafi soyuwa a zuciyarta ,ni adduata Allah yasa ki samu" "ciki da wuri ""Kai umma daga aure sai wani ciki ?""" """to me ake jira maryama ai haihuwar ce zata sa ta sauko da wuri ta kauna ce ki sun jima suna hira kafin" "daga bisani sukai sallama ta kira layin aunty suka gaisa itama sun jima suna hira daita har hud'u saura sukai sallama ta mike ta gabatar da laasar dake akwai alwala ajikinta .""bayan ta idar ta fito a natse, tarba mai kyau ta samu daga hajiya zulfa'u cike da girmamawa ta gaishe da mami ta amsa fuska babu tabo babu fallasa ta zauna shiru yayinda suka cigaba da hirarsu ita dai zaune take bata fahimtar maganganunsu saboda hankalinta ya rabu gida biyu, wajensu mami da kuma wasu yara uku da bazasu wuce shera uku da shekara bakwai da kuma shekara biyar ba .masha Allah yaran kyawawa sunyi mata ga wayo hajiya zulfa'u ta juyo zata mata magana sai ta lura da hankalinta gabad'aya yana kan su Amir da mashkur ne ta zuba masu idanu tana murmushi ita dai yarinyar tana burgeta ta d'auke kanta alokcin da adamcy ya shigo hankalinsa a d'an tashe, shima shagala yay a kallon yaran sai faman zuba murmushi take ,da alamun yaran sun tafi da imaninta, naunauyen ajiyar zuciya ya sauke yana jin wata irin wadatacciyar natsuwa dan lokacin daya hau sama bai ganta ba sannan bai ga kayanta ba ya shiga damuwa waje ya fita yana tambayr masu tsaron kofar shiga gidan mami suka tabbatar masa da tana ciki shima murmusawa yayi yana lasar lips dinsa na kasa kafin ya d'auke kansa ya maida ga mami da suke" "magana da hajiya zulfa'u.""" Zuwa can fad'a ya kaure tsakanin yaran d'an shekara biyar din ya fixge jirgin wasan daga hannun "mashkur yazo wajen maryama ganin tun d'azu hankalinta na kansu yana tambayarta ""aunty see mashkur remove the flight board shima mashkur ya karaso yana huci ya nuna mata game dinsa da amir ya buga da kasa duk da maganar yaron farko bata fito sosai ba amman maryama sarai ta fahimcesa dan haka sai tayi murmushi ta kamosu gabad'aya ta zaunar dasu akan cinyarta tana sake murmusawa, duk abinda ke faruwa akan idanun adamcy da turanci maryama tace "" kai gsky mashkur baka kyauta ba amman kayi hakuri kaji murmushi ya mata shima, yace ""aunty mashkur mugu ne kullum sai ya bata min kayan wasa ""yi hakuri ka daina ce masa mugu ba yayanka bane ?""da sauri ya girgiza mata Kai alamun a'a tace ""da gaske?""maryama ta fad'a tana dafa kafad'arsa kansa ya d'aga mata kai mahukr yace ""nima ya buga game dina da kasa bazan yarda ba! shima hakuri ta bashi Aunty na koya miki game ?""ta gyad'a masa Kai Amir yayi sauri yace ""aa ni ne zan koya miki yadda ake wasa da jingina ko ?"" maryama ta d'aga masa kai alamun ""eh !tana jin wani farinciki yana shigarta duk suka d'aura mata akan cinyarta alokcin iyayensu dake cikin d'aki suka fito suna kallonsu gabad'aya yaran sun zagayeta tana tambayr sunan mace Amir" "tace .""rayhana """ "Murya aunty khadija ce ta dawo daita haiyacinta ta tuna da inda take ""mashkur oya gida Ina" "takalminka ?""hannuwansa ya ware mata alamun bai sani ba ""ba tun d'azun nace kaje ka dubo ba ai kuwa anan zan barka ""da gudu amir yaje bayan kujera ya d'auko ya mika wa mashukur yace ""ungo tunda tafiya zakuyi ""ai gbdy sukayi dariya wato Kai ne ka boye masa takalmin kenan ?""amir ya d'aga mata Kai , a yadda ta fahimta Amir da rayhana yaran aunty zabiba ne yayinda mashkur kuma d'an aunty khadija ne zasu wuce sai da suka matsa kusada maryama suna bata hannu alamar sallama . itama ta mik'a musu gabad'aya kumatunsu ta sumbata tana sama rayuwar su albarka daga nan sukai gaba, maryam ta binsu da kallo tana murmushi, yaran ma sai waigenta suke suna d'aga mata hannu.""sai bayan da suka wuce ta maida kallonta gasu hajiya zulfa'u anan taga gogan nata zaune yana aikin latse latsen a waya tamkar ba shi ba ,mikewa tayi ahankali tayi masu sallama tana fita ta sauke ajiyar zuciya bata Kai minti biyu da fita" "ba shima ya mike ya biyo bayanta""." "mami ta tabe baki tace ""kina ganin adamcy kuwa yana haiyacinsa ?""dan girman Allah ki d'auke idanunki" "akan yaron nan da matarsa ""amman baki ga ya dawo wani bita zai zai ba yaro kamar an shaye sa ""kiyi masa addua da fatan alkhairi yaran zamanin nan fa ba sai anyi masu wani abu suke abubuwa ba ,yanzu shi adamcy yaron zamani ne ?""hajiya zulfa'u ta kwashe da dariya tace ""to shi ai wannan ya wuce da duk tunanin yaran zamanin nan dana zamanin su ke dai kawai kibisu da addua dan wallahi da alamun yarinyar nan bata da matsala kuma daman dan kin fahimci yanayinta yasa kika ce su zauna anan ahankali zaki gane ko wacece ita ,""mami zata sake magana tace ""dan girman Allah ki barsu su hutu ni wallahi sha'awa suke bani ,kema dad'i da farinciki ya kama kiji yaron nan zai samu natsuwa bayan wasu" "shekara nasiha tayi ta mata mami har da kwalla, wanda ita kad'ai tasan fasaarar kayanta, alamarin ta" yanzu yana bawa hajiya zulfa'u mamaki suna mata wani kallo ne saboda ya'yanta duk mata ne a yanzu "zasu gane asalin halinta gashi kuma suna gani .""" Maryama na k'ok'arin cire hijab dinta ya shigo ya nufo inda take zama yay a kujerar dake kusa da ita "yana fad'in ""sorry my princess kina bacci na d'an fita zuwa wajen baba babba tace ""babu komai tare da sunkuyar da kanta kasa dan tasan tayi laifi ,yayi shiru yana kallonta kafin ahankali ya kamo hannunta ""dama haka kike da son yara?ta d'ago ahankali ta kallesa tare da gyad'a masa Kai ""yallabai kenan, waye" "zaice bai son yaro a duniya babu abinda ya kai k'uruciya dad'i""whl" "yara abun so ne Ina matukar son yara "".da gaske kina so tace ""sosai ma kuma na tabbatar wannan amsar" "kowa ma zai baka idan ka tambayesa ""kamar nawa zaki iya haifa ?""dayawa nake so gsky dan na tarawa mahaifina zuria kaga bamu da yawa "".tai mgnr fuskarta na bayyanar da murmushi ""okay kina matukar son ya'ya dayawa amman mai yasa bakya son ayi abinda zaki samu naki ?"", take murmushin fuskarta ta d'auke ta sake tsura masa ido fuskar a tamke tamkar ba shine yay maganar ba ""kinga da kin barni jiya da wata killa na cila kwalona a raga ya mike daita tsaye suka fara tafiya acikin d'akin tace ""idan aka ganka haka kamar baka magana nan kuwa manya manya magana ne acikin wannan bakin naka yace ""really?"".a" "tsakiyar d'akin ya tsaidaita suna fuskanta juna itama shiru tayi tana kallonsa sai dai bata ce uffan ba""." "ya ruk'o hannunta yana had'e fuska a zuwan baya son raini ""kince manya manya magana ne a bakina?" "tai shiru tare da yin kasa da kanta """ "Matsota yayi sosai ya d'ago ha'barta ya sanya kwayar idanunshi cikin nata ""my princess yunwa nake ji" "muryarta a sanyaye tace ""muje ga abinci can a parlour'n""sake matsota yayi ""ke nake son ci!""yayi mgnr a can kasan makoshi sosai kalmar ta sata jin wani iri ajikinta kamar ya jona mata wutar lantarki k'ok'arin janye idanunta daga cikin nasa take amma sai ya hana hakan faruwa tace ""dan Allah ka daina irin wannan maganar ba girmanka bane ""kin fa san ba mara lafiya kika aura ba cikakken namiji kika auraba"" ai ko baka fad'a ba na sani ""to d'an bari na shige ki yau ko ba yawa ""zaro idanunta tayi a she a fili tai" "mgn""" """ kema nasan lafiyayya ce kuma kina bukata dan ga yanayinki a hannu kike""no karya haramun banji" "komai, lips d'insa ya d'an ciza da hak'ora yana matso da fuskarsa dab da nata , gashi ya sarke kwayar idanunshi cikin idanunta ta kasa matsa wa, d'an yatsansa ya d'ora saitin zuciyarta muryarsa k'asa can kasan makoshi tamkar mai koyon magana yace, ""zuciyoyin masoya juna ta kan kar'bi sak'oninin juna a lokacin d'aya sannan aikashi ga gabad'aya ilahirin jiki yadda nake bukatar ki haka kike bukatata yana gama fad'ar haka ya juyo daita ya manne bayanta da faffad'an k'irjinsa ,ya d'ora kansa a dokin wuyanta, cikin kunnenta yace karki zurfafa tunani domin yana kawo ciwon kai da hana hutu ke dai ki shirya kar'bata ""ya fad'a yana zare ajikinsa yana kallonta tare da d'age mata gira yajata zuwa kan gado ya" "rungumeta tsam yana cewa yau dai sai na cire tsoron nan .""" Take takensa yasa yau din ma kamar jiya tana ganin ya fita tai k'ok'arin kulle d'akin sai dai taga ya zare "key'n d'akin data wa kanta masauki kai tsaye ta nufi d'akin jiya abun mamaki shima ya zare key ta sake fita ta koma d'aki tayi shiri mai kyau tayi kwanciyarta akan kujera ta runtse ido kamshin turarensa yasa ta fahimci ya shigo d'akin tana bud'e idanunta ta ganshi a gabanta ya durkusa,kawar da kanta tayi tare da yin shiru taki motsawa bare ta sakè kallonsa tashi muje d'akina tana jinsa taki tashi ya kai hannu ya" "ta'ba ta bud'e baki zata sakar masa kuka ""." """Wasa nake bazan miki komai ba ?""girgiza masa Kai tayi alamun a'a ""yace oh my god nace wasa nake" "bazan miki ba"" ta sake girgiza masa kai alamun bata yarda shi ba ""to naji me kike son ayi yanzu ""ka barni anan zanfi yi bacci cikin kwan ciyar hankali da natsuwa sake matsowa yayi gabanta yasa hannuwansa ya tayarda ita zaune ""yace bazan iya barinki ki kwana anan ke kad'ai ba muje d'akina mu kwana"" ,tayi masa shiru tana kallonsa ""na rantse idan nayi niyyar wani abu dake a daren nan wallahi wannan tsoron naki bazai hanani ba zan yi komai dake koda kuwa zai zamo silar rashin kwanciyar hankalinki."" shiru tai tana tunani wannan ikon nashi kuma tasan zai aikata abinda ya fad'a.""sai dai zuciyarta cike da rauni tace ""nifa bazan kwanta d'aki d'aya da kai ba yau"" tayi maganar tana masa wani irin kallo na rashin yarda "". ""tashi muje !""ya sake fad'a yana mikar daita tsaye tare da riko tsintsiyar hannunta da wani irin sauri ta fixge tace ""bazan kwana d'aki daya da kai ba kiri kiri kake nuna jikina kake so dan haka nifa bazan ta'ba yarda wani abu ya shiga tsakaninmu ba tunda auren ma.."" ai kafin ta k'arasa sai saukar wani gigitaccen mari" "taji akan kuncinta .""" Mmn sudais MAR'ADAMS BOOK 4 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Page 15 Dishi dishi take gani acikin idanunta saboda wani irin hasken daya gilma a cikin kwayar idanunta cikin "wani irin yanayi mai wuyar misaltuwa ta ware idanunta da kyar tare da kai hannu ta dafe daidai inda marin ya sauka tana kallonsa, wani irin tsoro ne yaga ya bayyana akan fuskarta yayinda zuciyarta ta dinga bugawa da karfi, kallonsa kawai take tana mamakinsa akan d'an wannan maganr zai zabga mata mari haka ?""mari d'aya yayi mata amman ji tayi kamar goma yayi mata saboda zafinsa .shima kallonta yake ranshi amatukar 'bace, sai dai sam sam bai ji dadin marin da yayi mata ba alhalin ita din duniyarsa ce wanda idan babu ita komai zai iya faruwa dashi .nan take ya fara bleming din kansa ""me yasa na mareta?""why !!! i slap her ?abinda yayita fad'a kenan acikin zuciyarsa yana maimai tawa ,hawaye yaga ya zubo akan kuncinta cikin sanyi jiki ta sauke hannunta daga kuncinta tana mai k'ok'arin share" "hawayenta .""" bayan ta share hawaye ta sake d'agowa ta kallesa ido cikin ido suke kallon juna kowannensu fuska cike "da matsanancin tashin hankali muryarta cike da rauni tace ""yalla'bai akan na fad'a abinda yake gaskiya" "shine ka mare ni ?""naunauyen ajiyar zuciya ya sauke da karfi tare da sakè tsura mata tsumammun idanunshi cikin kaukausar murya" "yace""har sau nawa zan fad'a miki ba jikinki nake so ba?""yanzu har wannan ya zama dalilin da zaka min" "irin wannan zazzafan marin mai barazana da lafiyata?""shiru yayi yana kallonta zuciyarsa na wani irin bugawa da sauri sauri ,dan kallo d'aya zaka masa ka fahimci a matukar fusace yake."" cikin tsananin fushi ya shiga nunata da yatsan hannusa yana huci tamkar numfashinsa zai bar gangar jikinsa sannan yace ""look at me maryama babu wasa a fuskarta ki bud'e zuciyarki da kunnu wanki da kyau ki saurareni wannan shine karo na farko kuma ya zamo na karshe da zaki sake furta min haka,""yana gama rufe" "bakinsa tace ""kai ma ka sani wannan shine karo na farko kuma na karshe da zaka sake kai hanunka" fuskata dan wallahi ka sake marina a bakacin aurenka dan bazan zauna da mutumin da zai dinga ta'ba "lafiyar jikina ba, kana ganganci sake marina wallahi aurenka ka ma...""baki isa ki kafa min wannan dokar ba .""" """ina mai tabbatar miki da baki isa ba.""ko kinga nayi miki kama da wanda za'a kafawa sharadi ko" "doka ?""ki sani komai zai faru dole ki cigaba da zama akarkashina,""ko kin ta'ba ganin inda aka raba hanta da jini ""?yadda ba za'ata'ba raba hanta da jini ba hk baza mu ta'ba rayuwa babu juna ba ,zaki rayu dani koda kuwa hakan zai zama silar rasa komai na rayuwaki ""fuskarta a had'e take kallonsa kafin ahankali ta motsa lab'banta ""zaka iya fad'ar komai amman kasani ba zanye magana ta ba ""maryama ko kin" "shiga d'imuwa ne ko kuma nace ko kin haukace da har zaki amincewa kanki da rudin zuciyarki ?""kina ganin zaki iya kafa min sharadi akanki ne ?""ko dai har kin manta ko ni wane ne da matsayina agurinki?"" idan kin manta ko ni wanene da matsayina agurinki bari na tuna miki ,ni mijinki ne ke kuma" matar aurena ce me d'auke da igiyoyin aurena uku ras akanta dan haka idan hauka kike yi kiyi maza ki dawo cikin hankalinki? """idan kuwa dimuwa ce tasameki kike tunanin jikinki nake so ko kafa min wani sharadi kiyi hanzarin ki" "dawo cikin haiyacinki dan adam bazai ta'ba d'aukar wannan rashin mutunci ba.""" """babu ruwana da duk wani abinda zaka fad'a ni dai kaji abinda na fad'a karka sakè marina kayi d'aya kayi" "biyu amman idan kana ganin wasa ne dan Allah ka sake mareni kaga abinda zai biyo baya tana gama fad'ar haka ta juya zata ra'ba ta gefensa tamkar wani zautauce ya fixgota ya rungumeta tsam tsam a faffad'an k'irjinsa gabansa na wani irin dokawa da sauri tamkar wanda yayi gudun tsare nadamar marin da yayi mata yake ""me yasa na mari cikar burina?"" why na mari zuciyata?.""irin matsar da yayi mata yasa nan nake jikinta ya fara kyarma amman ta kasa kwacewa hular kanta ta zame kitson kanta da ya sauka a kan kafad'anta ya bayyana tamkar an jonata da wutar lantarki haka taji ,cikin sanyi murya yake" "magana"" Allah ya sani princess Ina sonki ba dan jikinki ba dan Allah ki fahimci ke din nake so ba wani abu" "naki ba .""" wani takaici ya kamata bayan ya gama wanketa da mari zai wani rungumeta yana mata maganar "banza ?""fahimtat me zata masa ?""nan take ta soma kicin kicin kwance jikinta daga nashi sakè matseta yayi gam yana cewa ""da alamun hakuri kike son na baki sai dai ki sani adam bai yi laifin da zai iya bada hakuri ba saboda yasan bayan wannna tsoro kina da shiri akainsa, iya sanin shekaru dayawa nayi miki Ina jin da kinsan da haka da baki yarda anyi amfanin dake dan aga karshena ba ""ya k'arasa maganar yana fesa mata hucin numfashinsa,tafiya ya soma yi daita zuwa bakin gado ya zaunar daita ya janyo karamar" "stood gabanta ya zauna tare da tsura mata idanu yana kallonta .""" runtse idanunta tayi tana jin wani irin mummunar fad'uwar gaba sakamakon kai kawon da maganarsa ta "karshe ta shiga yi acikin kwakwa luwarta""iya sanin shekaru dayawa nayi miki Ina jin da kinsan da haka da baki yarda anyi amfanin dake dan aga karshena ba ""to me hakan yake nufi ?""anya kuwa bai san da zaman wani abu ba ?""ba tun yau take masa kallon wanda yasan komai akan shirin yan'uwansa ba kawai zuba mata ido yayi ,sake runtse idanunta tayi sosai kwakwaluwarta na sake bud'e wa tana fad'a da tunaninta dan dole tasan abunyi domin kuwa idan yasan komai bakaramin rigima hakan zai haifar" "ba ,shikenan ta zama silar da zasu samu matsala da yan'uwansa ya had'e hannuwansa cikin juna yana kallonta yana girgiza kafarsa kafin ahankali ya shafa gefen aljihunsa inda wayarsa take ringing ya ciro yana duba screen din wayar sunan bright ya gani yace ""bright ya'akayi tun safe nake neamanka akan" "layi?""" Jin sautin muryarsa yasa d'an ta bud'e idanunta tana kallonsa fuskar nan tashi a had'e ya dawo tamkar "asalin mr ata data sani ""okay shikenan Ina jinka"" ta bangaren bright ya soma masa bayani cike da girmamawa ""a bincikenmu mun gano tana samun kira da sakonin daga wasu numbobi dabam dabam ""da wani suna akayi register layukan?""nan take ya fad'a masa ""shiru yayi yana ciza lip's dinsa yana nazarin sunayen daya karanto masa dan gabad'aya numbobin da'aka yi rejister dashi sunan arna ne' ahankali ya furzar da iska mai zafi daga bakinsa yace ""turo min numbobin sannan ka binciko min" "addresa da komai nasu ya k'arasa maganar yana sake furzar da huci mai zafi tamkar wani zaki.""" bai sake cewa daita komai ba ko kallon inda take ba ya mike tare da d'aukar waayrta ya zira cikin "aljihunsa ya nufi kofar fita cikin takun nan nasa na isa da burgewa shiru tayi tana binsa da shayayyun idanunta cike da mamaki me kuma zai yi da wayarta ya d'auka?""Kar dai hasashenta ya zamo gaskiya, idan kuwa haka ne lallai bata da mafuta ko ya d'auki mataki itama zata ji jiki ta kasa d'auke idanunta har sai data daina ganinsa sannnan ta lumshe idanunta wasu hawaye masu zafi suka sakè zubo mata ta kai hannunta kuncinta tana shafa inda ya mareta tana jin kamar ta mutu saboda sabuwar damuwar da take" "kokarin kunno kai .""" kai tsaye bedroom dinsa ya shige ya k'arasa inda laptop dinsa yake ya kunna sannna ya zauna akan sofa "ya d'aura k'afafunsa a saman teble yana latsa laptop din yana duba sakonin dakayita turo mata na tsoratarwa akanshi ,duk da sunan da kayi register da layin ba sunan da ya sani ba amman yasan wannan sakon daga sister dinsa khadija ce, zuciyarsa na tsananta bugawa ya tura ma bright da sako"" ka nad'o min last kiran da akayi mata da layin yanzu ka tura min bayan ya tura yayi shiru yana cizan gefen lip's dinsa yana jira shigowar sakonsa yana tunnain taurin kai irin na maryama, duk da wani bangare na zuciyarsa na ganin kamar bata da laifi yayinda wata zuciyar ke ganin laifinta""me yasa bazata ki yarda da kudirinsu ba, ko kuma ta fito ta fad'a masa,yasan halinta ko maganar ta fito aka tsareta cewa zatayi bata san da zaman komai ba dan mugun tsoro yayi mata yawa shi ta raina tsaki yaja yana jjiga kafarsa" "d'aya ,maryama kam tana can zaune a tsakiyar gado tana risgar kukan marin da yayi mata dan har" lokacin tana jin radadi . Bangaren adamcy kam sai faman zuba tsaki yake sakomakon muryar da'aka turo masa ba muryar khadija "bace wata murya ce dabam da bai ta'ba jin irinta ba ,yana bin komai ahankali ne saboda baya son ya samu matsala da mahaifiyarsa batare da wata sheida mai karfi da zai gabatar mata daita ba,haka zalika baya son sako zabiba da mijinta ciki matsalar, amman fa idan yaga abubuwa bazasu tafiyar masa a yadda yake so ba lallai kowa zai shiga damuwa"". maida hankali yayi ya cigaba d abinda yake akan system ahankali ya cigaba da jin sautin muryoyin da'aka yi amafani dasu da kowace number a fahimtarsa duk abu guda d'aya ne, sai dai ayi amfani da numbers dabam dabam kuma kowanne a cikinsu aiki d'aya ake yi dashi sai a canja da wani su kuma masu binciken zasu ga kamar murya dabam dabam ne amma shi ya fahimci murya d'aya ne na had'aka kuma akan abu guda d'aya kacal ya jima zaune shiru kafin ya yunkura" "ya tashi ya shige bathroom.""" "Ruwa ya sakar wa kanshi dan wani irin sarà kanshi yake masa da karfi ,bai wani jima ba ya fito yana goge" "tsatsar jikinsa bayan ya gama goge jikinsa ya saka boxer ya feshe ilahirin jikinsa da body spray ya bud'e bargon lullubensa ya shige tare da janyo pillow zuwa jikinsa ya matseta yana jin kamar itace ajikinsa bai so ya raba jikinsa daita ba, amman ransa a bace yake wani iri ya dinga ji a jikinsa gabad'aya tsigar jikinsa suka mike hatta numfashinsa sai daya nemi ya d'auke sakamakon tuno irin rungumar da yayi mata a daren jiya ahankali bacci yayi awon gaba dashi washegari bayan maryama tayi sallah asuba ta koma ta kwanta ba ita ta tashe ba sai wajen karfe goma alokcin shi tuni ya dade da tashi yayi wanka yana zaune a gaban computer yana aiki sai dai bini bini yana duba halin da take ciki ta system yana kallonta ta cire kayan jikinta ta d'aura towel ta shige bathroom daga nan bai sake ganinta ba dan bai" "had'a camera da bath room ba.""" yana zaune har ta fito jikinta daure da towel ta nufi gaban dress mirrow tana gogge jikinta da gefen towel din dake daure ajikinta wanda hakan ya bashi damar kallon wasu wurare daga sansar "jikinta .""saurin lumshe idanunshi yayi yana sauke numfashi ,ahankali yaga ta bude idanunta tana kallon cikinsu ko me ta gani yaga ta 'bata fuska har da jan tsaki sannan ta bud'e man shafawarta ta lakato ta" soma shafawa fuskarta zuwa saman k'irjinta dake cike bamm da dukiyar fulani yadda ya tsaya yana kallonta haka itama yaga ta tsaya cak tana kallon abinda yafi daukar hankalinsa yana kallon manyan bobbo dinta masu kyau zooming yayi ya cigaba da kallon yadda brest kamar tasan yana kallonta ta dade tsaye tana karewa k'irjinta kallo tare da mulkesu da cream km duk sanda ta daura hannu ta kan brest dinta sai yaji wani irin mugun shock from no where ajikinshi .lokaci guda zuciyarsa tayi wani irin harbawa har jijiyarsa gabad'aya yanayinsa ya canza jikinsa ya kama rawa yaji kamar yaje d'akin ya sameta a yadda take yayi duk abinda yake so daita sai dai ya kasa tashi yana kallonta ta k'arasa wardrobe din da kayan sawarta ke ciki ta shirya kanta a lokacin da karfe sha d'aya ta buga ta koma "bakin gado ta zauna shiru.""" lumshe idanunshi yayi yana ture system din gabansa yana mai jin haushin yan'uwansa domin Sun cutar "dashi matukar cutarwa tunda suka haddasa mata mummunar tsoronsa acikin zuciyarta wanda kafin ya cire wannan tsoron sai sha bakar wahala itama ta sha bakar wahala .""" Duk wuni ranar a tsorace maryama tayi shi acikin d'akin tsoronta kar asirin ta ya tono ta shiga uku a "hannunsa da yan'uwansa da tayi imaini shima bazai barta barta ba , dan haka ta ki yarda ta fito parlour'n ma bare ta sauko dan bata kaunar abinda zai sa ta had'u da daya daga cikin halin gidan" mahaifiyarsa ballanantana ta kaita da ganin yalla'bai ko wani daga cikin yan'uwansa yayinda mami sam "bata damu da saukowarta ba sakamakon bata son ko ganin fuskarta.""" hajiya zulfa'u kam ta damu sosai da rashin ganin maryama sai take ganin kamar ko wani abu ne dan "haka ta kira adamcy tana tambayarsa yace shi bai gidan tun safe amman tana lafiya tace ""shikenan sai dai ganin har yamma bata sauko ba kamar jiya ta yunkura ta hau saman ta tsaya a parlour'n tana kiran" "sunanta.""" ta fito jikinta duk a sanyaye ta rakube can nisa daita hajiya zulfa'u dake kallonta tun fitowarta tayi "murmushi tace ""zo nan maryama ta miko mata hannuwanta ahankali ta taka ta isa inda take tsaye sai dai ta durkushe a gabanta tana gaisheta,hajiya zulfa'u tayi shr kawai tana kallonta ita dai bata san dalili ba Allah ya jarabeta da jin son yarinyar da tausayinta ko dan taga duk ahlin gidan basa sonta ne ?""Allah ya sani bata son abinda zai raba adam da ita domin sunyi matukar dacewa da juna gashi yarinyar tana da natsuwa sosai .""bayan ta amsa mata gaisuwarta ta kai hannu ta kamota ta ta zaunar daita akan kujera itama ta zauna kusa daita tana kallonta tana nazarin yanayinta gani tayi jini ya kwanta a gaefen idanuta na hagu tace ""wani abu na damunki ne ?""maryama ta girgiza mata kai alamun babu"" amman ya naga" "kamar baki da lafiya ?""muryata a raunane kamar zatai kuka tace ""babu komai lafiyata lau .""" """amman mai ya samu idanunki haka ?""shiru tayi ta kasa cewa"" ko kina kewar gida ne ?""kamar tasan" "abinda yafi damunta kenan a yau din duk bata ji murya ko mutun d'aya daga 'yan gidansu ba ,hajiya zulfa'u ta kamo tafin hannu maryama cikin nata ta soma magana 'cikin tautausan harshen""abinda nake so dake maryama ki saki ranki damu domin kuwa mu ma tamkar iyayenki da" "yanuwanki muke ,mahaifiyar adam kuma tamkar uwa ce gareki dan haka duk abinda ke damunki ki sanar min ko ki sanar mata kinji karki duba halin ko in kula da take nuna miki idan kuma bazaki" iya sanar mata ba to ni ki sanar min domin nima uwa ce agurin mijinki da mahaifinsa dani uwar d'aya "uba d'aya muke .""" Nan take hawaye ya cika idanun maryama har suka soma zuba sai dai bazata ta'ba fad'a mata matsalata "ba ko abinda yalla'bai yayi mata a Daren jiya ba,dan tayi imani ko yan'uwanta bata jin zata iya fad'a masu ""zan baki numbata duk abinda yake damunki a gidan nan ko ta bangaren adam ki kirani ki fad'a min zan baki sharawa idan na d'aukar mataki kuma zan tsawatar dan banji ajikina cewar ke din bata gari" "bace sai dai ki kara hakura da rayuwa kiyiwa mahaifiyar mijikin biyayya ki kyautata mata.""" """ nasan a nuna ba'a sonka akwai zafi da ciwo amman kiyi hakuri wata rana zai wuce tunda ta fara" "magana maryama take kuka har da shesheka domin ta ta'bo mata inda ke mata ciwo Allah ya sani tana son mijinta kuma tana son zama dashi har karshen rayuwarta tana son ta kyautata masa amamn anfi karfinta, haka nan ma tasani ko babu batun sharadi a iya kiyayyarsu gareta ma ya isa ya tsoratata ""nasan duk daren dadewa kowa zai dawo ya soki a yanzu fushi da jin haushin adam bai zauna da yaruwarsu bane yasa suke jin haushinki amman kisani kyakkwar dabiarki da yadda zaki muamulancesu ne zai sausauta komai agareki,ki daina kuka haka ta fad'a tana goge mata hawaye ""karki damu da duk tarin kiyayya da damuwar da za'a nuna miki acikin gidan nan kullum ki dinga sauka kina gaishe da hajiya mami kamar yadda kika faro idan ma akwai abinda zaki mata kiyi mata Allah ya kawo mana mafuta Ina miki" "kyakkwan fatan alkhairi arayuwar aurenku .""" Kusan mintuna talatin hajiya zulfa'u ta d'auka tare da maryama tana mata nasiha da zata wuce tace "d'auko wayarki na saka miki numberta muryarta a sanyaye tace ""wayar na hannu yall'bai murmushi tayi sakamakon jin yadda ta kirasa da suna na girma mawa ""to shikenan idan ya dawo ki zo ki amsa ko kuma idan kin sauko da safe ni na karbi taki tare suka sauko har kasa ta gaishe da mami kamar jiya fuskarta a had'e ta amsa mata daga hakan kuma bata ce mata komai ba tana ganin tabawa ta shiga kitchen ta mike a natse tabi bayanta tana shiga tace"" sannuku da aiki gabad'aya masu aikin suka juyo suka bita da kallo har ta samu waje ta tsaya tana kallonsu d'aya bayan d'aya fuskarta da bayanannen murmushi cike da girmama wa suka gaisheta tabawa tace ""ranki ya dade akwai abinda kike bukata ne?"" ta girgiza mata kai tana murmushi tare da kallon tsarin hadadden kitchen din kafin ahankali ta kai hannunta tana shafa" "gefen wuyanta.""" Gabad'aya duk suka natsu suna kallonta ko akwai abinda zata bukata ne yasa ta shigo shiru ne ya biyo "baya ""ranki dade ko wani abun kike so ?""tabaw ta sake tambayarta""karku damu bana bukatar komai kawai dai na shigo mu gaisa ne duk sukai shiru suna binta da kallo kafin daga baya duk suka koma bakin aikinsu tayi taku biyu ta tsaya kusa da tabawa tana duba yadda take had'a miyar waina ""waina zaki yi ne ?""tace eh hajiya za'a yiwa ko kema ayi dake ne ?""ta k'arasa maganar da girmamawa maryama ta girgiza kai tace ""aa ni ba komai nake ciki ba amman bari na kama miki aiki da sauri tabawa ta ware" "idanunta tana cewa ""ranki ya dade ki rufa mana asiri idan yallabai yaga kina aiki ai karshen aikinmu yazo a gidan nan ""maryama ta kai hannu ta dafa kafad'ar tabawa tace ""karki manta ni matarsa ce kuma ko ba wannan lokacin ba dole zan shigo kitchen ko dan girka masa abinda zai ci tabawa ta d'an gyad'a mata kai ""a ra'ayina nafi son na girkawa mijina abinci da hannuna domin na samu ladan aure "".suna cikin magana mami ta shigo kitchen din tare da rungume hannunwanta duka a k'irji tana kallonsu d'aya bayan d'aya fuskarta babu annuri take maryama tai shiru yayinda masu aiki kowacce ta juya ta maida hankalinta akan aikinta mummunar kallon da mami tai dingawa maryama ne yasa ta ra'ba ta gefenta ta fice daga" "kitchen din tana fita mami tace ""me ya shigo daita ?""" Nan take tabawa ta fad'a mata gyad'a Kai tayi sannan ta fito zuwa parlour'n bata ga maryama ba da "alamun ta koma sama karfe tara na dare adamcy ya shigo sai dai bai nemi inda take ba dan ya rigada yasan duk halin da take cikin a gidan, bayan ya gama shirin kwanciya ya janyo laptop dinsa ya jona a caji ya shiga bangarenta alokcin itama da alamun wanka ta fito dan tana tsaye tana shirya kanta ne wata yar riga hamless yaga ta dauko ta saka daidai cinyarta ko bra babu ajikinta hakan ya bawa adamcy damar hango kan nipples dinta dake 'cikin rigar suna tsukonoshi , idanunshi kyam akan kirjinta ko kiftawa baya son yi ta feshe ilahirin jikinta da turaren tayi tsab daita ainihin sihirtaccen kyawun surar jikinta ya sake fitowa muraran adamcy dake zaune yana kallonta duk ilahirin jikinsa babu inda baya rawa yayinda jikinsa ya soma mutuwa yana samun special reaction ajikinsa most especially jijiyarsa dake harbawa da sauri sauri ya dinga ji tamkar ana watsa masa ruwan tsanyi ne ajikinsa.ahankali ya lumshe tsumammun" "idanunshi ya sake budesu fess akanta har lokacin tana nan tsaye gaban .""" wannan karon ba komai take ba sai dai tayi shr alamun tunani 'cikin mutuwar jiki ya kamo lip's dinshi na "kasa ya soma tsosa ahankali ahankali yana ji tamkar ya fixgota ta cikin tv ya soma ladabtar daita ta hanyar saukewa kanshi tarin sha'awarta na tsawon shekaru ,bashi dake zaune yana kallon jikinta ba hatta ita karan kanta kallon kanta take, tsarin yanayin jikinta yana matukar burgeta ballanantana cikakken nmj irin adamcy inda kunga yadda tayi maseefar kyau zaka dauka mai shirin zuwa turakar ma gida ce nan kuwa duk shirin bacci ne a natse ta taka zuwa kan bed ta zauna a tsakiyar gadon tare da jayon pillow ta kamkame ajikinta tana jin kewar yalla'bai kamar taje ta duba ko ya dawo ta bashi hakuri amman nan take zuciyarta ta gargadeta akan kartaje idan taje kamar taje neman sulhu dashi ne ,hakan zai iya zama wani sanadi na dabam ,gara ta barshi ya cigaba da fushinsa ita dai adduar ta Allah yasa kar sakon yan'uwansa ya shigo,idan kuma ya shigo Allah ya kwantar da duk fitinar da zata biyo baya dan" "tasan sai anyi bala'i dashi ,matse pillow ta sake yi a k'irjinta tana jin kamar shi ne ajikinta .""" """wayyo sauran kad'an zuciyar adamcy ta tarwatse ta daina aiki, dan gabadaya jijiyoyin dake aiki ajikinshi" ne suka nemi tsayawa na wuncin gadi kafin daga baya jikinsa ya cigaba da kirrma ya dade zaune yana kallonta kwance ta kamkame pillow a jikinta kmr mai jin tsanyi "yasan ba komai ke dawainiya daita ba illa kewarsa ,akwana d'aya da yinin da sukai tare shi yasan me yayi" "mata ,yayi imani da zasuyi sati ahaka dan dole zata kawo masa kanta garesa ahankali ya kashe komai ya kwanta shima cike da kewar ta wasa wasa sai da adamcy yayi tsawon kwana biyu bai sakata a Idanunshi ba sai dai yana jin motsinta yana kallon duk halin da take ciki fushi sosai ya d'auka daita yana jiran ta kawo kanta ,ita kuwa ko ajikinta dan tsoron ma da take ji taji ya ragu duk abinda zai faru ya dade bai faru" "ba ta cigaba da zuba ido har zuwa lokacin da zai sauko .""" ***** "Ranar da sukai kwana uku ne yayi tunanin far mata, dan haka dare nayi yayi shiryensa jiran lokaci" "kawai yake yana zaune yana aiki akan system umma ta kirasa bayan ya d'auka suka gaisa tace ""lafiya kuwa maryama take ?""tsam yayi da ranshi dan yasan dalilin da yasa ta fad'a haka yace ""lafiya lau take! tace ""dan Allah ka had'ani daita dan nayita kiran layinta bata d'agawa ""okay ya fad'a tare da mike wa cikin kayan bacci ya fito a natse yake daga kafafunshi har ya karaso bakin kofar dakin ya tura ya shiga tana kwance akan katifa d'aure da towel ,ahankali ya iso inda take kwance ya tsaya cak yana kare mata kallo da alamun daga wanka ta fito bacci ya d'auketa ya kai idanunshi ya kalli wayar har lokacin umma na kan layi dan haka ya kai hannushi zai ta'ba bayanta amman ya kasa kawai ya zuba mata idanu yana cigaba da kallonta yayinda zuciyarsa ke tsanata bugawa da sauri .gefenta ya dawo ya zauna muryarsa a tsarke yace ""umma bacci take amamn bari na tasheta sai na sakè kiranki ""tace to adamu na gode !ya katse kiran jikinsa na wani irin rawa da kyar ya iya jarumtar sanya hannuwanshi duka ya juyo daita yana gama juyo daita towel din dake daure a jikinta ya kwance Idanunshi fes akan fresh brest dinta da" suke tsaya kyam sai sheki suke da d'aukar hankali. ya tsaresu da tsumammun idanushi zuciyarsa ta tsaya cak ta daina harbawa na wuncin gadi kafin daga baya ta cigaba da aiki ahankali' nan take ya shiga kokuwa da numfashinsa dake neman tsayawa dan ji "yayi iskar dake aiki d'akin tayi masa kad'an gabadaya reaction din jikinsa ya sauya jijiyarsa ta mike tsaye sambal..""" jikinsa ya cigaba da kyarma ahankali ya zare towel din dake jikinta gabadaya ta fado jikinsa tsam ya "rungumeta,adamcy najin dirar dukiyar fulaninta bisa k'irjinsa tunin ya manta da wata umma ya soma wasa da albarkatun kirjinta" sosai yake shafa brest din hade da murza kan nipples dinta duk ya rude sai faman ruda mata jiki da "salonsa yake.""ahankali ta bud'e idanunta dishi dishi take ganina ai ganin abinda yake mata yasa ta bud'e baki zata sakar masa kara yayi saurin had'e bakinsu waje d'aya ya fara tsosa" yayinda hannuwansa duka suke faman murza kan nipples dinta. shiru kake jin maryama ta sadaukar tana "amsar sakonisa masu saukar da natsuwa .""" bayan kamar second goma ya zare bakinsa cikin nata yana sauke numfashi kamar ya furta mata cewar "yayi missing dinta sai dai bakinsa ya kasa furta hakan yana kallonta ta soma neman abinda zata rufe jikinta dashi ""yanzu da badan yayi zafin naman rufe mata baki da nashi ba da ihu zata masa" "kenan ?""numfashi ya sauke sannan ya fara Neman layin umma tare da saka wayar a hands free ya ajiye akan cinyarsa yace umma ke son magana dake ,allonsa tayi ta gefen idanunta tace "" madadin ka tashemi shine zaka wani zo kana ta'bawa mutun jiki alhalin kasan bana so ringin biyu umma ta d'aga ""assalamu" "alaikum !""" """Waalaikis salam umma Ina yini ?""lafiya lau maryama ya kike da fatan kina lafiya tai shiru tana dubansa" "rike da tafin kafarta yana kallo ko me yake kallo oho masa ""numfashi ta sauke tace ""lafiyata lau ya aunty" "da habib ?""duk suna lafiya sunyi ta neman layinki Ina kika ajiye wayarki ne ?""ta sake kallon adamcy" wanda alokcin har ya fara shafa tafin kafarta wani irin sanyi ta dinga ji ajikinta dan numfashi ma da kyar take fitarwa ta kasa bawa umma amsa illa lumshe idanunta tayi sakamakon ganin ya janye bargon data lullube kirjinta dashi ya d'aura lip's dinshi akan nipples dinta yana mata wani irin tsotsa na fitar da mutun hankali tare da zagaye kan nipple dinta da harshensa ta yadda bazata ji zafi ba dan shi kansa ya "dade da fahimtar ba'a taba shan kan nonuwata ba duk ta rude ta gigice ta soma manta kanta .""" "umma dake rike da wayar tace ""maryama kina kan layi kuwa ?""tace !uhm ..""umma tai shiru rike da" "wayar ,shi kuwa adamcy banda shan brest dinta da shafa su babu abunda yake yi burinsa ya jiyar daita dadin dake cikin aure, kwata kwata baya son yayi abinda zai sa taji wani radadin zafi ahankali' ya kai hannunshi kasan mararta yana shafawa yana wasa da gurin Ita kam tuni ta fara manta duniyar da" "take wani irin numfashi take fixgo da karfi tana fitarwa batare da saninta ba .""" hankali' ya zira fingers dinsa cikin kasanta yana fingering dinta ahankali yayinda bakinsa da lips dinsa "still ke kan nipples dinta yana aikin sarrafasu cikin wani irin yanayi ""inna lillahi ai nan da nan jikinta ya soma shaking batare da ta bud'e idanunta ba tsintar hannuta tayi ajikinshi tana mayar masa da martani 'cikin wani irin salo gabadaya ya gama fita haiyacinsa tunda ta kai hannuta jikinsa ya sake rud'ewa" "tamkar yadda shima ya fiddata 'cikin hankankalinta itama haka.""" Umma kam gajiya tayi ta kashe wayar tare da zabga tagumi tana tunani sauyawar muryarta cikin wani "irin yanayi ta dinga jin wani irin abu yana tsarga mata a tsantsar jikinta tun daga tsintsiyar kafafunta har zuwa tsakiyar kanta most especial kasanta da kirjinta .kamar yadda taji yana shafa k'irjinta itama kirjinsa take shafawa 'cikin natsuwa,tare da murza masa gashin dake kwance a faffadan kirjinshi hade da kamo nipples dinsa dake zagaye da gashi tana murzawa ahankali ,wani irin numfashi adamcy yake fitarwa mai gwaraye da dadi tare da sake ba da himma gurin rud'a mata jiki ta hanyar sake zira yatsansa 'cikin kasanta da kyau ta yadda zai samu damar bude hanyarsa cikin sauki dan ko rabin fingers dinsa" yaki shiga kasanta ballatana akai ga uwa uba jijiyarsa mirginata yayi ta dawo kasanshi tare da gyara mata kwanciya sannan ya cire rigar baccin dake jikinsa cikin dabara ya ware mata kafafunta ya sauke "bakinsa 'cikin kasanta ya zira harshensa ciki ya shiga sucking dinta ..""" """ya rab wani irin dadi ne taji wanda bata ta'ba jin irinsa ba a tun tsawon rayuwarta duk wani tsoro da" "sharadinsu aunty khadija kam ta manta dashi wannan dadin kawai take bukata kuma bata son wani abu yayi mata shamaki dashi sai faman turo masa kasanta takeyi ,yayinda take can 'cikin duniyar jin dadinta wanda a tunaninta a iya haka kawai zasu tsaya bazai wuce hakan ba sai da yayi izininta.""aiko tana can tana tura ma adamcy abun duniya ya ya had'e bakinsu yana sarrfa harahenta kamar ya samu sweet zare bakinsa yayi cikin nata ya tsaita kan kaciyarsa 'cikin jikjnta ahankali yake karanto addu'ar saduwa da iyali sannan ya sake kai bakinsa kan nata numfa shi kawai maryma take iya fitarwa ahankali ahankali" yake bi daita daidai kan kaciyarsa ta shige 'cikin jikinta wata irin zabura tayi zata tashi tare da kwalla "wata irin razananniyar kara yayi saurin had'e bakinsu ,nan take ta dawo hankalinta tana zaro idanunta" "iya abinda zata iya yi kenan dan irin damkar da yayiwa bakin da karfinsa daya sakar mata ba wanda zata iya kwaatar kanta bane.""" wani irin azaba ta dinga ji ajikinta wanda bata taba ji irinsa ba dan radadin zafin ya ratsata fiyye da "fahimtar mai karatu a natse ya sake ware kafafunta yana jin wani irin tausayinta sai dai wannan Itace kad'ai damarsa akanta gara ya maidaita cikakkiyar matar aure wata killa hakan zai kawo masa sausauci sannan ya zamo silar da zata san darajar aurenta ,wani irin gurnani take na azaba sakamakon ya rufe bakin yin kuka da ihu,duk da yadda yace zai bita ahankali sai dai ya kasa domin muddin ya tsaya binta ahankali bai ga ranar da zasu zamo abu d'aya ba dadi yake ji sosai itace dai yasan take jin azaba dan" shiga kam yasan ya shigeta da karfisa sbd kofar ta a "rufe take da igiyoyi masu karfi .""dan haka bai mata da wasa ba sai daya tabbatar da ya maidaita" cikakkiyar mace sannan ya sarara mata shima ba dan ya koshi ba sai dan tausaya mata da yayi sbd yasan shine mutun na farko daya soma shigarta ahankali' ya dagata ya koma gefe ya jawota jikinsa ya rungume tsam tsam duk da shima ba farkon yinshi kennan ba amman sai daya ji wani irin jikinsa sakamakon "rufafiyar hanyar daya buda babu sauki .""" yana nan rungume daita tsawon lokaci kafin daga baya ya kwantar daita yana kiran sunanta shiru ya "tsura mata tsumammun idanunshi da suka canza kala yaga numfashinta baya sauka daman sai da yayi tunanin haka? zama yayi ya d'aura ya jikinsa tare da zuba mata ido yana zance zuci""" """Oh my God menene haka nayi?""me yasa ban bita 'ahankali' ba tunda nasan bata taba yi ba ?" ta ya'ya zaka binta ahankali tunda baka cikin haiycinka ya tsinci zuciyarsa tana bashi amsa da hakan ya rab ban so haka ba naso na bita 'ahankali'.sakè kwantar daita yayi ya shiga bath room ya dibo ruwa ya fito ya hau gadon yana bin jikinta da ruwa sai dai shiru kake jin maryama. ya mike rungune da hannuwanshi duka a bayansa ya soma sintiri a 'cikin d'akin ya kai ya kawo ya rasa me ma ya kamata yayi tsawon lokaci yana zariya dan rasa abinyi daga karshe dai ya shige bathroom tare da yin wanka duk zuciyarsa babu dadi ya fito ya fita da sauri ya shiga d'akinsa ya sauya kaya ya dawo tana nan kwance a inda ya barta ya bud'e wardrobe bai ga riga mai saukin da zai saka mata ba dan haka ya cire Jallabiyar jikinsa ya zira mata ya dawo d'akinsa ya sake d'aukar wata jallabiyar ya saka tare da "kiran layin likitansa sai dai kiran na shiga ba'a d'agawa .""" goshinsa ya dafe cikin tsananin tashin hankali ya sakè hawowa gadon kamar zai yi kuka tana rungume "ajikinsa har kusan biyu din dare layin hajiya zulfa'u ya kira a kashe dan haka ya fito cikin sanyi jiki ya sauko ya nufi dakin mami a tunaninsa zai iske hajiya zulfa'u a d'akin sai dai mami ya iske a rigingine tana waya akan gado hannuta rike da carbi tana ja.""yyi matukar mamaki ganinta adaidai wannan lokacin tana" "waya ko dawa take waya ""?ahankali' mami ta tsura masa idanunta tana kallonsa tare da nazarinsa har" "ya karaso har inda take ya zauna gefenta tana ganin haka ta d'auke kanta ta cigaba da wayarta wanda hakan yasa ya fahimci da wancan yarinyar take waya ""." """sweetheart !""ya kira sunanta cikin wata irin kasalalliyar murya tana jinsa ta share duk da tasan akwai" "abu mai mahimmanci daya kawo sa adaidai wannan lokacin ""sweetheart ki min alfarma ki katse wayar nan muyi magana dake ya fadi hakan kansa na kallon kasa""karka dameni ka rasa lokacin da zakayi magana dani sai cikin dare me zaka fad'a min ?""ta fad'a a fusace maryam dake rike da waya tayi tsam da" "ranta ""alfarma nace kiyi min ki dakatar da wayar akwai abinda nake son zan sanar dake.""" "mami tai masa banza ta cigaba wayarta tana dubanshi tana mamakinsa ""sweetheart ki saurareni mana" cike da rashin kulawa tace """ba dai yanzu ba dan ina maganar da tafi taka mahimmanci. shr yayi ya rasa yadda zai yi ,""" "Fitowa yayi d'aga d'akin inda mami ta cigaba da wayarta maryam tace ""mami da kin tsaya kinji abinda zai" "fad'a miki ,me kuwa zai fad'a min da wuce shirme ai ni tuni mun raba jaha dashi Kai tsaye d'akinsu nana hauwa'u nada ya nufa anan ya iske hajiya zulfa'u kwance tana bacci ya tsaya shiru yana kallonta yana tunanin yadda zai tadata cikin sauki yayi mata bayani aika aikan da yayi ""yana k'ok'arin juyawa ta motsa dan ita haka take da zarar an tsaya akanta duk nauyin baccin da take sai ta farka, daf da zai fice daga d'akin ta kira sunansa ai da wani irin sauri ya juyo ya zuba mata idanunshi da sukai ja tace""ya'akayi adam ?""ta fad'a tana mikewa zaune tare da janyo wayarta ta duba lokaci biyu da rabi""me kake bukata acikin daren nan hak? rasa yadda zai fad'a mata yayi sai ma hannu daya kai yana shafa keyarsa ""Ina yar mutune ?""tamabayar datai masa ya bashi saukin fad'a mata kafin yayi mgn tace ko bata da lfy ne ta" sakè tmbyarshi ? """ Dama itace ..""sai kuma yayi shiru tace daman itace kamar ya adam ?shiru yayi tace kamin mgn man" "hannunta ya riko ganin tana k'okarin sauko wa daga kan bed din ta kasa ""fad'a min me ya samu yar mutane ""ki natsu kokarin da nake yi kenan na sanar miki""uhm me ya samu yarinyar mutane Ina sauraronka ?tana tamabayarsa ne dan tuni tunaninta yaje wani guri hankali' ya sauke ajiyar zuciya sannan ya cigaba"" atakaice wlh aunty aika aika nayi mata batare da sanina ba kuma yarinyar budurwa ce ba kamar yadda kuka d'auka ba dan Allah aunty muje ki duba min tana 'cikin wani hali ""inna lillahi wa inna ilaihi rajiun hajiya zulfa'u ta shiga jerowa bbu kwakwatawa sannan ta zare hannunta cikin nashi tace ""amman shine baka bita ahankali ba ?""muryarsa a sanyaye yace"" ki taimaka aunty bana son na rasata nayita kiran doctor baya d'aga wayar jiki na rawa suka fito suka ta nufi dakin da maryama ke kwance tamkar wata matacciya akan bed gabadaya kitson kanta ya wargaje Allah sarki hajiya" "zulfa'u ai tana ganin halin da take ciki fashe wa tayi da kuka,ta karasa gareta tare da daga hannuta taji" "ya sake aiko ta gigice tayi hanyar bayi da sauri ta dibo ruwa ta shiga kwara mata tana sallami ...""" Mmn sudais MAR'ADAMS BOOK 4 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Page 16 Cikin tsananin tashin hankali ya k'arasa inda mryama take kwance ya tarairayota ya rugumota gabadaya "ajikinsa yana jijigata tare da kiran sunanta"" maryama!!!""hankalinsa yayi mugu mugun tashi sakamakon ganin duk yawan ruwan da hajiya zulfa'u ta dinga watsa mata numfashin ta bai dawo ba asalima ko motsi ba tayi ba ." hankalin hajiya zulfa'u yayi kololuwa tashi bata san lokacin data isa inda adamcy yake rungume da "maryama tana kiran sunanta ba ""maryama !!" """pleas maryama ki tashi !still shiru km bubu wata alamar numfashi a tare daita daga hajiya zulfa'u har" "adamcy sun tsorata da ganin halin da yar mutane take ciki hajiya zulfa'u ta fashe da wani irin matsanancin kuka sannan tace ""yanzu adam ka kyauta da abinda ka yiwa 'yar mutune?""ya kalleta kawai batare da yace uffan ba maza ka sauketa dan ubanka ka kije kazo da doctor dan da alamun ka" "kashe yarinyar mutane ""." agigice adamcy ya kwantar da maryama ya sauko ya d'auki wayarsa ya soma k'okarin sake neman layin "likitansa alokcin da hajiya zulfa'u ta hau gadon tana jijiga maryama tana kuka da kiran sunanta.""cikin sa'a kira daya doctor ya d'aga yana d'agawa ya rufesa da bala'i ""dan me yasa zai ki d'aga kiransa ?""ranka ya dade kayi hakuri gani na kusan karasowa dan tunda naga kiranka adaidai wannan lokacin nasan ba lafiya ba just ka bani ten minutes zaka gani ""zazzafan umfashi ya fesar yana shafa goshinsa kafin ahankali yace ""kana jina ?doctor yayi saurin cewa ""eh !Ina jinka ranka ya dade .yace""kazo min da nurse mace dan gasky zanfi bukatar mace akanka doctor yace ""okay fine bari na koma na d'auko nurse shamsiyya ""okay" "dan Allah kayi sauri taimakon ujila ne "".yana gama fad'ar haka ya ajiye wayar batare da ya katse ba ." ya rike kugunsa tare da tsurawa maryama idanunshi cikin tsananin tausayawa yayinda zuciyarsa kamar "ta buga tsabar fargaban da yake ciki kallonsa hajiya zulfa'u tace ""mai yasa bazaka bari shi yazo ya dubata ba tunda abu ne na ujila?""fuskarsa a had'e yace ""a'a !aunty ko bana cikin hankalina ai bazan bari wani kato ya ta'ba min mata ba bare da hankalina .""tai shiru tana karewa yanayinsa kallon tsab ya wani had'e fuska kamar bashi yayi aika aika ba yana fad'a wa mutane magana muryarta a tsarke tace ""banga alamun kana cikin hankalinka ba "".ya d'an d'auke idanunshi akan fuskar maryama ya zuba mata tare da shafa sumar kanshi dan sarai ya fahimci dalilin da yasa ta fad'a masa haha "".kana kallona !""a natse ya dauke kanshi ya sake maidawa kan maryama""adamu idan kana cikin hankalinka bazaka aikata wa yar mutane haka ba gashi saboda rashin kyautawa da rashin sanni darajar d'an adam ko alamun nadama" "babu atare da kai """ """Allah aunty ba haka bane kawai dai yarinyar ce take da mugun tsoro""tunda ka fahimci yanayinta tana" "da mugun tsoro mai yasa baka bi komai ahankali ba ""?bazaki gane ba aunty ahanka. """ kallonsa tayi tare da watsa masa wata uwar harara wanda dole tasa ya kasa k'arasa mgnrsa shima fa "rud'anin nan yana ciki dan shi kansa ba zai iya cewa ga irin rud'ani daya shiga a sanda yaga halin da yarinyar mutane take ciki a dalilin sa ba , ji yayi ina ma kasa ta tsage ya shige ciki ya huta da wannan abun kunya daya aikata dan bakaramin aika aika ya aikatawa yarinyar ba sai dai batu na nadama kwata kwata bai yi nadama kusantatarta da yayi ba .abinda zai d'aga masa hankali a yanzu shine ya rasata" "amman nadama kam bai yi ba .""ba'a yi cikakken min goma ba sai ga doctor ya kira adamcy ya iso ""da" hanzari adamcy ya fita tare da nurse shamsiyya suka dawo d'akin dan sam bai yarda doctor ya biyosu "sama ba ,idanushi kyam akan maryama dake kwance har lokacin bata dawo haiyacinta ba .""" hajiya zulfa'u kam ban da ambaton sunan Allah bbu abinda take shi kam ya kasa cewa komai sai nuni da "yayiwa nurse data soma yin abinda ya kawota tare da yin shiru yana tunani yana kallonta, hajiya zulfa'u ta sauko tare da gyarawa maryama kwanciya ta fito zuwa part din mami inda take sanar mata halin da ake ciki shiru mami tayi tana tunani da mamakin cewar yarinyar budurwa ce anya ba rufa ido akayi masa ba kuwa yake ganin kamar aika aikin yayi ?""koma dai menene ita babu ruwanta rayuwarsa ce duk abinda yaga dama yaje yayi ta gyara zamanta tana cewa ""daman abinda ya shigo dashi kenan d'azu?to me yake expecting zan masa da yazo ya fad'a min ?""gani iya wahala uwar son ya'ya duk wata wahala" "idan yazo kaina ne ,wannan da ne yanzu babu wahalar da kaina da zanyi akan shi .""" ta k'arasa maganar tana jan dogon tsaki Jin abinda ta fad'a yasa hjy zulfa'u ta dubeta da mamaki tace """haba aunty me yasa zaki fad'a haka ?""ki manta da abinda ya faru yarinyar nan fa amana ce a hannumu duk abinda ya faru daita iyayenta sai sun tunhumemu ""." """A'a sai dai sun tuhumesa dan shi suka bawa aure ni meye nawa aciki ?.""ta k'arasa maganar tana gyara" "zamanta zuwa kwanciyar .""ganin haka yasa hajiya zulfa'u tace ""kenan bazaki taso muje kiga halin da take ba ?""me zanje nayi zulfa'u bayan ma gaki?""kije kawai Allah ya bata lafiya!""dan girman Allah ki taso muje idan ba haka ba zaki dasa wani abu acikin zuciyar d'anki wanda bazan yi farinciki da faruwarsa ba ,su fa ya'ya maza ba'a binsu ta haka abinda kika rigada kika sani ne idan ba haka kina ji kina gaji wata rana wannan yarinyar zata maye masa gurbin komai na rayuwa kin dai san halin maza ba sai na tsaya miki dogon sharhi akansu ba canzawarsu shine abu mafi sauki ,ki d'aure ki danne duk abinda kike ji a zuciyarki .""da kyar hajiya zulfa'u ta shawo kanta suka hau zuwa sama alokacin da nurse tai gyaran muryar wanda shi ne ya dawo da adamcy daga duniyar tunanin daya afka na wuncin gadi kawai yaga" "mami tsaye tare da hajiya zulfa'u kamar a mafarki .""" shiru adamcy yayi kawai ya kasa cewa komai cikin second d'aya yayi kokarin dawo wa cikin natsuwarsa "take suka sake hada ido da mami kallon kallo suke yiwa juna ahankali' yayi nodding din kanshi kasa tsabar kunyar data rufeshi ,sai dai yaji dadin ganinta ko babu komai a yau din zata kara samun natsuwa da maryama da taimakon hajiya zulfa'u da mami nurse ta som bawa maryama taimakon gwagwa still idanun mami na kan adamcy ta kafeshi da idanunta tana mamakin irin aika aikan da yayi dan duk da tarin tsanar datai wa yarinyar sai da tai matukar tausaya mata .""da kyar nurse ta samu jijiyo jikinta suka dawo aiki ta d'ago a natse tana duban hajiya zulfa'u da mami tace ""menene dalilin jefata cikin wannan halin ?""nan take hjy zulfa'u tai mata bayani aiko wani irin kunya ta kama shi, nurse ta bukaci adamcy yayi musu excuse ganin namiji ne sannan ta bud'e kafafun maryama tana zaro idanun waje sbd yadda taga gabanta yayi ta dubesu da kallon tsoro tace "" repy dinta akayi ne ? hajiya zulfa'u ta bude baki tace" """uhm wai mijinta ne yayi mata wannan aika aikan .""" "nurse ta girgirza kai kawai tare da soma yi mata treatment na musamman tace"" sai fa amata stitches a" "gurin inda ba haka ba zata iya samun matsala gaba, hajiy zulfa'u tace ""please do any thing possible to help her we don't want to lose her ""ta fadi haka hankalinta a tashe dan gabad aya ta fita haiyacinta tamkar itace bata da lfy ko kuma itace uwar mijinta har tabawa nurse din tausayi .""Ita kanta mami ta shiga tashin hankali sosai ta kuma ji babu dadi,hauka yake da zai yiwa yar mutane illa irin haka ?""fada ta fara ta inda take shiga bata nan take fita ba dan taji abun ajikinta da zuciyarta ,nurse tayi ta bata hakuri akan ta kwantar da hankalinta bbu abinda zai samu yarinyar .""dole taji babu dadi tunda uwa ce ace kuma d'anka ne dan rashin imani zai aikata wa diyar wani irin haka ai duk uwar data amsa sunanta na uwa taga halin da yarinyar nan take ciki dole ne hankalinta ya tashi ""hauka yake da zai mata pata pata kamar ya samu kaza ?""hajiya zulfa'u ta fad'i haka cike da takaici ""aiko ni yaga fushi akan abinda yayi" "tunda ya fahimci budurwa ce ai sai yabita ahankali tunda dai abun ba abinci bane da zai masa ciye duk.""" murmushi nurse tayi bata d'auki dogon lokaci ba dake tana da abun dinki ga kwarewar aiki ta gama "dinke maryama tsab,yayinda adamcy ke tsaye a parlour'n yana faman kai kawo yaga nurse ta turo kofa ta fito ,da sauri ya shige d'akin inda yaga maryamarsa akan gadon bata motsi tamkar wata matacciya, da sauri ya hanzarsa fitowa ya bi bayan nurse din yana tamabayarta ""ke Ina kuma zaki batare da kin fad'awa min halin da matata take ciki ba ""ta kallesa a tsanake tana nazarinsa ""kenan shine mijin yarinyar ?"" ""Shiru tai tana lissafo aika aikan da yayi ai babu tamabaya kowa ya gansa yasan zai iya aikata fiyye da abinda yayi a kallonsa za'a gane karfaffa ne gashi giant mai ji da karfi ""kayi hakuri yalla'bai zan tura" "doctor ya kawo drip ne dan dole zan bukaci drip.""" """Ke wace irin shirmammiyar nurse ce da baki san kan aikinki ba ?""tai shiru tana cigaba da dubansa a" "tsanake ya ja tsaki ""me yasa baki zo da komai na aikinki ba?""yalla'ba ban san da faruwar komai ba d'aukoni doctor yayi shima kuma bana tunanin yasan abinda ya faru dan kayan stitches din dana dinke gabanta dashi ma sauran da nayi amfani dashi acikin jakar aikina ,adamcy yayi shiru yana kamo lip's" dinsa na kasa yana cizawa """stitches.""?ya maimaitawa kanshi abinda yaji ta fad'a zatai k'ara magana dr ya taso ya dakatar daita yna" "bashi hakuri ""yalla'bai kayi hakuri bamu san za'a bukaci drip ba amman yanzu zanje na kawo "".ya fad'a" "cike da girmamawa sannan ya juya ya kalli nurse shamsiyya yana tambayarta abubuwan da zata bukata .""" a tsanake tai masa bayani komai yana gama ji ya juya ya fice ita kuma ta ra'ba ta gefen adamcy ta zauna "tana jiran dr,numfashi adamcy ya sauke da karfin gaske ya kai tafin hannunsa kan fuskarsa yana shafawa ahankali ahankali yana jin zallar tashin hankali lallai yayi wa maryama illa . cikin kankanin lokaci dr ya dawo ya mika mata farar leda ta kar'ba ta nufi hanyar sama inda adamcy ya biyo bayanta kusan atare" "suka kutsa cikin d'akin cike da kwarewa da aikinta ta daura mata drip""adamcy ya motso kusa da" "maryama ya zuba mata tsumammun idanushi yana kare mata kallo gabadaya ta gama fita haiyacinta batama san a duniyar datake ba ,wani irin tausayinta mai tattare da matsanancin soyayyarta ce ya dinga jin yana taso masa tun daga tsintsiyar kafafunshi har zuwa kanshi ,tausayinta ya gwaraye da jinin dake" "aiki a jikinsa tare da circulating koina na jikinshi ""." kallonsa mami take kawai ya wani kasa ya tsare agaban maryama yana mata wani irin kallon kamar zai "mata numfashi kamar ance ya waigo inda take yaga irin mummunar kallon da take binsa dashi haka ne yasa ya d'an ji kunyarta da bai san dalili ba dan ko lokacin da taba shi umarnin ya kusanci maryam bai ji kunya irin haka ba ko dan wannan lokacin komai ya faru cikin bacin rai ne bai sani ba ""ahankali ya mike ya koma jikin window d'akin ya tsaya sai dai ya kasa d'auke idanunshi akan maryama wacce har lokaci ba wani numfashi kirki take saukewa ba nurse tace ""zata wuce gida zuwan da rana zata dawo dan maryama zata d'auki kamar awa hud'u kafin ta dawo haiyacinta sakamakon allurar data mata wacce" "zata rage mata jin radadi a wajen .""" tai masu sallma ta fice su hajiya zulfa'u suna nan zaune har sai da aka fara kiraye kirayen sallah asuba "sannan suka bar d'akin.""bayan awa shida da duba lafiyar maryama har yanzu bata farka ba abinda ya kara d'aga hankali hajiya zulfa'u da mami kenan tsoro mai tsanani ya shigesu kada fa yar mutane ta mutu a hannunsu.""" ya'yan mami da suka kirata kamar yadda suka saba a kullum take fad'a masu halin da'ake ciki tsam "aunty khadija tayi da ranta na wani second ta kasa cewa komai ""abinda tace karta kuskura ta bari ya shiga tsakaninsu shine ta bari ya faru to Allah yasa daga can ta wuce barzahu su huta da irin matsifa da bala'i ,dukkanin su basu ji dadin abinda ya faru ba, sai dai sun kasa barin mami ta fahimci shirinsu ,dan sun lura kamar tausayin yarinyar ya d'an samu matauguni aranta soyayyarta ce bazasu ta'ba barin yayi tasiri a zuciyarta ba ,zabiba kam taji dadi sosai har da addua tayi Allah yasa rabo ya shiga .karfe uku biyu daidai nurse ta shigo inda hajiya zulfa'u ke zaune a gabanta tana tmbyrta mai yasa har lokaci maryama" "bata farka ba asalima ko motsawa batayi ba..""" "Nurse ta zuba mata Idanu tana sauraranta har ta dasa aya sannan tace "" dogon suma yarinyar" "tayi shiyasa kuma daman hakan yana faruwa yayin first nig din wasu most especially idan suna da tsananin tsoro ""nurse tayi shr na wani lokaci sannan ta numfasa tare da yin gyaran murya sannan ta cigaba da magana zafin radadin data tsinci kanta ciki ne da kuma hadewar da abun yayi mata farko ne agareta amman karki damu da zarar ta farka radadin da zataji kad'an ne saka makon allurai masu karfi da nayi mata zuwa yanzu ya dace ace numfashinta yayi normal .""suna zaune adamcy ya shigo d'akin" "idanunshi akan nurse da alamun karin bayani yake nema a natse tai masa bayani zata farka at any time ""." """Adam ka godewa Allah da yarinyar mutane bata mutu ba inji cewar hjaiya zulfa'u wacce take kallonsa" "alamunsa da tashin hankali sai dai babu wata alamun nadamar atattare dashi .""" """kwata kwata adam banga alamar nadama atare da kai ba har yanzu kamar baka da imani wai a haka ma" "kana son yarinyar kenan ?""Wallahi da iyayenta suna kusa kake nuna rashin nadamarka haka zasu kwace yarsu a hannunka"" muryarsa can kasa kmr mai koyon mgn yace ""aunty bana Jin nadama amman Ina jin tausayinta dan abinda nayi nasan ba kuskure bane "".ya k'arasa maganar yana riko yatsun hannun maryama cikin nashi yana murzawa daga hajiya zulfa'u har nurse kallon mamaki suke masa nurse ta sake duba maryama ta mike tace zata dawo zuwa an jima ,ko cikakken minti latatin nurse batayi da tafi ba maryama ta farka gabad'aya taji duk ilahirin gabobin jikinta sun mutu ga wani irin zafi da kasanta ke mata lokacin data farka idanun akan adamcy karaf idanunsu suka sarke cikin juna zuciyoyiinsu ne suka buga a lokaci daya ya damke hannunta sosai yana mata"" sannu !"" kokarin dauke idanunta gefe tai tana runtsesu idanunta dan batasan ganin fuskarsa bare wani sannun da yake mata bayan ya cuceta ya rusa" "mata komai nata ita yanzu ya zatayi da rayuwarta """ "Ya kwantar da muryarsa sosai yace""ya kike jin radadin jikinki ?tsuke bakinta tayi taki cewa komai suna" "cikin wannan halin hajiya zulfa'u ta shigo ai tana ganin idanun maryama a bud'e tace ""Alhamdulilllahi diyata kin farka sannu kiji ta k'arasa ta zauna kusa daita tana tamabayar adamcy yaushe ta farka? yace ""yanzu nan!"" ya kike jin jikin naki yanzu runtse idanunta tai cikin tsananin jin kunyarta ta d'an motsa bakinta ""da sauki .""!a ranta tace"" wani irin abu ne haka kenan tasan abinda ya faru a tsakaninsu?""kasa bud'e idanunta tayi saboda tsananin kunyarta data mamayeta tana jin hajiya zulfa'u na cewa ""Allah ya kara sauki maryama hannunta dake cikin tafin hannun adamcy take kokarin cirewa sai dai jikinta babu kuzari ""aunty ko zamu samu ruwan zafi ta d'an sha !""bari nasa akawo mami ta kiran ita kuma ta bawa tabawa umarnin bayan minti biyar tabawa ta shigo parlour'n da sallmarta hajiya zulfa'u ce ta fita ta kar'ba tray hannunta dake d'auke da d'an karami flaks da cup da spoon da roban sugar tayi haka ne dan kar tabawa ta fahimci abinda ya faru lokacin data dawo d'akin adamcy na kokarin gyrawa maryama kwanciya tare da lalla'bata ta zauna amman taki sai hawaye ne kawai suke zubo mata hade da cewa" """bazan iya zama ba .""amman a ranta kuwa cewa tayi mutumin nan ka cuci rayuwata .""" "muryarsa a can kasan makoshi yace"" d'an two hours din danayi akanki shine duk kika wani dawo haka" "lallai yarinya kina da aiki fa ""ya fad'a yana matse yatsun hannunta cikin nashi """ Wani sabon kuka ta fashe masa dashi tana hararrasa tare da k'ok'arin zare hannunta cikin nashi hajiya "zulfa'u tace ""ka barta bazata iya zama ba yanzu. ""aunty ta yaya zata d'an sha wani abu tun jiya fa babu komai acikinta? barta zan san dabarar da zan mata sorry kinji maryama inshallahu zaki samu sauki kinji nan ba da dadewa ba .kuka sosai maryama take tana cewa ""ku Kira min umma da aunty dan Allah wlh mutuwa zanyi adamcy dake zaune a gefenta Idanunshi akanta har lokaci kad'an ya rage dariya ta" "kufce masa ,gabadaya duk ta dawo wata kala a ranshi yace sex ma kenan Ina ga mai gaba d'aya haihuwa" """.aunty wannan yarinyar kuwa zata iya haihuwa da kanta ""?yayiwa hjy zulfa'u tamabayar yana kai yatsun" "hannu maryama cikin bakinsa yana cizawa .""" """zata iya mana ai abun ba daga nan bane wad'an da ma basu kai shekarunta ba suna haihuwa da kansu" "bare maryama da gani zatayi juriya.""" ya d'an ware idanunshi sosai yana kunshe dariya dan yasan yanayita auntynsa zatace bashi da "imani ,kukan sosai take yi duk yadda hajiya zulfa'u taso ta bawa maryama tea da hannunta taki kar'ba, haka ma daga hannun adamcy wanda yanzu take masa kallon cikakken mara imani hajiya zulfa'u ta fice daga dakin zuwa kasa .""Ahankali' maryama ta cigaba da rera kukanta tare da jin radadin ciwo sosai" "akasanta a natse ya kwanta a gefenta idanushi kyam akanta yana kare mata kallon tsab .""" maryama dake kuka har lokaci ta dan tsagaita kukanta jin kwanciyarsa kusa daita dan take numfashinta "ya soma kokarin barin gangar jikinta sakamakon matso da fuskarsa da yayi kusa da nata yana busa mata numfashinsa gbdy ta rasa yadda zatayi da rayuwarta .""" da kyar ta samu numfashinta ya dawo daidai ko da me yake son taji da wannan jarabar tashi ko kuma da "ciwon daya haddasa mata .ta sauke numfashi tana kokarin kawar da fuskarta ya kamo fuskarta ya tsaidaita yadda take runtse idanunta tayi dan bata iya kallon wad'an nan tsumammun idanun nasa da yake binta dashi ""kalli yadda duk kika rame kamar wacce na cinyeta ?""ta d'an bud'e idanunta tana dubansa ""kalli idanuki duk sun sake fitowa waje kallonsa kawai take dan a wasu lokutan abubuwansa" "akwai rashin imani ciki yanzu shi bai ga halin daya sakata ba bama zai barta taji da kanta ba ?""" "Kallon kyakywar fuskarta ya cigaba da yi tayi fayau alamun tana 'cikin tashin hankali da damuwa ""sannu" "yake son mata amman yasan koya furta bazata amsa ba dan haka yayi shiru ya cigaba kallonta yana shakar numfashinta .""" "sheshekar kuka take tace""dan Allah ka Kira min umma""! lumshe mata tsumammun idanunshi yayi ""a" "yadda kike din nan so kike ta fahimci wani abu ?na nawa kuma bayan ka gama tona min asiri kowa nayin abunsa cikin sirri amman ni ka ..""tsoronki ne ya tona miki asiri just two hours fa my princess kika tafi dogon suma ya kai bakinsa kan lip's dinta zai tsotsa a fusace take kallonsa tana watsa masa mugun kallo tace ""karka sakè ka min ganganci"" d'an murmushi ne ya bayyana akan lip's dinsa dan sarai ya fahim ceta""am sorry !""dont..!don't sorry me dan Allah ka matsa daga kusa dani bana son wannan kusanci,"" ai yanzu wasan zai fara my princess tsaki taja tana harararsa tare da runtse idanunta .""ni kike jawa tsaki my princess ?""ya fad'a yana kallonta da idanunshi ta bud'e ido idanunsu suka sake sarkewa cikin juna ta dade tana kallon kwayar Idanunshi wanda hakan yasa zukantasu bugawa da sauri har 'cikin" "jikinsa yake jin idanun nata .""" "'Ahankali' ta watsa masa wata uwar harara sannan tace"" ba kai ne ka jawo na ja maka tsaki ba .""kinsan" "fa ina da maganin rashin kunya yanzu ""fad'a yana matso da fuskarsa kusa da nata har tana jin saukar hucin numfashinsa ajikinta tayi saurin kawar da kanta gefe ta cigaba da kallon wani bangaren dan gaba daya atsorace take dashi karfin hali ne kawai irin nata dan jikinta har rawa rawa yake ""ahankali' ya kai hannunshi ya dawo da fuskarta ya had'e da nashi yana shirin damkar lips dinta aka" turo kofa d'akin tare da sallama cak hjy zulfa'u ta tsaya "tana dubansa .ahankali' ya janye jikinsa ya d'an ja da baya kad'an yana furzar da iskar ""adam dan" "girman Allah ka bar yarinyar nan haka ta huta"" aunty me nayi mata kuma ""?ban sani ba wallahi idan kasa wasa zan tattarata na wuce daita gobe ?""" "Gobe zaki wuce ne ?""eh gobe wai da nake son na wuce "". yayi shiru dan baya son tafiyarta sai dai bai ce" "mata komai ba ""kama min ita zuwa bayi ta d'an zauna a ruwan zafi ""wannan za'a kama miki ai sai dai na d'aukar miki ita"" maryama ta yatsuna fuska tana cewa ""aunty kice ya barni zan iya tashi da kaina ""aa maryama bari dai ya taimaka mana""ni dai ..."" ai kafin maryama ta sake cewa wani abu cak taga ya" "d'auketa yayi bayi daita muryarta can kasa tace ""maye kawai """ "Ya zaunar daita akan element ""ni kika cewa maye ?""duk da ya had'e fuska sai data d'an" "hararesa .wannan yarinyar fa da alamun baki murzu da kyau ba ""ai sai kazo ka murzani tunda ni stearing ce ""garam taji ya maida murfin kofar ya rufe har da murd'a key ,ya juyo a natse ya jingina bayansa ajikin kofar yana kallonta .""" "nan take ta zaro idanu waje ""me ye zakayi yalla'bai?"" no ki cire wannan sunan tun d'azu da kike rashin" "kunyar ki kinsan da wannan sunan ?""to kayi hakuri, Allah ai Kai ne kake da abun haushi ""da nayi me nake baki haushi ?""to kayi hakuri bai ce komai ba ya soma tara mata ruwan zafi ahankali yaji ana ta'ba kofar bayi ""adam tsayuwar me kake aciki ka fito mana na taimaka mata ""Ina tara mata ruwan zafi ne kiyi zaman ki aunty zan taimaka mata ai yana gama fad'ar haka maryama ta shiga girgiza masa kai alamun bata so a rikice tace ""aunty dan Allah kice masa ya fita ki shigo banason taimakon sa ""?tai mgnr a gajiye cike da neman d'auki"" shhiiii! ya d'aura yatsan hannunsa akan lip's dinta ""ki natsu mana babu abinda zan miki fa .""ni dai gaskiya ban yarda da kai ba jiya ma haka ka min wayyo da ba dan Ina da sauran rayuwa a" "gaba ba nasan da yanzu ina kabari ""tai maganar tana sunkuyar da kanta kasa kwalla na cika mata ido.""" """ai gani nayi idan na biye miki dake za'a cigaba da cutar dani ,ai dan ma na tausaya miki sakama kon" "ganin halin da kike ciki yasa ya saurara miki so nayi na kwana Ina aiki dan kin cancaci na azabtar dake kamar yadda kike kokarin azabtar dani ,ta d'ago kanta ta a sanyaye ta d'an kallesa idanunta cike da kwalla ""wai ke mai wayo ba ""ai kinga aikin wayon daya fi naki ""nifa wani lokacin bana gane maka sai naga kamar zargina kake"". tayi maganar a shagwabe hawaye na gangaro mata ta'be baki yayi yayinda" "aransa yace ""da sannu zan fito miki a mutun sak tunda ke tsoro yasa kin kasa gaya min halin kuncin" "da'ake kokarin wurgaki ciki .""hajiya zulfa'u kam dole ta hakura shimfidar bed ta kwashe domin duk ya" "baci da ruwan ni'imar maryama sai d'an jini kad'an, nan ta canza zani ta shimfida wani, ta d'auki wancan ta sa cikin kaya dotti ta fice ."" daga d'akin dan bazata iya wannan abun kunyar na adamcy ba .""" "cike da Kuluwa ya had'a mata ruwan dumi ya dana ta ciki har da yar karar ta saki ""washhhh !"" zan mutu" "ruwan akwai zafi fa ""ta fad'a tana yutsuna fuska ,tsayawa yayi yana kallonta ""ki natsu na gasaki da kyau so nake ki warke da sauri a cigaba da harka ""dan girman Allah ka barni naji da damuwata,hannunwansa duka ya kai ya zagaye kugunta dashi ya d'aura lip's dinsa akan nata yana tsotsa yana d'an dannata cikin ruwan zafi lumshe idanunta tai tana jin wani iri ajikinta ahankali ta soma rage jin radadi sakamakon salon dabararsa sai da ya mata ruwa zafi uku ta d'an ji dadi sosai a kasanta.""muryarta a sanyaye tace ""dan Allah ka fita ka barni haka zan karasa da kaina ,sai dai gani tayi ya girgiza mata kai babu kunya yace mata ""no duk abinda zakiyi kiyi a gabana nifa wannan jikin da kike wani bobboyesa ai na fad'a miki ba tun yau nake ganinsa ba ""ya k'arasa maganar yana zuge zip din wandonsa ya cire jijiyarsa zai yi" "fitsari .""" "tsura ma jijiyarsa ido tayi bata ko kiftawa cikin ranta ko cewa tayi"" inna lillahi wallahi jiya naji jiki , yanzu" "wanan abar duk à jikina ta kare ni maryama na shiga uku idan kullum za'a dinga yi Ina gani dai a karshe mutuwa zanyi "" kai maza ba basu da imani yanzu duk abun nan yayita tura mata ajiki?""yana fitsari ya d'an juyo karaf yaga idanunta kyam akan jijiyarsa, kallonta ya dan tsaya yi na second biyu aciki'n ransa yace ""kina kallon kayan da kikaja ba !cigaba da fitsarinsa yayi tana kallonsa ta tsinkayo sautin muryarsa yana cewa ""ko a kara miki ne naga kamar kina bukatar kari?"" da saurin ta kawar da kanta gefe tare da" "d'an tsuke fuska tana gunguni kasa kasa tace ""mutum kamar wani maye ko ance masa itama irinsa ce .""" """me kike cewa ?"" tai saurin girgiza masa kai tana sunkuyar da kanta kasa ""aa ke dai ki fad'a na tsaya" "yanzu na kashe bakin tsiwa tunda naga kamar fa bai ji jiki ba ,"" ya k'arasa fad'ar haka yana fita da sauri domin canza zanin gado sai dai ya tarar har auntynsa ta canza shiru yayi yana jinjina a gareta aransa yace ""lallai hisham kayi saaar uwa ko da yake shima zai iya samun irin wannan kulawar daga sweetheart" "dinsa .""" Ahankali maryama ta fito tana dafa bango da sauri ya k'arasa gareta ya kamo ta ya zaunar da ita a "bakin gado ,ta yunkura zata mike yace ""ki dinga bi ahankali akwai dinki ajikinki zaro idanunta tayi tana cewa ""what ?!""ya kashe mata idonsa d'aya ""fad'a min me kike bukata""? shiru tayi kawai tana kallonsa da mamakin maganrsa ita maryama akayiwa dinki ko wata can dabam bakinsa ya kai kunnenta ""ke maryama akayiwa dinki sakamakon kin ciyu ""jin abinda ya fad'a ta fahimci a fili tayi maganar ""wayyo Allah ni maryama ita kam taga ta kanta da wannan mutumi shi komai gatsal yake fad'a ne ?""tana jinsa ya" "riko hannunta cikinsa yana masaaging ""anan fa babu mai taimaka miki bayan ni kin dai ji aunty gobe zata" "wuce"" numfashi ta sauke tana hura masa hanci ""Ina son hancin nan ya d'an ja yana kallonta""Ina bukatar" "pant !a ina yake ?""da hannunta ta nuna masa ya mike ya d'auko mata guda d'aya mai shegen kyau yayi mata alamar ta gyara ya sa mata, ni wallahi kana sani jin kunya ka bani kawai nasa da kaina """ """pls ki cire kunyar nan!""karfa kuce duk wannan abun da yake fusakrsa a sake take no tana nan a" "yanayinta sai dai kana kallonsa zaka fahimci yana cikin nishad'i da shuakin soyayya tana ji tana gani ya zura mata pant ahankali ya zame towel din dake d'aure ajikinta ya d'auko mata riga mara nauyi acikin kayanta wacce bata wuce cinya ba tasa sosai yaga ta k'ara masa kyau ga gashin ta nan tubarkala ga baki ga tsawo duk da a kitse yake yasan suna da yawa, abin busar d'à gashi yasa yana busar mata dashi, yayinda kamshin gashin ke bugowa zuwa hancinsa yaji dadin kamshin sosai, duk wannan abun da yake bai ce mata uhm ba bare uhm uhm.ya kamo fuskarta yayi kising din lip's dinta sannan ya fita zuwa parlour gani yayi an jera kulolin abinci a saman table, dawowa yayi d'akin cak ya d'auketa ya fito daita sai table ya ajiyeta ahankali ya had'a mata tea mai kauri ya bata ba musu ta kar'ba ta fara Sha,bayan ta gama sha ya bata abinci taci sannan ya bata magani ta sha, kukan shagwaba ta fara à rikice yace ""lfy my" "princess me ne ne ? bai san ya fadi hakan ba saboda shaukin da yake ciki .""" "Cike da shagwaba ta karkace masa kugunta dan ta kasa zama sosai, matsota yayi kamar zai shige" "jikinta""muga gurin ya fad'a tare da duka wa gabanta, kin budewa tayi dan wani irin mtasana ciyar kunyarsa taji ta mamayeta muryarsa ahankali ta tsinkayo sautin muryarsa yace ""idan baki d'aga na gani ba zan kara fa, ba shiri ta d'aga masa ya cire pant dinta ya ware mata kafafu ya fara dubawa, gurin ya dan kumbura sakamakon dinki da'aka mata ga ja da yayi na azabar daya sha , hannu yasa ya fara shafawa ahankali , yana lumshe idanunshi sannan ya kai baki yana hura mata iskar bakinsa ahnkali" lumshe idanu tayi dan wani sanyin dadi taji sosai "ya dinga kula daita har sai da bacci ya d'auketa sannan ya lullubeta ya nufi d'akinsa .""" Yana shiga bedroom dinsa wanka yayi ya daura alwala ya gabatar da sallar asr ya shafawa jikinsa lotion mai dadin kamshi tare da mulke sumar kanshi da mayyuka iri iri masu sa taushin gashi "ya sanya kananan kaya ajikinshi wando three quarter da riga hamles ya dawo parlour,sa ya zauna tare" "da kunna AC ya kwanta yana kallon tashar CNN idanunshi ne kawai akan TV Amman hankalisa gabadaya yana gurin maryama dan cinza lip's dinshi yayi kad'an yana tuna yadda ya sarrafata jiya akan bed da yadda ya dinga jin nipply dinta na fitar da wani dadi sanda yake tsotsarsu ,ahankali ya kai hannushi ya dan shafa sumar kanshi baya tunanin duk duniya akwai Wanda ya isa ko abinda ya isa ya raba tsakaninsu shi daita mutu ka raba,sosai ya lulawa 'cikin duniyar tunanita duk bayan minti biyar sai ya tashi ya dubota yana zaune yaji kiran sallah magariba da sauri ya mike ya fada bathroom ya dauro alwala yazo" ya zira jallabiyarsa brown colour ya tafi masjid daren ranar da kyar adamcy ya bari suka samu bacci dan makaleta yayi sosai ajikinsa kamr zai mata numfashi duk yadda taso ya barta tayi baccin ta ita kad'ai kin "yarda yayi .""" MMN SUDAIS CE MAR'ADAMS BOOK 4 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim 17 "Washegari atare suka tashi d'aukarta yayi cak ya shigar daita bathroom yace ""bari na gasaki da ruwan" zafi dan naga alamun har yanzu jiki babu kwari ya k'arasa maganar yana shafo k'irjinta wata uwar harara ta buga masa tana buge masa hannu tare da had'e fuska dan kar ma yayi k'okarin kawo "mata rainin wayon daya saba. batare da 'bata lokaci ba ya had'a mata ruwan zafi ya kai hannunsa kugunta yana mammatsa mata tace ""ni dai dan Allah ka barni zan yi komai da kaina ,baccin kirki baka bar mutun yayi ba yanzu kuma zaka zo kayita tatta'ba mutun kenan kamar wani maye "".tai maganar kasa kasa sai dai tana da tabbacin yaji abinda ta fad'a dan ga yana yinsa nan ya sauya dan yayi mugun had'e fuska tare da tsareta da idanunshi yana mata wani irin kallo mai matukar d'aga hankali ,kuma tasan dalilin kallon bai wuce ta maganar datai bace ,shi dai dole mutun bai isa yayi mutsu ko ja in ja dashi ba sai dai a zuba masa ido yaci karensa babu babba irin kallon da yake mata yasa taji gabadaya ta nemi natauwarta ta rasa k'irjinta ne ya dinga bugawa da karfi ji tayi kamar zuciyarta zata buga" "adalilin fad'uwar gaban data risketa sakamakon kallon gargad'in da yake mata, haka né ma yasa jikinta ya kama rawa gashi yaki d'auke tsumammun idanunshi akanta masu cike da miskilanci kai mr ata ba dai" "miskilanci da jin kai da tsare gida ba.""" """ a kallon da take masa ta fahimci ransa ya gama 'baci da maganar da tai masa shiyasa ma yake" "hukuntata da kwayar idanunshi ""ya rabbi me yasa nayi magana ?"" ta yiwa kanta tambayar tana sake jin fad'uwar gaba mara iyaka.a hankali ta sunkuyar da kanta kasa dan bazata iya jurar wannan kallon daga garesa ba, hannuwanta ta tsarke cikin juna tana wasa da yatsun hannunta ko zata samu sausauci yayinda idanunta suka cika da ruwan hawaye,ya numfasa ahankali sannan ya sake matsawa gabanta ya kai hannu nsa ya d'ago ha'barta ya sanya kwayar idanunshi cikin nata ,wannan karo atare zuciyarsu ta buga da karfi sakamakon idanunsu daya tsarke cikin juna ,wasu abubuwa ta dinga gani suna fita daga cikin idanunshi suna shiga nata idanun da suke cike da rauni .ta kasa rike hawayen dake cikinsu dan haka ta barsu suka shiga gangarowa suna tsiyaya acikin tafin hannunsa yabi hawayen da kallo yana mamakin raunita ga tsiwa ga shegen tsoro kamar farar kura "".wani irin kasala ya dinga Jin suna saukar masa bai yi magana ba sannan bai ce ta daina zubar da hawayen ba illa cire hannunsa yayi ya dangwali" "hawayen yana kallo kamar bai san menene ba.""" Ahankali ta runtse idanunta gam tana sake jin fad'uwar gaba mara misaltuwa bata ankara ba taji saukar "lip's dinsa akan nata tayi saurin bud'e idanunta had'e da zaro ido waje wanda hakan ya sake bawa hawayen idanunta damar zubowa sosai ,k'okarin kamo lip's dinta na kasa yake yaji sautin muryarta cikin karfin hali ""please yalla'bai dan allah ka barni ko wanke baki ban ..."" bai bari ta karasa maganarta ba ya had'e bakinsu guri d'aya atare suka sauke naunayen ajiyar zuciya still kwayar idanunsu na cikin juna,yayi mata kyakkwan riko .sotsan bakinta yake cikin wani irin salo da shauki har wani duhu duhu yake gani a idanunsa."" sakwanni nata wucewa har aka fara shiga mintuna amman adamcy yaki sakar mata baki yana faman sarrafa harshenta da hokoranta da lip's dinta ganin idan batayi da gaske ba zai iya far mata uwa uba ma bazata iya jurar wannan sakonnin nasa ba dan sakonni ne masu wuyar mantawa né da tsayawa mutun arai sannan masu zama acikin kwakwaluwa da zuciya né ,sai dai duk da haka" "bazata yarda wani abu ya sake shiga tsakaninsu ba yaci iya rabonsa .""" A hankali ta kai tafi hannunta zuwa qirjinsa tana k'ok'arin turesa amman ina kamar dutse ta ta'ba dan "ko girgiza bai yi ba bagarensa kuwa ji yayi kmr ma kara tunzirasa tayi da sake kuno masa wutar sha'awarta ya kasa sakar mata baki dan yana cikin abinda yafi qauna atare daita hannun sa ya kai bayan keyarta ya tallabo kanta da kyau yana cigaba da sarrfa bakinta kmaar ba kwana yayi yana tsotsar su ba kallonshi kawai take da matsanancin tsoro gbdy baya cikin haiyacinsa dan bai ma san tana turesa ba shima kallon cikin kwayar idanunta yake yana sake jin wata zazzafar soyayyarta mai karfi,ahankali ya lumshe mata tsumammun idanunshi yana sauke numfashi rasa yadda zatayi dashi tayi yasa ta sakar masa kukan shagwaba .""dumin hawayenta yaji a fuskarsa yasa ahankali ya bude Idanunshi da suka" "canza kala ganin har lokacin tana hawaye har da shesheka ya fara controlling kanshi .""" "ya sakar mata baki ya zauna kusa daita yana matsota tare da sauke numfashi,ta d'an matsa kad'an daga" "jikinsa dake gugan nata dan gbdy yanayinsa ya canza har hakan ya nuna acikin kwayar idanunshi ya sake matsota ya janyota jikinsa qara ta saki mai sauti ""ouch! tana kallon kasanta "" muryarsa sanyaye yace ""sorry kibi ahankali karki fama ciwonki "".tai masa banza tamkar ba daita yake magana ba ta cigaba da rera masa kuka, matsota ya sake yi muryarsa a can kasan makoshi saboda halin da yake ciki"" ""princess bari muga gurin ""?ta d'ago ta kallesa kawai ta Ina zata iya bud'e masa duk ya wani takureta ""sorry ki daina kuka kinsan bana son ganin hawayenki ? shiru tayi tana kallonsa kamar yadda shima yayi shiru yana tsareta da idanunshi ta runtse idanunta wasu hawayen na zuba tana jin kamar ta gudu ta barshi dan gasky ita bazata iya da wannan jarabbaben nacin nasa ba mutun kamar wani maye jiya kwana yayi yana romance dinta yanzu kuma gashi yana neman takura mata ita dai gasky bata son wannan naci nasa" "ya fara damunta,""" """yanzu dan na d'an tsotsi bakinki ne kike kuka haka?ta d'an bud'e idanunta tana kallonsa ta kasan" "idanunta acikin zuciyarta tace ""d'an tsotsa ma kayi kenan ? da zan barka Kenan sai kayi fiyye da haka kenan ?kai tsaye yace mata""Eh!mana zan sake cinki ! ya bata amsa da hakan a she a fili tayi maganar ""sosai ta d'ago tana duban sa tare da mamakin jin furucinsa yanayinsa sam zakace zai iya sakin layi haka ba ya cigaba da magana muryarsa a kasalance ""ok am really sorry nayi kokarin kar nayi hakan ban san abinda yasa ba ""yayi maganar yana shafa gefen fuskarta,ta buge masa hannu tana cewa""stop !""lallai kina da aiki "".ya fad'a acikin ranshi ""bai fita ba kamar yadda ta bukata sai daya mata ruwan zafi sau biyu sannan ya barta tayi wanka yana fita ta sauke wani wahalallen numfashi tana girgiza kai .""tayi wanka ta fito tana dafe bango yana ganinta ya taso ya kamota da taimakonsa ta shirya kanta ta soma kokarin yin sallah .""kayan jikinsa ya cire ya janyo towel ya d'aura ya samu waje ya zauna yana kallonta tana ruku'u" "da sujjada da kyar a daddafe tayi sallah ta mike tsaye da kyar take d'aga kafafun ta.""" Tafiyar da take yi yake wa murmushi har ta samu daidaituwar zaman akan katifa ta juyo tana hararshi "cike da shagwaba tac kai ko!""ta fada cikin dubanshi tana cije lip's dinta hankali ya Karaso inda take, ya dafa kujerar da take zaune ya sakala hannunshi ta baya ya kai bakinshi kan karan hancinta ya sumbata" "ta hararesa tana cewa ""wai wankan ne baka son shiga ko kuwa ka wani zauna da towel d'aure sai jajibo" "abin mgn kake, tunda 'anki atanka ai sai ka yi hakuri ka yi abinda ke gabanka.""ya zagayo ya zauna kusa" "da ita ya dan jawota jikinshi yana kallon kyakkyawar fuskarta tare da yin shiru yana nazarinta ajiyar zuciyar ta sauke sannan tayi kasa da idanuwanta domin bata jurar dogon kalloshi.wani irin kwar jininshi yake mata kai tsaye kallonsa ke kasa ta sarrafa kanta ,koda ta dage akan lallai sai ta fuskanceshi da kallo mai cike da nuna tsantar so sai wannan kwarjinin nashi ya hanata.ahankali ta janye jikinta dan" "tasan halinsa yanzu ne tunanin sa zai canza """ "ganin haka ya tashi ya shige bathroom ,bai wani jima ba ya fito ya shirya kanshi cikin kananan kaya" ya fito daita zuwa parlour'nsa dan tuni an kawo masu breakfast ahankali ya zaunar daita akan dining table yana mata sannu shima ya zauna a gefenta ya soma had'a mata tea tana zaune tana kallonsa idan yana yin wasu abubuwa zaka rantse bashi bane wannan miskilin mutumin mai firgita mutane. mutumin da kusan kowa tsoronsa yake ita kanta da'ace ba ita ya aura ba bazata ta'ba yarda zai zame wa matarsa "kamar haka ba saboda tsananin tsare gira da yake dashi .""" """Bayan sun gama breakfast ya kamota ahankali suka dawo kan kujera yace ""bari na kira miki umma ku" "gaisa ko hankalinta ya kwanta dan naga missed call dinta, Ina ganin fa jikin umma ya bata diyarta ta zama cikakkiyar mace dan tun jiya take kirana naki d'aga kiran dan ban san mai zance ba ""da idanu ta bisa tana kallon bakinsa dake zagaye da saje abun sha'awa da burgewa.""tana matukar son sajen nan" "nasa a duk lokacin data d'aura idanunta akai sai taji wani natsuwa aranta ""." """ko nasa akawo miki ita ne yau tazo taga lazy maryamarta ?"" harara ta maka masa ""saboda ka tona min" "asiri a wajenta kamar yadda ka tona min anan ba ?""ta k'arasa maganar cike da shagwa ba,ya kamo yatsun hannunta cikin nashi yana massaging ahankali ""meye aciki idan kowa ya sani bayan raya sunnah kikayi ?""ya fad'a yana d'an sakar mata murmushi ""nafa ji dadi sosai da ni ne na samu damar kar'ba budurcinki""runtse idanunta tayi alamun bata son jin maganar ""ana magana kina wani nonokewa kina sabawa na shiga uku ,wata rana ma har kuka zaki dinga min idan banyi miki ba ""inna lillahi!"" ta furta tana bud'e idanunta ta zuba masa tana kallonsa kamar zatayi kuka .yana murmushi yace"" ashe fa bakya son ana maganar sex ?"".aiko nan take ta sake had'e fuska sannan taki cewa komai dan ta fahimci idan" "ta biye masa sarai zai maida irinsa duk su taru su lalace dan ba kunya garesa ba.""" """ my princess na gode kwarai da kika killace min kanki zuciyata tana matukar alfahari da samunki a" cikakkiyar budurwa zan cigaba da godewa allah daya bani ke a matsayin matata hakika kin zamo wani jigo acikin bargon jikina ina sonki maryama soyayyar da ban san iyakarta ba aYanzu na k'ara yarda soyayyarki a jinina take inshaallahu mutuwa ce zata raba mu kalamansa sun faranta ranta sai dai tasan zamnasu ba mai d'aure bane duk yadda yake son su rayu tare tasan yan'uwansa sai sun rabasu zamewa yayi ya kwanta akan kujera ya kwantar daita ajikjnsa ya kai hannusa saman ruwan cikinta yana shafawa yana kiran layin umma kira biyu yayi mata ta d'aga da sallamarta alokcin da maryama ta zare hannunsa "acikinta ta kwanto jikinsa tana kallon fuskarsa .bayan adamcy sun gaisa da umma tace""adamu ya kuke da fatan dai kuna lafiya ?""yace lafiya lau ga maryama tana son magana dake yana jin sanda ta sauke numfashi sannan tace ""to bata wayar !""sa wayar a hands free yayi wanda yake nufi a nan zatayi wayar" "wanda ita sam bata so haka ba .""" "cike da sanyi murya tace""umma Ina kwana ?""lafiya lau maryama fatan dai kina lafiya?""lafiyata lau umma" "ya aunty da habib?""""duk suna lafiya duk sun damu da rashin samun layinki kiyi kokarin ki dinga rike waya ahannunki dan rashin jin murayarki akai akai zai saka mu cikin tsananin damuwa ""in sha allahu umma babu wani damuwa ko ?""maryama tace"" babu damuwar komai !""fatan dai kina zuwa gaishe da mahaifiyarsa kamar yadda nace ""Ina zuwa umma! ."" to!shikenan Allah yayi miki albarka kiyi hakuri a gidan aurenki ,Ina miki adduar Allah ya sakawa mijinki tausayinki acikin zuciyarsa,Allah ya shiga cikin al'amarinku Allah ya tausaya miki acikin rayuwar aurenki Allah ya rabaku da sharrin duk wasu sheidanu namiji ko mace "".maryama tace ""ameen! kwayar idanunta na cikin nashi ya natsu yana sauraron" "hirarsu yana kallonta """ """ki sakè jajurcewa da addua sannan kiyiwa mijinki biyayya ,adamcy ya d'age mata girarsa d'aya yana" "shafa lip's dinta da finger's dinsa ""banda mutsu akan komai duk abinda ya umarceki muddin bai sa'bawa addinin ba lallai ki tabbatar da kiyi masa sannan ki tayasa yiwa mahaifiyarsa biyayya,Allah ya sake had'a hankularku ,ya baku zaman lafiya da zuria masu albarka ""muryarta a sanyaye tace ""to umma !in sha allahu ""fatan alkhairi sukai sallama.""tayi shiru ta kasa cewa komai ""yayinda adamcy ya gyara mata kwanciya ajikjnsa ya Kai bakinsa cikin kunneta ya soma mata magana cikin rad'a ""kin dai ji abinda umma ta fad'a ?""duk abinda nace shi zaki yi amman nasan wannan kunne tauri ne dashi"" yayi maganar yana ciza gefen kunneta k'ara ta saki mara sauti tana kokarin mikewa sai dai d'an zafin da taji ya ratsata yasa ta koma tana masa kukan shagwaba ""ka gani ko zaka sa na fama ciwona ""sorry !ya fad'a yana shafa" "bombom dinta sannan ya cigaba da magana .""" """Ina matukar son umma saboda tana da matukar kirki gashi tana son abinda nake matukar so ,""" "ta d'an kallesa tace ""me kake matukar so ?""ya harareta yace""ban sani ba tunda baki san abinda nake so" "ba ""dariya ya bata tare da mamaki irin hararar daya zabga mata ""bari naje naga sweet heart na dawo ""tayi shiru tana tunani kafin ahankali tace ""itama tasan abinda ya faru ne ?""haka nan ya tsinci kanshi da boye mata yace "" aa menene idan tasani ?""wani irin ajiyar zuciya ta sauke tace ""babu komai bana dai son ace tasani ne kunyarta nake ji ""ah lallai kuwa zan fad'a mata dan Ina son tasan adamcynta ya tsinci dame a kala ""ya mike daita ajikinsa ki kwanta anan ba zan dade ba zan dawo ya kwantar daita yana kissing din foreign head dinta ""Ina sonki sosai !ta lumshe masa idanunta tana riko yatsun hannunsa cikin" "nata ""dan Allah ka rufa min asiri karka fad'a mata dan wallahi bazan iya had'a ido daita ba ""." """Amman mai yasa bazaki bari tasan cewar budurwa ce ke ba bazawara ba ?ni dai dan Allah karka fad'a" "mata ""okay naji !""ya shafa gefen fuskarta ya mike ""ka gaisheta !""zataji! ya fad'a yana taku a natse kamar bai son taka kasa bayansa tabi da kallo da sallamarsa ya shiga d'akin mami tana zaune tana breakfast ta d'ago ta kallesa a natse tana amsa sallamar da yayi fuskarta babu yabo babu fallasa ya k'araso gareta ya zauna a kujerar dake gefenta yana kallonta ""sweetheart kin tashi lafiya ?""alhamdulilahi fatan kai" "ma ?""yace lafiya!""ya fad'a fuskarsa da alamun fara'a ""ya wannan yarinyar da jiki ?""taji sauki tace na gaisheki""ya fad'a yana shafa sumar kanshi"".ba tace masa uffan ba,haka shima shiru yayi ya rasa me zai ce mata wanda zai sakè kwantar mata da hankali akanshi , kawai yaji zuciyarsa tace masa ya tambayi" "khaira zata ji dadin haka ""sweetheart ya khaira take ?""." """wannan kuma bani zaka tambaya ba idan kana son kasan lafiyarta ka nemi uwarta ko kuma wad'an" "suke tare dasu ""sarai ya fahimci abinda take nufi shi da yayi tunanin zataji dadi sai yaga sa'banin" "haka .yace ""in sha allahu zan kira uncle naji lafiyarta"" tai shiru tana cigaba da tura irish potato a bakinta a ranta kuwa haushi taji da ba maryam zai kira ba .""ta kasa hakuri tace ""me yasa bazaka kira ita maryam ba ?"" shiru yayi kawai batare da yace mata komai ba ""kasani yanzu ba kamar da bane ,a yadda ka nuna baka yinta a yanzu bazan iya misalta maka irin tsanar da maryam tai maka ba ,gara ma ka ajiye komai kayi abinda ya dace dan itama yanzu bata sonka baka gabanta ""still dai shiru yayi yana kallonta kawai dan shi babu ruwansa da wata kiyayyarta da ta cigaba da son shi ,ko kinsa duk d'aya ne a wajensa shi yanzu farincikinsa da jin dadinsa yadda tai nesa dasu kuma baya kaunar abinda zai sake dawo daita" "cikin rayuwarsu.""" """khaira ce atsakaninsu kuma da zarar ta kai shekara biyu zai kar'beta a hannunta"" ya d'an jima zaune" "yana janta da hira domin dai yana son ya dawo daita asalin sweetheart dinsa mai saukin kai da son duk wanda ya ra'beta. ahankali ya mike yayi mata sallama d'akin hajiya zulfa'u ya shiga tana zaune tare da hisham ,ya k'arasa shiga cikin d'akin sosai , hisham ya sakar masa murmushi yana cewa ""ango kasha kamshi ""bai san sanda murmushi ya bayyana akan fuskarsa ba, ya mika masa hannu suka gaisa sannan ya samu waje ya zauna yana gaishe da hajiya zulfa'u fuskarta cike da farinciki ganinsa tace ""ya kake adam ya maryama take ""?"" ""tana lafiya! .""ya fad'a atakaice.""sun d'an ta'ba hira sannan suka fito tare hisham na tsokanarsa ""ATA Kaga yadda lokaci d'aya ka wani canza fuskarka sai wani kyallin angonci take ""kaga banson shirme anan ko ka manta cewar ni surukinka ne? hisham yayi dariya yace ""nabi suruki da gudu !amman kyallin haka da alamun ango ya shige daga ciki."" ""kololuwa ne ba ciki ba !""adamcy ya fad'a haka yana jan tsaki hajiya zulfa'u dake tahowa ta bayansu tai murmushi kawai tana girgiza kai" "sannan ta d'auki hanayr parlour'n mami""." """kaga muje naga fuskar amaryarmu naji wani irin kalar abinci ta dirka maka haka mai canza mutun cikin" "kankanin lokacin ?""ahankali suka haura samansa adamcy na cewa ""hisham banason iskanci fa ka iya" "bakinka ?""Iskanci kuma na nawa ai Ina ganin a wuce gurin, killa ma idan da rabo ka harba mata "".a kofar" "shiga parlour'n adamcy ya tsaida shi ""kaga tsaya nan bari na fara shiga"" bayan kamar minti biyar yace"" ya shigo""! zaune ya iske maryama sanye da hijab kanta a sunkuye cikin tsananin jin kunya,hisham ya kalleta yana murmushi sannan ya samu guri ya zauna yana kallon adamcy alokcin maryama tace""sannu da zuwa Ina kwana ?""yace ""lafiya lau amaryamu ya bakunta da fatan kina lafiya ?kanta a sunkuye tace ""Alhamdulillah !""sosai ya yaba da zabin adamcy yayi masu addua tare da fatan alkhairi a rayuwar" "aurensu sannan ya mike tsaye ya nufi kofar fita .""" "adamcy ya shiga d'akin ya d'auko mata waayrta ya mika mata"" ni zan fita amman ba dade zanyi ba idan" "kina bukatar wani abu ki danna wancan bell din ya nuna mata wani farin abu ajikin bnago ""direct kitchen ne! yayi kissing dinta lip's dinta ji tayi kamar tace ya zauna kar ya fita ya barta ita kad'ai kallonta yayi tare da cewa  menene?""kamar tace masa ya zauna sai dai ta girgiza masa kai alamun babu komai ""sai ka dawo Allah ya tsare !""ameen ya fad'a yana kai wa bakinta light kiss lumshe idanunta tayi tana tsananin son shi ya sake samun kyakkwan mazauni acikin zuciyarta bata san lokacin daya bar parlour'n ba sai" "bud'e idanunta tayi taga baya nan .""" "tare suka fito zuwa haraban gidan da hisham suna magana kasa kasa .""bayan fitar adamcy daga gidan" "mami ta kira shahida tace ""idan suna da lokacin su shigo yau su gaishe da maryama ." """kai tsaye tace ""to! hira sukai kad'an ta katse kiran inda aunty shahida ta kira aunty khadija tace ta" "shirya zata biyo ta d'auketa suje gaishe da maryama aunty khadija ta yatsina fuska sannan tace"" ki wuce kawai zani wata yar unguwa dan bazan iya zuwa gaisheta ba .""" """karki yi haka mana wannan fa umarni mami ne """ ai wallahi aunty shahida bana son ganin fuskar yarinyar nan dan zan iya gaggaura mata mari idan na "d'aura kwayar idanuna akanta ""ko ni nan na tsaneta khadija kuma zuwanmu ba yana nufin munje gaisheta bane umarnin mahaifiyarmu zamu bi daga nan muci uwarta aunty khadija tai murmushin jin tana cewa yar iskar yarinya kawai abinda nayita jaddata mata karta kuskura ta bari wani abu ya shiga" "tsakninsu .shine ya zamo a farko anan dai suka ajiye magana zasuje zuwa anjima .""" Karfe d'aya da rabi adamcy ya dawo lokacin maryama tana bacci tana cikin baci taji ana shafata ta bud'e "idanunta kad'an shi tagani kwance ajikinta tace ""stop pls! stop what? ya tambayeta a d'an rikice ""abinda kake yi né banaso wallahi wani iri nake ji ajikina dan Allah ka daina bai san sanda ya kai bakinsa daidai wuyanta ya fara lasar skin dinta ba ,wani sabon bakon alamari taji yana bin sansar jikinta mai tattare da shaukin son shi ya zarce har cikin kunnenta yana hura mata iskar bakinsa wani irin zillo tayi jin wani" "sabon dadi daya ziyarci sansar jikinta dan dole ta natsu tana amsar sako .""" murmushi yayi ganin yadda ta natsu tana amsar sakonsa jikinta na narkewa bud'e idanunta tayi da kyar "ta kallesa da idanunta da suka sauya kalar bacci da shaawar daya saukar mata ,shi kuwa babu abinda yake aika mata dashi sai murmushinsa mai matukar burgeta da birketa mata lisafi ""na cigaba ne? ya fad'a yana shafa kitson kanta hade da kissing din wuyanta nan take tsigar jikinta suka mike yabi jikinta da ido yana kallon yadda tsigar jikinta suka mike ya kai hannu yana shafawa a hankali yana sake kashe mata sansar jiki .""me yasa tsigar jikinki ya tashi ?tai shiru ta kasa bashi amsa tambayar da yayi mata,kallonsa da wasaninsa na matukar birkita mata lissafi har ma ta manta da kanta kuma ta lura ya fahimci haka shiyasa yake mata wasu abubuwa da zasu sake dilmiyar daita cikin tafkin soyayyarsa ""maryama! ya kira sunanta da wata rikitacciyar murya da duk sanda yayita yana cikin kololuwar bukatuwa ""ki barni nayi romance dinki please babu abinda zan miki iyakata romancing kawai a'a wallahi dashi ka yaudareni ""ta fad'a da sauri ya fad'ad'a mur mushinsa har fararen jerarrun hakoransa suka bayyana yana sake yamutsa" "tafin hannunta cikin wani irin salo saboda hannunta dake kife cikin nashi hannu ""." """dole kayi murmushi tunda kasan gaskiya na fad'a yaudarata zaka..""saurin hade bakinsu yayi tare da" "matsota sosai yana kokarin zuge zip din gaban rigarta ta rike masa hannu gam amman yaki sakar mata baki sannan yaki cire hannunsa itama ta kasa dauke hannunta a saman nashi wani irin kissing yake mata mai fitar da mutun daga haiyacinsa duk da tana jin sakonnin da yake aiko mata amman zuciyarta gbdy ta cika da tsoro kar yayi mata irin na shekaranjiya zuciyarta wani irin bugawa yake da karfi shi kuwa sai faman tsotsar bakinta yake yana lumshe tsumammun idanunsa sonta da son kasancewa tare daita yayiwa rayuwarsa yawa .""ya dauki lokaci yana sarrafa bakinta ganin yadda take girgiza masa kai tana kwalla ya zare bakinsa a natse zuciyarsa na cike da matsanancin soyayyarta ,sauke numfashi yayi da karfi itama haka sai dai ita sai data had'a masa da harara sannna ta janye jikinta byn ta dauke kwallar" "idanunta ""." da alamun baki son na barki lafiya bakisan wannan hawayen da hararar nan da wannan 'bata ran da kike "yi zai iya tunzurani na kwance dinki jikinki ba ? to me nayi kuma ""bakiyi komai ba amman dan allah karki sakar min fuskarki da jikinki zan baki mamaki"" ya karasa maganar yana sakar mata murmushin mugunta kallon kyakkyawan fuskarsa tayi tasan zai iya aikata fiyye da abubuwan da yayi mata a yanzu."" ta cigaba da kallonsa har ya tashi ya nufi bathroom yana kallonta itama kallonsa take ya kashe mata idonsa d'aya yana sakar mata murmushi ""komai yayi kyau yake masa haka kawai ta shagaltu da kallonsa anya kuwa zata iya rabuwa dashi ""wayyo ni allah son bawan nan naka ya fara min yawan da bazan iya rabuwa dashi ba ,Allah mai yasa kai jarabeni da son shi ""?da sauri tace ""Allah na tuba Allah ka kawo min mafuta arayuwata.""domin ta gano maganarta kuskure ne ta zauna shiru tana tunanin yan'uwansa dan matsalar" "mahaifiyarsa mai sauki ce akan matsalar yan'uwansa.""" ******* Washegari kamar jiya adamcy shi yayi mata komai cike da so da kulawa bayan ya gama ya tsaya yana "daddana wayarsa ,alert ta gani ya shigo waayrta na 300 million a natse ta d'ago kanta ta kallesa tana neman Karin bayani ahankali ya kashe mata idonsa d'aya yana cizan lip's dinsa ya karaso kusa daita ya riko hannunta yana sakar mata murmushi yace mata""wannan shine tukuicin farincikin da kika sani shiru tayi tana kallonsa zuciyarta na wani irin rawa ""zai fita zuwa gidanmu dake cbm estate akwai kayanki dasu umma zasu kai miki can bazan dade ba yayi kising dinta ""ki kular min da kanki ""!kasa magana tayi har sanda ya mike tana zaune rike da waayrta tana kallonsa ""me zatayi da wad'an makudan" "kudaden ?shiru tayi tana lissafa abubuwa rayuwa kenan wato idan Allah ya soka da jin dadi babu wanda ya isa ya hana.""bayan fitar adamcy da d'an jimawa su aunty khadija suka shigo gidan suka shiga bangaren mami bayan sun gaisa suka fito suka hauro saman adamcy cike da isa ,basu iske maryama a parlour'n ba alokacin tana kwance a d'akinta tana waya da subai'a, sam bata ji motsin shigo warsu ba" "sakamakon tv dake aiki a d'akin kamar daga sama taga an banko cikin d'akin babu ko sallama.""" "wata irin zabura tayi ta mike tsaye jikinta na rawa da sauri ta katse wayar da take tace ""sannuku" "da ..""da hannu aunty khadija ta dakatar daita tana wurga mata mugun kallo ""dole ki baje wa mutane tunda babu jin dadi a house anzo an samu abinda ba'a saba samu a gidan uwani da ubale ba ""maryama ta sunkuyar da kanta kasa tana k'okarin gaishesu ""kul kika sake kika gaishe mu !""tai tsit jikinta na bari da fargaban abinda zai biyo baya yau ,sai dai bazaka gane hakan a zahiri ba saboda aro dakiyar da tayi ta sanyawa jikinta sai dai zuciyarta ban da dukan tara tara babu abinda take ,ta d'ago kanta ahankali tana" "kallon bayansu ko Allah zai jeho mata adamcy.""" """Makira wato ke har kin isa ki yi watsi da abinda muka kawoki kiyi ?""maryama tai shiru zuciyarta cike da" "matsanancin tsoro ""sai da muka ja kunne ki da gargadi mai karfi akan adamcy amman dan jaraba irin naki sai da kika sakar masa jikinki yayi yadda yake so .""" "Shiru tayi tana kallonsu fuskarta da bayyana ne mamaki ,ya'akayi suka san abinda ya faru a tsakninsu ""ke" "ga jaka ,ballagaza, jarabbabiya banza ko cikakken kwana biyu bakiyi a gidan ba har kin sadaukar masa da kanki ""aunty kuyi hakuri wallahi ba laifina bane abun ne yafi kar...tass tass !!""kake jin aunty khadija ta d'auketa da wani gigitaccen mari har biyu ajere tana nunata da d'an yatsan hannunta"" idan kika sake" "ce min ba laifinki bane sai shake miki wuya na kashe ki kuma idan na kasheki na kashe banza dan babu abinda za'ayi ""tsit maryama tayi duk da azabar radadi da kumatunta yake ""kisani kwanaki kad'an suka rage miki acikin gidan nan karki kuskura na tako gidan nan akanki duk yadda zakiyi kiyi amman ki tabbatar da baki kara second d'aya akan waadin da muka baki ba idan kuma kika kuskuren kika sabawa umarninmu kisani rayuwarki data iyayenki zaki jefa a cikin halaka domin kuwa zan sa a tarwatsa rayuwarku "" sai loakcin taji sauakr hawaye suna gangaro mata ""zaman lafiyarki ki gaugauta yin abinda ya kawoki ki tattara ki kama gabanki dan zamu iya aikata komai domin babu abinda muke bukata daga gareki face ki fita arayuwar adamcy kuma acikin d'an lokacin nan kinji ko baki ji ba ?""ahankali ta gyad'a" "mata kai tace ""naji ""." """Kin samawa kanki lafiya !""inji cewar aunty shahida ai bazata bar gidan nan ba sai na wankewa shegiya" "mara dan kar bayan ta tafi abiyo mu da bakar yad'iya"" good! inji cewar aunty khadija tun yanzu ki fara had'a kayanki ki ajiye abakin kofa dan nan yafi dacewa dake zagi kam babu wanda basu mata ba da gargadi da dunguri kafin kace me tunin yanayinta ya sauya idanunwanta sunyi tulu tulu sannan suka kama hanaya suka wuce .""ahankali ta zauna dafe da kuncinta hawaye na zubo mata tunanin take ta Ina zata fara""? bayan taci kukanta ta koshi ta zuba tagumi tana tunanin mafuta dan dole ta nemawa kanta mafuta kafin su illata mata rayuwa ""jajurcewa zama dashi zatayi ko kuma rabuwa dashi?tambayar data jefawa kyakkwan kwakwaluwarta kenan"" tafiyar ki itace mafi alkhairi arayuwarki kwakwaluwarta ta" "bata amsar tambayar data aika mata .""" Tana nan zaune har adamcy ya dawo kallo d'aya yayi mata ya fahimci akwai abinda ke damunta ya "janyota jikinsa ya rungumeta yana sunbatarta yana tamabayarta, tace babu komai ""yasan abinda zata fad'a kenan dan haka ya zareta ajikinsa ya tsura wa fuskarta ido yana karewa fuskarta kallo gabad'aya ta canza har cikin kwayar idanunta kukan me kikayi ?"" tayi shiru wani abu aka miki?""ya sake tambayarta still dai shiru tayi idanunta na cika da kwalla ""shiru yayi kafin ahankali yace ""su wa suka shigo da bana nan ?shiru tayi tana tunanin abinda zata fad'a masa ""su khadija sun zo ne? ""kai tsaye ta fashe masa da kuka tare da had'e hannuwanta duka rokonsa take son yi ya sauwake mata sai dai ta kasa sarrafa harshenta dan tana mutuwar son shi haka zalika tana son rayuwar iyayenta da ace matsalar a iya kanta zata tsaya da babu abinda zai hana bata sadaukar masa da rayuwarta ba tana kallonsa ya ciro wayarsa" "yana duba cameroring gidan daya saita a wayarsa.""" "Wani irin tsareta yayi da idanunshi yana kallon fuskarta ji yayi kamar alokcin khadija tai mata marin ,nan" "take kwayar idanunshi suka canza zuciyarsa ta dinga tuttukin bakinciki .yadda ya tsareta da idanunshi yayi matukar bata tsoro shi kuwa kallonta ya cigaba da yi yana jin zallar bakin ciki na ratsa shi ,bazai iya cigaba da danne wannan matsalar ba gara ayita ta kare dan bazai d'auki cima iyalinsa zarafi ko barazana ba wata irin zabura taga yayi ya mike tsaye tai saurin riko hannunsa jikinta na rawa ""Ina kuma" "zaka ?wani kallo yayi mata mai firgitarwa wanda yasa ta sakar masa hannu da sauri .""fuuuuuu ya" "fice daga d'akin ta yunkura da kyar ta biyo bayansa sai dai a parlour'n ta tsaya tana Kai kawo .""kai tsaye d'akin da hajiya zulfa'u take ya shiga yana wani irin huci ya isketa tana zuge zip din akwatinta yanayin yadda ta gansa yasa tace lafiya ?""Ina son ki bar tafiyar nan a yau ?meke faruwa ka fa san tun jiya ya kamata na wuce ?ta kallesa tana neman karin bayani ""nasani akwai gagarumar matsalar dake" "faruwa acikin gidan nan ""subhanallah !""Allah ya rabamu da matsala ""matsalar akansu shahida da khadija kuma Ina son ayi maganar kina nan idan ba haka ba zanyi abinda ran kowa zai 'baci koma ya raba" "zumunci gabad'aya ba damuwata bace ,daman ni tuni na cire kaina acikinsu ""." " wannan wace iri magana ce haka adamcy ""?ka dinga hakuri da yan'uwanka batare da bata lokaci ba ya" "karanto mata duk abinda ke faru wa tun daga farko har zuwa yau din nan "" karka zargi yanu wanka adamcy ""aunty ba zargi bane gaskiyar da nake ta k'ok'arin boye ce akansu , Ina ruwansu da" "rayuwata ?""maryama zabina ce kuma duk duniya babu wanda ya isa yasa na rabu daita Allah ne kawai" "zai rabamu na hakura amman ba mutun ba"" kalli kiga irin mummunar wulakanci da khadija sukai mata""ya fad'a jikinsa na kyarma ya fito da wayarsa ya nuna mata marin da khadija ta zabgawa maryama hajiya zulfa'u tace ""Kai gaskiya basu kyauta ba"". baiwarsu ce ko dan sun ga bata da hayaniya ?na rantse da Allah bazan yarda ba "".kayi hakuri lallai basu kyauta ba amman ka bari abi komai ahankali ai kamar ma basu wuce ba jirani bari naje na dubosu ayiwa tufka hanci ""ta fita har da saurinta kasa cigaba da jiranta yayi ya biyota aiko suna nan zaune tare da mami suna zantawa suka ga sun shigo kamar an" "jehosu .""" wani irin mummunar kallo yake binsu dashi wanda yasa suka ji mummunar fad'uwar gaba mami ta kalli "hajiya zulfa'u a tsanake sannan ta kalli adamcy dake tsaye yana huci kamar wani zaki ,hajiya zulfa'u tace ""aunty ko zaki d'an bamu guri zanyi magana dasu shahida, mami ta mike tsaye ta shige bedroom dinta sai dai ta kasa kunnenta taji tautaunawar akan me ye inda hajiya zulfa'u ta zauna tana dubansu d'aya bayan d'aya kafin ahankali ta soma magana ""khadija shahida me yasa zakuyiwa d'anuwanku haka ?"" ""me yasa zaku dinga cutar dashi a boye har kullum Ina fad'a maku matsayinsa da martabansa ya zarta na maryam a wajenku uwa d'aya uba d'aya fa ya wuce wasa ""yanzu wani irin cutarwa yace anyi masa ""?hajiya zulfa'u ta soma bayani kamar yadda adamcy ya koro mata ""tana dasa aya aunty khadija tace ""tabbas babu karya akan haka aka kulla aure kuma shi bai isa yasa mu janye kudirinmu ba ,mari kuma ta dinga shansa kenan muddin tana cikin gidan nan ""Acikinku duk wanda ya sake marinta zan d'auki mataki kuma banga uban daya isa ya hana ba ta yunkura ta mike tsaye tana dubansa ""yanzu ma ka d'auki" "mataki akan wanda nayi ma""...ai bata gama rufe bakinta ba ya sauke mata mari biyu ajere .""" Mmn sudais MAR'ADAMS BOOK 4 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Page 18 """Wani razanannen kara aunty khadija ta saki tare da kurma ihu ta dafe kuncinta da hannu biyu saka" "makon kara data saki ne yasa jikin mami ya kama rawa, hakan yasa ta sake matsowa jikin kofar da sauri ta tsaya gabanta na wani irin fad'uwa,tana son fitowa amman tana jin tsoron abinda zai biyo baya dan tasan tabbas akwai abinda yake faruwa a parlour'n, cigaba da tsayu wa tayi agurin cikin tsananin tashin hankali sosai ta kasa kunnuwanta dan so take taji abinda ke faruwa. hajiya zulfa'u kam d'aya bayan d'aya take kallon fuskar kowannensu cike da tsananin tashin hankali. yadda aunty khadija ta dafe" kuncinta tana kallon adamcy haka aunty shahida ta dafe nata kuncin tana dubansa amatukar "firgice,hajiya zulfa'u ta kai hannunta goshinta ta dafe tana mai runtse idanunta cike da matsanancin" "bakin ciki abinda adamcy ya aikata.""shi kuwa gogan ko d'ar bai ji komai ajikjnsa ba sai faman huci yake yana k'arawa yana kallon fuskokinsu .""" "mami dake tsaye acikin d'akinta duk ta damu tace ""meke faruwa ne?""me yasa khadija tai kara haka ?"" tai" "wa kanta tambayr da bata da mai bata amsa sai su gashi so take ta fito taji ba'asi sai dai zuciyarta ta gargad'eta akan haka dan haka ta cigaba da tsayuwa sai dai ta k'ara kasa kunnu wanta sosai domin ta jiyo abinda zasu cigaba da tautaunawa dan tana jiyo wasu hirarsu wasu kuma bata jiyo wa .""aunty shahida ta kalli idanun aunty khadija jini ta gani akwance acikisu .""cikin tsananin tashin hankali ta matso kusa da aunty khadija ta sauke hannuwanta tana duba cikin kwayar idanunta ""yanzu adamcy akan" "waccan banzar yarinya ka mari khadija haka ?""" """karki sake ce mata banza dan ba banza bace.""" "a d'an rikice mami tace ""Khadijar ya mara kuma akan waccan yarinyar""? ta furta cikin tsananin tashin" "hankali ""." """akan wannan tsinanniyar yarinyar fa ka mari khadija ,khadija fa ka mara ? ""wacece ita da ba zan mareta" "ba !""? ""wallahi adamcy ka haukace ka zama rago ka zama wawa , ace akan wannan matsiyaciyar yarinyar tsinanniya zaka mari yar'uwarka lallai adamcy an gama da kai wayyo Allah ka cire adamcy a inda yake""babu ruwanki da inda nike kuma idan an gama dani meye damuwarki ""?ya fad'a yana zabga mata harara kasan Allah sai nayi mata dukan mutu wa kuma a yau din nan zata bar gidan nan dan kar shen aurenku yazo.""tana gama maganar aunty khadija wacce gigita tasa ta dawo tamkar mutun mutumi a tsaye ta zube jagwab akan kujerar data tashi tare da sunkuyar da kanta kasa ta dafe cikin tsananin jimami.yayinda aunty shahida ta juya da sauri zata nufi hanyar fita da zumar zuwa ta samu maryama taci uwarta ,adamcy yayi saurin riko tsintsiyar hannunta cikin zafin rai yana cewa""kul shahida""!tsayawa tayi shiru tana kallonsa tana tunanin abinda kalmar"" kul!din daya fad'a mata yake nufi ""cikin zare idanu tace ""adamcy kana hauka ne ni ka rike wa hannu tare da min gargadi ?"". shima cikin zare idanu yace ""ba iya rike hannun kad'ai zanyi ba in dai zai ta'ba lafiyar matata to zan iya ciresa gabad'aya in yi wurgi dashi "".ya k'arasa maganar da karfi tare da sakin hannunta yana huci kamar zaki .""wani irin asirtaccen murmushi aunty shahida tayi tare da kallonsa ""ai ko zaka ga abinda zai biyo bayan wannan rashin mutunci da kayi mana""karki sake ki aikata abinda zakiyi dana sani sannan kina maganar maryama zata bar gidan nan akan wani dalili kenan zata bar gidan nan""?.ya fad'a yana kafeta da tsumammun idanunshi" "da suka gama canza kala tsabar 'bacin ran da yake ciki "".""" """Kasan Allah bazaka cigaba da zama da yarinyar nan ba ko zaka mutu sai ka saketa""ke kanki kinsa ko" "sweetheart bata isa ta hanani son abinda zuciyata take so ba bare ku, ban aurin maryama dan na rabu daita ba, kuma bana tunanin akwai abinda zai sa na saketa sai dai mutuwa ta rabani daita amman muddin Ina numfashi a doron duniya Ina tare daita .""ware idanunta tayi sosai akanshi tana cigaba da kallonsa alokcin da mami ta gaji da tsayuwa ta samu guri ta zauna dafe da kuncinta dan Allah ya sani tana son fita tasan halin da ya'yanta suke ciki sai dai hakan nan zuciyarta ke gargadinta dan gabad'aya maganganunsu akwai rud'ani da tashin hankali aciki""""Wallahi wallahi!!kinji na rantse shahida bazan canza maganata ba duk wanda ya sake ta'ba min lafiyar matata acikinku sai na masa rashin mutuncin da" "har ya mutu bazai manta dani ba zaman lafiyar mutun ya tsaya iyakarsa ""." """idan kuma ba'a tsaya iyakar ba fa me zai faru ?""tayi maganar cikin d'aga murya da zare masa ido"" ""ni" "duk zare idanunki da ihunki ba d'aga min hankali zai yi ba illa ku sakarwa matata kuruwa""okay kuruwarta ma muka Kama ""?""sosai kuwa dan kun hanata natsuwa da samun kwanciyar hankali, kuma wallahi bazan d'auka ba duk abinda zaku yi ku tsaya iya kaina ""ya k'arasa maganar yana nunata da d'an yatsansa ""to ko nima zaka mareni kamar yadda ka mari khadija? cikin zare idanu da matsifa yace ""ba zaki gane hakan ba sai kin ta'ba lafiyar maryama zaki ga yadda zanyi daku "".""enough adamcy !""ya jiyo sautin sanyayyiyar muryar hajiya zulfa'u""ya isa haka!""ta sake fad'a tana dubansu d'aya bayan d'aya "".ke shahida samu waje ki zauna ,kai ma adamcy zauna tai maganar tana nuna masa wajen zama jiki a matukar sanyaye aunty shahida ta zauna kusa da yar'uwarta tana huci,haka shima adamcy cike da jin kai da kasaita ya matso ya zauna akan kujerar da hjy zulfa'u ta nuna masa ya d'aura kafarsa d'aya akan d'aya, haka ma hajiya zulfa'u" "zama tayi tana fuskantansu kafin ahankali tai gyaran murya .""" Ahankali damcy ya kau da kanshi gefe yana cika yana batsewa cikin tsananin fushi dan baya ma son ko "kallon fuskokinsu .""ahankali hajiya zulfa ta fara masu nasiha tana basu hakuri tare da bawa su aunty khadija rashin gaskiyar akan abinda suka aikata, shima kuma adamcy tace yayi gaugauwar d'aukar mataki ai khadija yayarka ce duk abinda zata wa matarka bai dace ka zabga mata mari ba,amman duk ku taru kuyi hakuri ku yafewa juna komai ya wuce ."" sai dai rufe bakinta ke da wuya cikin zafin rai aunty khadija ta d'ago idanunta da sukai jajur ta soma magana cikin zafin rai ""aunty banki duk abinda kika fad'a ba amman kinsan Allah zaman lafiya a gidan nan ya kare bare wani sulhu a tsakaninmu kuma sakamakon marin da yayi min shine sakin yar iskar yarinyar nan .""da sauri adamcy ya juyo cikin tsananin" "tashin hankali ""wannan kuma karya kike yi dan babu wanda ya isa ya rabani da matata .""" """a she kuwa zaka had'u da tashin hankali kala dabam dabam dan zan nuna maka karfin ikona yadda" "kake kare matarka kasan nawa mijin zai iya min fiyye da haka,idan kasan wata bakasan wata ba ka jira sabuwar jaridar da zata fito cikin satin nan na rantse sai na tozartaka ""ahankali ya tashi ya mike tsaye yana kallonta a wulakance bazan hanaku yin duk abinda zaku yi ba bissimillah ga fili ga mai doki ""har yayi taku biyu yaji ance ""adamcy dawo nan ! ""muryar wacce yaji ne yasa wani irin azababben zufa ya fara tsatsafo masa a ilahirin jikinsa, ahankali jikinsa ya Kama rawa mami dake tsaye gabad'aya idanunta ta zuba masa cikin tsananin 'bacin rai ."" ahankali ya juyo gabad'aya ya sauke idanunshi akanta yana kallonta da fuskarsa dake had'e dan ya rantse da Allah komai zai faru sai dai ya faru amman bazai d'auki cin zarafi" "ga maryamarsa ba ""meke faruwa ne duk da naji wasu maganganu wasu kuma banji ba ?""." "kai tsaye aunty shahida tace ""khadija ya mara akan waccan yar iska kwartuwar yarinyar daya aura ""wani" "irin wulakantaccen kallo yayi mata sai da hantar cikinta ta kad'a cikin rashin Jin tsoro yace ""shahida ki saisaita kalamanki akan matata idan ba so kike na miki rashin mutunci ba ""ka min shiru ana mara mutunci kawai ""mami ta fad'a a fusace tana masa kallon banza "" yayayyen naka kake fad'awa haka akan wata macen banza macen da a gobe ma zaka samu wacce ta fita komai ,bari kaji kullum haihu war sababbi kyankyasa ake da zaka wani damu mutane akanta ,menene ka tsinta ajikinta da babu shi ajikin sauran mata ""?sarai ya fahimci inda maganar mami ta dosa kuma dan ita uwa ce kawai zai barta ta fad'a son ranta akan maryama amman acikinsu duk wanda yayi gigi zai ga rashin mutunci ""nayi amai na zuba a fuskarta ko Karen gidana ka mara akanta bare ka marar min 'ya saboda baka san ciwon kanka ba,wallahi kasa na sake tsanarta akan yadda na tsaneta dan karen gidana ya fiyye min ita albarka kai adamcy am so" "sorry I'm so sorry for you.""ta fad'a tana dafe goshinta.""" """Haba aunty hakan fa ba daidai bane ""kenan daidai ne shi ya d'aga hannu ya mari khadija?""Ta fad'a tana" "cire hannunta a goshinta ta zubawa hajiya zulfa'u idanunta ""khadija ko kwanwarsa ce kinga ya dace ya mareta da aurenta bare yayarsa ce kusan shekara uku zuwa hud'u ta bashi."" gasky bai kyuata ba amman" kiyi hakuri dan Allah ki koma d'aki karki saka bakinki ciki al'amarin nan kiyi shiru abunki kawai ni zanji da "komai ""babu inda zani sai naji dalilin da yasa ya mari khadija har yake ikirarin ita ma shahida zai mata" "rashin mutunci saboda shi bashi da mutunci. ""ke dai nace ki wuce zan miki bayani abinda suka aikata masa ""babu inda zani sannan ba zan ji bayanin komai ba har sai khadija ta tashi ta rama marin da yayi mata tukuna ""to ai sune basu da gaskiya dan sun aikata masa ba daidai ba akan matarsa,kuma idan su aka yiwa haka a gidan aurensu mazajensu bazasu yarda ba ,ki koma d'aki abunki kawai dan idan kikaji" "abinda suka masa sai kinyi Allah wadai dasu .""" """komai ya faru kinga ya kamata ya mareta kuma akan matarsa ""?khadija ta shi ki rama marinki .""" "tai magnar tana bata umarni aiko take aunty khadija ta mike tsaye ""hajiya zulfa'u tace a'a gaskiya bazata" "rama ba ta dai yi hakuri su yafi juna komai ya wuce"" ta fad'a tana tsayawa a gaban adamcy wanda yake kallon mami cikin matsanancin 'bacin rai yana jiran aunty khadija ta maresa yayi mata dukan mutuwa sai dai suyi sharia da mijinta "" cikin tsananin fushi mami tace ""lallai zata rama marinta ko ba yau ba idan kuwa bata rama ba ni zan rama mata ""naji jeki zan shigo yanzu na fad'a miki komai mami ta juya ranta a" "'bace ta shige d'akinta "".haba khadija wai me yasa kuke yin haka ne ?""" """kuyi hakuri mana!""shiru sukai mata har ta gama maganarta tace adamcy ya basu hakuri ""Aunty kiyi" "hakuri bazan iya basu hakuri ba dan bana son wani sulhu a tsakanina dasu kowa yayi rayuwarsa,suyi rayuwarsu kamar basu sani ba Nima nayi tawa da matata that's all ""ko baka fad'a ba muma hakan take agaremu ko da Kai ko babu kai zamu cigaba da rayuwarmu ,sai dai ka sani bazaka ta'ba jin dadin auren" "yarinyar ba da kanta zata bukaci saki dan uwarta inji cewar aunty shahida,""" "wani takaici da bak'in ciki tattare da b'acin rai ne suka taru suka dabaibaye zuciyarsa, alokacin da yake" "kallon aunty shahida ya dinga Jin wata irin tsanarsu a ransa kamar yasa hannu ya bugeta.daya ga hakan bazai samu ba ya dinga zuba mata harara tare da gintse fuskarsa har girarsa tana alamar tattarewa gefe guda yana ciza leb'ensa al'amari ne da yake nuna ya kai k'ololuwa wajen b'acin rai yace ""karku fasa ni kuma zan nuna maku rashin imani ""yana gama fad'ar haka ya fice daga parlour'n aunty khadija kam jinjina kai ta dinga yi dan ita kad'ai tasan abinda zata masa dan bazata fasa abinda tayi niyya ba.""kai tsaye hajiya zulfa'u d'akin mami ta shiga inda ta isketa tsaye a gaban wardrobe dinta tana cika tana batsewa cikin sauri sauri take mata bayanin abinda ya faru mami ta bar abinda take ta zuba mata ido" "tana kallonta tana sauraronta cikin tsananin maamkin abinda su shahida suka aikata mata ""." """Da fari ke uwa ce kiyi kokarin ki tsawatar masu sun janye kudirinsu dan adamcy ya fisu gasky dan babu" "wanda za'a wa haka ya d'auka ya ma yi hakuri dan haka kiyi k'ok'arin ki takawa abun burki idan kuma hakan ya gagara babu shakka zaki raba kan ya'yanki .""sai data numfasa kana ta cigaba da magana ""maryama bare ce acikinsu ki ajiye tsanar da kikayi mata a gefe ki sulhuta tsakanin yaranki su koma" kamar yadda suke kafin abun yafi karfinki dan alamarin ya wuce duk yadda kike tunani adamcy bakar "zuciya da taurin kai su kuma taurin kai ,menene ma dalilinsu na shiga rayuwarsa tunda shi ya tabbatar" "min koda basu kafa mata sharadin aurensa ba zai bi duk hanyar data dace ya aureta""" """ menene dalilinsu na kin aurensa ko kafa mata sharadin ta auresa ta rabu da shi ?""ki zauna kiyi tunani" "kwata kwata su shahida basu da gasky kiyi masu magana su bar shi yaji dadin aurensa ta yaya kowacce acikinsu tana zaune a gidan mijinta lafiya tana jin dadin rayuwarta zasu damu rayuwarsa su barshi ya huta pls .""idan ba haka ba ran kowa ne zai baci dan gabadansu babu wanda bai san halinsa ba ni zan wuce saduwar alkhairi .""tana gama fad'ar haka ta juya ta fice daga d'akin ta bar mami tsaye cikin tsananin mamakin yaranta ""daman sune silar da adamcy ya auri maryama ai kuwa idan haka ne sun cuceta sun Ci amanarta dan babu yadda batayi dashi ba akan ya fito ya fad'a mata yana sonta ya kasa" "har ma tace ya kawo mata ita ta fad'a mata yaki .""" A tsaye adamcy ya iske maryama tana zariya a parlour'n tana ganinsa ta tsaya cak tana dubansa cikin "tsananin tashin hankali gabad'aya yanayin ta ya sake sauyawa kana kallonta zaka fahimci bata cikin kwanciyar hankali a natse yake daga kafafunsa har ya isa inda take tsaye yana kare mata kallo itama kallonsa take zuciyarta na wani bugawa da sauri sauri kamar zata fasa k'irjinta ta fito yayinda kwalla ta cika idanunta ya kai hannu ya janyota jikinsa gaba d'aya ya rungumeta tare da matseta a faffad'an k'irjinsa nan take tsigar jikinta suka mike hatta numfashinta sai daya nemi ya d'auke sakamakon irin rungumar da yayi mata kuka ta fashe masa dashi tace""dan girman Allah yalla'ba ka sakeni bazan iya zama da yan' uwanka da mahaifiyarka ba""ya sake matseta sosai yace ""bazan iya rabuwa dake ba da kinsan adadin son da nake miki da duk tsanani baza kice na rabu dake ba""ahankali ya soma tafiya daita tana rungume ajikjnsa tamkar kazar da kwai ya fashema a ciki har suka shiga d'akin zanensa a tsakiyar d'akin suka tsaya yace wannan d'akin kika shigo a daren ranar da aka kawoki gidan nan muje ciki kiga abinda zai tabbatar miki da irin son da nake miki ya bud'e wani d'akin dake manne aciki, da mamaki take kallonsa har suka shiga d'akin duhu ya sakè manneta ajikinsa had'e da lalubo wayarsa ya haska ya" "kunna wutar d'akin.""" Nan take haske ya haskaka koina a d'akin taga abun mamaki domin kuwa duk bangon d'akin frem din "zanenta ne tun tana karama har zuwa girmanta wasu da kaya sanye ajikinta wasu kuma daga ita sai pant and bra ya kamo fuskarta ya had'e da nashi yana shakar numfashinta""kece mafarkina maryama. kece wace nake gani acikin duniyar mafarkina tun shekarun da suka gabata yanuwana kaf da mahaifi yata da abokana ke duk wani wanda yake tare dani yasan dake acikin duniyata kece wace zuciyata take" "da muradi kasancewa tare daita har karshen rayu wata .""Kinga gabadaya d'akin nan hotunan zanen" "ki ne da nake zanawa a duk lokacin da nayi mafarki dake ,kowa kallon taba'b'be dakiki mara hankali" "yake min abaya ,nima kaina tun ina ganin cewar ke din gaskiya ce har na dawo na fara tunanin mafarki na karya ne sai dai zuciyata ta kasa yarda da hakan kullum gani nake zaki bayyana a gareni adalilinki na" "fad'a rayuwa kala kala.""" """Adalilin tunaninki na fad'a rayuwar shan sigari adalinki na sha giya ,adalinki sweetheart ta min auren da" "bana so ta aura cousin dina nayi rayuwar daita batare da na ta'ba jin sonta ba acikin rayuwar da mukayi daita ta haifi khaira tunda k'aramin cikin khaira muka rabu daita wanda ya zamo silar da mahaifiyata da 'yan uwana suke jin haushina ,fansa su khadija suke son d'auka akaina,ki taimaki rayu wata ki zauna dani dan zan iya rasa raina akanki matukar kika yi kuskuren butulcewa rayuwa dani ya kamo hannuta zuwa faffad'an kirjinsa dake matsana ncin bugawa da karfi ""ta'ba kiji yadda zuciyata ke beating akanki "" wallahi mutuwa zanyi akanki muddin kika barni . idan kuma kinyi kuskuren guje min tabbas mutuwata zata kasance atafin hannunki dan kece rayuwata, kece faricikina kece jigon jin dadi rayuwata ""yayi maganar yana sakè manneta da jikinsa .""jikinta ne yayi sanyi tamkar anyi mata wanka da ruwan sanyi lallai ta jima tana wannan tunanin aranta fansa suke son d'auka akansa ya zareta ajikinsa ya tsura mata" "ido .""" Itama kallonsa take kamar yau ta fara ganinsa tana mamaki irin girman son da yake mata kuma ta "hanayr mafarki ""yanzu kin yarda da irin son da nake miki ?""shiru tayi kawai tana cigaba da kallonsa ""sonki daga Allah ne ban ta'ba ganinki akoina ba sai a mafarkina soyayyar ki a kullum bin jinina take tare da bugar min da zuciya a iya son da nake miki ya wuce so ruhinki nake so ba wani abu naki ba ,Ina sonki ko kina da komai ajikinki ko baki dashi ko kina da lafiya ko baki da lafiya ko kina da hankali ko baki dashi ina sonki koda zaki kasance acikin kabari zan cigaba da sonki "".hannunta ta zare cikin nashi tare da juyawa ta soma taku ahankali dan har lokacin tana jin zafi ajikinta bayanta ya biyo ji tayi yayi sama daita bai sauketa akoina ba sai bedroom dinsa ya ajiyeta akan kujerar sofa ya rusuna a gabanta yana kallonta tayi shiru tare da tsura masa ido tana kallonsa tana tunani tabbas tasan yana sonta itama kuma tana son" "shi sai dai bata jin zata iya zama cikin ahlinsa dan zama acikinsu ba alkhairi bane agareta.""" Ahankali ya kamo hannunta ya rike cikin nashi yana murzawa yana kallon cikin kwayar idanunta """mahaifiyata tana matukar sona maryama idan nace miki tafi sona akan duk ya'yanta banyi karya ba domin tun dana taso nake gani so da kulawa atare daita.""haka ma yan'uwana suna sona ni d'an gata ne a wajensu, inda aka samu matsalar shine aurena da mmn khaira amamn yanuwana suna sona mahaifiyata kuma uwa ce jajurtacciya akan ya'yanta a tun sanda mahaifinmu yake raye haka bayan babu ran mahaifinmu , itace ta d'auki duk wani dawainiyarmu ta tsaya ta kula da ya'yanta guda biyar kula da ya'ya biyar har da mutun irina kinga ba abu ne mai sauki ba ta sadaukar da rayuwarta akanmu abinda tafi damuwa dashi shine ta bamu kariya ina tsananin sonta.""shiru maryama tayi tana kallonsa cike da shukin son shi ""duk da nasan a yanzu ta d'auki wata hanya da ba daidai ba domin ba halinta bane, ban kuma santa da wannan halin ba sai dai nasan a dalilinki na rasa duk wata kulawa da soyayyar da gata ta uwa data yan'uwa duk wannan abun dana rasa kice na rabu dake kin min adalci kenan ?""ya" "fad'a yana sake kamo tafin hannunta cikin nashi "" ." """Ya sauke numfashi ahankali ya cigaba da mgn ""maryama nayi miki alk'awarin zan kasance tare dake" duk runtse duk wuya kuma nayi imani sweetheart zata sauko yayinda ta fahimci irin son da mukeyiwa "junanmu zata amince dan na tabbata muddin ta fahimci bazaki cutar dani ba zata soki .""kana ganin" "mahaifiyarka zata soni ?""" ya gyad'a mata kai tare da kai yatsun hannunta cikin bakinsa yana tsotsa yana lumshe mata idanunshi "wanda hakan ya sake kashe mata sansar jiki .""" "da kyar ta fixgo magana ""gasky bana jin zatayi haka araina""zatayi domin tun farko itace ta zaba min ke" "amatsayin mata batare data gane ke din mafarkina bace ,nasan akwai inda nayi kuskuren kuma na gano kuskurena wanda ya jaza miki bakin jini a wajenta shiyasa a yanzu bazata karbeki da sauki ba ,amman zata soki tunda kina raina sai dai ba a yanzu ba ""naji amman zuwa yaushe ne zata soni ?""zata soki !ni dai idan da Hali ka d'auke zuwa wani guri mu cigaba da rayuwarmu acan ""zuwa Ina kenan kike nufi ?"" Yayi mata tambayr yana tsura mata tsumammun idanunshi ""bansani ba amman zaka iya tafiya dani" "koina muyi rayuwarmu dan wallahi tsoronsu nake ji .""" """bazan iya gudun mahaifiyarta ba dan idan na aikata haka laifina zai fi kuskuren da nayi a baya bazan iya" "gudunta ba domin a yanzu ma ina jin rashin kyautatawata da na kasancewa dake na barta cikin damuwa ""bata san sanda murmushi ya bayyana akan fuskarta ba ""gasky kana sonta sosai"".haka ne Ina sonta fiyye da komai acikin duniya""kema kuma kina cikin raina !""ya fad'a yana shafa fuskarta sannna ya sake tsarke hannuwansu yayi kissing din bayan hannunta ahankali ya cigaba da kissing din hannunta ""idan baki sani ba ""kece rayuwata maryama kece macen da nake k'auna, macen da nake son na aura na ajiyeta a gidana" "muddin rai "".kallonsa kawai take ko kifta idanuta bata son yi .""" """tun taso wata ban ta'ba furtawa kowace mace kalmar so ba sai ke ""ahankali ya dinga fad'a mata" "matsayinta acikin zuciyarsa ""a yanzu wani irin farinciki take ji da ya sake tabbatar mata da cewar ita din rayuwarsa ce "" batai tsamanin soyayyarsa zata zamo abun farinciki arayuwarta ba ,dan bata san farinciki ba sai daya fara nuna mata tai farinciki ko da iyakar rayuwar da take dashi ne,ya sauya mata rayuwarta bayan iyayenta tana jin cewar ta samu wanda zai kula daita har karshen rayuwarta ""bata son ta rasashi arayuwarta bata son ta rasashi bata son ta rasa shi .""nan take idanunta ya cika da kwalla.""karki min" "asarar hawayenki ""?a duk lokacin dana gansu suna daga min hankali ""fad'a min me kike tunani akaina ?""" """ba...bana son na ra ..""sai tayi shiru ta kasa k'arasa maganarta saboda kukan da ya ci karfinta ""karkiyi" "tunanin zaki rasani muna tare nayi miki alkawari kasancewar dake har karshen numfashi na kema kiyi min alkwarin .""shiru tayi ta kasa cewa komai sai ma sukuyar da kanta da tai kasa tana zubar da hawaye""" """maryama !""" "ya Kira sunanta yana murza tafin hannunta dake cikin nashi ""kin min alkawari duk runtse bazaki barni ba" """kasa magana tayi domin bazata masa alkawarin ba dan tasan bazata iya cika masa alkawari ba idan yan'uwansa suka sakota gaba fa tayi yaya da alkwari ?""matsowa yayi kusa daita sosai ya d'ago ha'barta" yayi kiss din foreign head dinta yana kallonta fuskarsa cike da damuwa domin baya son abinda zai "nisanta shi daita ko abinda zai raba tsakaninsu ""karki yi tunani komai ta bangarena komai zai tafi normal ""." "still dai shiru tayi taki cewa uffan idanunshi ya zuba mata yana kallonta kafin ahankali yace ""ki daina" "tunanin su khadija tun farko kece kika basu dama da kin fad'a min da al'amarin bai kai haka ba ,amman kika dinga boye min bayan koda sharadinsu ko babu ke din tawa ce dan bazan bari ki auri wani ki barni ba ki manta dasu muyi rayuwarmu dan bazan iya rabuwa dake ba."" ya kai hannunsa yana shafa wuyanta zuwa k'irjinta saurin d'auke numfashi tayi tana dubansa ya rabbi"" yaushe ne zata iya rabuwa dashi ""?ta Ina ma zata fara rayuwa babu shi da irin wannan sabon da yayi mata ?"" a ina zata samu mijin da zai mata irin wannan son mai tafiyar da ruhi ?"". tayiwa kanta tamabayar tana lumshe idanunta tana jin yadda soyayyarsa ke kutemimiya da ruhinta da zuciyarta,wallahi bata san son da take masa ya Kai haka" "ba sai a yanzu.""" Cigaba da shafa k'irjinta yayi yana had'iyar yawu sake matsota yayi ya kamo lip's dinta yana tsotsa "ahankali aiko nan take numfashinta ya dinga fita da sauri sauri ,ta yarda ta sadaukar masa da rayuwarta da komai nata akanshi, zata rayu dashi acikin kowani hali domin kota rabu dashi tasan bazata ta'ba samun kamarsa ba zata d'aure zata zama jajurtacciya a gidan aurenta daman auren gwagwarmaya" "ne .""sai daya tsotse bakinta sosai sannna ya zare bakinsa ""ina jinki ki min alkwarin bazaki barni ba zaki kasance dani muddin rai ""naji !"" tai maganar tana sauke wani wahalallen numfashi ""ba kinji ba kiyi kamar yadda nayi ""nayi alkwarin zan karar da rayuwata gabad'aya da kai ""thank you so much my princess "".ya fad'a yana sakè had'e bakinsu waje d'aya .""a kalla sun d'auke sama da mintuna shabiyar suna makale da juna suna sucking din bakin juna ringin wayarsa ne yasa shi zare bakinsa cikin nata ya tsura mata idanunshi da suka canza numfashi maryama ta sauke sannan tayi kasa da idanunta tana" "kallon yatsun kafafunsa ,shi kuwa cigaba da kallonta yayi yana jin kamar ana fixgar ransa akanta.""" "Wayarsa ya ciro sunan hajiya zulfa'u ya gani ya d'aga tana jin muryarsa tace ""to adamcy ni zan wuce sai" "wani lokaci kuma ka kara hakuri Kai ne mai halakin kare yan'uwanka da mahaifiyarka kada ka bari soyayyar mace ta rufe maka ido ka wulakanta yan'uwanka da mahaifiyar datai silar zuwanka duniya kuma wacce aljanarka take tafin kafafunta ,kabi komai ahankali ku rabu lafiya in sha allahu komai zai zama normal ka kara hakuri kaji ""jikinsa a sanyaye yace ""na gode sosai aunty bari na fito nayi miki rakiya ""aa kayi zamanta ga yanuwnaka nan zasu rakani salim da hisham ka kula da maryama sannan ka d'aga mata kafa da Allah.""hannu ya kai ya shafa sumar kanshi yana kallon face din maryama sannan yace ""Aunty ga maryama kuyi sallma tace ""to !""ya saka wayar a hands free tare da mata alamar tai magana ""ina wuni aunty ?lafiya lau maryama ni zan wuce sai wani lokaci kiyi hakuri da abinda ya faru in sha allahu zai zama matakin daukaka haka zalika kibi mijinki sau da kafa ki kuma bi uwar mijinki ki zauna da kowa lafiya in sha allahu zamu dinga waya kinji ""maryama tace ""to na gode Allah ya saukeki lafiya tace" "ameen .""sukai sallama """ Bangaren mami kam fushi tayi sosai dasu aunty khadija suna shiga d'akinta bata bari sunyi mata magana "ba ta rufesu da fad'a ta inda take shiga bata nan take fita ba ,babu shiri suka tattara suka bar gidan akan hanayarsu ta komawa gida ne aunty khadija ta dubi aunty shahida tace ""jikina na bani zabiba ce ta fito da magnar nan har wannan d'an iskan ya san komai ""ba lallai ba, bakiji yace duk abinda yake tafiya yana sane ba nafi tunanin yayi connecting din komai da wayarta ne ""ki dai yi tunnain da kyau kafin yayi bincike lallai an samu wanda ya fad'a masa ta bangaren zabiba ko kuma ita makirar yarinyar ."" bana tunanin zabiba zata mana haka nafi tunnain yarinyar dan nasan zabiba bazata ta'ba aikata haka ba "".shiru aunty khadija tayi tana cizan lip's dinta ""yanzu menene abunyi "".?numfashi aunty khadija ta sauke da karfi kana tace ""a duk wani abinda zamuyi a yanzu ya rushe dole mu ajiye komai saboda kwanciyar hankali mami, zamu dawo mu bata hakuri sannna mu fad'a mata manufarmu abinda tace dashi zamuyi aiki idan tace muyi muyi idan tace abarshi shikenan yaci lafiya ammna wannna makirar yarinyar sai naci uwarta da kyau bazan ta'ba raga mata ba ko d'aga mata kafa ba da kanta zata tattara ta gudu ta barshi idan taji uwar bari ""da wannna tautaunawar direban aunty shahida ya sauke aunty khadija a gidanta" "suka kara gaba .""" ******** """Da misalin karfe goma na daren ranar adamcy na zaune yana kallon labarai a aljazera yayinda maryama" "ke kwance a saman cinyarsa yana shafa mata jiki shiru tayi tana jin yadda tsigar jikinta suke mikewa kusan mintuna talatin tana kwance yana faman rud'a mata jiki ,ta kai hannunta ta cire hannunsa dake kai kawo a k'irjinta ta yun kura ta mike tsaye , ahankali take taku har ta shige d'akinta tai shirin kwanciya bacci bayan ta gama ta kwanta ,kasa cigaba da zama yayi shi kad'ai dan haka ya mike da kyar dan gabad'aya yanayin jikinsa ya sauya a kwance ya isketa ta takure jikinta waje d'aya ahankali ya zauna kusa daita ya kai bakinsa daidai kunneta yana sauke mata hucin numfashin bakinsa ""wani irin yanayi ta tsinci kanta ciki dan gabad'aya tsigar jikinta suka dinga zabura .ta waigo kanta ahankali ta tsura masa" "fararen idanunta kafin ahankali ta gyara kwanciyarta dan bacci take ji sosai .""" "rungumota yayi ta baya yana shafata,bata juyo ba amman tana jin yadda yake sake shigewa jikinta yana" "manne mata tare da shafo wasu wurare a sansar jikinta kusan mintuna talatin suna kwance taji ya kira sunanta ""my princess !""" ya furta cikin wani irin salo da sautin murya hucin bakinsa da numfashinsa na dukan wuyanta wanda ya "sake haddasawa tsigar jikinta sakè mikewa ""juya min baya daidai yake da bugawar zuciyata ""." "still shiru tayi masa ""wad'an nan idanuwan nawa bazasu iya runtsawa ba a daren nan matukar kika" "cigaba da juya min ba ya garasa maganar yana shafa qirjinta zuwa nipples dinta ahankali ta juyo gabad'aya wanda sauran kad'an su had'e waje d'aya ,ta tsura masa shayayyun idanunta kamar zatai kuka ""bacci ne !?ya tamabayeta numfashi kawai ta sauke tana cigaba da kallonsa matsota ya sake yi" "yana shafa gefen fuskarta muryarta a matukar sanyaye tace ""ka fi kowa sanin bacci nake .."" fixgota yayi" "gabad'aya ajikinsa cikin wani irin salo ya hade bakinsu ya soma sucking lips dinta yana tura mata harshen sa cikin bakinta wani iri kissing yake mata nan take yanayinta ya sauya ta fara tsorata da kyar ta zare bakinsa tana sauke wahalallen numfashi ""dan Allah karka yi komai dani !""babu abinda zanyi kawai wasa zanyi da jikinki, ya fad'a yana sake makaleta ajikinsa ya had'e bakinsu tare da kamo kan breat dinta yana murzawa yana sha bakinta tun tana nokewa har ta fara mayar masa da matarni ""asuba ta gari mr" "and mrs ata kar dai a barke dinki ."" " Mmn sudais MAR'ADAMS BOOK 4 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Page 19 sosai adamcy ya dinga romancing din maryama duk inda hannunsa ya kai ajikinta sai ya shafa ko ya "tsotsa ,bacci take ji sosai gashi ta fahimci ba zai barta tayi ta girma da arziki ba dan haka tayi k'ok'ari ta zare bakinta cikin nashi tana jinsa ya sauke wani wahalallen numfashi yana sakè shige mata ,bata bi ta kansa ba ta runtse idanunta gam ahankali bacci ya d'auketa sai dai har cikin baccinta tana jin yadda yake shafa k'irjinta har zuwa mararta jin yana shafa kasanta yasa ta bud'e idanunta da sauri zata sakar masa ihu taga ya had'e fuska sosai kamar wanda aka aikowa da sakon mutuwa. ahankali ya sake matsota ya" "had'e fuskarsu,fuskarta a had'e ta yunkura zata tashi yasa hannu ya mayar daita kwancen da take ." """dan Allah karka min komai wallahi har yanzu Ina jin zafi ""bai kulata ba tunda shi yasan babu abinda zai" "mata, bazai wuce iyakar abinda yake mata ba ."" ahankali ya kai bayan kafarsa yana shafa tafi kafarta wani irin laushi yaji cikin tafin kafar ya sake manne mata tare da kai bakinsa daidai saitin kunnenta yayi" "mata magana cikin rad'a.""my princess tafin kafarki laushi kamar auduga .""" shiru tayi masa kamar yadda shima yayi mata ta lumshe idanunta tana jin bugun zuciyarta na k'aruwa "dan ita kad'ai tasan yanayin da take ji a sansar jikinta ya janyota gabad'aya ya d'aurata a saman k'irjinsa ""inna lillahi !ni dai na shiga uku wannan mutun bazai barni nayi bacci ba ""ta fad'a haka acikin ranta.""ahankali ya dinga shafa bayan ta zuwa tsukakken kugunta still bakinsa na cikin kunnenta ""kiyi baccinki babu abinda zan miki .""""ajiyar zuciya kawai take jerawa tamkar wacce tai gudun tsere shi kuwa makaleta yayi sosai kamar wani zai kwance masa ita ""my princess Ina matukar kaunarki kullum burina mu kasance haka ina sarrafaki Ina jiyar dake dadi "".bata ce masa komai ta gyara kwanciyarta ta yadda ba" "zata takura ba,sai dai a ranta tace ""wani dadi ne acikin irin wannan rayuwar baya ga azaba ?""" "tana jinsa ya had'e bakinsu waje d'aya yana shan lip's dinta yana shafa bombom dinta ""sheshekar kuka" "ta fara masa babu shiri ya zare bakinsa cikin nata .""" """wayyo Allah nah na shiga uku ""ta furta cikin ma wuyacin hali tana fashe wa da kuka ""sorry na bari bari" "na barki kiyi baccinki ya maidata yadda take kwance .ita kam sai sheshekar kuka take tare da zuba masa idanu cike da mamakin irin nacinsa wallahi idan ka gansa a zahiri sam bazaka ta'ba cewa zai kasance haka ba .tana jinsa ya rufa mata blanket sannan ya zuba mata tsumammun idanunshi da suka canza kala har wani ruwa ta hango kwance acikinsu kamar zaiba .""ta lumshe idanunta "".yanzu me nayi miki da kike wani sheshekar kuka haka kamar na cinye ki ?"".shiru tayi masa tana sauke numfashi alokcin wasu hawaye suka sakè zubo mata ""kin san Allah idan baki daina kukan nan ba zan kwana Ina tsotsar kan breast dinki naga me zai sameki.""jin abinda ya fad'a yasa ta k'ara sautin kukanta ""kiyi wa mutane shiru kafin na cafki kan nipples dinki ."" da sauri tace ""nayi shiru !""good night na d'auka zaki min taurin kai ne kima godewa Allah a iya romance kawai na tsaya ""shiru tayi kamar ruwan ya cinyeta tare da runtse idanunta tana jinsa ya sauko daga kan gado amman bata bud'e idanunta ba sai ma kamkame jikinta tayi" "waje d'aya .""" tana jin motsinsa acikin d'akin amman bata san me yake yi ba can bayan kamar minti biyar ta soma jiyo "kamashi sigari ta d'an bude idanunta ganinsa tayi zaune ya d'aura kafafuwansa duka akan k'aramin table yayinda hannunsa ke rike da karan sigari idanunsa na kallon saman d'akin .""ko me yake tunani oho masa kamar ance ya kalli inda take kwance yaga idanunta akanshi ta mugun tsura masa ido tana kallonsa shima tsura mata idanunshi yayi yana kallonta cikin wani irin yanayi mai wuyar misaltuwa wasu dafin ne suka dinga fitowa daga cikin idanunshi suna shiga nata duk da yana cikin yanayin data fi kyama amman hakan bai sa taji tsanarsa ba dan ya rigada ya mamayeta da dafin kaunarsa wanda yasa taji ya sake shiga ranta sai dai taji haushi matuka da abinda yayi ,daga inda yake zaune ya aiko mata da sakon kiss tare da" motsa bakinsa kalmar I love you ce taga ya fito daga cikin bakinsa. "hararasa tayi tana mai lumshe idanunta a ranta tace ""akwai abubuwan da dole zata saukesa kansu ta" "d'aurasa akan daidai, ahankali bacci ya d'auketa ya taso daga inda yake ya dawo gabanta ya zauna yana murmushi gefen baki yana shafa gefen fuskarta ahankali ya manna mata kiss a goshinta ""I love you so much amore ""ya fad'a yana bud'e blanket din daya lullubeta dashi ya shige ya had'e ta da k'irjinsa ya lullube su yana shafata shi fa muddin zai jita ajikinsa babu abinda zai hanashi ta'ba jikinta domin shine mafi saukin abinda ya koya daga mafarkinta ya rigada ya saba da hakan .karfe biyu saura na" "dare maryama ta farka ta bud'e idanunta ahankali sai dai tajita gam rungume ajikin adamcy ,ta yaye bargon dake lullube dasu ta yunkura da niyyar zata tashi ta canza gurin bacci, amman sai taji ta kasa mikewa sakamakon hannun adamcy dake rike da mararta yayinda kafarsa d'aya ke makale daita" "gabad'aya yabi duk ya kanenayeta ya hanata sukuni.""" ta kai idanunta ta kalli kyakkwar fuskarsa dake d'aure sannan ta dawo da kallonta ga hannunsa dake "dafe da mararta numfashi ta sauke tare da kai hannunta kan nashi da niyyar cirewa ta mike sai dai duk yadda tayi ta cire hannunnsa ta kasa dole ta koma ta kwanta tana kallonsa tana jinsa ya sake janyo bargo ya lullu'besu yana shafata ahankali sautin muryarta ta fito ""fitsari zanyi ?!""ta fad'a muryarta cike da jin bacci jin abinda ta fad'a yasa shi zare hannunsa ya rigata saukowa daga kan gadon ya taimaka mata ta sauko ya rakata bayi yana tsaye yana tara mata ruwan dumi yana kallonta sai dai idanunshi dake kanta ya hana fitsarin fitowa sai ma wani irin shocking take ji a gabad'aya ilahirin jikinta da kasanta sai fitsarin yayi kamar zai fito sai ya koma ta kallesa kamar zatayi masa magana sai kuma ta kasa cewa komai ""ya'akayi !?""ya tambayeta cike da kulawa yana sakè d'aure ta da kwayar idanunshi."" ""ko zaka d'an" "fita ?""tayi maganar kamar zatayi kuka ""me yasa zan fita ?""shima ya tambayeta still kwayar idanunshi na" "kanta .""" "ta sunkuyar da kanta kasa ""sarai ya fahimceta fellings ne suka had'e mata da fitar fitsarinta wanda ya" "hana fitsarin zuwa ya dawo gabanta ya durkusa ya riko hannuwanta cikin nashi ya matse ""inna lillahi!""ta furta dan yadda yayi din ya sake jefata cikin tsananin shaukinsa ne ya sake matse hannuwanta ""saki mararki kiyi fitsarin mana ?""" """ai yaki fitowa ne kuma wallahi ina ji sosai ""zuba mata idanunshi yayi yana jin wani irin fellings dinta" "from know where yana sake shigarsa ""idan na fita kina ganin zakiyi ?""da sauri ta gyad'a masa kai alamun ""eh! ya mike tsaye ya ajiye mata ruwan dumi da zatai tsarki dashi ya juya ya fita ." Yana fita ta sauke wani wahalallen numfashi nan take mararta ta d'an saki sai dai da kyar fitsarin ya dinga fita da guntu guntu bayan ta gama ta soma tsarki sai dai ta dinga jin kamar ana chuking din gurin "da kyar ta yunkura ta mike ta fito tare da numfar kan kujera har ta kusan k'arasawa inda kujerar take ta jiyo sautin muryarsa""malama Ina kuma zaki ?""" "Tsayawa tayi cak ta kasa k'arasa wa gabanta na dukan tara tara ""ki dawo nan !""sai lokacin ta juyo" "gabad'aya tana d'an yatsuna face dinta alamun bazata zo ba ""zaki zo ko sai kin 'bata min rai acikin daren nan ?""naunauyen ajiyar zuciya ta sauke sannan ta soma d'aga kafafunta ta karaso tana k'okarin hawa saman gadon ta fixgota gbdy ya rungumeta tsam tsam ajikinsa daga haka bacci ya d'aukesa wanda hakan ya samarwa maryama natsuwar yin nata bacci .""basu suka farka ba sai karfe biyar da rabi suka tashi sukai sallah bayan sunyi sallah asuba sunyi azkar sake komawa bacci sukai . karfe goma adamcy ya tashi yayi wanka ya shirya kanshi cikin kananan kaya riga brown mai dogon hannu da wondon" blue jeans ya fita zuwa parlour'nsa ya danna bell din dake isar da sako zuwa kitchen sannan ya d'auki "jarida ya dawo d'aki ya zauna akan kujera yana fuskantar face din maryama yana duba jaridar .""" bayan kamar mintuna sahabiyar ta farka tana wata irin shegiyar mika wanda yasa dole sai da adamcy ya "bar abinda yake ya tsura mata idanun shi yana jin yadda jijiyarsa take harbawa ta had'e hannuwanta duka waje d'aya tana shafa fuskarta duk kwayar idanunshi na kanta,jikinta ya bata ita yake kallo dan haka taki kallonsa sannan taki cire hannuwanta akan fuskarta ta cigaba da zama a yadda take har sanda ya mike ya fita zuwa parlour'n tana kokarin saukowa taga ya dawo hannunsa rike da glas cup ya hau gadon yana cewa ""my princess ga tea!""ya fad'a yana hura mata tea din tare da kokarin kai wa bakinta tasa hannu ta kar'ba tana cewa ""na gode !""sannan ta kai bakinta .""numfashi ya sauke yana cewa ""bi ahankali akwai zafi fa ""bayan ta kur'ba kamar sau biyu yaga ta runtse idanunta ""sorry ya koneki ne !""ta" "yatsuna fuska ""kad'an ba !""ya kai hannu ya kar'bi cup din ya kai bakinsa ya cigaba da hura mata ." sai daya fahimci tea din ya d'an yi sanyi ya sake Kai wa bakinta ahankali ta dinga kur'ba har ta shanye ya "ajiye cup din a gefen bed side ya yaye bargon dake rufe da rabin jikinta ya dawo ya zauna kusa daita tare da zagaye bayanta da hannunsa ya rungumota yana kallonta.""Itama kallonsa take tana jin wani irin son shi da kaunarsa na shigarta yace ""fatan kin tashi lafiya !?tace ""Alhamdulillah kai fa ?""ta fad'a tana yin kasa da kanta.kiss yayi mata a goshinta har uku ajere sannan ya kai wa kumatunta kiss yana sauke wani wahalallen numfashi ahankali yayi kasa yana kokarin kamo bakinta ta janye tana sauke numfashi da ajiye zuciya atare ya sake matsota tai saurin dakatar dashi da hannunta tana cewa ""stop yalla'ba!yace" """sorry !tare da yin shiru na second goma sannan ya juya mata baya can ya mike tsaye yana jin wani iri" ajikinsa babu abinda ke bashi haushi kamar yadda bata son yana ta'bata ko shan bakinta bayansa tabi da "kallo zuciyarta na wani irin bugawa dan tasan yaji babu dadi.""" "ahankali ya juyo ya fuskanceta tare da rungume duka hannuwansa a kirji ya tsareta da idanunshi ""a" "zahiri gasky ba da gaske nake baki hakurin nan ba ,me kike so daga gareni ?kuma me nayi miki?"" Shiru tayi kawai tana kallonsa ""har yanzu kina ganin kawai ina son jikinki ne ko kuma Ina son na kwana dake ne ko me ?""nifa sonki nake wai ma me kike son nayi ki fahimci ke nake so kuma tsananin sonki ne yaja bana iya nesanta kaina dake ?""nan take yanayin fuskarta ta sauya saka makon ganin fushinsa ahankali ya soma taku yana kallonta har yayi kusa kusa daita wanda tazaransu bai fi taku d'aya ba ""menene dan na sha bakinki ko na ta'ba ki ?""ya sake jefa mata tambayr shiru tayi kawai tana cigaba da kallonsa tana jin wani matsfaffen son shi na bin jinin jikinta ""ya kai hannu ya kamo ha'barta yana kallon cikin kwayar idanunta ""ko kuwa hauka kawai adamcy yake yana ganin kamar maryama tana son shi alhalin ba haka bane ?""ya k'arasa maganar zai tsotsi lip's dinta ta sake janye bakin ta tana cewa ""bazan sake shan bakin" "dake shan sigari ba ""ta fad'a tana kawar da fuskarta ." """bangane nufinki ba !?""ya tambayeta a d'an fusace yana sakè tsare gida""Ina bukatar ki sake maimaita" "abinda kika fad'a yanzu ""bayan kaji me yasa kuma zan sake maimaitawa?""ta fad'a tana hura masa hancinta ""bazaki sake shan bakin dake shan sigari ba ?""ya tsinci kanshi da maimaitawa Kansa ""daman baki san ina sha sigari bane ?"".tana jinsa tayi masa banza tamkar ba daita yake magana ba sai ma sunkuyar da kanta tayi ""da shan sigarina kika gani ko ba dashi kika ganni ba ?""ya sakè tambayarta ta d'ago kanta ahankali ta zuba masa idanunta""kina kallona da shan sigarina kika gani ko ba dashi kika ganni wanda kece silar fara shansa""kara sanya kwayar idanunta tayi cikin nasa wani irin son shi mai tafiyar da ruhi ne ya dinga bin jininta "" me yasa zaki fad'a min haka ?""still shiru tayi masa tare da saukowa daga kan gado tabi gefensa zata wuce ya biyota da sauri ya kai hannunsa ya riko cikinta ya juyo" "daita suna fuskanta juna sauran kad'an su had'e yace ""magana nake miki fa!""" "still bata ce uffan ba ta soma kokarin zare jikinta ""ya biyota yana cewa ""shikenan kin dade bakiyi fushi" "ba ai nasan baki da abinda zaki ce tunda kinsan Ina shan sigari kika aureni ""ya fad'a tare cigaba da binta har ta Kai bakin window ta tsaya tana kallon zanen labulen window ,ya kai hannu ya riko hannunta ta fizge tana buge masa hannu tana kallonsa fuskarta a had'e ta soma magana ""ka fara shan sigari saboda ni yanzu kuma ka sameni me yasa zaka cigaba da sha ?"" tayi masa tambayar tana tsaresa da shanyayyun idanunta .""shima shiru yayi yana kallonta ""maganarta haka ne amman kuma ta haka take tunanin zata canzasa ya daina ko me ?""ka sani bazan sake yarda ka sha bakina da wannan bakin na.."" fixgota yayi gbad'ya ya matseta ajikinsa wanda hakan da yayi ne ya katse maganarta ""kinsan Ina sha sigari na aureki kuma dan zan sha bakinki zaki fad'a min haka? to ki sani bazan daina sha ba kuma shan bakinki dole ke sai na ma sha sigarin zan sha bakinki "".ya fad'a tare da had'e bakinsu waje d'aya ya fara sha yana lumshe" "mata tsumammun idanunshi.""" wani naunauyen ajiyar zuciya ta sauke da karfi ahankali ya bud'e idanunshi yana kallon kwayar "idanunta babu shiri ta lumshe idanunta ganin wasu abubuwa dake fitowa daga cikinsu suna shiga nata bata ankara ba sai ji tayi yana tsiyayya mata yawun bakinsa cikin nata har sun isa zuwa ga makogoronta ai ko nan take ta fara k'ok'arin had'e hakoranta amman ta kasa dan tuni ya danne mata hancin da nashi hancin take ta rasa wadataccen numfashin dole ta sakar masa jikinta ,kyakkwan riko yayi mata ya d'auki mintuna yana sarrafa bakinta har tsayuwa ya nemi gagararta cak ya d'auketa ya d'aurata akan gado ya zaunar daita yana kallon fuskarta dake had'e ""wai duk dan na sha bakinki ne kike wani had'e fuska to bari nayi mai gabad'aya ?""ya fad'a yana janyo wuyar rigarsa zai cire tayi saurin rike masa hannu ""ni dai kayi hakuri?""tsayawa yayi yana kallonta kafin ahankali ya mike tsaye ya koma kan kujera ya zauna ya d'auki jaridar daya ajiye ya cigaba da karantawa idanunta ta zuba masa ita dai bata san ranar da zai" "canza ba kullum da sabon salon wulakacin yake .""" Tun daga ranar ya bijiro mata da wani sabon salon iskanci sai ya gama shan sigarinsa kuma a gabanta "sannan ya hau jagwalgwala mata jiki har sukai kwana uku a haka,tana shan tattali sosai agurinsa sai dai shi akwanaki nan ukun à matse yake sosai kamar zai ci babu gashi likita tace sai tayi sati uku kafin zata warke sumul ,yau da yamma ya shirya cikin riga da wondo kanana sun yi matukar masa kyau ,itama ya ajiye mata kaya riga da wondo ne irin nasa sosai tayi matukar kyau, simple make up tayi tasa takalma masu dan saukin tafiya, ta feshe ilahirin jikinta da turare masu sanyin dadi shi ya gyara mata kitson kanta ya tufke mata da ribbon ita kam mamaki yake bata idan akace mata zai yi duk abinda yake zata rantse karya ne kuma ace ba ita ya aura ba zatayi ta masa kallon wannan mr ata din mai jin kai da tsare gida mara d'aukar raini .bayan sun gama shiri ya d'auki abaya ya sa mata, tayi roling din mayafin nan take ta dawo tamkar wata balara biya tayi kyau sosai, shi kansa kasa d'auke idanun shi akanta yayi yaja hanunta" "suka fara tafiya cikin nishadi, sosai yake jinta à ransa tabas aka raba su tamkar raba sa da ransa ne. """ "Hanuwansu sarke cikin juna taga ya nufi kofar fita ""ta tsaya cak tana dubansa""Ina kuma zamu ?"" banga" "ren mami gaisheta ""ya bata amsa yana kallonta ""kaje kawai !""saboda me? tayi shiru tana kallon wani bangare ""na fa lura dake tun sheka ranjiya rabon da kije ki gaisheta ki sani bazan lamunci haka ba fa ""numfashi ta sauke kawai dan tana jin zafin yadda take wulakantata ""muje ko!ya fad'a yana jan hannunta bayan sun isa ta zube kasa shi kuma ya zauna akan kujera atare suka gaisheta.ta amsa fuskarta a had'e .""adamcy ya tsurawa maryama ido wacce kanta ke kasa sai dai jikinta ya bata ita yake kallo shiyasa ma taki d'agowa har sai da taji sallamar mai aikinsu tafisu sannan ta d'ago kanta tana amsa mata sallama aiko karaf idanunsu suka tsarke cikin juna kashe mata idonsa d'aya yayi yana aiko mata da sakon kiss ta hanyar turo mata bakinsa kamar ance mami ta kallesa taga abinda yake .""shiru tayi tana" "kallonsa gabad'aya adamcynta ya canza tamkar bashi ba ya wani dawo kamar bawa .""" """Anya kuwa wannan yarinyar ta bar shi haka bata kama masa kuruwa ba ?tafisu tayi abinda ya kawota" "ta fice daga d'akin inda adamcy ya mike yana ma mami sallama ganin haka yasa itama maryama ta mike da sauri ta biyosa a parlour'n mami ya janyota ya makaleta yana kissing din wuyanta matsoraciya kawai tace ""haba mana ka bari kar ta fito ta ganmu ""to sai me dan ta ganmu ""ni wallahi tsoro nake ji ""matsalarki kenan sai dai karki damu zan cire wannan tsoron gabad'aya kowa ya huta."" ya fad'a yana sakè matseta ""ka bari pls ""aiko gama rufe bakinta batayi ba mami ta fito ta gansu makale da juna ,wani sabon mamaki ya kamata aiko ta dinga binsu da idanu kamar taga wasu sabbin halitta tana kallo adamcy ya sake matseta a jikinsa ya kamo fuskata ya tsura mata tsumammun idanunsa cike da shaukin sonta yace ""i love you my princess zan iya mutuwa akanki,tun ban sameki a zahiri ba kika sabar min da rayuwa dake ko bacci bana iyawa sai da tunaninki ""ya fad'a yana sakè shigewa jikinta ya riko kugunta yana shafa jigidar jikinta ya tura kansa wuyanta yana shinshinawa yana sakar mata kiss a wuya yana" "sauke mata numfashi bakinsa a cikin kunnenta .""" "ahankali tace ""nima ai ina sonka""wani sanyi dadi yaji ya mamayesa har sai da tsigar jikinsa suka mike ,ya" "sauke numfashi yana hura mata iskar bakinsa yana kiran sunanta cikin wani salo"" gaba d'aya ya kashe mata jiki har ta manta inda suke ""Ina sonki !""tace nima haka tana jikinsa ya cigaba da tafiya daita har suka fice mami na tsaye tana kallonsu ,suka koma sama makale da juna suka zauna suna kallon labarai" "yana rud'a mata jiki idan ya isheta da naci tasa masa kuka .""" "da daddare ta tube ta shiga wanka tana cikin wanka ya fad'o mata .""tana ganinsa ta had'e fuska kamar" "an aiko mata da sakon mutuwa tana rufe kirjinta shima had'e fuska yayi kamar yadda tayi yana cire kayan jikinsa ya shiga bathtube din ya zauna kamar yadda tayi ya janyota jikinsa ""bari nayi miki wanka ""ance maka ban iya wanka ba ne ?""nasan kin iya mana amman nawa special ne ""babu wani speacial wayo kawai zaka min ""wani wayo zan miki bayan da wayonki kawai wanka zan miki ""yayi maganar fuskarsa a had'e ta natsu tana jinsa yana mata wanka lokacin daya kawo kan breast dinta nan yanayin wanka ya sauya ya fara wasa da kan nipples dinta dawowa tayi kamar wata sokuwa sai daya gama rud'a mata jiki sannan sukai wanka ya nad'ota a towel ya d'auko cak sai kan gado ya ajiyeta yana wasa da" "jikinta kafin ahankali ya kai wa breast dinta cafka yana sha kamar wani mayunwaci .""" """inna lillahi ita kam ta shiga uku da salon sa mutun kamar wani maye .""à hankali ya dinga ruda ta da" "salon sa, tana biye masa itama da nata wanda ya kara rikita sa, ta kai harshenta kunensa tana wasa dashi tana masa tafiyar tsutsa har wani vibration yake ji ajikinsa , yayinda bakin sa ke kan nipples" "dinta yana sha, gabad'aya yanayinsu ya canza dan gabad'aya ta jike jagab ahankali ya cire bakinsa akan" "nipples dinta ya tsura mata ido gabad'aya yanayinta ya sauya hatta kwayar idanunta sun canza kala sai wani lumshe suke.""" """ya rab !"".shine abinda maryama take furtawa a kasan makoshinta sannan ta gyara kwanciyar tana" "janyo towel zuwa jikinta ta rufe tare da juya masa baya ,bayanta yabi da kallo bombom dinta sun baje inda shep din hips dinta suka fito sosai kallon second goma yayi mata sannan ya d'an durkusa ya kai" "hannunsa ya kamo lafiyayyar kafarta yana kallo , bayan ya gama kallo taji yana shafar tsakiyar tafin" "kafarta tare da cewa""woww Ina son tafin kafar nan ga kyau ga taushi ""." "wani irin fellings taji yana taso mata yana bin kowacce jijiya dake aiki ajikjnta .""ahankali sai taji ya dora" "bakinsa yana lasar cikin kafarta idanunta ta runtse da karfi tana kankame iikinta yayinda jikinta ke wani irin kyarma tace ""wayyo Allahna!! na shiga uku""hakan bai sa ya sakar mata kafar ba ya cigaba lasa wanda hakan ke sakè haddasawa jikinta jin tsananin sha'awa towel din ya zare towel ya kwanta a bayanta ya lullubesu da bargo yana kai bakinsa daidai wuyanta ya manna mata kiss wani irin yarrrrr taji a gabad'aya ilahirin jikinta ""Ina sonki my princess karki yarda a rabamu idan aka rabu zaki rasani ko kina son ki" "rasani ?""ya fad'a yana mai cigaba da hura mata iskar bakinsa a kunneta ta juyo gabad'aya ta fuskancesa tana sauke numfashi da kyar ""me kake tunanin zai rabu bayan ka gama maganin matsalar ?banga abinda zai sa na rabu da kai ba sai dai mutuwa "".ya lumshe idanunshi yana murza kugunta yana goge mata k'irjinsa ya tura kansa wuyanta yana shinshinawa yana sakar mata kiss a wuya yana sauke mata" "numfashi bakinsa a cikin kunnenta .""" ******* A yau ne aunty ta tashi da tsananin son zuwa gurin iyayenta tunda abubuwa sun fara mata sauki dan a "yanzu babu abinda take da muradi kamar ta d'aura kwayar idanunta akan mahaifi yarta da mahaifinta dama yan'uwanta hakurinta a yau kam ya kare ta k'udiri niyar dole ne ta samu lokaci acikin satin taje garesu dan zcyarta ta hanata sakat acikin kwanakin bata samun isashen bacci da zarar ta runtse idanunta su take gani suna kuka suna rokan ta dawo garesu sunyi kewarta ,shiru tayi a zaune da take acikin d'akin ta tare da runtse idanuwanta saukar d'umin ruwa taji sun fara gangarowa kan kuncinta wanda take da tabbacin hawaye ne ,itama tana matukar jin kewarsu kullum bugun zuciyarta dasu take tafiya nan take ta yanke shawaran ta samu umma suyi magana tana son zuwa ta gansu kafin su tare a sabon gidansu dan haka ta yunkura ta mike tsaye tana goge hawayenta.cike da sanyin jiki take taku har ta fito ta nufi bangaren umma a parlour ta iske umma zaune tana kallon arewa 24 mur yarta a sanyaye tayi sallama ""assalamu alaikum!""umma ta waigo zuwa bakin kofar ganinta yasa ta fad'a da fuskarta da" "fara'a tare da amsa sallamar da tai ""wa alaikums salam!""" "ahankali aunty ta karaso ta zauna a kusa daita .""" Yayinda gabad'aya umma ta tattara hankalinta akanta tana dubanta a tsanake kafin ahankali aunty ta "fara magana ""umma Ina son zuwa gidan mu !wani naunauyen ajiyar zuciya umma ta sauke tana furta" """Alhamdulillah adduar da na dade Ina miki kenan ,bilkisu ki godewa Allah da zuciyarki ta fad'a miki gasky kuma kika kar'bi gaskiyar data fad'a miki dan fushi da iyaye babu inda zai kai ki ,ki misalta hakan akanki" yadda kika d'auki cikin ya'yanki kika haifesu kuma kike sonsu ace sun gujeki iyayenki na sonki barin ma "mahaifinki .""""Umma nima Ina son babana ina son babana!!""nayi kewarsa da yawa umma .""" Allah ya bamu ikon kyautatawa iyayenmu kuma na gode sosai da kwarin gwiwar da kike bani akan "iyayena most especially mahaifiyata ni kaina idan na zauna sai nace mahaifiyata ta min ba daidai ba.""amman mahaifina bai min komai ba ,itama datai min komai tayi min taci banza idan ban koma ga iyayena ba karshe suzo su mutu batare dana samu albarkarsu ba. duk fa wanda zai sa maka albarka ba kamar nasu ba na gode sosai da kwarin gwiawar da kike bani akan mahaifiyata duk da ta min abubuwa amman bazan biye tata ba saboda ita uwace na gode sosai umma Allah ya biya mana bukatunmu na" "alkhairi ta k'arasa maganar muryarta na rawa.""" "Muryarta na rawa ta cigaba da magana ""na gode sosai kuma na godewa Allah daya bani yar'uwa ta gari" wacce take fad'a min gaskiya take d'aurani akan hanya dan a wannan zamanin babu kishin sauri irin "ki ,ba'a rasa wa amman baku da yawa kishin saurin da zata rikeka da ya'yanka amana batare data cutar dasu ba sai anyi bincike mai kyau kafin a samu shiyasa kullum nake godewa Allah da kasancewarki acikin zuriar hussein .""" "aunty tayi shiru tana goge hawayenta kafin ahankali ta numfasa kana ta cigaba da magana "" kullum" "maganarki naje ga iyayena na tausaya masu,bilkisu kiyi hakuri da rayuwa kiso yan' uwanki da iyayenki ki tausaya masu kullum kina bani courage akan iyayena da yan'uwana .""" ta k'arasa maganar tana kuka mai ta'ba zuciya """Alhamdulillah yau kin fad'a kalmar dana ji dadi shekara nawa ?""kusan shekara a shirin da wani abu ina" "dragging dake amman yau kin fad'a min kalmar data min dadi Alhamdulillah hajiya rahma mahaifiyarki ce kije gareta kuma ki kyautata mata ,kiyi hakuri daita idan baki bita ba zaki bi uwar wasu gara kiyiwa uwarki biyayya babu wanda ya isa yayi miki gadara akan iyayenki kema haifarki sukai kije ki nemi albarka" "iyayenki bazaki ta'be ba Allah kuma ya saka miki da alkhairi ta k'arasa maganar itama kmr zatayi kuka ""." kiyi hakuri ki daina kuka haka ki gode wa Allah da zuciyarki ta amshi gasky nasan tsakanin uwa da d'a sai "Allah kin shiga hakin iyayenki sosai dan hakinki ne ki nemesu ko basu nemeki ba amman Alhamdulillah tunda yanzu hankalinki ya koma garesu dan iyaye sun wuce ayi wasa dasu kuma har karshen numfashinki zasu kasance acikin zuciyarki .""na gode sosai umma Allah ya bar zumunci, Allah ya saka da alkhairi Allah yasa mu dace duniya da lahira Allah ya hanamu kuka da bakinciki duniya da lahira Allah" "barmu tare Allah ya bamu hakuri da juriya akansu .""" """Yanzu yaushe zaki ""!?in sha allahu cikin satin nan zani amman zan so ki min rakiya dan na sha gwada" "zuwa ni kad'ai bana iya shiga gidanmu saboda tsananin tsoro dan sai nake jin kamar bazasu kar'beni ba ""umma ta dafa kafadanta tace" """Zasu kar'beki kuwa da sauri domin shekara a shirin da hud'u ba wasa bace kowani irin zuciya garesu" "wallahi sun yafe miki kuma suna mamarin sake d'aura kwayar idanunsu akanki in sha allahu zan rakaki kinga kin koma adaidai kenan kema Allah yayi miki arzikin da suke miki kwada yinsa daman kuma shi arziki idan bakayi ba ka haifa to fa baka ta'ba cire rai da samunsa ,kinga da zarar kin dawo sai mu fara shirin tarewa a sabon gidanmu dan ko jiya adamu yayi min maganar tarewarmu Ina ganin ya dace mu" "fara shiri ba sai ya sake tuntu'bata da maganar ba .""" """haka ne sai ki saka mana rana da zarar mun dawo daga gidanmu sai mu tare,da wannan tautaunawar" "suka kawo karshen zance suka shiga wata sun jima suna tautauna har aka kira sallah laasar aunty ta mike ta koma bangarenta cike da d'auki son ganin ahlinta da daddare habib na cin abinci take fad'a masa jibi in sha allahu zata gidansu taga iyayenta ai nan take ya had'e fuska ya bar cin abincin da yake tare da cewa ""me kuma zakije yi ?""tayi shiru tana kallon yadda ya wani canza ya bar cin abincin da yake cikin tsananin 'bacin rai yake kallonta ""me zaki je kiyi gurin muatne da suka zabi farincikin kansu akan naki?""ko kin manta sunce tunda kin zabi mahaifinmu babu su babu ke kuma karki koma inda" "suke ?""""duk da haka habib zuciyata tana tsananin kewarsu zanje na gansu na nemi yafiyarsu.""" "ya tashi daga inda yake ya dawo kusa daita ya zauna yana cewa ""ai baki masu laifin komai ba!"" ""nayi" "habib!""ta fad'a a d'an fusace tana dubansa ""nayi masu laifi domin na zabi hussein akansu wanda nake jin a shekarun da suka zo suka wuce kuskure nayi domin iyaye sun wuce komai sai dai qaddara tasa kayi masu ba daidai ba na sha misalta haka akaina ace maryama ko daya da cikinku yayi min haka ya" "zanji ?""ko kai zaka iya zabar wata kayi rayuwa daita na tsawon shekaru ka barni ?""tayi masa tamabayar" "tana zubar da hawaye.""" "Ya kamo hannunta cikin nashi ""ki daina misalta haka domin bazan ta'ba yi miki haka ba ""to yarda na yiwa" "iyayena laifi mai girma kuma na cutar dasu na tsawon shekaru, baza kasan na masu cuta mai girma ba sai kasan yadda suke tsananin sona .ta k'arasa maganar kwalla na sakè cika idanunta numfashi habib ya sauke kawai yana cigaba da kallonta,ita kad'ai ke bashi tausayi amman shi babu ruwansa da wasu iyayenta mutanen da suka ki mahaifinsa me zai yi dasu tunda ta zabi zuwa bazai hanata ba amman shi har abada bazai taka zuwa inda suke ba ""zaka muje tare?""yaji tamabayar on expecting kai tsaye ya girgiza mata kai alamun baza shi ba shiru tayi tana kallonsa saboda tasan dalilinsa nakin zuwa shiyasa tsawon shekaru taki fad'a masu komai akan rayuwarta sai da maryama ta matsa Wanda hakan ne ya zama sanadiyyar da habib ya zafafa kishinsa akan mahaifinsa .""mikewa yayi ya koma ya cigaba da cin abinda a natse ita kuwa shiru tayi tana kallonsa dan zata so suje tare sai dai bazata masa dole dan ita" "kanta bata san abinda zata tarar ba .""" Mmn sudais MAR'ADAMS BOOK 4 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Page 20 Tsaye adamcy yake acikin d'akin maryama sanye da farar rigar bacci long sleeve mai bud'add'en gaba da "dogon wando yayinda hannuwansa duka ke cikin aljihun wandonsa,shiru yayi yana kallon maryama dake tsaye a gaban mirrow tana fesawa jikinta turare mai sanyin kamshi da sanyawa zuciya" "natsuwa ,shigowarsa yasa ta juyo anatse ta tsaya ta jingina jikinta da mirrow tare da rungume duka hannuwanta a k'irji tana kallonsa k'irjinta na dukan tara tara dan duk lokacin da zata d'aura kwayar idanunta akan faffad'an k'irjinsa sai taji bugun zuciyarta ya karu .""kallonta ya cigaba da yi" "sanye cikin wondo three quater iya cinya da farar rigar mai gajeren hannu wacce ta bayyana kirjinta dan wuyar rigar ta sauko zuwa kafad'anta,haka zalika rigar bata sauko ba da kad'an ta wuce cibiyarta dan ga jigidar dake zagaye da kungunta nan yana gani ."" yadda ya tsura mata tsumammun idanunshi yana kallonta yasa wata matsananciyar kunyarsa ta kamata ,dan haka tayi kasa da shayayyun" "idanuwanta masu d'auke da tarin kaunarsa.""" ahankali ta sauke hannuwanta dake rungume da k'irjinta ta soma taku tana juya jikjnta ahkl tamkar "mai koyon tafiya tana cigaba da kallon kasa .""shigar jikinta yayi bala'i kashe masa sansar jiki had'e da motsa masa wutar sha'awarta dake hanashi sakat dan acikin sirrin kyawunta akwai iya tafiya,natsuwa tattare da kunya ciki dan tafiyarta kad'ai ta isa ta canzawa mutun lissafin tunaninsa ,har ta karaso gabansa ta tsaya idanun shi na kanta ko kiftasu baya yi dan tsayuwar ma da tayi a gabansa sai da dukiyar fulaninta suka motsa hakan kuma ya sake jefa shi cikin wani yanayi mai wuyar misaltuwa "".ya" "lumshe tsuma mmun idanunshi yana had'eye wani yawu da suka tsaya masa a makoshinsa.""" "cike da shaukin son shi ta kai tafin hannuta saman fadad'den k'irjinsa,saukar hannunta yasa shi bud'e" "idanunshi ahankali ya zuba mata yana jin yadda soyayyarta ke sakè ninkuwa acikin zuciyarsa."" ahankali yaji tana motsa yatsun hannunta a k'irjinsa batare data d'ago idanunta ta kallesa ba ,wanda hakan ya sake narkar masa da zuciya,a kallon da yake mata yanzu yasan ya rigada yayi nasarar d'aurata akan hanyar buka tuwa dashi wanda yayi imani bazata iya rayuwa da kowa ba sai shi ."" ahankali take jin yadda k'irjinsa ke motsawa sakamakon bugawar da zuciyarsa take faman yi . kusan atare suka lumshe idanu kafin ahankali yaji ta d'auke hannunta a k'irjinsa ta kai fuskarsa tana shafa gashin dake kwance a fuskarsa.""wani irin sha'awarta yaji ya sake tsarga masa tun daga tsintsiyar kafafun shi har zuwa tsakiyar" "kanshi yayinda nan take jijiyarsa ta mike tsabar tana bukatar abincinta .""" ya kai hannunsa ya d'ago ha'barta saurin lumshe idanunta tayi k'irjinta na lugud'en bugu dan kallonsa zai "sa ta kasa aiwatar da komai taku d'aya ya kara a tsakaninsu har jikinsu na zozan juna still hakan bai sa ta bud'e idanunta ba sai ma sake runtse wa tayi bakinsa ya kai yana hura mata iskar bakinsa ,babu shiri ta bud'e idanunta tana sakar masa wani sihirtaccen murmushi mai kashe sansar jiki da zuciya sannan ta d'auke hannunta dake fuskarsa ta kamo hannusa tana tafiya ahankali yana biye daita har ta k'arasa bakin gado ta zaunar dashi cikin yin kasa da muryarta tace ""ka wani tsare mutun da idanu kamar zaka cinyesa "".ta k'arasa fad'ar haka tare da juyawa zata bar gurin yayi saurin riko laulau san tafin hannunta cikin" "nashi ya tsareta da tsumammun idanunshi yana cewa ""menene idan ma cinyeki nayi ai abuna ce ke ""." Tai murmushi tana kawar da fuskarta gefe tana jin yadda zuciyarta ke harbawa da sauri sauri aranta tace """har ya canza min magana d'ayan hannunta ta kai saman nashi wani zirrrrr yaji a gabad'aya ilahirin jikinsa shima d'ayan hannunsa ya d'aura saman nata ya kira sunanta ""maryama!cikin wani salo mai ratsa sansar jiki tana jinsa amman tayi shiru ta cigaba da kallon bangaren da take kallo""ki kalleni mana!""still shiru tayi taki kallonsa sai dai tana jin yadda muryar sa ke dad'a kashe mata gabobin jiki ."" nifa bana son" "wannan kunyar dan cutar dani kawai zatayi.""" "numfashi ta janyo da kyar ta sauke tana lumshe masa idanunta tace ""bani minti biyu yanzu zan dawo" """ba wannan nake magana akai ba ""ki kalleni nace !"" dole babu yadda ta iya ta d'ago shayayyun idanunta" ta kallesa wasu abubuwa ne suka dinga fitowa daga cikinsu suna shiga nata d'age mata girarsa d'aya yayi "sannan ya sakar mata hannu yace ""minti biyu kika ce !""ta lumshe masa idanu ya juya a natse tana motsa jikinta .""" bayanta yabi da wani mayen kallo har yanzu da alamun bata gama warkewa ba dan tafiyarta bata dawo "normal ba har ta fita daga d'akin idanunshi na kanta yana kallon step dinta lip's dinsa na kasa ya laso yana shafa sumar kanshi .""yana zaune a inda ta barshi ta dawo hannunta d'auke da tray wanda ke d'auke da glas cup da lemu civiter mai sanyi ta ajiye akan k'aramin table tana jin yadda idanunshi ke yawo a sansar jikinta ta tsiyaya masa lemo ta mika masa cike da girmama wa, ya amsa tare da" "had'e hannunta da cup din ya zaunar daita akan cinyarsa yace""na gode my princess!""murmushi mai tattare da kunya ta sakar masa kana tace""kayi hakuri ka dawo tun d'azu banzo nayi maka sannu da zuwa ba bare na kawo maka abun sha "".ta k'arasa maganar tana sunkuyar da kanta .""gashi ni na biyoki !""ai sonki ya kore komai a wajena karkisa damuwa a ranki dan baki zo ki yi min sannu da zuwa ba zanji haushin haka ba "" ya fad'a yana kai cup bakinsa ya kar'bi lemu kad'an ya ajiye cup din yana kai hannunsa" "k'irjinta .""" """ina sonki sosai kuma Ina son k'irjin nan my princess""saurin d'auke numfashi tayi sakamakon hannunsa" "dake yawo a k'irjinta""karki bari a rabamu gimbiyata dan ina miki son da idan na rasa ki uhm uhm ""ta d'an saci kallonsa da gefen idanunta tace ""idan ka rasani zaka iya mutuwa ba ."" ya kai bakinsa daidai kunnenta ya soma mata magana cikin rad'a ""sosai dan na kamu da yawa kuma duk wanda ya nemi ya takura miki acikin yan'uwana ki hanzarta sheida min na gau gauta d'aukar mataki.""yayi maganar muryarsa a sanyaye haka fuskarsa karara ta nuna alamun damuwa .""murmushi maryama tayi tana sakè sunkuyar da kanta kasa tare da cire hannunsa dake yawo a k'irjinta tace ""me yasa all the time kake" yawon kawo maganar rabuwa a tsakanin "mu ne ?""I don't know my princess!""but am feel like zaki iya rabuwa dani""ka daina wannan tunanin babu" "wanda ya isa ya rabamu sai Allah shima ta hanyar mutuwa ko ka mutu ko ni na mutu bare insha Allah ni da kai zamu cigaba da kasancewa acikin inuwa daya har mu aurar da 'ya'yamu da jikoki"".ta k'arasa" "maganar tana mai tsananin jin kunyarsa .""" adamcy yaja wani wadataccen numfashi ya sauke yana kamo fuskarta ya tsaita da nashi suna shakar "numfashin juna muryarsa a kasalance yace""idan kina magana ki dinga kallona i love it"". ya fad'a tare da kai bakinsa kan lip's dinta yana tsotsa yana kallon cikin kwayar idanunta sai da yayi second biyar yana tsotsa sannan ya zare bakinsa yana sauke naunau yen ajiyar zuciya yace umma da aunty da habib suna gisheki "".gidan kaje ne ?""ya d'age mata girarsa d'aya alamun ""eh!""shiru tayi tana son ta tambayesa abinda ya kai shi gidansu amman ta kasa dan haka ta mike tsaye tana k'okarin juyawa taji ya fizgota jikinsa gabad'aya ya rungumeta tsam tsam yana sauke numfashi da sauri sauri tare da d'aura hannushi" "kan sumar kanta yana shafa gashin kanta zuwa bayanta yana shakar numfashinta .""kusan minti goma" tana rungume ajikinshi tare da matseta gam sakè shigewa jikinsa tayi da kyau tana sake dagula masa "lissafi .""" gabadaya adamcy ya gama fita haiyacinsa burinsa ahalin da yake ciki bai wuce yayi having sex daita ba "dan gabad'aya ta rigada ta tsokono masa sha,awar ta ,amman ina ba zai kusanceta ba sai dai yayi wasa da jikinta kawai,baya yayi kad'ai ya kwanta rungume daita ajikinsa yana sauke numfashi,shiru maryama tayi tana jin yadda jijiyarsa ke sake mikewa ajikjnta alamun a bukace take ,tana rungume ajikinshi ya dinga sakin numfashi tamkar wanda yayi gudun falfalaki ,gabadaya wani irin fellings dinta ke bijero masa ta koina ,ahankali ya had'e bakinsu waje d'aya ya fara tsotsa ko zai samu sausauci abinda yake ji a gangar jikinsa .""kamar wani wanda bai ta'ba shan bakin ba haka ya dinga tsotsar bakinta ganin ya fita haiyacinsa kuma tasan zai iya wuce gona da iri ta fara k'okarin zare bakinta amman yaki sai ma sake matseta yayi ya zagayeta da hannuwansa ,da kyar ta samu ta zare bakinta tana kallonsa tana sauke" "numfashi""" "lumshe mata tsumammun idanunshi yayi kamar wani mai jin bacci ""yalla'ba abinci!""?girgiza mata kanshi" "yayi yana cewa ""wannan zazzafan sha'awar taki bazata barni na iya cin komai ba .""a kullum" "burin zuciyata ta kasance dake gashi likita taja min layi ya zanyi ne ""!?Ahankali ta kawar da fuskarta tana mai jin matsananciyar kunyarsa,kamota ya sake yi zuwa jikinsa ya kai bakinsa cikin kunnenta ""ki bari nayi wasa da jikinki !ya k'arasa maganar yana sauke mata hucin numfashinsa a kunne ""wani irin yrrrr taji agabad'aya ilahirin jikinta.""ahankali ta soma jin tafiyar hannunsa yana shafa jigidar jikinta sannan ya sake tura laulausan bakinsa cikin nata,cikin zafin nama yake bata hot kiss mai tsayawa a zuciya, wannan karon ma ya d'auki lokaci yana sarrafa bakinta yana k'ok'arin zare wondon jikinta hakan yasa ta tsorata" "ta soma dukansa a k'irji tana kuka.""" "ahankali ya toshe mata hancinta ya shiga juye mata yawunsa ,dole maryama tayi shiru ta shiga" "had'iyewa saboda babu kofar numfashi bare kuka ganin tana had'iye wa adamcy ya kamo laulau san harshenta ya shiga masa wani irin tsosa yana had'awa da k'asan lebanta da hakoranta cikin wani shegen salo tun tana yunkurin kwatar kanta tana yakushinsa har ta kasa tayi lakwas ajikinsa tana fitar da hawaye tana sauke ajiyar zuciya .""sai da adamcy ya tabbatar daya gamsar da kanshi ita kuma ya galabaitar" "da jikinta dan gabad'aya jikinta ya saki tayi lakwas bata da wani kuzari sannan ya zare bakinsa anata yana maida numfashi ""yalla'ba zan barma maka gidan nan zan barka dole zan kaurace maka dan bazan iya ba ""murmushi adamcy yayi yana k'ok'arin janyota jikinsa ta buge masa hannusa tana maka masa harara ""tsuke bakinsa yayi yana kallonta kafin ahankali ya motsa bakinsa ""ki had'iye kukanki ko na sake" "tsotse wannan sweet lips din naki"".ya fad'a yana tarairayota jikinsa ya shafi fuskata""." """my princess kiyi hakuri bazan kara ba yanzu ma dan na samarwa kaina nutsuwa ne na kuma kashe miki" "jiki da sha'awata""nace maka Ina son jin shaawarka ne?""ko baki ce ba ya kamata na tsumaki ruwa tsundum"" ya fad'a tare da d'aukar ta cak kamar wata baby ya fito zuwa bedroom dinsa ,ya nufi saman makeken royal bed dinsa ya kwantar daita ya cire komai na jikinsa sannan ya cire mata kayan da take sanye dashi ya kwanta a bayanta ya d'aura bakinsa yana lasar wuyanta yayinda hannunwansa duka" "ke zagaye da k'irjinta idanunta ta runtse da karfi tana kamka me jikinta .""muryarta a sanyaye tace ""baka ci abinci ba fa ?!""ta sake maimai masa ""No need of it kasancewa dake yafi min duk wani abinci mahimmanci"" nan take ta fashe masa da kukan shagwaba tace""wayyo Allah na! to ni ai ba abinci bace ""!shima ya maimaita abinda ta fad'a kmr zai yi kuka yana sakè rud'a mata jiki da salon sa bata san lokacin" "da tayi shiru tana sauke numfashi ba """ "Ahankali ya juyo daita suna fuskantar juna yace ""kin san ke kika tsokano ni ""tai shiru kawai tana nazarin" "maganarsa"" tabbas maganarsa haka ne dan tayi amfani da hannunta ajikinsa""ina zaman zamana kika tsokanoni shine zaki wani kama yiwa mutane kuka !""to ni me nayi maka ?""ta fad'a a shagwabe tana turo masa baki sake matsota yayi kamar zai tsageta ya shige jikinta sai daya tsotsa lip's dinta sannan yace ""kinga mu ajiye mgnr wasa muyi ta gaskiya karki sakè tunani gujemin arayuwarki ko barin gidan nan" "ko kaurace min ""to ai kai ne !""ni ne me ?! ya tambayeta yana tsotsar pointers norse dinta.""" tayi shiru tana jin yadda tsigar jikinta ke tashi sakamakon kan nipples dinta dake sukan k'irjinsa ga karan "hancinta da yake faman tsotsa ya zare bakinsa yana kallonta ""daga yi d'aya duk kinbi kin zama raguwa ina jarumtarki taje ne ?""shiru tayi tana boye fuskarta a k'irjinsa ya kai hannunsa ya d'ago fuskarta ya sanya kwayar idanunshi cikin nata ""Ina jarumtarki !""ya sake maimaitawa ""babu wani jarumta akan" "wannan alamari ""wani alamari kenan ne ""?" """Ka fini sani ai ""ni ban sani ba ki sanar dani """ duka ta kaiwa k'irjinsa tana sake boye fuskarta yayi murmushi yana lullubesu da bargo tare da tabo wasu "wurare ajikinta muryarta a sanyaye tace ""Ina son na tashi na saka kaya bana iya kwanciya babu kaya ajikina,ni kuma bazan iya kwana da kaya ba haka ma matata,nafi son na jiki ajikina skin dina yana gogan skin dinki babu yadda ta iya haka ta hakura cikin haka waayrsa ta soma ringin ya kai hannunsa ya janyo wayar yana d'aga kira ya d'auki kusan minti shabiyar yana waya,a wannan wayar dayake ne ya dinga jin saukar numfashin maryama ahankali ahankali alamun bacci yayi nasarar d'aukarta daman hk take da saurin bacci ahankali ya d'aura tsumammun idanunshi akanta yana lumshesu ganin yadda take" sharar baccita hankali kwance Dan hk ya rabata da jikinshi ya kwantar daita tare da gyara mata kwanciyarta ya lullubesu da blanket mai taushi sannan ya sarke hannuwansu waje d'aya yana "kallonta .""" ****** Bangaren aunty salma fa ba hakura tayi da hukuncin da Allah yayi akan maryama ba tun daga ranar da maryama ta bar gidan ta rasa kwanciyar hankali gabad'aya idanunta sun rufe zuciyarta sai faman tunzurata take akan tayi abinda bokanta yace tunda ya tabbatar mata muddin ta kawo kokon kan gawa magana ta kare lallai sai maryama ta dawo gida a matsayin baza wara aiko ta bazama kuma tayi sa'a ta samu masu irin aikin suka yi ciniki da mutun uku akan zata basu dubu dari uku kasancewar acikin kudi suke dumu dumu dan umma ta basu wani kaso acikin sadakin maryama amman da izinin maryama tayi komai dan itace da kanta tace a rabawa 'yan uwan mahaifinta sauran kuma ta bar masu ita da aunty. cikin rashin sa'a aka kamasu su biyar din bayan sunyi nasarar ciro kokon kan gawawwaki guda biyar masu gadin makabarta suka soma k'ok'arin rikesu cikin haka mutun d'aya yabi bango ya 'bace ganin haka yasa suka tsare sauran har garin Allah ya waye aiko mutane suka yi ca akansu kafin kace me an fara jibgarsu da katako da adda nan da nan jini ya fara "tsito daga jikin mutun uku mutun d'aya ko addar ma bata shige sa ba .""" Wani mutun dake cikin masu yin dukan yace a d'aukesa a bugasa da kasa aiko aka sa majiya karfi suka "ciccibesa suka bugasa da kasa gama yin haka keda wuya ana sa masa adda sai ga jini .""ckin kankanin lokaci suka fita haiyacinsu yayinda aka shiga masu tamabya akan wanda ya aikosu batare da 'bata lokaci ba suka fad'a adaidai lokacin da polisawa suka karaso daga nan aka kwashesu sai unguwar sabon titi umma da aunty suna zaune a parlour'n umma suna hirar yadda tafiyarsu gidansu a gobe zata kasance suka dinga jiyo haniyar mutane ana shigowa gidansu ""kamar fad'a ake yi fa ?""inji cewar umma ta fad'a tana duban aunty ""babu mamaki Allah dai yasa ba da aliyu ake fad'a ba ?""bari na fita na duba atare suka fito aiko cikin gidansu ya cika makil da mutane majiya karfi yayinda wasu daga cikinsu suke rike da katako wasu kuma adda suna ihun a fito masu da aunty salma."" baba gali da ya'yanta cikin tsananin tashin hankali suka ce bata nan .""batare da 'bata lokaci ba suka fara k'ok'arin shiga ciki aiko hankalin" "baba gali da ya'yanta idan yayi dubu ya tashi .""" da sauri suka biyo bayansu suna basu hakuri sai dai babu inda basu duba ba babu ita babu alamunta "baba gali da ya'yanta suka cika da mamaki dan tabbas tana cikin gidan shiru sukai suna tunanin ina tayi duk mutanen suka fita zuwa haraban gidan duk da a gaban baba gali aka duba koina ba'a ganta ba sai daya sake dubawa a katangar bayi yaga wani bangaren ya rushe kad'an wanda hakan ya tabbatar masa ta nan ta haura gudu, polisawa suka tasa mutanen da'aka Kama suka wuce office dinsu yayinda masu rike da katako suke tsaye suna ikirarin babu inda zasu sai sun kashe aunty salama ,umma da aunty har ma da baba gali da ya'yanta suka karaso da sauri suna basu hakuri amman mutanen nan suka kekashe kasa suka ce babu inda zasu sai sunga bayanta .""wuni ranar cikin neman layin aunty Salma suke amman" "kwata kwata layin baya shiga da alamun ma wayar a kashe take .""" Haka jamar gidan suka k'arasa yininsu cikin matsanancin tashin hankali sai dai har dare aunty salma bata dawo ba ganin har karfe tara na dare bata dawo ba yasa mutane suka fara watse wa .gabad'aya "jama'ar gidan bagoro sun shiga tashin hankali matuka haka sukai kwanan cikin bakin ciki,ahlain aunty" "salma gabad'a yansu kwana sukai kuka ya'yanta suna kuka suna da sun sanin kasancewarta uwarsu shi kuma baba gali yana daya sanin kasancewrta matarsa da kuma mara mata baya da yayi akan mummunar halinta kuma yayi wa kanshi alkwarin bazai sake goya mata baya .""duniya kenan budurwa wawa inji malam bahaushe yace komai nisan jifa kasa zai dawo duk abinda ya baka dariya wata rana zai sakaka kuka 'yan adam wani lokaci basa gane cewar Allah shi ke yin komai kuma yadda yaso haka zai yi" "alamrinsa ba'a saka shi ba'a hanashi shine malik mulki zuljalalu wal ikaram.""" ****** Washegari ta kama lahadi karfe d'aya daidai na rana a kofar get din gidansu aunty tayi masu shiru sukai "tsaye yayinda aunty ke kallon get din gidansu cike da matsanancin fargaba da shaukin son ganin iyyenta, sosai taga gidan ya sauya akan zuwan data sha yi a wattanin baya daman kuma gidan a koda yaushe cikin gyrashi ake yi ganin tsayuwarsu yasa mai gadi ya taso kasancewar ana iya hango duk wanda ke tsaye daga waje dan get din mai layi layi ne ana iya hango haraban gidan dake zagaye da shuke shuke. mai gadi ya karaso inda suke yana gaishesu ""sannuku!""firgigib aunty ta dawo natsuwarta ta maida kallonta da hankalinta garesa tana sauke numfashi tace ""ko alhaji rafi'u na nan !?""lafiya kike nemansa yayi mata tamabayar yana mata kallon sani shiru aunty tayi tana tunanin abinda zata ce masa ganin haka yasa umma ta fuskancesa tace ""ka shiga kace diyarsa bilkisu ce ta.....""ai ko gama rufe baki umma" "batayi ba taga ya juya da sauri ya nufi ciki jikinsa har rawa yake .""" "aunty tabi umma da kallo mai cike da tsananin fargaba ""ki natsu in sha allahu alkhairi ne zai biyo baya" """ta fad'a tana dafa kafad'anta ""Allah yasa dan bani da kwarin gwiwar zasu kar'beni ko akasin haka ""haba bilkisu iyaye fa dabam ne komai zaka masu sai dai suyi faushi amman soyayyarsu garemu tana nan""a babban parlour'n gidan mai gadi ya iske hajiya raham alokacin tana tare da wasu daga cikin yaranta Aishat mahmud da sabeer bakinsa yana rawa yace""hajiya yau dai bilkisunki tazo.."" wani irin zabura hajiya rahma tayi zata mike tsaye sabeer dake zaune kusa daita yayi saurin taimaka mata ta mike jikinta rawa tana kallon mai gadi wanda ya sake maimaita mata aiko bata jira ba ta nufi hanyar fitowa daga parlour'n."" inda Aisha ta nufi turarka mahaifinsu tana ihun cewa ""abba yau dai bilkisu tazo batare da" "neman izinin ba ta shiga yana zaune yana karanta jarida ""." """abbanmu albishirinka kuma dole kabani tuk'uici"" tana magana tana dariyar farinciki ya ajiye jaridar" "hannunsa yace ""angama Aishatu!" """abbanmu yau dai bilkisu ta zo yayi shiru yana kallon yadda take murna kamar wata karaman yarinya," "shima abba ya biye mata sunata dariya ta juya da sauri ta bar d'akin ta nufi bangaren hajiya umma kishiyar hajiya rahma .""Su aunty suna tsaye sai ga hajiya rahma ta fito sanye cikin doguwar riga idanunta manne da medical glass ahankali take takowa tana taka kasa da kyar cikin tsananin shukin son ganin diyarta idanunta karrr akan bilkisunta tsaye sanye cikin hijab marun colour ""duk da sauyin rayuwa data samu hakan bazai sa ta kasa gane bilkisunta ba tabbas bilkisunta ce yau tsaye a gabanta.tsayawa tayi cak ta kasa cigaba da d'aga kafafunta idanunta suka cika da kwalla ""bilkisu kije ga mahaifiyarki!inji cewar umma gama jin maganarta umma ke da wuya ta soma daga kafafunta alokacin da wasu daga cikin ahlin" "gidan sun fito cikin tsananin farinciki .""" tun kafin aunty ta karaso hajiya rahma ta ware mata hannuwanta duka alamun ta karaso gareta tana "gama k'arasawa gareta ta rungume mahai fiyarta gam tana kuka itama hajiya rahma kukan take tana shafa bayanta wani irin shauki ne dake tsakanin uwa da 'ya yake kai kawo acikin zuciya da gangar jikinsu cikin muryar kuka hajiya rahma take furta ""bilkisu nayi kewarki !""nayi kewarki!!""kullum sai nayi kukan rashinki kullum sai nayi nadamar abinda na miki me yasa kika d'auki lokaci baki dawo gareni ba ?""da baki dawo gareni ba lallai zan mutu zuciyata cike da tsana nin soyayya da kewarki .""ta fad'a wasu hawaye na" "zubo mata .""kuyi hakuri nima nayi kewarku ""." Aunty ta fad'a tana sakè rungume mahaifiyarta tana jin yadda zuciyarta take tafasa tana jin kamar ta "zalinci iyayenta tunda tayi sanadin kukanta na tsawon shekaru,tabbas duk laifinta ne data share shekaru bata dawo garesu ba nan take itama hawaye suka fara gudu a kuncinta aka rasa mai rarrashin" "wani acikinsu.""" """hakika aunty bata san tayi kewar mahaifiyarta haka ba sai yanzu da take rungume ajikinta suna jin" "dumin juna ta d'auka fifikon soyayyar da take wa mahaifinta ya zarta nata lallai shiyasa ake cewa uwa dabam ce haka tasirinta dabam ne sun d'auki lokaci rungume da juna sannna hajiya raham ta zareta tana dubansu Aisha dake tsaye fuskarta na bayyana tsantsar farincikin dawowar yaruwarsu suka karaso inda suke fuskokinsu kwance da farinciki mara misaltuwa suka rungume aunty sannna suka dunguma zuwa ciki gidan, nan da nan gida ya hargitse da murna da buge bugen waya bilkisu ta dawo.""aunty ta d'an zauna gefe mahaifiyarta tana gaisheta cike da girmamawa haka ma umma ta gaisheta hajiya rahma ta masa cikin farinciki tana shifa kanta aunty ""mumy Ina abbanmu yake ?""bata gama rufe bakinta ba alhaji rafi'u giwa yayi sallama ya shigo parlour'n rike da sanda yana karemusu kallo yana ganin farincikin a kwance a fuskar kowanensu,shima with a smile ya k'arasa shigowa yana godewa Allah daya dawo masa da diyarsa cikin koshin lafiya.""yace ""ahhh yau dai ga mommy and daughter an had'e hankali ya" "kwanta kuka ya kare .""suka kwashe da dariya cikin farin cikin ganin bilkisunsu .""" aunty ta kasa hakurin ta tashi taje ta riko hannun mahaifinta shima damke hannunta yayi sosai cikin "nashi kafin ahankali ya rungumeta ""nayi kewarka abba!""bai Kai wanda mukayi ba bilkisu kin tafi kin" "barmu da kewarki , kin tafi da ruhinmu da rayuwarmu ,kin bar zuciyarmu da ciwon rashinki ""ya fad'a" "idanunshi na kawo ruwa kusan minti goma suka d'auka tsaye sannan suka zauna inda akan kawo masu drink's kala dabam dabam sai dai aunty bata iya sha ba kokarin neman gafara iyayenta take ta matso kusa da mahaifiyarta ta d'aura kanta akan cinyarta ta fara kame kame neman afuwa , ""umm" "ummm mummy abba kuyi hakuri ku yafe min laifina .""Shiru sukai suna kallonta kamar ba bilkisunsu ba gabad'aya ta canza kwata kwata babu wata alamun tana cikin jin dadi hasalima wahala ce atattare daita sai dai tana cikin farinciki.idanun hajiya rahma ya sake kawo kwalla ""mumy Abba kuyi hakuri nasan ban kyauta maku ba amman a yanzu na gane kuskurena na bawa wani muhimmaci da rayuwata akanku amamn kuma qaddarata ce tazo min haka sai dai nayi nadaman hakan a yanzu ashirye nake dana" "faranta muku da kaunarku da maku biyayya .""" "wani sanyin dad'i ne ya ziyarci zuciyar hajiya rahma dan ta dad'e tana mafarkin zuwan wanan ranan ,ta" "dad'e tana rokon Allah ya dawo mata da diyarta cikin koshin lafiya ,aunty ta kara gyara kanta akan cinyan hajiya raham"" mumy ki ya femun dan Allah ku ya femun koh zansamu sassaucin abunda nake ji a raina kada zuciyata ta buga ""tayi saurin saka hannu ta rufe mata bakinta dan bata son ma ta k'arasa kalamanta tana shafa kanta tana jin son diyarta har cikin bargon jikinta da zuciyarta , wanda a yanzu itace 'ya tilo daya da take jin babu kamarta .""bilkisu na dade da yafe miki ban kuma tab'a rikeki a raina ba haka ma mahaifinki kullum addu'a muke miki Allah ya baki ikon cinye jarabawarki ""aunty ta d'ago kanta idanunta cike da ruwan hawaye ta kalli mahaifinta shima kamar yadda hjy rahma ta fad'a haka ya fad'a mata sun dade da yafe mata ."" ""tabbas iyaye dabam suke yanzu duk tarin laifinta garesu sun dade da yafe mata hannunta hajiya raham ta riko cikin tace ""ina kika baro min jikokina ?""shiru aunty tayi ta kasa magana sakamakon hawayen dake zuba daga cikin kwarnin idanunta sai umma ce ta bata amsa" "tace""suna nan lafiya kuma sunce a gaishe ku .""su yaushe za'a kawo min su na gansu?"" ." """in sha Allah very soon zamu kawo miki su ki gansu ""umma ta k'arasa maganar tana murmushi itama" "hajiya rahama murmushin jin dadi take tana jin wani dadi da sanyi at the same time tana tunani a zuciyarta dama addu'an iyaye bata fad'uwa kasa banza Allah mai amsa addu'an iyaye ne akan y'ay'ansu ta godewa Allah daya amsa mata adduarta gata ga bilkisunta ""ta sake riko hannun aunty tana cewa ""yau kowa zai yi farin ciki idan yaji dawowar ki yan'uwanki sunyi kewarki matuka duk inda akaje biki ko suna ko taron duk karshen shekara da mukeyi sai anyi jimamin rashinki,sai ance Allah sarki bilkisu mai son yan'uwanta munyi kewarki sosai Allah yayi miki albarka shi hussein din fa me yasa baku zo dashi ba Allah yasa bai rikemu ba ?""nan take wani kuka yaci karfin aunty domin an tab'o mata ciwon dake binne a zuciyarta wanda take jin bazai tab'a war kewa ba har karshen rayuwanta tunda ta rasa wani bangare" "na rayuwanta .""" "jikin hajiya rahma yayi mungun sanyi,dan ji tayi kukan wahalar da take ciki take yi wannan Karon ma" "umma ce tayi mata bayani"" ai zaman nasu bai yi tsawo ba ya dade da rasuwa .""Allah sarki rayuwa kenan Allah ya jikinsa Allah kuma ya jikan muslim gabad'aya ""inji cewar alhaji rafi'u giwa .""anan suka wuni sun" ci abinci kala dabam dabam anyi hira yaushe gamo sai dai aunty bata fad'a masu irin tsananin rayuwar "da tayi ba ,da kuma matsayin da diyarta ta taka ba dan karsu d'auka ta dawo garesu ne saboda ta samu sauyin rayuwa ,da zasu wuce gida hajiya Aysha na cikin wad'an da suka masu rakiya har gida suka kawosu da mototarta GAC 2023 wanda kimanin kudinta ta kai 85 million duk da tasan gidan amman sai data zubar ma yar'uwarta hawayen tausayi kuma ta d'auki damaran taimaka mata da inganta rayuwarta ta dawo cikin gatanta kamar da .""zuciyar aunty fes ta kasa boye murnarta acikinsu babu wacce ta shiga banga renta sai da suka leka ko aunty salma ta dawo sai dai suka iske bata dawo ba jaje suka sake yiwa" "baba gali da Allah ya kyauta sannan suka fita .""" ******** tsawon sati uku kenan adamcy bai neme maryama ba tsakaninsa daita sai dai yayi wasa da jikinta tare "da tatalinta domin yana son ta fahimci zallar ita din yake so ba wani abu nata ba sai dai a sati ukun nan à matukar matse yake fellings kamar yaci babu tunda kullum ne sai yayi romancing dinta kafin suyi bacci duk wani nau'in wasa na auratayya kusan adamcy ya sabawar maryama dashi ,duk kuma abinda" yayi mata zatayi kokarin ta mayar masa a yanzu ma makale suke da juna kowanensu babu kaya kamar zasu yiwa juna numfashi ta bala'i kafeshi da kwayar idanuwanta cike da natsuwa ta kai tafin hannun ta saman fadadden kirinsa tana shafawa har zuwa kan nipples dinsa bai yi mamakin abinda take ba dan "yasan ya rigada ya gama d'aurata akan network ta kai limit din bukatuwa dashi.""" ahankali ya dinga jin hannuta a tsantsar ajikinshi tana yawo dashi tana cigaba da shafa laulausan gashin "dake kwance ,wani irin sha'awa yaji ya tsarga masa bai san sanda ya sake manneta a jikinsa ba ya rungumeta tsam tsam yana sakin numfashi tare da daura hannushi kan sumar kanta yana shafa gashin kanta zuwa bayanta .""" kusan mintuna dayawa tana rungume a k'irjinsa suna jin dumin juna yayi imani da zai yi wani abu daita "bazata hanashi ba àcikin sati na hud'u ne adamcy ya fara tunanin fara fita kuma yace ta shirya tare zasu ,kamar tace masa a'a yayi tafiyarsa shi kad'ai sai dai tai shiru ,ya shirya cikin wani hadadden suit riga da wondo ash colour sun matsifar masa kyau da tsumammun idanunshi yake binta da kallo" "dole ta fara shirya kanta cikin wani hadadden doguwar rigar abaya mai yar ciki rigar black ce wacce aka yi mata kwaliya da zare gold masha Allah tayi matukar kyau, simple make up tayi ,tasa takalma masu dan saukin tafiya, tana kokarin feshe jikinta da turare ne ya karaso ya tsaya bayanta yana kallonta ta cikin mirrow ""nasan kin san abinda kike aikata wa a yanzu haram ne ko ?""ya tambayeta yana had'e" "fuska sannan ya kar'bi kwalbar turaren hannunta ya ajiye ya cigaba da magana ""." """ki tashi kije ki canza wasu kaya dan baza ki fita kina wannan kamshi ba ""!.ya fad'a cikin low voice dinsa" "mai matukar kashe jiki yana sakè had'e fuska,ta cikin mirrow ta d'ago kanta ta kallesa shima ita yake" "kallo ko kiftawa bayayi .""tana son tayi magana sai dai tasan halinsa kaifi d'aya ne idan ya fad'a abu" "kawai gara ka aikata abinda yake so ka huta ,murmushi ta sakar masa tace '""shikenan yalla'bai an gama ta yunkura zata mike ya dafa kafad'anta alamun tayi zamanta shi da kanshi yaje ya d'auko mata wasu kayan riga da siket ya dawo ya mika mata ya koma ya tsaya rungume da hannunsa a k'irji yana kallonta numfashi ta sauke sannan ta zuge zip din rigar ta tura hannunta duka alokcin d'aya tana kokarin cire na jikinta, ta saka rigar batare data zuge zip ba sannan ta soma kokarin saka siket alokcin aka kira waya dan" "haka ya fita amsar kiran.""" Bayan ta gama saka siket ne ta soma k'ok'arin zuge zip din rigarta sai dai ta kasa tai ta gwada zuge wa "amman ta kasa dan hannunta yaki kai wa kasancewar wuyar riga a sama akayisa tunda take ta kokarin zuge din yana tsaye a bakin kofa ya harde hannunwansa a k'irji yana kallon yadda take ta faman yin sama da hannunta amman ta kasa har ta fara had'a gumi taja tsaki tana cewa ""da yanzu ya barta da doguwar rigarta da bazata sha wahala haka ba .""ahankali ya taka zuwa inda remut din ac yake ya d'auka ya kunna tare da kure karfinsa ji tayi sanyi ya wadatu a d'akin ta d'ago ahankali ta kallesa ta mirrow fuskarta a d'an had'e ,kallo d'aya tayi masa ta d'auke idanun ta akanshi ,bata jiyo takunsa ba kawai sai ganin mutun abayanta tayi ta sake d'agowa suka had'a ido ta cikin mirrow fuskarsa a had'e kamar yadda nata yake babu walwala muryata a sanyaye tace ""yanzu abinda kayi daidai ne ?""ya d'age mata girarsa d'aya alamun ""eh!""d'auke idanunta tayi akanshi tana cewa ""ni dai gasky banga abinda ya samu wad'an can kayan da kace na cire ba abd turaren da nayi amfani dashi babu yadda zai ji yasan nayi amafani dashi ""haka kike gani amman ni ba sakarai bane tunda har na iya jin kamshinsa kowa ma zai iya ji .""ya fad'a yana juyo daita suka fuskanci juna ya kai hannunsa bayanta batare daya kalleta ba ko sake" "mata magana ba .""" ahankali ta dinga jin tafiyar hannusa a gadon bayanta kamar yana mata tafiyar tsutsa kafin ahankali taji "yayi kasa da zip din gabad'aya riga ta rabu gida biyu saurin rike rigar tayi ya d'ago tsumammun idanunshi yana mata alamar ta saki bata iya mutsa masa ba ta sakar masa taga abinda zai yi sai gani tayi ya juya da alamun suma wad'an kayan canzasu zai yi mamakinsa ya kamata dan a tunaninta kawai taimakawa zai yi ya zuge mata ,da mamaki riga da zani ya d'auko ya mika mata ""da riga da zani zan fita ""?su din ba kaya bane ?""ya bata amsa atakaice yana had'e fuska ""saurin runtse idanunta tayi ""inna lillahi wannan wani irin bahagon mutun ne ganin tana rike da kayan bata da niyyar cire siket din jikinta ya kara taku ya tsaya gabanta ya janyota ya had'e ta da jikinsa ya soma k'ok'arin zuge zip din siket din. da zai zuge sai daya makaleta ajikinsa cikin wani irin salo daya sakata shigewa jikinsa har wata zabura tayi saboda sakonsa ya kai mata har cikin kwakwaluwar kanta ,ya d'an kalleta yana wani sakar mata miskilallen murmushinsa tare da d'age mata gira alamar tambaya numfashi ta sauke kawai tana lumshe idanunta har ya gama cire mata siket din ya d'aura mata zani ya saka mata riga ya zuge mata zip din" "rigar bata bud'e idanunta ba .""" Ahankali ya maidaita ta zauna ya gyara mata gashi kanta ya tufkesa da kyar yasa reborn ya Kama sai "lokacin ta bud'e idanunta ya wani tsareta da tsumammun idanunshi sai dai ta kasa jure wa kallonsa ta maida idanunta tayi ta rufe tana mamakinsa daman ya iya abinda mata suka iya ko da yake baza'a yi mamakin iya warsa ba tunda cikin mata ya tashi ""bai barta ba sai da yayi yadda yake so daita bayan ya gama shiryata ya d'auko abaya ya d'ora mata a saman kayan jikinta shiru tayi ta kasa bud'e idanunta ta kallesa bare taga wainar da yake to yawa.""ahankali taji yana sauke mata iskar bakinsa a wuyanta dole ta bud'e idanunta ahankali alokcin da yake sake matsota suka zubawa juna ido ko kiftawa basayi bugun zuciyoyinsu yasa ta maida idanunta ta lumshe tana sauke karamar ajiyar zuciya shima naunauyen ajiyar zuciya ya sauke da karfi yayi baya ya fita daga d'akin jin ya bar d'akin ta bud'e idanunta duk jikinta ya saki wani ajiyar zuciya ta sakè saukewa tana jinjina masa tana sakè jin soyayyarsa na ninkuwa acikin zuciya da ma gangar jikinta ,tayi imani da Allah akwana d'aya kawai aka bar adamcy da mutun sai ya" "canza masa lissafi sannan ya dasa kaunarsa mara iya ka .""" Tana roling din mayafi ya sake dawowa ya tsaya abayanta ya manneta da jikinsa yana zagayo da "hannunsa duk biyu cikin miskilalliyar muryarsa yake magana ""anya bazamu canza wasu kayan ba dan naga wad'an sunyi miki kyau over fiyye da wad'an da kika cire kuma suma kamar kamshi suke ?""nan take ta had'e fuska dan kyau ita kanta tasan tayi kyau most especially abayar d'aya d'aura mata dan sai ta dawo tamkar bakar balarabiya tayi kyau sosai,kasa d'auke idanunshi yayi akanta yana nazarin yanayin data shiga ""okay dan nace ko za'a canza kayan ne kika wani had'e fuska haka kmr na fad'a mugun abu ?""ya fad'a yana sakè matseta shiru tayi taki cewa komai ""ki saki fuska ko kuma wallahi sai an canza wasu ""a ranta tace"" to a canza mana sai me amman a zahiri murmushin dole tayi tana kallonsa ta cikin mirrow har lokacin hannusa na mararta yana faman aikin shafawa yana lumshe mata tsumammun" "idanunshi .""" "ta kai hannunta ta shafo gefen fuskarsa tace ""yalla'ba kai ma ka saki fuskarka ""batare daya daina shafa" "kasan mararta ba yace ""barta a yadda take ,kema kuma karki sakè naga kin sakarwa kowa fuska a office ""ya fad'a yana cigaba da shafa kasan mararta, yadda yake mata a wuyanta da yadda hannunsa ke canza salo ajikinta yasa tayi k'ok'arin juyowa ko hakan zai sa ya d'auke hannunsa a mararta wanda ta rasa dalili sai dai idan basa tare duk yadda zai yi hannunsa ya kai ga mararta sai yayi ,idan suna bacci kuwa wayyo Allah ai ko fitsari idan zata tashi tayi da kyar take bambare hannunsa .""Juyowarta a she sakè kunnosa tayi gabad'aya adamcy ya rikice hannnuwansa ya zagayo dashi kugunta yana sakè matso daita jikinsa sosai ya d'aura lip's dinsa akan nata, kasa jure wa tayi ta dinga tayasa sha tana sauke numfashi tana lumshe masa idanunta idan da sabo ya sabar mata tun tana kuka akan shi yanzu ta zama yar hannu."" ya d'auki lokaci yana shan bakinta sannan ya zare bakinsa yana kallonta ""numfashi ta sauke tana lumshe idanunta muryarta can kasa tace ""ko dai mun fasa fitar ne ?""me kika gani ?!ya tambayeta yana sakè had'e bakinsu saurin zare bakinta tayi gabanta na fad'uwa tana kallonsa yaja hanunta suka fara tafiya" tace a haka zaka fita ?! "ya d'an tsaya yana kallon jikinsa a tsanake shi bai ga abinda ya samesa ba ,magana yake son yi" "amman harshensa ya kasa furta mata komai ""duk fa yanayinka ya canza ka tsaya ka daidaita bugun zuciyarka da natsuwar ka dan za'a iya ga..""wata uwar harara ya buga mata hakan yasa tayi kasa da kanta tana jin wani irin yrrrr ajikinta, kyakkwan riko ya sake yiwa hannunta suka cigaba da tafiya cikin nishadi,sai dai fuskar nan tashi a had'e take tamkar hadari hanuwansu sarke da juna suka karasa fita,suka nufi bangaren mami duk yadda taso ta dojewa shiga yaki aiko sunga abinda suke bukata daga gareta kallon banza da ko in kula tayi masu duk sukai shiru tamkar babu wasu halittu masu numfashi acikin d'akin ,daga mami har adamcy kowannensu shi kad'ai yasan mai yake sakawa acikin" "zuciyarsa .""karar wayarsa yasa ya mike muryarsa a sanyayye yace ""sweetheart mu zamu fita zuwa Office sai mun dawo ""da mamakinsa yaga ko d'agowa ta kallesa batayi ba bare ma ta amsa masa sai dai sai dai ita mami sai faman maimaita kalmar da ya fad'a take acikin zuciyarta .""da hannu yayi wa maryama umarnin ta tashi su wuce aiko ta mike da sauri suka nufi kofar fita inda mami tabi bayansu da kallo cike da matsana ncin namaki .""Kamar wanda aka asirce yabi ya makalewa yarinya kamar wata yar" "gwal.""" "Cike da soyayya suka k'arasa ma'aikatansa abin gwanin sha'awa, ana yaga ma'aikatansa suna kalar masa" "mata ya fara zazzare ido yana harehare yana cika yana batsewa ba karya matarsa tana da kyau sosai na bugu da karin mamakin wasu suke yi wai shi ne ya aureta.""most especially wad'an da ya mata wulakanci" "à gaban su, sunfi mamaki kwarai gashi da alamun yana ji da ita sanan yana matukar son ta .""" sosai yayi d'aya sanin zuwa daita kuma yayi haka ne saboda ya bata kariya daga sharrinsu khadija duk da "ya kara tsaro sosai a gidan ta hanyar dasa camerori akoina a gidan har kitchen.""dariya ya dinga bata a duk lokacin da suka had'a ido sai ta sakar masa murmushi shi kuwa ya had'e fuska tace ""yalla'ba ina neman izinin magana da yusura da madam some ""ba dai anan ba !ya fad'a atakaice yana hura mata" "hancinsa .""" adadafe suka kai azahar yace su wuce sai dai basu koma gida ba kai tsaye sabon gidansu umma suka "nufa maryama ta sha mamaki daman sun tare abunsu shine ko su fad'a mata aiko ta dinga cika tana batsewa ta kasa hakuri tace ""umma ni menene laifina da baza'a fad'a min tariyar ba .?""umma da aunty suka yi murmushin umma tace ""duka yaushe ne muka tare shekaran jiya ne fa kuma mijiki ne yace kar a fad'a miki kinga ban san dalilinsa ba shiyasa mukai miki shiru amman ai gashi ya kawoki.""sake had'e rai tayi tana kallonsa had'e da zabga masa wata uwar harara ya kalleta kawai yana d'an ciza lip's dinsa na kasa bayan sun gama gaisawa aunty ta koma bangarenta inda hira ta barke tsakanin umma da" "adamcy ,adamcyn na matukar kaunar umma kamar yadda itama take matukar ji dashi kuma yafi sakewa daita akan aunty yayinda maryama tayi masu dip taki cewa komai daga baya ma mikewa tayi tare d'an jan gutun tsaki ta shiga bangaren da aunty take ,inda ta soma da tamaba yar aunty lafiyar mahaifiyarta sannan ta k'ara da cewa ""aunty wai yaushe ne zamu je muga granny itama ta ganmu ?""Allah na matsu naje naga yan gidanku aunty tai murmushi tace ""suma kullum maganarsu kenan suna son su ganki" "wai so nake ki tare tukunan a gidanki sai kije suma kuma suzo suga inda kike .""" "Shiru tayi na second biyu sannan tace ""kawai mu sa ranar zuwa dan banga alamun zamu bar wannan" "gidan ba ""ke kuwa duka wata d'aya ne fa kikayi a gidan amman har kin gaji ""?aunty bazaki gane bane bana son zaman gidan wallahi inda kikasan a cikin wuta nake rayuwa ""Allah yayi mana tsari da wuta Allah kuma ya kawo mana mafuta ki cigaba da addua komai zai wuce da ikon Allah amman karki sake ki nuna masa gajiyawarki ,kiyi hakuri da komai kika gani sun dan jima sukai masu sallama suka fito kamar yadda ya Saba mata shine ya bud'e mata gidan baya ta shiga ta zauna batare data kalli inda yake ba ,ya maida kofar ya rufe mata ya zagaya d'ayan side din tun kafin masu tsaronsa su bud'e masa ya bud'e ya shiga ya zauna yaga tana kallon wani bangare daga gidansu yace a wuce dasu raddisson blue wani hadadden hotel ne dake ikeja gra hotel din baida wani nisa da sabon gidansu maryama .""suna shiga ya rufe kofa ya fixgota jikinsa ya had'e bakinsu waje d'aya ya soma cire mata kayan jikinta yana wasa da" "dukiyar fulaninta.""" Mmn sudais MAR'ADAMS BOOK 4 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Page 21 "Kamar wacce yayiwa muguwar tsana haka ya sake cafkar laulausan harshenta ya cigaban da sha,tsawon" "mintuna talatin ya d'auka yana makale daita yana faman tsotsan lip's dinta da harshenta,madadin taji dadi kamar yadda ta saba sai taji sa'banin haka domin kuwa zafi take ji mai had'e da dadi sai dai kusan zafin ma ya rinjayi dadin da take ji ,haka ne yasa ta soma k'ok'arin zare bakinta daga nashi dan sosai ta fahimci akwai mugunta acikin shan bakinsa na yau.sai dai duk yadda tayi k'ok'arin zare bakinta ta kasa dan sake kamo laulausan harshenta yayi ya dinga mata wani irin tsotsa yana had'awa da hakoranta kawai ta sadaukar masa da jikinta tana fitar da hawaye tana sauke ajiyar zuciya sai daya tabbatar data galabaita jikinta ya sake tayi laushi sosai babu wani kuzari ajikinta dan kafafuwanta ma rawa suke sannan ya zare bakinsa anata yana maida numfashi batare daya rabata da jikinsa ba""Cike da sanyin jiki ya kai hannuwansa duka ya kamo fuskar ta ya tsura mata tsumammun idanunshi masu d'auke da" "sinadarin soyayyarta sai dai kana kallonsa zaka fahimci cikin tsananin 'bacin rai yake.""" Yana kallonta ta runtse idanunta sai ga hawaye sharrr sun gangaro mata dan gabad'aya kasa cigaba da "kallonsa tayi ,ga lugud'en bugun da zuciyarta ke yi ga ilahirin jikinta sunyi sanyi kafa fuwanta sun mata nauyi cikin zafin zuciya yace ""wallahi ko da wasa karki sakè ja min tsaki a rayuwarki idan kika sake kuwa had'uwarmu bazatai kyua ba ,dan sai na sakaki cikin tarko mai wuyar fita domin kuwa zan zuba miki dafi a zuciyarki .""sakè runtse idanu tayi na second biyar tana nazarin maganarsa""ta rasa me yasa yake da" saurin fushi haka ?yanzu kan d'an wannan tsakin da taja ne yayi mata irin wannan hukunci byn ba dashi take ba?maganr dafi kuma da "yake magana na nawa ?""ai ita yanzu tasan bata da wani 'yanci tunda ta fad'a hannunsa sai yadda yaga dama daita .""ahankali ta bud'e idanu nta ta zuba masa tana maka masa harara yayinda wasu hawaye ke sake wanke mata fuska.""lumshe mata tsumam mun idanunshi yayi yana mata kallon kasan gira ""daga" "yau zaki sakè ja min tsaki ?""shiru tayi taki cewa komai dan wani irin haushinsa ne ya mamaye zuciyarta .""" Ganin tayi masa shiru kuma yasan duk maganar da zai yi bazata bashi amsa ba yasa ahankali yayi kasa "da hannuwansa zuwa kugunta yayi mata mugun riko babu shiru tace""naji bazan sake ba! murmushin nan nasa na gefen baki yayi wanda ta masa lakabi dana mugunta ahankali ta soma yin kasa dan bazata iya cigaba da tsayuwa ba sakamakon rawar da jikinta da kafafuwanta suke mata .""tarairayota yayi jikinsa ya zagaye bayanta da hannunsa d'aya yayinda ya kai d'ayan hannunsa yana shafa fuskarta ""karki sake ja min tsaki banaso""ya fad'a yana tsotsar lip's dinta tare da d'aukarta cak ya nufi saman bed daita ya zaunar daita tana wani sha masa kamshi kallon kasan ido yayi mata sannan ya mike ya soma cire yar" saman suit dinsa ya cire ta ciki sannan ya dawo kan wandonsa ya saura daga shi sai farar singlet da "boxers ya dawo inda take zaune tana faman cika tana batsewa, ya janyota jikinsa yayi baya da rolling" "din kanta sannan ya soma k'ok'a rin cire mata kaya tana jinsa ya rabata kayan jikinta ta saura daga ita sai pant da brazier da zai fara kissing dinta tai saurin kawar da fuskarta gefe tana sauke numfashi .""" Ahankali taji yayi kasa da bakinsa yana shafa saman breast dinta zuwa tsakiyar breast dinta wani irin sanyi taji yana bin sansar jikinta yayinda bugun zuciyarta ya karu tsigar jikinta suka dinga mikewa sai dai "tana jinsa taki motsawa bare ta juyo ta kallesa wanda ita bata sani ba a she dama ta bashi sai ji tayi ya kai harshensa yana lasar tsakiyar breast dinta .""" shayayyun idanunta ta runtse da sauri tana kam kame jikinta tare da kai hannunta d'aya ta goge "hawayenta sakamakon sakon da yake aikaiwa breast dinta masu rikitarwa.""sake danna kan shi yayi yana cigaba da lasar tsakiyar breast dinta wani sauti ta fitar cikin sanyayyiyar muryarta ""wayyyyyyo! ta fad'a tana jin dumin wani abu a kasanta wanda babu tantama ruwan sha'awa ne suka zubo .""ahankali ya kai hannunsa ya kamo fuskarta ya dawo daita saitin nashi ya had'esu waje d'aya suna fuskarta juna at the same time suna shakar numfashi juna""My princess kinji Ina ta miki nacin bana son ki sakè ja min tsaki koda kuwa da wasa ne saboda ni namiji ne mai tsananin zuciya da saurin hawa abu kankani ke canzani" "yadda nake da shagwaba kamar yaron goye haka fitinata take .""" """Ta kallesa kawai ""ki kiyayya please !""yana gama fad'ar haka ta 'bata rai tana had'e fuska sannna ta" cigaba da kallonsa kamar tace masa bazata kiyaye ba sai dai taji gabanta ya bada damm sakamakon Amafani da yayi da yatsunaa biyu ya balle bra dinta ya matso da kirjinta daidai saitin fuskarsa tare da "sauke wani wahalallen numfashi yace ""my princess Ina tsananin bukatar ki""ya fad'a yana sakè sauke mata numfashinsa wanda haka ya sake kashe mata gabobin jikinta ta zuba masa idanuwanta cike da mamakinsa kamar bashi ya gama mata gargad'i ba shine zai wani narke mata shima ya tsura ma k'irjinta tsumammun idanu nshi da suka canza kala suka dawo tamkar wad'an da aka zuba ruwa acikinsu yana" "kallon breast dinta da suke tsaye kyam ga kyau ga cika.""" Ahankali ta lumshe idanunta tare da kai hannunta ta kare k'irjinta cikin wata irin kasalalliyar murya yace """cire min wannan hannun Ina son na sha..... ""ya fad'a yana sauke mata hucin numfashinsa saurin d'auke numfashinta tayi na wuncin gadi kafin ahankali ya dawo ya cigaba circulating sai dai taki d'auke hannunta kamar yadda ya bukata ganin bata da alamar cirewa ya kai bakinsa kan hannunta saukar hakorinsa taji wanda yasa tayi wata irin zabura tare da bud'e idanunta tace""ka bari fa bana so!""murmushin gefen baki yayi wanda ba kowane ke fahimtar haka ba sai wacce akayi dan ita .""ta kallesa shima ita yake kallo kamar zai cinyeta""mutun sai naci ""!tayi maganar a can kasan makoshinta bata ankara ba taji ya janyota jikinsa ya d'auke hannunta tare da kai wa kan breast dinta cafka sai data ja numfashi mai tsawo sannan ta sauke da karfi jikinta na d'aukar rawa tare da tsura masa ido tana" kallonsa dan ta fahimci nan ma mugunta yake son yi mata "hakan yasa tayi saurin janye jikinta zata ja baya .""" Ya janyota da sauri ya sake maidaita inda take "ta goge hawayen da suka kawowa kumatunta ziyara ,sarai yaga tana goge hawayen amman yayi tmkr bai" "ga abinda take ba ya sake kamo bakin breast dinta yana tsotsa cikin zafin nama har da cizawa nan take ta sakar masa jiki dan tayi imani muddin tace wannan kukan zatayi da botsarewa zata sha wahala a hannunsa jin da yayi ta saki jiki yasa ya koma wasa da breast da jikinta ahankali yana sake kai wa breast dinta cafka yana sha kamar wani mayunwacin zaki.""cikin kankanin lokaci ya rud'a ta da salonsa duk ya gama ruda ta da duk wani salon sa, tana biye masa itama da nata wanda ya kara rikitasa, ya kai hannunsa kunenta yana wasa dashi yana masa tafiyar tsutsa, har wani vibration take ji a gabad'aya ilahirin jikinta ,yayinda bakinsa ke kan breast dinta sai daya gama jagwal gwala mata jiki sannna ya barta kwance tana fidda numfashi tamkar mai cutar asthma ya shige bayi ya watsa wa jikinsa ruwa ya dawo ya isketa kwance ta lullu'be jikinta da farin bargo zama yayi a gefenta yana tura hannunsa cikin bargo" "wanda haka yasa ta d'an juyo ta kallesa kamar zatayi kuka .""" """lazy girl kawai daga ta'baki kin wani narke a gado ""ya k'arasa maganr yana murza kan nipples dinta" "kad'an .""wani irin ajiyar zuciya ta sauke da karfi tana lumshe masa idanunta""bai tsaida hannusa ba ya cigaba da murza kan nipples dinta yana cewa ""tashi ki shiga bayi kiyi wanka zan d'an fita amman zan dawo kafin akira sallah ya k'arasa maganar yana tsaida hannunsa a kasan mararta yana kallonta gabad'aya yanayinta ya canza sai wani lumlumshe idanunta take tamkar mai jin bacci muryarta a matukar sanyaye tace ""Jikina bai yi dotti ba !""jikinki bai yi dotti ba amman ai kinyi release?""yayi mata tambayr cikin tsigar tsokana ""harararsa tayi tana cewa ""wani yare ne haka ?""bari na dawo na fahimtar" "dake ko wani irin yare ne ""ta rausayar masa da kwayar idanunta tana girgiza masa kai alamun "" a'a .""" """Kalleni ki fad'a min bakya bukata ta !ya fad'a cikin wata murya mai Kama dana marasa lafiya ta hararesa" "tana had'e fuska,yayi murmushi yace ""idan ke bakya bukatata to ni na sauke mulkina da takamata na roka abani naci ko kad'an ne tunda nasan wannan mulkin yanzu yana hannu nki my princess amman dai ayi min adalci ni kuma nayi miki alkwarin bazan wuce gona da iri ba zan biki ahankali.""" Lumshe idanunta tayi tana jin yadda maganrsa ta dinga bin jikinta tana sanyaya mata zuciya da gan gar "jiki ahankali taji ya kwanto jikjnta yana sauke mata iskar bakinsa a wuyanta sakè lumshe idanu tayi ahankali alokcin da yake sake matsota suka zubawa juna ido ko kiftawa basayi yayinda bugun zuciyoyinsu da take ji yasa ta maida idanunta ta lumshe tana sauke ajiyar zuciya da karfi shima ajiyar zuciya ya sauke da karfi ""yunwa nake ji sosai ,ta sakè tsaresa da idanunta sannan ta fixgo magana tace ""to muje gida gabad'aya kaci mana ""ta fad'a haka ne saboda tasan halinsa ba'a koina yake cin abinci ba" """ba wannan abinci ba ! ya fad'a yana 'bata fuska alamar idan yara zasuyi kuka ""zan miki kuka sannan" "nima naki sha miki breast dinki ""bata san lokacin data sa dariya ba saboda yadda ya wani tsuke bakinsa" "yana kallonta idan tayi dariya kara kyau take masa ""." Yadda yake kallonta haka itama take kallonsa ta fahimci shi mutun ne mai tsananin bukatar mace da son "a kula dashi atakaice dai shagwababbe ne kamar yadda ya fad'a mata wanda haka yake narkar mata da zuciyarta take kara kaunarsa"" na d'aura halakin kulawata a hannunki kamar yadd nake miki baki ga ko motsi kika yi ba idanuna suna kanki ba ?""bakace fita zakayi ba!?""kingaji Dani ne ?""ya tamabayeta yana sakè gyara kwanci yarsa ajikinta tare da sauke ajiyar zuciya lumshe masa idanu tayi da sauri ta girgiza masa kai tana lumshe masa idanunta tasan muddin tace ta gaji dashi wallahi fasa fitar zai yi yayita rikita mata lissafi ""ya kai wa idanunta kiss ""akwai sirri cikin idanunki masu rikita min lissafi ""kai ma ai haka ne ban san abinda ke cikin idanunka ba ammn duk sanda zan kalleka sai naji tsigar jikina sun mike ""ya sake kallonta yana matseta ajikinsa yace ""fad'a min menene acikinsu? bata san lokacin data boye fuskarta a k'irjinsa ba a she a zahiri tayi maganar ""karki ce baki san abinda ke cikin idanuna ba d'ago ki kalleni ki fad'a min "".kasa d'agowa tayi yasa hannu ya d'ago fuskarta ya sanya kwayar idanunshi cikin nata ""ba" "komai bane acikinsu sai zallar sonki da kaunarki I love you maryama ..""" "Tayi saurin lumshe idanuwanta numfashinsa taji a daidai hancinta ""nasan kinsan da haka ?""ta d'aga" "masa kai alamun ""eh!""me kike so nayi miki my princess kiji dadi arayuwarki ?""ka cigaba da sona muddin rai?""yayi murmushi yana matso da fuskarsa suna cigaba da shakar numfashin juna ""wannan mai sauki ne zuciyata an halicceta ne dan ta soki "".ya fad'a tare da tsotse bakinta sannna ya janye jikinsa a nata ya mike ya kwashe suit dinsa ya nufi wani dogon corridor wani zazzafan numfashi ta sauke ita kam dai ta gama sa'a a duniya tunda mutun kamar mr ata yake mutuwar sonta haka. bayan kamr minti shabiyr ya fito sanye da wasu kananan kayan farar riga mai v neck mai gajeren hannu kafafunsa sanye da takalma bakake yana zuba kamshi da alamun ya fesawa jikinsa mayataccen turarensa ya d'auki card din da'ake bud'e d'akin sannna ya rankwafo yayi kissing dinta ya fita .""jin ya bar d'akin yasa ta bud'e idanunta duk jikinta ya sake, wani ajiyar zuciya ta sauke zuciyarta na bugawa da matsa nancin karfin gaske ""hakika soyayyar adamcy ta gama mamayeta duk bugun zuciyarta da tarin soyayyarsa yake sauka da kara" "ninkuwa acikin zuciya da ma gangar jikinta.""" Bayan ya fita ta mike zaune tana kallon d'akin kafin ahankali ta mike ta sauko hanayr da yabi ya fito "sanye da wasu kaya tabi ,ahankali take bin koina da kallo part din kamar part dinsa na gidan mami ne babu abinda babu har kitchen tai shiru tana nazari da tunani akan part din bayan second goma ta kai hannunta ta shafa goshinta zuwa danunta sannan ta k'arasa gaban wardrobe ta bud'e kayansa ne jigb da abubuwan amfaninsa kanta ya sakè daurewa zuciyarta ta cika da tarin tmbayoyi""kar dai anan yake" holewarsa da mata ? tayi wa kanta tambaayr tana shafa sumar kanta nan take wankakkiyar zuciyarta ta gargade ta girgiza "kanta tayi tana cewa ""masu kudin nan fa ba'a raba su da neme neman matan banza idan ma ba haka ba" me yasa kayansa zasu kasance anan kuma taga da zasu shigo babu wata alamar alokcin zai kama part "din ,alamar data gani daman part din nashi ne permanent dan card kawai ya amsa suka hau lift .""" ahankali ta juya rike da kugunta ta tsaya jikin window d'akin tana kallon haraban hotel din batare data "yaye transparent cutting din dake zagaye da window ba .""shiru tayi tsaye tana jin wata irin mummunar fad'uwar gaba from know where yana shigarta ""maryama karki bawa zuciyarki damar da zata zargi mijinki wata killa ya kama wajen ne saboda irin haka idan yana bukatar hutawa ""da wannan kwarin gwaiwar ta shiga bayi tai wanka tare da dauro alwala dan lokacin magrib ta kusa ta fito k'irjinta d'aure da farin towel yayinda sanyin ac d'akin ke ratsa mata sansar jiki ta goge jikinta sannan ta d'auki kayanta data cire ta mayar ta sake komawa d'akin da kayansa suke anan ta samu praymat din sallah cikin haka" "wayarta ta soma kiran sallah ta tsaya shiru tana tunanin ina ne gabas.""?" tana cikin wannan tunanin kiransa ya shigo ta d'auki wayar tana duba screen din wayar ganin shine ta "kwantar da muryarta sosai kafin ta d'aga kiran daga can bangarensa yace ""kinyi sallah ne ?!""tace ""a'a yanzu zanyi ina ne gabas ?""okay kofar shigowa zaki kalla idan kin idar zaki iya saukowa kasa girgiza masa kai tayi sannna tace ""a'a!""okay idan kin idar ki kirani tace ""okay sir ""!ta fad'a da girmamawa ""zuwa yaushe ne za'a cire sir da yalla'bai din nan ne dan na soma gajiya?""shiru tayi tana kokarin shimfida praymat ""ko da yake duk laifina ne dana tsaya tausaya miki da kin sake yin karo a karo na biyu may be zuwa yanzu na samu karin matsayi ""murmushi ta sakar masa kamar yana gabanta tace ""ni dai yalla'ba ka barni nayi sallah kar alwalata ta ..""shiru tayi ta kasa k'arasa maganar ""yarinyar nan naga alamar fa zaki fini jaraba""inna lillahi!""ta fad'a tana rufe fuska tare da katse kiran gabad'aya dan bazata iya da rashin" "kunyarsa ba .""" bayan ta idar da sallah ta kirasa kamar yadda yace batare da 'bata lokaci ba ya shigo ya janyota ya "rungumeta ajikinsa ta kallesa""baka gajiya ne?""" """da me kenan zan gaji ?!shima ya tamabyeta tare da ciza lip's dinsa na kasa girgiza kai kawai tayi tace" """babu !zareta ajikinsa yayi ya kamo hannu wanta ya tsarke cikin nashi yana kallon cikin kwayar idanunta""my princess Ina matukar son sex ""!tana jinsa tayi kamar bata ji abinda ya fad'a ba ta zare hannuwanta dake cikin nashi tare da juya masa baya .""taku yayi ya tsaya abayanta ya had'e ta da k'irjinsa ya d'aura kanshi a dokin wuyanta ya soma mata magana cikin rad'a ""baki san idan mutun baya having sex ba bazai ta'ba samun cikakkiyar lafiyar zuciya ba? duk bugun zuciyata tattare take da tsanani shaa'awarki haka kema nasan kina tsananin jin sha'awata ko karya ne ?""ni dai gaskiya ban sani ba!"" kin sani mana dan a yanzu ma ga bugun zuciyarki na ya karu kuma haka zuciyarki take fama a duk lokacin da zaki kasance tare dani wanda hakan yake kara bud'e jijiyoyin jikinki ta yadda jijiyoyinki suke samun damar yin flowing da kyau dan abu ne da yake da amafani matukar ajikin d'an adam ko yanzu saurari" "yadda bugun zuciyarki yake sauka wanda alama ce ta kina tsanani sha..""da sauri ta juyo ta kai hannunta" "ta rufe masa baki batare data kalli fuskarsa ba,dan maganganunsa kunya suke sakata amman ya kasa" "gane hakan ""." "tsareta yayi da idanunshi kawai batare da yace mata uffan ba ,bata cire hannunta dake rufe da bakinsa" "ba sai ji tayi ya kamo yatsun hannunta d'aya ya tsarke da nashi ya nufi hanyar fita daita suna fita taga ya wani had'e fuska kamar bashi ba sai wani aji yake ja cikin wata irin tafiya ahankali ta d'an ja baya dashi tana kallonsa ""ya d'an tsaya tazo ta samesa ""kiyi tafiya da kyau mana kallon jikinta tayi tana rausayar masa da idanu ""tafiya mai kyau zakiyi ba rausayar min da idanu ba ta kallesa tana tunnain wace irin tafiya yake son tayi bayan wacce take yi ?taki d'auke idanunta akan shi ko zai mata Karin bayani ""gani tayi ya kalli bangaren dama inda wasu mutane suke zaune akan kujera suna kallonsu da alamun shaukin ganinsa suke azahiri ""kalli yadda idanun mutane suke kanki ""sakin fuska tayi zata sakar masa mur mushi yace ""karki sake murmushin nan ya bayyana akan fuskarki ""yayi maganar tare da gargadi babu shiri ta had'e fuska .""ni dai bani suke kallo ba kai suke kallo""tayi maganar cike da shagwaba .ilai kuwa mutanen nan taso wa sukai suna k'ok'arin karasowa inda suke fahimtar haka yasa tayi gaba ta tsaya jiransa yayinda barinta wajen ke da wuya sai ga masu tsaronsa sun bayyana inda suka shiga tsakainsa da" "mutanen .""" Fuskar maryama ta cika da mamaki dan ita a tunaninta ya sallamesu tana kallonsa ya basu Umarni su "kauce da hannunsa nan take suka ja baya suka tsaya zagaye dashi ""cike da girmamawa mutanen suka fara gaishe sa ya amsa sai dai fuskar nan tasa a had'e take .""fuskar mutanen d'auke da murmushin farinciki suka bukaci suyi hoto d'an girgiza kanshi yayi yana sauke numfa shi kallo d'aya tayi masa ta fahimci ransa bai so ba amman haka taga ya gyara tsayuwarsa sun d'auka suna gama d'auka ya wuce ya barsu tsaye suna murna a ranta tace ""Allah sarki rayuwa wanda kuke murnar gani ma shi ba mai damuwa da mutane bane ,dan a fahimtar datai masa kwata kwata bai son mutane ya isketa a inda take tsaye ""muje !""ya tasa gaba suka cigaba da takawa har suka isa Ile inyo dake kallon radisin blue waje na mussaman aka kai su haushi yasa yaki kallon inda take wani gefe kawai yake kallo itama haushi ya kamata taji kamar ta tashi daga wajen sai dai ta danne zuciyarta tunda ta fahimci yana da tsananin" "kishi ,hannusa ta riko cikin nata tana murzawa ahankali ""." "bai juyo ba ya kalleta ba "".muryarta a sanyaye tace ""yalla 'bana ayi hakuri a yafe wa maryama duk da" "bata aikata laifin komai ba "".ahankali ya juyo ya zuba mata tsumammun idanunshi batare da yace mata uffan ba duk da magana yake son yi ""kayi hakuri idan ba haka ba baza kaje second round ba ""ta fad'a tana rufe fuskarta da hannunta d'aya sarai ya fahimci abinda take nufi damke hannunta yayi sosai cikin nashi yana cigaba da kallonta ganin ya saki ranshi tace ""yalla'ba banji dadin irin tarbar da kayi wa mutanen can ba kamata yayi ka sakar masu fuska ko kad'an ne had'e fuskarka bashi zai sa raini ya shiga tsaka ninka da mutane ba amman fa ba dole nayi maka ba shawara ce idan kaji babu dadi kayi hakuri. yayi shiru kawai yana cigaba da kallonta kallon data fasaara da kallon Jan aji wani kallon kasan gira mai" "Kama da za'a lumshe ido ""kace wani abu mana ka tsaya kana kallona?""me zan ce akan abinda ya shafi" "rayuwata ""?jin abinda ya fad'a ta saki hannunsa ta mike zata tashi tana sakar masa harara yayi saurin" "riko hannunta ta fizge ya sake kamo yatsun hannunta,yayi masu riko mai kyau ya zagayo daita gefensa ya zaunar" "Daita yana cewa ""ki natsu mana ko kin manta inda kike ne .""?" "Narke masa fuska tayi kamar zatayi kuka yayi murmushi yace ""shikenan zan canza ai yanzu sai abinda" "kikace tunda kujerar mulki tana hannunki idan kina son na had'a miki da takobi sai ayi miki yalla'biya bata san lokacin data sakar masa murmushi ba ,ya ciza lip's dinsa ""haka kake cewa akoda yaushe kujerar mulki tana hanuna amman daidai da second d'aya ban ta'ba jin dadin mulkina ba""karkiyi karya mana ""!ya fad'a yana mata kallon kasan ido ahankali ya dinga fad'a mata kalamai masu sanyi da narkar da zuciya basu suka dawo ba sai cikin dare suka dawo bayan sunje sun d'an ciye ciyen su a restaurant din dake cikin hotel din suna komawa tare sukayi wanka dan idan da sabo yanzu ta saba da wankansu tare dan ko yayi nashi idan yaga zata shiga sai ya biyota ranar ma kwana yayi romancing dinta."" kwannsu biyu a raddisi blue suna more wa rayuwa maryama taji kamar kar su koma gidan mami ,a kwana biyu din da basu gida yasa akayi capturing dinta wa international passport, ya'yan mami aranar suka zo gidan bata hakuri da kyar mami ta sauraresu ranta a 'bace tace ""ai kun cuceni wata killa da wani zata aura bashi ba,gashi yau kwana biyu kenan tunda suka saka kafa suka bar gidan nan banga dawowarsu ba,babu kira babu komai Allah ya gani banason adamcy da yarinyar nan dan jikina yana bani iyayenta basu barshi haka ba duk da zulfa'u tace na daina fad'ar haka amman na kasa daina wa kana kallon adamcy kasan" "baya cikin haiyacinsa nifa nafi tunaninta yarinyar nan completely ba mutun bace .""" "Aunty khadija tace"" mutun ce kmaar kowa tsabar dai biye biye ne da rashin imani irin na ya'yan talakawa" "nifa shawarar da nayi zan sa ayi edit din pictures dinsu da adamcy a buga a jaridu duniya ta gani ta haka ne kawai zan huce takaicin marin da yayi min""girgiza kai mami tayi fuskarta a d'aure tace ""khadija bazan yarda da wannan shawarar ba kuma gara da kika fad'a naji domin kuwa da kin zartar da hukunci nan dana yi mugun sa'ba miki dan bazan ta'ba yarda ba duk abinda adamcy zai min bazan bari mutuncinsa ya zube a idanun duniya ba domin zubewar mutuncinsa kamar ta'ba kimar zuriar tariq ne zan dai tashi tsaye da addua da sadaka idan ma dauresa akayi Allah ya fidda shi. gabad'a yansu numfashi suka sauke kafin ahankali aunty shahida tace ""ai kuwa zata ci uwrta a gidan nan karki sake barin ya fita koina daita ta shiga cikin sawun masu aikin gidan nan wata killa idan taga an maidaita baiwa zata bawa kafarta" "iska .""ita dai mami shiru tayi dan ba wannan bane damuwarta damuwarta yadda take hango rayuwar" "d'anta dan hatta soyayyarta gani take ya ragù acikin zuciyarsa .""" """Da wannan shawarar suka kawo karshen tau taunawwrsu washegari maryama suka koma gida zuciyarta" cike da matsanancin fargaba suna shiga parlour'n mami idanunsu daita suka soma cin karo tana tsaye tana magana da wani mutun dake k'ok'arin kafa makeken hoton maryam ajikin bango shiru maryama tayi tana kallon hoton tana ma matar kallon sani bama kallon sani take mata ba ta ta'ba ganinta kuma acikin gidan a rana ta biyu data fara zuwa gidan matar zaune akan kujera na alfarma yayinda babynta ke "zauen akan cinyarta tana bulbura murmushin maryama ta d'an waigo gefenta inda adamcy yake tsaye sai dai taga baya wajen can ta hangosa zaune yana kallon sama da alamun hoton bai d'auki hankalinsa ba kamar yadda ya d'auki nata ta d'auke idanunta akanshi ta k'arasa gaban mami ta durkusa har kasa sai dai ta rasa me zata tace mata ""sannu da gida zata mata ko kuwa gaisheta"".?shiru tayi durkushe har second goma tayi tana tunanin abun cewa can dai tayi tunanin gaisheta dan haka cikin kwantar da muryar tace ""mami ina yini ?""shiru ne ya biyo bayan gaisuwar har ta cire rai da zata amsa sai taji tace" "mata ""lafiya !""" wani naunauyen ajiyar zuciya ta sauke sannan ta mike tsaye tana wasa da yatsun hannunta tamkar kazar "da kwai ya fashe wa aciki haka ta dawo a gaban mami wacce ko kallo bata isheta ba cike da sanyin jiki ta nufi hanyar step har tayi taku biyu taji adamcy yayi gyaran murya ta tsaya tare da juyowa tana kallonsa da hannunsa yayi mata alamar tazo tai saurin girgiza masa kai tana kallon inda mami take tsaye alokacin har an gama kafa hotun nan take taga adamcy ya had'e fuska har kaminsa sai daya canza bata san lokacin data juyo gabad'aya ta soma taku zuwa inda yake cike da matsanancin fad'uwar gaba ba ta d'an zauna nesa kad'an dashi tana cewa ""me zan maka ?!""shiru yayi yana ciza gefen lip's dinsa ""dan Allah ka barni naje!""still share ta yayi tare da ware kafafunsa .zata sake magana mami ta k'arasa inda ya maida hankalinsa kanta yana gaisheta ta amsa fuskarta babu yabo babu fallasa sannna ta samu guri ta zauna a kujerar dake kallon nashi tana kallon maryama dake zaune cike da tsoro ""tashi ki bani guri zan yi magana" "da ""d'a...""" ai maryama bata gama jin karshen maganr ba ta mike da sauri ta nufi hanyar step adamcy yabi bayanta "da kallo har sai daya daina ganinta sannna ya dawo da kallonsa ga mami tace ""baka ga yadda khaira ta k'ara girma ba ?""yace na gani tayi fine !yayi maganar batare daya sake kallon hoton ba tai shiru na second biyu tana nazarinsa sannan ta cigaba da magana ""yanzu saboda manzon sallahu alaihi wa salam adamcy ka d'auki yarinyar nan tun sheka ranjiya sai yanzu ?""Menene illar haka sweetheart? ""ya tamabya batare jin komai ba sai dai ganin irin kallon da take masa yace ""am sorry ""ta sauke numfashi ta cigaba da magana ""na tura maka wasu addu'o i kajisu da kyau kuma kayi kokarin kayi duk wanda aka yiwa sihiri idan yana karan tasu safe da yamma Allah ubangiji zai maidawa mai shi kayansa dan na fahimci wannna yarinyar bata barka haka ba dan yanzu rashin jin barinka yayi maka yawa kana abubuwa baka san kanayi ba gabad'aya baka cikin hankalinka dan yadda kake bare bare akan yarinyar nan ba a" "banza ba dan dai Kai din nan ba adamcyn da ni na haifa bane .""" tunda mami ta soma magana yanayinsa ya canza zuwa mummunar 'bacin rai sai dai yayita kokarin danne "wa yace ""sweetheart duk naji bayaninki kuma in sha allahu zan duba adduoin sai dai abinda kike tunani akan yarinyar nan ba haka bane dan ko qurni aka bani zan iya rantsuwa akan bata shirka dan Allah ki kwantar da hankalinki ki bari zuciyarki ta samu natsuwa daita kallonsa kawai tayi tana kwabe baki" "daman tayi expecting kareta zai yi ""ni dai babu ruwana da ita dani wallahi har yanzu bana sonta da zaka" "rabu daita ka auro wata da zan fi jin natsuwa da kwanciyar hankali""ai kuwa mami sai dai kiyi hakuri ki" "cire wannan tunanin a ranki dan bazan ta'ba iya rabuwa daita ba, maryama ko aljanace ni ita zuciyata ta gani take so.""" An min haihu in sha allahu sai bayan suna zaku cigaba d jina Mmn sudais MAR'ADAMS BOOK 4 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Page 22 Hankalin mami a matukar tashe ta kafeshi da idanuwanta tana dubansa tana nazarin mgnrsa "at the same time kuma tana maimaitawa kanta abinda ya fad'a ""ai kuwa mami sai dai kiyi hakuri ki cire" "wannan tunanin a ranki dan bazan ta'ba iya rabuwa daita ba, maryama ko aljanace ni ita zuciyata" "ta gani take so.""sama da minti goma tana filla filla da maganar kafin daga bisani ta furta ""mami !a fili wato sunan daya kirata dashi yanzu ""yaushe rabon ya kirata da wannan sunan bama zata iya tuna when last ba.nan take mami ta nemi natsuwarta ta rasa kuma alokci d'aya ta soma jin zuciyarta kamar zata buga sakamakon fad'uwar gaban data risketa tana kallonsa ya runtse idanunshi tare da kai hannunsa zuwa goshinsa ya dafe yana furzar da iska mai zafi bayan kamar second goma ya cire hannunsa a goshinsa yana dubanta a tsanake yana tunanin abinda zai fad'a mata .""muryasa a tsarke yace ""dan Allah" "sweetheart kiyi hakuri amman karki k'ara cewa na rabu da maryama na auro wata .""" """shikenan adamcy naji na kuma gode sosai daka nuna min cewar bani da mahimmanci agurinka" "matarka ta fini dan haka gaka nan gata nan na bar mata kai kaje ku k'arata, kayi duk abinda kaga dama ai duk abinda ido ya gani shi ya jawa kanshi adduar ma idan kaga dama karka yi rayuwarka ce ba tawa ba ""tana gama fad'ar haka taja bakinta tai shiru tana kallon wani gefe sai dai idanunwanta sun canza sosai alamun tana cikin tsananin damuwa .""sakè runtse idanunshi yayi a karo na biyu yana sakè dafe goshinsa ""har sai zuwa yaushe zata gane mahimmanci mryama a rayuwarsa,matsayinta dabam haka zalika na maryamarsa dabam bama zai ta'ba had'a matsayinta dana maryama ba haka zalika yafi sonta akan maryama sai dai akan ya rabu da maryama ya auro wata ne a'a!dan duk wacce zai auro bazata ta'ba kai masa kamar maryama ba .""ya cire hannunsa a goshinsa ya dawo kusa daita ya zauna yana kiran sunanta in a low voice sweet heart.""! ""dakata..""!tai saurin katse masa hanzari ta hanyar fad'ar haka tana waigo" "da fuskarta .""" """shiru yayi yana kallonta kamar yadda itama tai shiru tana dubansa up and down ""zai fi kyau ka kirani da" "mamin daka kirani yanzu ko kuma zulai! ""ya salam!""ya furta a saman lip's dinsa yana sauke ajiyar zuciya""sweetheart dan Allah ki fahimceni wallahi maryama dabam ce she's different daga sauran mata,maryama tana sonki kuma zaki ji dadin zama daita akan duk wata macen da zan kawo miki a matsayin matata zata ji mganrki, zata miki biyayya, za kuma ta guji duk wani abinda zai 'bata miki rai yarinya ce mai natsuwa da hankali da sanin ya kamata sannan bata san komai akan abinda kuke tunani akanta ba,totally ma bata san menene rayuwa ba.a yanzu babu abinda tasani sama dani kema kuma kinsan da haka ""Idon't know and don't care about all that ni cutarwar da za'a maka kawai nake hango" "maka amman naga alamar baka cikin haiyacinka an rigada an gama da kai sai yadda akayi da kai.""" Jin abinda ta fad'a yasa ya mike tsam bai tsaya wani k'arin dogon surutu ba ya nemi hanyar step har ya "kure matattakala mami na zaune a inda ya barta tana kallonsa cikin tsananin firgici sai dai shi ko juyowa bai yi ba ya cigaba da taku a natse har ya sauka ya bud'e kofa yana k'ok'arin shiga parlour'nsa yana girgiza kai dan yasan babu abd ke damun mami sai rikicin tsufa da kuma zugan ya'yanta wanda shi kuma bazai ta'ba barin tayi amfanin da zugan ya'yanta ta raba shi da matarsa ba .""a tsaye ya iske maryama" tana zariya a cikin parlour'n tana ganinsa ta karaso gurinsa da sauri ta tsaya gabanta na wani irin matsanancin fad'u wa tare da kafesa da shayayyun idanunta masu d'auke da tarin tambayoyi kallo d'aya yayi mata ya d'auke idanunshi yana k'ok'arin wuceta ya shiga bedroom dinsa tayi saurin sha "gabansa tana dubansa cikin tsananin tashin hankali dan yadda ya had'e fuska babu sauki ta jima bata ga yayi irin haka ba wanda hakan yasa taji wani irin yanayi a gabad'aya ilahirin jikinta da zuciyarta dan jin zuciyarta take tamkar ana buga mata guduma .""" loakci d'aya ta dinga jin zuciyarta na karkarwa saboda tsananin tashin hankalin da fargaban dake bin "jikinta,da kyar take iya janyo numfashi saboda wahalallen yanayin data shiga runtse idanunta tayi da karfi alokacin data ji zuciyarta tana tattarewa waje d'aya acikin ranta take hango girman tashin hankalin dake shirin tun karota cikin wata irin kasalalliyar murya wanda ke fallasa asirin zuciya da gangar jiki take furta kallamar ""inna lillahi wa inna ilaihi rajiun kafin ahankali ta bud'e idanunta tace ""mami tayi fad'a" "ko !?""ta'be bakinsa yayi yana girgiza mata kai alamun a'a! sannna ya ra'ba ta gefenta ya shige" "d'akinsa .""bayansa tabi da kallo tana sakè jin tashin hankali from know where yana shigarta ahankali ta had'e hannuwanta waje d'aya tana cigaba da kallon kofar d'akinsa hannuwanta ta sauke tana ciza gefen lip's dinta da d'an karfi ""yace mami batayi fad'a ba amman mai yasa yanayinsa ya sauya haka ?"" tayi wa" "kanta tmbayr da bata da mai bata amsarta sai shi .""" """lallai wani abu ya faru ko kuma mami ta fad'a masa maganar data 'bata masa rai ya dai boye mata ne" """ya Allah ka bani mafuta akan wannan iftila'in dake shirin zama barazana acikin rayuwa r aurena ya Allah ka bani hakuri acikin rayuwar aurena ,ya Allah bazan iya wannan tashin hanka lin ba ka kawo min saukinsa haka tayita tsayuwa a wajen kafin daga baya jiki a sanyaye ta biyosa ta tsaya nesa kad'an dashi tana kallonsa tsaye rike da kugunsa taku uku tayi ta k'araso garesa ta tsaya tana sauke numfashi da karfi tare da kai hannunta tana k'ok'arin kamo hannunsa cikin nata .""ya zame yana furzar da iska mai zafi shiru tayi tana cigaba da dubansa tare da nazarinsa gabad'aya ya sake ba kamar sanda suka shigo gidan ba sai dai tayi tunanin ta barshi tukun nan zuwa wani lokaci amman kuma ta kasa fita daga d'akin ta" "samu waje ta zauna a bakin gado tana kallonsa ya soma kokarin duba camarorin gidan.""" a natse yayi komai ya gama tare da yin shr yana kallon saman d'akin batare daya kalli inda take zaune ba """.jikita a sanyaye ta tashi daga inda take ta dawo inda yake ta durkusa a gabansa tana kallonsa magana take son tayi masa amman tsananin tsoron yadda yanayinsa ya canza yasa ta kasa furta komai can bayan kmr minti goma ya sauko da fuskarsa ya kalleta tai masa narai narai da idanu alamun zata iya sakar masa kuka a kowani lokaci ,wani miyo daya tsaya masa a makoshi ya samu ya had'iye da kyar sannan ya mike ya soma cire kayan jikinsa juyowa tayi gabad'aya ta zuba masa ido har ya gama cirewa ya shige bathroom ya d'an jima sannna ya fito fuskarsa still a d'aure tamkar wanda akayi masa mutuwa ""Allah kad'ai yasan abinda mami ta fad'a masa wanda yasa yanayinsa ya canza haka cike da sanyin jiki ta mike tsaye tana dubansa kafin ahankali ta soma d'aga kafafunta ta karaso ta tsaya abayansa bata san lokacin data masa kyakkwan runguma ta bayansa ba tana cewa ""kayi hakuri dan Allah nasan mami ta maka fad'a" "ne saboda ni !""." ahankali ya juyo tare daita ajikinsa yana sauke numfashi wanda take jin sauakrsa a fuskarta da "wuyanta,tana jinsa yasa hannunwansa duka ya zareta ajikinsa still fuskar nan tashi a had'e abd ke sake d'aga mata hankali kenan duk da tasan kusan haka yanayinsa yake amman kasance warsu tare ya rage wasu abubuwa muryarsa a tsarke yace""fad'an me kike tunani zatayi akanki?""ya tambayeta yana tsareta da tsumammun idanunshi masu tsananin kashe mata sansar jiki tace ""ban sani ba amman jikina ya bani fad'a ta maka akaina shiyasa yanayinka ya canza zuwa haka ""ta fad'a tana sunkuyar da kanta kasa shiru yayi na second biyar kamar bazai yi magana ba dan har ta cire rai da zai sakè cewa wani abu ta d'ago ahankali wanda yayi daidai da motsa lip's dinsa ahankali""cewa tayi na rabu dake na auro wata ..ai bai gama rufe bakinsa ba ta sauke wani zazzafan ajiyar zuciya tana furta kalmar inna lillahi wa inna lillahi rajiun a fili hankalinta yayi mugu mugun tashi sai dai tayi k'ok'arin danne hakan acikin zuciyarta ta shige jikinsa tana cewa ""mai zai hana ka yiwa mami abinda take so!"" idan kuma tana bukatar ka dawo da" "zabinta ne fine kayi k'ok'arin kayi haka Allah tabbatar mana da alkhairi ""." bata gama rufe bakinta ba taji ya zareta ajikjnsa yana mata wani irin mugun kallo mai d'aga hankali da "dagula lissafi .""itama cigaba da kallonsa tayi kafin ahankali ta sakè shigewa jikinsa sake zareta yayi yace ""are you out of your sense ?""ya fad'a yana pointing daidai saitin brain dinsa ""I think you don't know what you're talking about,yana gama fad'ar haka ya nufi kofar fita zuwa parlour' ta biyo sa tana kokarin zama kusa dashi yace ""don't set beside me please leave my side !""narai narai tayi masa da idanunta zatai magana ya d'aga mata hannu ya mike ya shige d'akinsa ya banko kofar da karfi ya kulle shiru tayi tsaye .""ita kam bata ga abinda ta fad'a wanda yayi zafi haka da har zai sa ya shiga tashin hankali ba ""daga tace ya dawo da zabin mahai fiyarsa shine zai d'auki zafi tayi imani mami tana son shi da zabinta fiyye da kowace mace to mai zai hana bazai rayu daita dan ya faranta ranta ba?"" kuma hakan da zai yi zai samarwa ita kanta kwanciyar hankali a gurin mami amman da yake shi mutun ne da ba'a saka shi ba'a" "hanashi bare a bashi shawara yayi aiki dashi gashi nan yayi fushi .""" Ta isa jikin kofar ta kai hannu zata bud'e kofar sai kuma ta fasa taga gara kawai ta rabu dashi may be "zuwa dare zai sauko sai dai har karfe goma shabiyu na dare idanunta biyu ta kasa runtsawa sakamakon shareta da yayi ""k'aramin tsaki taja tana gyara kwanciyarta yayinda wata zuciyar take bata shawarar taje d'akinsa tunda tare suke yin bacci sai dai wata zuciyar kuma tana gargadinta dan haka ta sharesa ta cigaba da kwanciyar a d'akinta sai dai bacci fa yaki kawowa idanunta ziyara sai faman juyi take akan gado wato dai sabon baccin da suka yi tare ne ya hanata bacci ta sauke numfashi tana janyo pillow da yatsun" "kafarta d'aya ta mikawa hannunta ta makale ajikinta tana jin tamkar shi ta rungume .""" abu kamar wasa adamcy ya d'auki fushin babu gaira babu dalili daita har daren washegari bai nemi inda "take ba bare ya shigo inda take haka ma the next day ya bar gidan da yamma daya dawo taje inda yake tana masa sannu da zuwa ko kallonta bai yi ba .""lokacin bacci ta shigo jikinta sanye da farar rigar bacci iya gwiwa yace ""ta koma d'akinta sai dai taki fita ta fashe masa da kuka tana cewa ""laifin me nayi" "maka ?""dan na fad'a maka gaskiya shine zaka d'auki fushi dani?"" ""Wallahi idan ka d'auki gaskiyar dana" fad'a maka kayi aiki dashi zaka ga haske arayuwarka mahai fiyarka bata sona yan'uwanka basa sona "kuma duk akan rashin son abinda suke so .""" """kuma wallahi there's nothing wrong akan kiyyyarsu gareni most especially mami because she did you" "the greatest favour for bringing you to this world and she love's you the most more than how you love yourself ,so she 'll not choose what will harm you amman saboda kai baka son gasky shine kake jin haushi ""tana gama fad'ar haka ta janye bargo ta shige ciki tana sheshekan kuka tare da juya masa baya ta lullu'be rabin jikinta tare da rike wayarta tana daddanawa hawaye na gangaro mata ."" bayanta yabi da kallo yana jin wani irin sanyi na ratsa shi tabbas gasky ta fad'a masa mahaifiyarsa tafi kowa son shi kuma ta cancaci yayi mata komai amman ba akan wancan yarinyar ba dan idan yace zai dawo daita rayuwarsa mutuwa zai yi .""ahankali yayi kasa da bargon data lullube jikinta dashi ya matsota tare da kai hannunsa yana shafa k'irjinta nan take sheshekar kukanta ya tsaya ta hau sauke ajiyar zuciya,ya janyota sosai ya manneta da k'irjinsa ahankali taji muryarsa yana kiran sunanta princesse kenan shikenan kuma daga gama kora bayani sai ki juya wa mijinki baya sai kace wani mugun abu "".ya k'arasa maganar yana shafo" "kasan mararta.""" saurin runtse idanunta tayi kirjinta yana bugawa sai dai har lokacin ta kasa furta masa komai don "bakincikin abinda yayi mata manneta yayi sosai har numfashinta na kokarin tsayuwa kai yallabai karshe ne wajen romantic shigewa tayi jikinsa tare da d'aura tafin hannunta saman nashi tayi kissing din hannunsa ,juyo daita yayi gabad'aya suna fuskarta juna""saboda bakya sona kamar yadda nake sonki shiyasa bakya kishina ko ?""yayi mgnr yana busa mata iskar bakinsa shiru tayi domin rasa abinda zata fad'a masa ko abinda zatayi da zai yarda tana tsananin son shi sosai ""duk tunanina maryama tana tsananin sona ashe..""wani irin juyi tayi wanda gabad'aya breast din ya kawowa hancinsa ziyara saurin d'auke num fashi yayi tare da yin shiru ya taimaka mata ta gyara kwanciyarta ya lullubesu muryarta a raunane tace ""kayi hakuri kai ma zuwa yanzu kasan ..""sai kuma tayi shiru ta kasa k'arasa maganart" "saboda tsananin kunyarsa data lullubeta """ """nasan me ?""ya tamabayrta yana kokarin had'e bakinsu tai saurin cusa kanta cikin k'irjinsa tana sauke" "numfashi ahankali ya soma shafa mata jiki tace ""yalla'bai ""wan can hoton da'aka kafa a parlour'n mami shine na .."" bai bari ta k'arasa maganarta ba ya had'e bakinsa waje d'aya yana tsotsa yana kallon cikin kwayar idanunta .""sai daya tsotse bakinta sosai sannan ya zare still kwayar idanunshi na cikin nata ""karki sake magana akan wancan hoton idan da hali ma ko kallonsa karki sake yi ""Itace kenan ?""nace bana" "so !""tace okay bazan sakè ba amman babyn ta min kyau sosai kuma kuna kama daita sosai ""nan kusa" "zaki haifa min triple masu kyau da Kama dake "" ware masa idanunta tayi tana girgiza masa kai ""bakince kina son yara ba ?""." "yes of course Ina so amman triple sun min yawa ya zanyi dasu ?""karki damu Allah dai ya kawosu lafiya ai" "bazan barki ki sha wahala ba ta sauke numfashi tana wasa da sajen fuskarsa tana lumshe masa shayayyun idanunta.""" """idanuwana basa ganin kowace mace amatsayin mace sai ke, kece macen danayi dakon da jiran haduwa" daita na tsawon shekaru a shirin da wata tara da kwanki a shirin kafin na had'u daita na sameta cikin tsananin wahala ta yaya zan iya rabuwa daita na kawo wata sai kace bani da hnkl "?""ya k'arasa maganr yana kai hannusa ya d'ago ha'barta yana kallon cikin kwayar idanunta da suka cika" "da ruwan hawaye .""Ina da hankali km nasan abinda nake ba wai naki bin umar sweet heart bane a'a kinfi za'binta dacewa dani dake kad'ai nake son na karasa rayuwata""ya zakayi da mami dan Allah ka tausaya mata""ahankali yayi kising din idanunta da hancinta ya zarce zuwa lip's dinta, lumshe idanunta tayi tana sauke wani irin zazzafan numfashi ""a jiran da zuciyata da gan gar jikina suka miki sun cancaci ki so su fiyye da kowa acikin duniyar nan ciki kuwa har da umma da aunty da habib bata san lokacin da murmushi ya bayyana akan fuskarta ba shima kawai ya tsinci kanshi yana mata murmushi .""ya kai wa wuyanta kiss yana goga mata sajen fuskarsa wani irin zabura tsigar jikinta suka yi ta lumshe idanu tana shigewa jikinsa ta rungumesa still fuskarta d'auke da murmushi ,ya d'age mata girarsa d'aya ""ko ban" "cancanci haka bane ?""kiss ta kai wa dimple dinsa .""" """Yatsina fuska yayi yana nuna mata bakinsa sun jima suna rud'a junansu kafin ahankali bacci ya d'aukesu" "makale da juna washegari ma da soyayya suka tashi da kyar ta tayasa shiri ya fita .""a lissafin adamcy a yau ne maryama ta cike sati shida cif da dinkin da akayi mata kuma ya tabbatar zuwa lokacin ta warke sumul dan haka tun a safiyar yau din nan sha'awarsa tafi ta kowa ce rana motsawa dan haka a shiryensa ya shigo gidan ya samu tarba mai kyau daga gareta suna makale da juna mami ta kirasa ana daf da kiran sallar isha'i ,dan haka ya zareta ajikinsa yaje amsa kiran mai girma sweetheart .""ya jima sosai kafin ya dawo koda ya dawo ya isketa kwance cikin wasu hadaddun kayan bacci wando da riga army green masu matukar kyau da taushi botira jere a gaban rigar, wando iya cinyarta yayinda gashinta ke kwance luf sun baje abayanta wasu kuma sun dan sauko kan fuskarta ,yayinda k'irjinta ke rungume" "da pillwo gam ta matse dayan pillow kuma a tsakanin cinyoyinta,bacci take cike da kwanciyar hankali." "idanunshi ya tsura mata tare da furta ""masha Allah ,cike da sanyin jiki ya karasa ya haura saman" "gadon Inda take kwance. ahankali yasa hannushi ya janye pillows din duka biyu zuwa gefe ya mayye gurbin pillows din cikin hikima ya balbale botiran gaban rigarta wani irin ajiyar zuciya ya sauke da karfin gaske ya kai hannunsa daidai hujin cibiyarta yana shafawa zuwa kasan mararta ahankali yana lumlumshe idanu ahkl,tai mika tare da d'an bud'e idanunta adaidai lokacin da ya maida idanunshi kan breast dinta lokaci daya kwalkwaluwarsa ta soma birkicewa hannushi duka ya d'aura kan k'irjinta ya damko su ya dinga shafawa yana murza kan nipples dinta.wani irin fellings na fitar hankali ta dinga ji" "ajikinta.""yana tsaka da sarrafa k'irjinta yaga ta juya masa baya saurin sauke numfashi yayi ""cikin yin kasa" "da muryarta tace ""mutun yana bacci baza'a bar shi yayi cikin natsuwa ba "".bai ce mata uffan ba ya kai" "wa bayanta kiss yana goga mata sajen fuskarsa nan take lissafinta ya canza .""" """wa yace shi mutun yayi bacci batare daya sauke nauyin dake kanshi ba ?""ya k'arasa maganar yana" "birkito daita gabad'aya zuwa jikinsa ya dinga kai wa wuyanta zazzafan kiss nan take ta sakin jiki tana narkewa ajikinshi ta matsoshi sosai tare da d'ago masa k'irjinta da kyau shi kuwa cikin zalama ya d'aura lips dinsa kan nipples dinta ya dinga lasa yana d'an cicciza kan nipples din da hakorinsa ."" gabadaya ilahirin jikinta ya gama sakewa kasanta sai tsiyaya yake tasa hannu wanta duka ta matseshi gam ajikinta tana sakin numfashi tare da sake turo masa nan take adamcyn mami ya rud'e ya fita haiyacinsa babu abinda yake sai aikin sarrafata 'cikin wani irin shauki da bai ta'ba tunanin zai kasance ciki" ba .ahankali 'cikin mutuwar jiki ta cusa hannuta cikin sumar kanshi tana cakud'awa yayinda shi km sai "faaman shige mata yake 'cikin iyawa da kwarewa ya sake maneta da jikinsa ya had'e bakinsa da nata cikin sa'a da kwarewa ya samu ya cafki laulausar harshenta jikinsa har rawa yake tsabar fita haiyaci .""" Sosai ya makaleta tsam ajikinsa bakinsa na manne da nata tamkar wacce ake shirin kwace masa ita "wani irin tsotsa yake wa bakinta na fita hankali kokarin son kwace bakinta daga cikin nashi take sbd jin yadda yake tsotsar lip's dinta tamkar ya samu sweet 'cikin wani irin sauti yace"" don't don't plse!! sannan kuma yayi shiru yana fixgo numfashi da kyar ya sake kamkameta ajikinsa yana cigaba da sarrafa harshenta .""cike da matsanancin shauki ya ware kafafunta ya sauke bakinshi a kasanta ya d'aura harshensa ai daga nan lissafin maryama ya kwance sai faman furta ""shiiiiii shiiiii !! take kamar wacce taci abinci mai yaji ,hkn da take yi ya tabbatar masa da dadin take ji sosai .""ahankali ya cire bakinsa ya soma kokarin neman hanyarsa cikin sauki kuwa Allah ya bashi sa'a sai dai da kyar ya samu ya shiga ya soma bata haddadiyar jijiyarsa mai dadi da gardi da mantar da mutun 'cikin duniyar da yake .""sosai yake sarrafata da iyakacin karfinsa yana jin sanda ta soma zafafa karfinta tana sake ware masa kafafuwanta alamun tana enjoyed yana jin lokacin da tayi released ya sake matseta gam ajikinsa yana cigaba da murzata."" dan shi yana tsananin son sex kuma baya gajiya indai gurin yin sex ne kasan cewarsa mai tsananin sha'awa gashi yana jimawa kafin yayi released bare kuma da macen daya fi so da kauna" "uwa uba wani irin ni'ima da dadinta yake ji har cikin tsakiyar kanshi.""" Maryama na gama dawowa haiyacinta ta soma k'ok'arin zame masa amman Ina adamcy yayi nisa dan "bai ma san tana yi ba duk yadda taso ta kwace kanta a hannunsa ta kasa sakamakon rikon da yayi mata muryarta a can kasan makoshi tace ""dan Allah ka barni haka bazan iya ba ,karka d'auki alhakina irin na wancan ranar amman sai ji tayi ya sakè had'e ta da jikinsa yana shafa kugunta tare da manne kansa a gefen wuyanta yana sauke mata numfa shinsa cikin kunnenta yana hura mata iskar bakinsa cikin zafin nama ya cigaba da juyata aiko ta fashe masa da kuka tana dukansa tana kuka hakan yasa ya tsaya cak" "yana sauke numfashi tare da kiran sunanta cikin wata irin kasalalliyar murya "".my princess am sorry ban" "biki ahankali ba ko ""?shiru tayi tana sheshekan kuka ""sorry naso na biki ahankali amman dadinki ne yayi" "min yawa har yasa na kasa i love you so much "".ya k'arasa fad'a yana mai cigaba da hura mata iskar bakinsa a kunnenta yana murza kugunta yana goga mata k'irjinsa yana wani narke mata tare da sake" "kamkameta still bakinsa na cikin kunneta yana mata nishi .""" yana k'ok'arin cigaba nan take gabad'aya ilahirin jikinta ya kama rawa tsoro ya cika zuciyarta dan gsky "zuwa yanzu zafi take ji ""dan Allah karka cigaba ka sakar min jiki haka na gaji"" ta fad'a tana tura k'irjinsa alamun ya tashi akanta murmushin gefen baki yayi ya sake rungumeta cikin jikinsa sosai ""can kasan makoshi yace my princess please kiyi hakuri nima nayi wallahi zan biki ahankali ta yadda bazaki gaji ba"".ni dai gsky zafi nake ji ""okay !""ya fad'a yana zare jijiyarsa ajikinta ya tarairayota gaba d'aya zuwa jikinsa yana kallonta yana hura mata iskar bakinsa ya fito da harshensa ya d'ora saman fuskarta ya shiga lashe hawayenta kafin ahankali ya fara kissing din idanunta yana shafa wuyanta wani sabon kuka ya kufce mata ""wayyo Allah na shiga uku dan Allah ka barni bani da karfin cigaba da yin komai yanzu ""bayan" "kin gama jin dadi shine zaki wa mutane kuka nima ki barni naji nawa """ "na tuba bazan sake ji ba .""bai san sanda murmu shi ya bayyana akan fuskarsa ba ya tsura mata idanunshi" "yana mata murmushi meye bazaki sake ji ba ?""yayi mata tambayr yana sakar mata murmushi kasa cewa komai tayi laulausan bakinsa ya tura cikin nata ahankali yake bata hot kiss mai tsayawa a zuciya yana jin yadda take sauke ajiyar zuciya da shesheka ya sake manneta ajikinsa yana shafa bayanta."" ahankali ya soma jin yanayin saukar numfashinta ya canza wanda hakan yake nuna alamun bacci yayi awon gaba" "daita .""" ahankali ya kwnatar daita ya koma gefenta yana fidda numafshi sama sama dan gabad'aya a bukace "yake. yayi shiru kawai yana kallonta jin ya rabata da jikinsa yasa ta d'an bud'e idanunta suna facing din juna idanunshi ya tsura mata masu kashe sansar jiki ""kenan wayo tayi masa !""ahankali ta lumshe masa idanunta tana turo masa baki tare da gyara kwanciyarta ta juya masa baya hannunsa ya kai ya janyota zuwa jikinsa bata hanashi ba ahankali ta dinga jin hannunsa a sansar jikinta yana shafata wani irin shauki take ji ajikinta amman bazata yarda ya sake tura mata wannan abar tasa ba shi kuwa jijiyarsa sai sakè mikewa take ta runtse idanunta gam i dole baccin gaske ya d'auketa.""sai dai cikin bacci taji yana having sex daita ta d'an bud'e idanunta dake cike da bacci zatayi magana yayi saurin had'e bakinsu yana girgiza mata kai tana ji tana gani yayita murzata tun tana iya magana har tai masa shiru aiko washegari da taimakonsa ta iya mikewa tayi wanka ta shirya cikin doguwar riga fara mai ratsin orenge tafiyar da take yi yakewa dariya har ta samu waje ta zauna akan kujera ta juyo tana hararesa cikin zolaya ""kai ko !""ta" "fad'a cikin dubansa tana cije lip's dinta.""" ahankali ya karaso inda take ya dafe kujerar da take zaune ya sakala hannunsa ta baya ya kai bakinsa "kan karan hancinta ya sumbata da harara ta bishi ""wai wanka ne baka son shiga ko me ?""ka wani zauna wa mutane da towel d'aure tun d'azu sai neman magana kake tunda anki atanka sai kayi hakuri kayi" abinda ke gabanka ya zagayo ya zauna kusa daita ya dan jawota jikinsa yana kallon kyakkyawar fuskarta """maryama ..""tayi shiru shima yayi shiru yana nazarin ajiyar zuciya data sauke tayi kasa da idanunta domin kasa jurar kallon da yake mata dan wani kwar jininsa yake shigarta Kai tsaye ta kasa sarrafa kanta koda ta dage akan ta fuskancesa da kallo mai cike da muna tsantsar so sai wannan kwarnin nasa ya hanata .""ya d'an yi murmushi ""ke kad'ai ce macen da zuciyata take yawan kawo min tunaninki ta d'ago ahankali ta kallesa da shayayyun idanunta ""kaje kayi wanka ka raba kanka da wannan towel din ya kalli towel din jikinsa sannna ya kamo hannun ta cikin nashi yayi mata kiss ""Ina ruwanki da towel dina ko tsirara naga damar zama a kusa da matata zanyi ko ba haka ba ?""yayi mgnr yana d'age mata girarsa" "d'aya lumshe idanunta tayi tana girgiza kai ""." """maryama ..""!" "ya sake kiran sunanta a karo na biyu bata amsa ba illa ta zuba masa ido tana sauraronsa""kina da" "dadi !""ware masa idanunta tayi sosai tana kallonsa cike da mamaki jin abinda ya fad'a ya d'age mata girarsa d'aya ""yes Allah kina da ..""tai saurin toshe masa baki da hannunta tana 'bata fuska ""wai meye haka ne ?""ya kai hannunsa ya cire hannunta yana murmushin gefen baki ""dan Allah ka daina fad'a min haka kana sani jin kunya ai kunyar ce nake son cireta a tsakninmu ""ni dai a'a!""nima a'a!""ya fad'a yana wani shagwabe mata shiru tayi kawai tana kallonsa ""kamar ba shine wannan miskilin da kowa yake jin tsoron tunkarar inda yake ba . daga inda yake ya dawo gabanta ya zagaye kugunta da hannunsa yana" "shafa bombom dinta yana lumshe idanunshi.""" Mmn sudais MAR'ADAMS BOOK 4 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Page 23 """My princess Ina son na karar da rayuwata data saura tare dake gashi wata rana dole mutuwa zata" "d'auki d'aya acikinmu,na kan gar gad'i zuciyata ta daina kawo min wannna mugun fatan domin kuwa duk lokacin data tunatar dani haka naka jin kasala ta baibayeni na rasa kwarin jikina na rasa amsar da zabawa wannna zuciyar wai idan kika mutu koni na mutu yaya d'ayanmu zai kasance ko ke yaya zaki kasance ?""shiyasa ina addua ko mutuwa ce ta d'auke mu tare dan bana son na mutu na barki wani ya aure min ke ko idan na mutun zaki iya aurar wani ?""shiru tayi kawai tana kallonsa tana nazarin maganarsa batare da tace masa uffan ba dan babu komai acikin maganarsa sai zallar kishi yayinda shi kuma jira yake yaji mai zata ce ""yalla'ba!"".ta kira sunansa ashagwa'be yana jinta yayi mata shiru yana" "cigaba da matsa bombom dinta yana cusa kanshi cikin rigarta""." """love !""" "ta kirasa da wannan sunan wanda yasa yaji gbdy tsigar jikinsa sun mike cike da shukin sonta yace ""yes" "dadina!""ya amsa mata yana zare hannusa a kugunta ya riko hannuwanta duka cikin nashi yana murzawa ahankali ""tashi ka shiga wanka ta fad'a tana rausayar masa da kwayar idanunta.""" """sai kin bani amsata sannan zan tashi .""ta harare sa tana murmushi tace ""ikon Allah kai da zuciyar ka" "take aiyana maka ai ita ya kamata ta baka amsa meye nawa aciki ?""ya murza hannuwanta da k'arfi yana tsareta da tsumammun idanun shi .""ahankali ta runtse shayayyun idanunta saboda jin zafin abinda yayi mata ""ki bani amsa in har kina son na samu sukuni da kwanciyar hankali yau .""tayi shiru yayinda hawaye suka cika idanunta ta runtse idanuwanta kad'an sai ga hawaye shar sun gangaro daga cikin kwarnin idanunta,ba tare data bud'e idanuwanta ba tace ""mai yasa zaka kawo abinda kasan zuciyarmu bazata jure ji ba ?""wannan sam ba abinda ya kamata ka dinga kawo shi acikin zamantakewar mu bane""koda ban kawo hakan ba ki tuna sai hakan ya faru damu wani lokaci""duk da haka banaso ace ka dinga sako mgnr" "acikin zukatanmu hakan na nufin rage mana walwalar zuciya da sukuni.""" "Ya saki hannuwanta ahankali ya mike tsaye jikinsa a sanyaye ""in sha allahu bazanga mutu warki ba sai" "dai kiga tawa maryama ke kad'ai ce farincikina Ina sonki son da babu abinda ya isa ya kidaya yawansa acikin zuciyata duk gatan dana taso da kulawa irinta mahaifi da mahaifiya dana samu kasancewata namiji tilo tsakanin suke nuna min so da fifita sona akan komai ban ta'ba yin farinciki ba sai dana sameki na gode wa Allah da yayi min kyautar mace kamar ki maryama Ina sonki in sonki Ina sonki !!!har na kan rasa kofar da zan shigo miki da kyauta dan dinbin farinciki dana kasance adalilinki na rasa me zan baki duk kyautar dana miki ganin nake ban baki komai ba me zan miki wanda zaki kasance acikin farinciki har karshen rayuwarki?""tayi shiru kawai tana cgb da kallonsa, kalamansa sunyi matukar kashe mata sansar jiki sai dai mamakinsa take yadda wani lokaci yake iya kwnatar mata da kai ya tausa sa kalamansa agareta ya dawo mata tamkar wani bawa wanda hakan yasa soyayyarsa take sake bin jinin jikinta har take jin son da take masa ya zarta wanda yake ikirarin yana mata ita dai tana iya boye nata ne, yadda ya tsura mata idanunshi yasa take jin soyayyarsa na sake ratsata ""burina a kullum na kyautata miki" "maryama.""" "Taso wa tayi da kyar ta tsaya a gabansa ""bani da abinda nake bukata daga gareka da kyautatawa" zuciyata face kaunarka mijina ka cigaba da sona kaine farincikina da samunka ne na samu yaye war damuwar komai arayuwarta kaine muradin Raina kaine farincikina bani da komai sai kai kana tattalina ka bani matsayi mai girma acikin zuciayarka ni da kai mutu ka raba zan dangwama cikin maka dagwamamkiyar biyayya bazan gaza ba in har hakan shine zai zama farincikinka Ina sonka mijina ta "k'arasa maganar tana sunkuyar da kanta saboda tsananin jin kunyar maganrta ..""" Ya matsota sosai ya rungumeta ajikinsa tsam suna shafa sansar jikin juna shauki da kaunar junansu na "sakè mamaye zuciyarsu ji suke tamkar su had'e guri d'aya .""fad'a me kike son na mallaki?ya tambayeta yana kamo ha'barta yana kallon face dinta ""ai na rigada na fad'a maka tunda ka soni a matsayin da nake ka gama min komai sukai shiru suna kallon kwayar idanun juna so take tai masa magana akan shan sigari duk da kwana biyu taga baya sha amman tana jin tsoron zai iya canzawa daga farinciki da yake ciki zuwa" "damuwa dan haka zata bari sai zuwa wani lokaci.""" "ahankali ta zare jikinta tana duba agogo ""yalla'ba ya kamata ka shiga wanka ka fito lokacin na tafiya" "kuma nasan taru takardu na can na jiranka shima agogo ya kalla sannna ya nufi hanyar bathroom yasa hannu ya bud'e sannna ya juyo tana tsaye tana kallonshi ""bana tsamanin zamu wuce wata biyu a kasar nan dole idan zanje england dake zani kiyi renon ciki acan"". yana k'arasa magana ya fad'a bathroom har ta bud'e baki zata masa tuni da adduar shiga ban d'akin sai taji mgnr daya sakar mata shi kuma har ya rufo kofar abun shi ta girgiza kai kawai tana kallon kanta ""wani irin ciki kuma ana zaman kalau duka yaushe akayi auren ?.""sakè girgiza Kai tayi tace ""yalla'ba kenan Allah ya bar min kai Allah ya kara maka lafiya yasa kayi tsawon rai mai albarka tana zaune tana tunnain irin soyayyar dake wakana a tsakaninsu dashi a kullum .a dan lokacin da sukai tare jinsa take kamar sun d'auki tsawon shekaru tare dan ya iya" "soyayya .""" bata ankara ba sai ganinsa tayi akanta ya fito daga wanka lallai tayi nitso cikin tsananin tunaninsa mai "tarin yawa, ahankali ta d'ago ta kallesa domin tasan yana nan ya tsareta da wad'an nan tsumammun idanun nan shi masu karyar mata da zuciya, gabanta ne ya shiga fad'uwa ganin launin yanayin su ya sauya kamar ba daga wanka ya fito ba gabad'aya hankalinta a tashe yake kar yace zai yi wani abu daita gani tayi yanayin fusakrsa ta gauraye da murmushi wanda bai bayyana akan fuskashi sosai ba amman ita ta fahimci murmushi ne."" tafiya yayi da baya da baya yana kokarin sakin towel din dake d'aure a kugunsa tai saurin sunkuyar da kanta kasa tana jin fad'uwar gaba mai tsanani .""har ya gama shirinsa bata d'ago ta kallesa ba kamshin turarensa ne da ya doki hancinta yasa ta d'an d'ago kanta taga ya shirya cikin wasu hadaddun kananan kaya yana tsaye ya zuba mata idanunshi yana kallonta kamar wani maye kafin ahankali ya tako ya zauna kusa daita batare daya d'auke idanunshi akanta ba ita kam tuni kanta yayi kasa" "tana kallon kasan kafet ""." """har ka gama shiri ?""ta fad'a tana cigaba da kallon kasa bai amsa mata ba yace ""ki taso ki shirya mijinki" "shima ya zama abun kunya a wajenki ?ta d'ago a natse ta kallesa da shayayyun idanunta ""yaushe nace abun kunya ne ?""ta fad'a tana masa wasa da idanunta ya d'an yi murmu shin gefen baki ""idan ba haka bane mai zasa da zan shirya kikayi saurin yin kasa da kanki?""Tayi shiru kawai domin ganin ya ranfota bata da ta cewa dan gaskiya tana jin kunyarsa sosai ""me zai sa ki dinga jin kunya ta haka nifa mijinki ne bai kamata ki dinga jin kunya ta haka ba komai kikayi min daidai ne haka nima komai na miki ke din tawa ce bata kowa ba still dai bata ce masa komai ba sai dai ta aro murmushi tace ""nifa ba kunyar ka nake ji ba kawai abun nan ne nake jin...""sai tayi shiru ta kasa k'arasa maganrta tana jin wani irin fad'uwar gaba" """wani Abu kenan ?""." "tai shiru tana kawar da fuskarta gefe aranta tace ""wannan maganar tafi karfin bakina ""Ina jinki!""allah ya" "gani bazan iya fad'a ba""ya jinjina kai yana dubanta ""look at me !ya fad'a cikin wata irin murya mai kashe" "sansar jiki da kyar ta waigo ta zuba masa idanunta kamar yadda shima yake kallonta ""Ina bukatar acire kunyar nan a dinga kula dani yadda ya kamata .""" """kayi hakuri wata rana zan daina ""ya gyara zamansa ya matso sosai kusa daita hakan yasa ta sakè" "sunkuyar da kanta hannunta ya kamo ya rike ya had'e da nashi ""idan ina kallonki bana iya rike kaina Ina son naga kin cire kunyar nan ya fad'a yana k'ok'arin had'e fuskokin su kafin tayi wani abu har lip's dinsa sun sauka akan nata tana kallonsa ya fara tsotsan lip's dinta lumshe idanun ta tayi tana kallon cikin kwayar idanunshi sai daya tsostsa son ranshi sannna ya tashi makale daita a parlour'n ta zame hannunta cikin nashi tana masa fatan alkhairi da dawowa lafiya ""ban gane nufinki ba !""sarai ta fahimcesa dan" "haka tace ""kayi hakuri anan zan tsaya "". yace saboda me !?" """Ka fahimta mana""! tayi maganr cike da shagwa 'ba ya dawo kad'an ya janyota jikinsa ""ban gane ba ki" "ganar dani na fahimta ,fuskarta ta manna a k'irjinsa tana boye fuskarta .""ya fahimceta sarai saboda yanayin tafiyar ne ""idan saboda tafiyrki ce zuwa anjima zaki dawo normal ta d'ago ta kallesa tana hura" "masa hanci batare da tace masa uffan ba ,"" muje kici wani abu ""ta girgiza masa kai"" for now bana jin cin" "komai idan ina bukatar wani abu zan sauka ""duk yadda yaso tabisa taki binsa anan sukai sallama ya kamo bakinta yana tsotsa da kyar ta samu ta cire bakinta acikin nashi ya tsaya yana dubanta tare da kai hannunsa ya kamo kuncinta yana kashe mata idonsa d'aya kamar wata sokuwa haka ta tsaya tana kallonsa ya kai bakinsa daidai kunnenta ya sakar mata zazzafan kiss, saurin d'auke numfashi tayi tana" "lumshe idanunta bata san tsawon minti nawa ya d'auka kafin ya cire bakinsa ba sai ji tayi ya fice .""" Tunda ya fita suna makale a waya ko kiransa akayi zai ce ta rike wayar da zai shiga metting ne yace ta "shiga d'akinsa ta duba durowa da system dinsa take kai zata ga wani book ta d'auka ta karanta kafin ya fito tace ""okay tare da mikewa ta shige d'akinsa ta d'auko ta fito zuwa parlour tana zaune tayi zurfi sosai cikin karatun book din soyayya ne sai ga tabawa tana nemi izinin shigowa. bayan ta shigo ta gaidaita cike da girmama wa tace ""hajiya tace kizo !"" tai tsam da ranta tana tunanin kafin ahankali tace mata ""okqy ganin nan zuwa ""tabawa ta juya ta fice bayan fitar tabawa ta mike ahankali tana jin fad'uwar gaba dan bata san dalilin kiran ba kuma jikinta tuni ya bata kiran bana alkhairi bane "".ahankali ta koma d'akinta ta d'auko hijab ta sanya ta fito tana taku a natse har ta sauko babban parlour'n gidan sai dai bata ganta a parlour'n ba ta tsaya shiru tana tunanin shiga parlour'nta na biyu dan haka ta samu waje ta zauna akan kujera tare da had'e hannuwanta tana wasa dasu bata jima da zama ba sai ga tabawa ta fito daga hanyar parlour'n mami ,d'an murmushi tayi tace ""ranki ya dade ai hajiya tana wan can parlour'n ki" "k'arasa can .""tana gama fad'ar haka ta shige kitchen.""" jikin maryama da muryarta a sayayye ta nufi hanyar parlour'n gabanta na matsanancin fad'uwa da "karfin gaske ,aiko tana gama shiga parlour'n tayi mugun gani domin kuwa aunty khadija,aunty shahida zabiba da auta ne zaune sai mami dake zaune a tsakiyarsu suna tautauna wa ,nan take jikinta yayi sanyi haka gabanta ya cigaba da fad'uwa da yake bata san lokacin data soma karanto adduar da zata kare mutun daga duk wani abinda ya tunkarosa( allahumma inna na'uzubika min jadil bala'i wadarki shaka'i wasu 'il kad'a'i wa shamatatil ahda'i ) da kyar ta dinga d'aga kafafunta tamkar kazar da kwai ya fashewa aciki ta cigaba taku inda gabad'aya suka zuba mata idanu suna mata kallo mai d'auke da tsana da kaskanci ,bata tsaya akoina ba sai a gaban mami ta durkusa har kasa ta gaisheta a tsorace ""mami ina yini ""!?da kyar mami ta bud'e baki ta amsa mata da ""lafiya !""atakaice sannan ta juya ta gaishe da yayyen mijinta da zabiba batare data gaishe da nana hauwa'u ba zabiba ce kawai ta amsa mata gaisuwarta" "itama babu wani sakin fuska ,ta maida hankalinta ga mami tace ""mami gani !""" "Kafin mami tayi yunkyrin yin magana aunty shahida tace ""ita nana hauwa'u sa'arki ce da ba zaki gaishe" "daita ba ko kuwa rashin mutuncin da kike wa shi wancan shayayyen sokon mijin naki zaki kawo ma mutane ?""maryama tai shiru tana dukar da kanta kasa azahirin gasky taso ta gaishe daita amman ganin" "yanayin yadda take jifanta da mummunar kallo yasa taki gaisheta""idan shi kin shanyesa kin gama dashi" "mu baki isa ki gama damu ba, idan ma ba shi ba me ne ne abun so a wajenki ?""wallahi idan na kalleki" "kullum dariya nake fashe wa dashi saboda ba inda ya kamata soyayyarsa ta kare ba kenan amman munyi masa uzuri tunda ba haka aka barshi ba an rigada an dabaibayesa da mugayen asiri wallahi rayuwarsa is so pity kin d'auki kaya kin d'aurawa kanki kiji tsoron Allah abinda kikayi kika rufe wa d'an uwamu ido dashi ki kwancensa""ke da iyayenki kunyi shirka kun mallake sa idan ba haka ba ina shi ina ke bare wannna tsinanniyar unguwar taku da ko masu aiki a karkashinaa bazasu zauna acikinta ba bare macen da yake aure .""ahankali maryama ta d'ago kanta tana kallon aunty shahida dake magana cikin" "nuna isa da mata kaskanci .""" """Wallahi ina namiji bazan ta'ba had'a iri dake ba ko ba dan komai ko dan zuriar da zan had'a dake na" "kaicewa aurenki wai fa ashe ubanta d'an giya ne kuma acikin giyar ya mutu uwarta kuma sai da suka gama hole warsu da ubanta akayi auren wallahi tur da aurenki ""aunty shahida ta k'arasa maganar tana zabga mata harara""inna lillahi wa inna ilaihi rajiun maryama ta dinga furtawa tana runtse idanunta tana danne damuwarta da hawa yen daya cika idanunta dan karsu ga raunita bayan aunty shahida tayi shiru itama aunty khadija ta Kama hakan yasa mami ta mike ta shige d'akinta tana goge hawayen bakinciki abinda adamcy yayi mata uba dan gida uwa karuwa wani irin zuriar zata hanfo masa tashin mami ya bawa maryama kwarin gwaiwar yin magana "".tace kuyi hakuri duk abinda zakuyi ya tsaya iya kaina amman karku ta'ba min mutuncin iyayena sai maganar asiri da kuke ta faman mgan akai kusani ni ba jahila bace inada ilimi bazan yiwa namiji asiri dan ya soni ba dan banga ribar me zan samu akan haka ba""yanzu ku amatsayin ku na iyaye iyaye wad'an da suke da ya'ya mata ..""""ke dan ubanki waye sa'anki" "anan nana hauwa'u ta fad'a tana katse maryama ta hanyar fad'ar haka .""" wani kallo maryama ta d'auketa dashi wanda hakan yasa nana hauwa'u ta mike tsaye tana k'okarin "rufeta da duka maryama tayi sauri ta mike ta nufi kofar fita da sauri nana hauwa'u tana biye daita tana zaginta sauran taku uku tsakaninsu ta cafko maryama ta shige ta banko kofar da karfi kofar ta rufe kanta aiko tayi tayi ta bud'e kofar ta kasa dan haka tsaya a bakin kofar tana buga kofar da karfi ""wato ke gaki yar iska yau sai dai karki fito yunwar cikinki ma kad'ai ta isheki amman muddin kika fito sai kin ci ubanki ""maryama dake tsaye a tsakiyar parlour hawaye take zubar wa jikina na rawa "" wai ke har kin isa aunty shahida tana fad'a kina fad'a wai gaki shegiya zaki fito ne yar gidan matsiyata matsefa"" can sai ga aunty khadija tace ""auta kofar a rufe take ne ?""shegiya matsiyaciyar yarinya ta rufe kofar amman zata ci uwarta sai dai karta fito ""wallahi zaki sani tunda kika yi silar rabamu da d'anuwanmu kema zaman gidan nan sai yayi miki zafi zamuyi addua kam ya dawo haiyacinsa amman kema zaki ci ubanki "".inji cewar" "aunty .""" "khadija.""" "Aunty khadija ta numfasa tace ""auta na baki wannan aikin ki tabbatar kin lakadawa wannan yar gidan" "matsiyatan mugun duka ""ai karki damu aunty bani kad'ai zanyi wannna aikin ba tare da sister zamu ci" ubanta ai wallahi adamcy ya cucemu daya auro mana wannan yarinyar aunty khadija taja hannun nana "hauwa'u suka sauka suka koma parlour'n mami alokcin mami ta fito tana cewa ""ai ni ba aurenta bane damuwata a yanzu kamar yadda kuka ce ubanta d'an giya ne uwarta kuma karuwa ce wallahi wannna shine babban tashin hankalina ""asalinta kenan sai dai mu d'age da addua kuma muyi maganinta Allah sarki maryama kam tana can ciki tsananin tashin hankali hannunta rike da waya tana son ta kira adamcy tana jin tsoron abinda zai biyo baya jin sun wuce yasa ta sauke naunauyen ajiyar zuciya.""Duk wuni ranar a storace maryama tayi sa acikin d'akin da ta d'an ji motsi jikinta zai Kama rawa har most especially kasan mararta ta kai hannu ta dafe kasan mararta da take wani irin karkarwa shiyasa bata sauka dan karta had'u dasu daga d'akinta sai parlour'n ko abu take bukata hakura take har sanda zai dawo ta" "kwanta flat akan kujera dafe da mararta tana zubar da hawayen cin mutuncin iyayenta da sukai .""" Karfe biyar daidai ya dawo gidan kallo d'aya yayi mata ya fahimci akwai abinda ke damunta dan ko kusa "dashi bata zo ba yayi mata tambayr duniya tace babu komai kanta ke ciwo ""shine ba zaki kira ki fad'a min ba?"" ya fad'a yana janyota ya had'eta da jikinsa ya kai hannunsa daidai kanta normal yaji kanta sannan ya zarce da hannunsa kasan mararta yana shafawa ahankali ""me kika bawa baby nah yaci ?""tai masa narai narai da idanun tana had'e fuska ""nifa bana da komai ""ai bazaki san kina da ba amman ni naji alamun kina da akan jijiyata ""Allah bani da komai karki min mutsu mana dan rashin wayonki bazai bari ki fahimta ba, ya kai bakinsa yana tsotsa karan hancinta ta zare jikinta ta koma can nesa dashi ta tsaya .""ahankali ya taka ya sake janyota jikinsa gabad'aya ya rungumeta tare da matseta gam ajikinsa wani iri taji ajikinta nan take gabad'a ya tsigar jikinta suka mike hatta numfashinta sai daya nemi ya" "d'auke sakamakon irin rungumar da yayi mata ""Ina son ki haifa min yara da wuri.""" """Bayan kana da wata !""naki nafi so !ya fad'a yana shafa mata sansar jiki ""bari na baki maganin ciwon kai" "kafin lokacin sallah yayi wani kallo tayi masa tana shagwabe masa fuska ""naki wayon tunda ka fita kaina da marata ciwo suke ""yarin yar nan fa na gano ki babu abinda ke damunki so kike ki doje min kuma baki isa ba haka yayita jagwalgwalata har sai da yaji kiran sallah daga massalaci dake cikin estate din sannna ya barta ya shiga bayi .""da daddare da misalin karfe goma adamcy na zaune akan sofa ya d'aura k'afafunsa saman teble yana latsa laptop, yayinda maryma ke zaune a tsakkiyar gado ta cigaba da karatun novel din d'azu , madadin tayi murmushi saboda kashi hamsin na damuwarta ta kau amman taki sakin fuska yanzu ma tana karatun ne dan samun sausaucin abinda ke damunta sai tayi kamar ta fad'a masa sai ta danne .""shi kuwa lokaci lokaci ya kan d'ago idanunshi ya kalleta saboda gaba d'aya" "hankalinsa yana kanta .""" shiru yayi na second biyar yana kallonta cikin rigar bacci fara sol iya gwiwarta ahankali ya d'auke "idanunshi ya maida kansa ya cigaba da aikinsa da yakeyi ,sai dai kasa cigaba da aikin yayi ya taso daga shi har laptop d'in da coffee d'insa ya hawo gadon inda take rigingine itama sai ta tashi zaune sosai tana" "kallonsa ya zauna a gefenta tare da ajiye mug d'in hannunsa akan bed side d'in, laptop d'in kuma a" "saman gadon d'ayan gefensa. hannusa ya miko mata alamar tazo garesa .bata musa masa ba ta matso ya janyota gabad'aya ya had'e ta da jikinsa tare da makaleta a tsakkiyar k'afafunsa.ahankali ta zame ta kwanta ta d'ora kaina a cinyarsa daman wajen da ya fi son ta kasance kenan ya kar'bi book d'in hannuna ya ajiye a gefe, ya d'ora hannusa a saman cikinta yana sakè maimaita tambayarta damuwarta ""wai meke damunki ne ?""cike da sanyin jiki ta shafa sajensa shi kuma ya d'an ciza lips dinsa na kasa ""miyasa wataran kike da miskilanci ne ?""tace ""ni d'in?"". 'ta fad'a tana nuna kainta da kallonsa'.sai wani" "basar dani kike inata tambayrki meke damunki ?"".." """Me ka gani ne kake ta faman tambayata?"" yace ""abubuwa dayawa""tace to babu komai kasan wani" "lokaci yanayin mutun yana canzawa haka dai na yini yau ban sani ba ko dan kaina da marata dake ciwo ne ""ta fad'a tana gyara kwan ciyarta ajikinsa wanda yasa shi Lumshe idanun shi , ya duk'o a hankali ya manna mata kiss mai kyau a goshinta .sannan ya dauko novel d'in yana duba shafin da take kallon kasan ido yayi mata sunkuyar da kanta tayi tare da kai hannu ta Shafa sumar kanta ta kai hannu zata kar'bi book din ya hanata yana furta sunan book din how I love to be loved,a lokuta dadama waanan book din ke debe min kewarki most especially wannan page din ya damk'a mata book din a hannu yana shafa sumar kanta aranta tace dole kaso page din tunda iskanci ne zalla amman a zahiri murmushi ta sakar masa very interesting novel ""wow!""ya fad'a da d'age mata girarsa d'aya bakinta ta turo masa tana girgiza masa Kai yace kina son ki tashi kaina kenan ?""ta sake girgiza masa kai tana mur mushi shi din ma fuskarsa a sake take ta fahimci sai lokacin ya samu natsuwa , ya jawo lap top d'insa ya cigaba da aikinsa ita kuma ta zuba masa ido yana cigaba da aikinsa batare da ya kalleta ba, idonsa na kan system d'insa" "yace, ""kallon fa ko kina bukatata ne ?""" "ahankali ta d'auke idanunta tana tabe baki a ranta tace ""aikin ka kenan!""shima ta'be baki yayi alamar" "me yayi . karatu ta cigaba shima ya cigaba da aikinsa yana shan coffee time to time yayi aiki mai tsawo kafin ya saki wani ajiyar zuciya, ya kalli maryama da barci ya kwasheta hannunta rike da novel fuskarta ya shafa yana sake sakin ajiyar zuciya bayan ya gama ya duba camerorin gidan shiru yayi tare da kai yatsan hannunsa kan hakorinsa ahankali yaga duk abinda ya faru a gidan mamaki ya cika zuciyarsa hankalinsa yayi matukar tashi ganin irin gudun da maryama tayi domin ceton kanta daga nana hauwa'u ya ALLAH wannan irin tashin hankali ne haka ?""ya furta a fili yana kallonta baiwar Allah shiyasa yanayinta ya sauya zuwa damuwa amman kuma taki fad'a masa abinda aka mata ""nan take zuciyarsa ta dinga masa tuttukin bakinciki ya duba agogon wayarsa karfe d'aya da wasu mintuna ta wuce Amman bazai iya hakuri har garin Allah ya waye ba number mijin aunty shahida ya kira kiran na shiga ba'a d'aga ba haka zalika ta mijin aunty khadija kira uku yayi ana na hud'u ne ya d'aga cikin bacci yace ""adamcyn ..""adamcy ya katse shi da sauri ta hanyar furta sunansa ""kabir!wanda aka kira da haka ya mike zaune yana damke wayar hannunsa da kyau ""kabir!! sau nawa na kiraka ?"" yace sau biyu ""ka jawa matarka kunne ta fita a" hanyar matata idan ba haka ba zan d'auki mummunar mataki akanta yana gama fad'ar haka ya katse kiran ya kira hisham shima cikin sa'a ya d'aga abinda ya fad'a wa kabir shi ya fad'awa hisham ya katse "wayarsa yana dafe goshinsa yana furzar da iska mai zafi .""" Ya d'auki kusan mintuna talatin yana dafe da goshinsa sannan ya cire hannusa yana ciza lip's dinsa "ahankali ya soma motsa bakinsa ""idan kunsan wata baku san wata ba idan na daukeki muka bar kasar gabad'a ya zan ga yadda zakuyi ya k'arasa maganar yana sumbatar goshin maryama,kwanciya ya gyara mata ya ja bargo ya lullu'ba mata sannan yaje bayi ya d'auro alwala kamar yadda ya sabar ma Kansa kafin ya kwanta sai yayi alwala bayan ya fito ya kwanta a gefenta zuciyarsa na cike da tausayinta addu'a ya musu sannan yasata a jikinsa yana shafa jikinta tana jin motsinsa a jikinta ta share ta cigaba da baccint""Washegari bai nuna mata yasan komai daya faru ba sai dai bayan yayi breakfast ya gargad'eta da" "karta sake ta fita duk abinda take so da zarar ta danna bell masu aiki zasu zo su kawo mata .""" tai shiru tana jin bayaninsa har ya gama ya riko hannunta suka fito tare zuwa bangaren mami koda suka "shiga tana bayi tana wanka wankata kuma yana d'aukar lokaci amman haka ya zauna jiranta ,itama haka ta zauna ya riko hannunta cikin nashi yana murzawa yace ""ko dai zan tafi dake ne !""kamar tace masa!eh!sai kuma ta girgiza masa Kai .""" """me yasa yanzu bakya son cigaba da zane naga ko a gida bakya yi ?""zan cigaba mana hutun wata nawa" "aka bani domin nasan ranar komawa aiki ?""""ba maganar komawarki aiki nake yi ba ai aiki kin gama dashi har abada sai dai idan ina bukata zaki min a gida""ya fad'a yana kissing din hannunta yana matseta da jikinsa tare da kai bakinsa daidai kunneta tayi saurin zame jikjnta daga nashi ""yalla'ba mami fa karta fito ya sake matseta yana harararta yace""ni fitowarta nake so ai ""naunauyen ajiyar zuciya ta sauke ita dai Allah ya had'ata da gamonta babu jimawa mami ta fito kafin yayi wani abu ta zame ta durkusa kasa tana gaisheta ""ta d'an yi shiru tana dubansu dan ta ga yanayin da suke harara ta buga ma maryama tana nuna mata hanyar waje da hannunta ta d'an yi shiru tana dubanta duk da ta fahimci abinda take" "nufi .""""Sweetheart kina nufi maryama ta fita?"" ya tamabyeta yana had'e fuska tamkar an aiko masa da" "sakon mutuwa ""idan bata fita ba me zata min ?""." """haba sweetheart me yasa ?""idan bata fita ba yanzu zan bar maku d'akin d'an bazan kasance tare da" "makiyiyata ba domin duk mutumin da yayi silar rabaka da d'anka babban makiyinka ne bakinciki ya kama maryama zuciyarta kamar ta Kama da wuta ""bana son gaisuwarta bana buka tar ganinta kai ma idan bazaka zo kai kad'ai ba na yafe amman karka k'ara shigo min da wannan abar tunda bayan asiri data maka yan uwanka ma ka bata damar ta rainasu wai har wannna yarinyar shahida zata gaya ma magana saboda ta samu d'aurin gindi a wajenka taci darajata jiya da jikinta ya gaya mata dan haka iskancita ya tsaya akanka kai da ka kawota amman ni da ya'yana kul ..""cike da sanyin jiki maryama tabi ta gefensa ta bar d'akin zuciyarta na zafi bai ce ma mami komai ba shima ya fice ya biyo maryama yana k'ok'arin kamota ta goce tana buge masa hannu ta shige parlour'n ya shigo yana ya sake kai mata hannu" "ta sakè gocewa "" gabad'aya ya cakumota yana cewa""ke menene haka ?""kuka ta fashe masa dashi mai" "tsuma zuciya tana cewa ""kwanaki kawai nayi a gidan nan amman Ina Jinsa kamaar shekaru nayi acikin" "azaba, ni dai dan Allah ka rabani da gidan nan ko kuma ka sauwake min dan bazan iya cigaba da zama acikinsa ana ci min mutunci ana ciwa iyayena ba"" ta k'arasa maganr tana kokarin kwace jikinta daga nashi amman ta kasa sakamakon rikon da yayi mata ba wanda zata iya kwacewa bane ""ni me nayi wa" "mami ne data tsa .. .""bata kai ga k'arasa maganrta ba ya rufe mata baki da bakinsa .""" Mmn sudais MAR'ADAMS BOOK 4 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Page 24 Idanuwanta dake cike da ruwan hawaye ta zuba masa shima idanuwanshi ya zuba mata yana jin yadda "soyayyarta ke sake ratsa shi yana tsananin sonta kuma bazai ta'ba son wata halitta sama daita ba,ya kusan minti goma yana tsotsar lip's dinta da hakoranta sannan ya cire bakinsa ya damke yatsun hannunta cikin nashi ya tsurawa fuskarta ido yana cigaba da kallonta da yadda numfa shinta ke fita da sauri sauri ""kiyi hakuri in sha allahu zan d'auki mataki akai ""d'ayan hannunta ta kai saman nashi ta zare hannunta tana cewa ""karka wani d'auki mataki akan kowa dan bazan so na zama silar shiga tsakanin yan'uwa ba kawai dai mu nisanci juna kamar kowa zai fi samun kwanciyar hankali da salama "".had'e fuska taga yayi sosai yana jifanta da mummunar kallo mai d'aga hankali wanda a duk sanda yayi irin haka to ransa yayi kololuwar 'baci,hakan yasa taji wani irin yanayi a gabad'aya ilahirin jikinta,k'irjinta ya dinga bugawa da karfin gaske kamar wacce ake bugawa guduma dan haka ta dinga sauke ajiyar zuciya tana wasa da yatsun hannunta bayan ya gama hukuntata da mugun kallo har na tsawon mintuna shabiyar sannan yace ""to be your first and last da zaki sake furta min wannan kalmar idan ba haka ba zan canza miki canzawar da zai baki mamaki ""sake tsura masa shayayyun idanu wanta tayi wanda yaji kamar ya sume a zaunen da yake a gabanta .""tana kallonsa ya mike tsaye a natse yana daidaita natsuwarsa da bugun zuciyar sa dake faman bugawa ,ya cire suit dinsa ya saura daga shi sai yar samanta da fara riga da" "dogon wondo ya cire shoe's din kafafunsa ya sanya slippers ya fita .""" tana ganin fitarsa ta janyo numfashi da kyar ta sauke tana fashewa da wani kuka mai cin zuciya ita "kad'ai tasan yanayin data shiga alokcin da suka kira mahaifinta da d'an giwa tare da ai banta mata mahaifiya wacce duk duniya bata da kamarta ,ta sakè runtse idanwunta da karfi alokcin taji tsokar zuciyarta tana tattarewa waje d'aya acikin ranta take hango girman tashin hankalin dake sakè shirin tunkarota""da kikace ku rabu ke zaki iya rabuwa dashi ne?""nan take wani bangare na zuciyarta ta jefa mata wannan tmbayr ""zan iya rabuwa dashi mana tunda ba tare muka zo duniya ba na rasa mahaifina ma na cigaba da rayuwata bare wani miji akan dai a dinga ciwa iyayena mutunci gara na hakura dashi. shiru tayi zaune kafin ahankali ta zame ta kwanta tana sauke numfashi da tunanin inda ya nufa dan tasan ba ma'akata zashi ba tunda ya rage kayan jikinsa ""kai tsaye adamcy bangaren mami ya nufa inda ya isketa zaune tana waya wanda ke nuna masa alamun da d'aya daga cikin ya'yanta ne bai tsaya ta gama wayar ba ya soma magana cikin zafin rai ""a gaskiya sweetheart abinda kike yi kwata kwata ba girmanki bane ki dinga biye ma wad'an nan ya'yan naki ana ciwa yarinyar mutane mutunci a gidan nan ana zalintarta ke daya kamata ki tsawata masu amman kece kike karfafa masu gwiwa kina biye masu mussaman ma wannan 'yar iskar khadija din to gaskiya Ina ganin lokacin zamanmu a gidan nan ya kare gaskiya zan d'auki matata mu kara gaba muje inda zamu samu zaman lafiya da kwanciyar hankali tunda" "kema tsamgwamarta kike yi .""" tunda ya soma magana take kallonsa hankalinta bai tashi ba sai data ji batun zai d'auki matarsa su bar "mata gidan muryarta cike da matsanancin tashin hankali tace""adamcy ni sa,arka ce da kake fad'a min magna da min gargadi ?""idan ka manta ko ni wacece bari na tunatar da kai ni magaifiya ce agurinka ba" rikonka nake yi ba da kazo kayi tsaye akaina kana fad'a min magana son ranka tunda yar gwal ta fad'a "maka magana akaina bayan ma nice na taka masu burki da yanzu ba wannan maganar akeyi ba dan da baka dawo gidan nan ka isketa da lafiyar jikjnta ba ai dana san wannan iskancin zaka min dana barin sun d'auki mataki akanta ko shahida sa'arta ce da zata fad'a mata magana?"" to ko auta ba sa'arta bace bare khadija saboda ka rasa hankalinka da tunaninka yarinya ta fad'a maka karya da gaskiya kabi ka hau batun tsam gwama kuma daman ni nace maka Ina sonta ne ?"".Ai bance Ina sonta ba kuma baka isa kasani na sota ba kamar yadda ban isa nasa kaso abinda nake so ba dan haka zaka iya d'aukarta ka bar gidan nan daita saboda baka san ciwon kanka ba sannan ka cigaba da bata kofar da zata raina maka yan'uwanka kuma na sakè jin ka Kira khadija da yar iska sai 'bata maka rai sha shashan banza sha shashan wofi" "kawai .""ta k'arasa maganar tana goge hawaye Wanda yasa yaji hankalinsa yayi mugu mugun tashi domin" "kuwa zubar hawayenta na cikin abinda yake saurin d'aga masa hankali da dagula masa lissafi.""" "Muryarsa a sanyaye yace ""kiyi hakuri sweetheart ba wai na fad'a miki magana bane gani nayi abinda" "suke yi kece ya kamata ki taka mutsu burki sai kuma naga ...""saurin d'aga masa hannu tayi ta hanyar cewa ""karka bani hakuri kaje can ka bawa ita yar gwal din taka hakuri tunda kana gudun 'bacin ranta amman kasani idan ka bar gidan nan da yarinya nan batare da izinina ba wallahi har abada karka dawo min daita cikin ahlina .""tana gama fad'ar haka ta juya masa baya tana cigaba da zubar da hawaye ""inna lillahi ...!""ya furta a fili yana jin wani sabon tashin hankali ya shigarsa yayinda zuciyarsa ta dinga tafasa" tana tuttukin bakinciki da sauri ya fito daga d'akin yana neman layin baba babba cikin sa'a "ya d'aga sun d'auki lokaci yana koro masa halin da'ake ciki inda baba babba yace"" karka damu in sha" "allahu zan sawatar masu idan baka fita ba ka tsaya zan kirasu har mazajensu su ja masu kunne ban da rashin hankali da rashin tunani ina so Ina aikata matarka saboda Allah?.""suna gama waya da baba babba ya dawo part dinsa inda ya iske maryama a inda ya barta ya karaso ya shige jikinta yana shakar" "numfashinta da kamshi turarenta mai sanyaya masa zuciya .""" bata ce masa komai ba ta juya masa baya tana janye jikinta daga nashi matsota yayi sosai tare da kai "bayan hannunsa yana shafa wuyanta yana lumshe idanuwanshi jiki a sanyaye ta kai hannu ta cire hannunsa ta mike ta barshi nan kwance .""bayanta yabi da kallon kafin ahankali ya tashi ya biyota tana ganinsa tai saurin shigewa bayi ta kulle ya karaso jikin kofar bayin ya tsaya yana sauke numfashi."" kusan awa biyu yana d'akin yana jiran fitowarta sai dai bata fito ba cikin haka wayar ta soma ringin ya ciro wayar yana duba screen din sunan baba babba ya gani dan haka ya d'aga kiran""okay to baba babba gani nan fitowa"". ya fad'a yana k'arasawa jikin kofar bayi ya tsaya ""my princess ..!""ya kira sunanta tana jinsa ta sha resa "".ki bud'e ki fito""muryarta a shagwa'be tace ""nayi maka me !"" ""ke dai nace ki fito""ni dai dan Allah ka barni bana son wani tashin hankali yanz ""baba babba ne yazo .""ai tana jin haka ta fashe da kuka" "tana cewa ""yanzu saboda Allah zuwa kayi ka fad'a masa dan ka sake jamin bakin jini agurin su me yasa" "kayi min haka ?""ta fad'a tana sakè fashe wa da wani sabon kuka ""ki fito tun kafin ki k'ara min 'bacin rai" """ni dai kayi hakuri bazan fito ba.""wani dagon tsaki yaja sannna ya juya a fusace ya fita daga d'akin ya sauko zuwa kasa inda ya iske baba babba da 'yan'uwansa mata banda nana hauwa'u wacce bai san" "dalilin rashin zuwanta ba.""" "ya k'arasa a natse ya zauna batare da yayiwa kowa magana acikinsu ba .""bayan ya zauna baba babba ya" "soma magana cike da natsuwa da man yantaka ""shahida!!ya kirata har sau biyu cike da girmamawa ta amsa da ""na'am baba !""mai yasa kuka shiga rayuwar auren adam?""shiru tayi ta kasa cewa komai"" yanzu ke a matsayinki na babba kuma uwa kinga ya dace kiyi haka bare har ki bawa sauran 'yan'uwanki kofar taka matar d'anuwanku a gaskiya banji dadi faruwar haka ba yana cikin magana mami ta shigo itama ta zauna ayi daita ""yanzu ku bakwa gudun abinda zai kashewa d'anuwanku aurensa auren ma da yaya aka samu yayi gaskiya banji dadi ba dan Allah ku kiyaye idan akwai abinda yarinyar take maku da bakwa jin dadi ku fad'awa mijinta ya tsawata mata .""bare ma baba babba babu abinda take masu kawai dai basa sonta ne saboda ban zauna da wacan zabin nasu ba, to dole ne sai nayi rayu wa daita nace bana sonta ko dole ne ?""itama ai tace tana sonka ba kuma daman tun asali bata sonka ta aureka ne dan ta farantawa mami wanda kai d'an data haifa ka kasa faranta mata "". inji cewar aunty khadija wata katuwar harara ya buga mata yana jan tsaki a fili ""baba babba ya tambayesu d'aya baya d'aya ""ko akwai laifin da yarinyar tayi maku?""duk sukai shiru suna shan kamshi babu wacce tayi magana duk da magana zabiba" "take son yi amman babu hali dan haka tayita bada hakuri .""" """na rantse da girman Allah bazan sake daga maku kafa ba duk wacce ta sake kokarin ta'ba min jikin" "matata zan ta'ba lafiyar jikinta ,bayan haka kuma nasa ayi arresting dinta""idan ka isa Allah ya tsine min Allah yasa kasan wa nake aure idan hukuma kake ji dashi ai mune hukuma ""to dan girman Allah karku daina shiga tsabgar matata ni kuma zan ajiye komai na d'auki mataki akanku mami kan shi kawai" "take kallo yana sakè bata mamaki ""matata yaki karewa kamar wanda ya auri zinariya adamcy yana gama rufe baki nana hauwa'u ta shigo tana ganinsa ta juya da sauri zata koma yace""dawo munafukar Allah da fuskar kamar na biri !tsimi tsimi nana hauwa'u ta dawo ta tsaya nesa dashi kar yaje ya kai mata mari ""zo nan !yayi maganar yana jifanta da wani mugun kallo ""taku biyu ta k'ara ta tsaya nesa da shi bata yarda ta matso kusa dashi ba ""banyi mamaki duk abinda kika aikata ba tunda daman abokiyar sheidaniya sheidaniya ce amman kisani wannan shine karo na karshe da zaki yi yunkurin taka min matata idan ba haka ba kika bari na d'aura hanuna ajikinki to fa wallahi kisani mijin ki ma bazaki sake masa amfanin komai ba arayu warsa na kuma sa yaja kunnenki ammn idan kina ganin karya ne babu abinda zai faru dan Allah kiyi kokarin da hannunki zai kai jikin maryama ke har mijinki bazan bari ba sai na d'auki mataki" "akanku ""." """Kai yaya baka san abinda yarinyar nan tayi bane shiyasa kake fad'ar haka "".ko me tayi dan ubanki sai" "akace ki d'auki mataki akanta ?""baiwar uwar ki ce ko baiwar ubanki ce?"" ya fad'a a fusace duk suka zuba masa idanu suna kallonsa har mami wacce jin abinda ya fad'a yasa ta tashi ta bar gurin dan ta fahimci abun nashi ya zarta tunanin ta tunda har ya kai ga zaginta da mijinta .""Adam ya isa haka in sha allahu bazasu sake ba idan kuma har suka sake ni nace ka d'auki mataki akansu amman yanzu kayi hakuri ka yafe masu ""ba yafiyata zasu nema ba sun san wacce suka yi wa laifi dan sun d'auki hakinta idan bata yafe masu ba akan zargin karyar da suke mata na tana bin malamai wallahi duk sai Allah ya sakasu a wuta" """aunty khadija ta zaro ido tana cewa""what !""" "Yace ""yes wuta duk sai kun shiga ""idan Allah bai samu a wuta ba ai sai kazo ka sakamu mara mutunci" "kawai da bai son ciwon Kansa ba ""ya isa khadija duk ku taru kuyi hakuri amman dai ku fita harkar matarsa .sosai baba babba yaja masu kunne ya kuma masu nasiha sukace masa sun ji yayi masu sallama ya mike ya nufi kofar fita adamcy ya biyo shi suka jira suna tautaunawa yana sakè bashi hakuri bayan ya dawo aunty khadija taj kallesa a wulakantace tare da tsaki tana cewa ""aikin banza kawai malam wallahi kaji kunya ka tsaya kana hauka akan wannan yar iskar shagiyar yarinyar ko da yake an rigada an shayenka tass ""wannan kuma babu ruwanki idan an shanyeni bare ni da kaina na kai bakina na sha nonsense kawai karki shiga hankali daidai nake dake ""yana gama fad'ar hk ya haye sama ya barsu suna" "zaginsa .""" """Zabiba ta kallesu d'ayan bayan d'aya tana cewa ""dan girman Allah for now mu fita tsabgar" "matarsa kowa yaji abinda ake mata d'auka zaayi saboda ayi mata haka ne yasa mahaifiyrmu tace su tare a gidan nan , ko za'a cigaba da mata to mu bari ta tare a gidansa idan yaso sai ku cigaba ba duk da nifa ina gani mu barsu haka idan namiji ne muna nan zai nuna mata halinsu na maza yanzu duk d'aukita yake nan da kwana biyu ko asiri take masa zai daina aiki ""duk shiru sukai suna sauraronta kamar maganar tayi tasiri ajikinsa sai aunty khadija tace ""nifa ina zargin baki tare damu zabiba dan duk lokacin da zaayi magana akan yarinyar nan sai kin nemar mata sausauci ""haba aunty khadija Ina tare daku mana amman kuma dai mu mata ne babu wacce zata so ta fuskanci irin abinda yarinyar nan take fuskanta daga garemu nan kuma parlour'n ya kaure da hayaniyarsu aunty khadija na nuna cewar idan an sake mata rainasu zatayi ita kuma zabiba ta tsaya akan sam ba haka bane adamcy ya iske mryama akan daddumar sallah tsaye Dan haka ya fad'a kan katifa yana sauke wani zazzafan numfashi ,tana idar wa ta had'e fuska tamkar wacce aka aikowa da sakon mutuwa ta nike daddumar ta ajiye zata bar d'akin yace ""ke ina zaki" "kuma ?""" """Cak taja ta tsayawa batare data juyo ba sannan bata fita daga d'akin ba ""zo nan !ya fad'a yana sakè" "had'e fuska runtse idanunta tayi domin ji take kamar shine yayi mata cin fuska dan shine silar da'ake ciwa iyayenta mutunci ahankali ya mike ya karaso inda take tsaye ya had'e ta da k'irjinsa ""saurin zamewa" tayi tana hura masa hanci yayinda fuskarta babu digon annuri ko d'aya ya sake Kai hannu zai kamota ta "goce tana d'aga masa hannu ""please!"" tare da sunkuyar da kanta kasa kankace idanunshi yayi yana kallonta kafin ahankali yace ""ni kike d'agawa hannu ?""zan iya yin fiyye da haka akan mutunci iyayena ,zan d'auki komai amman wallahi banda wulaqanta min iyaye ,bare bazan cigaba da zama da" "mutu min da silarsa za'a dinga aibatan min iyayena ba ""ba nace banason jin maganar rabuwar nan ba ""dole kaso maganar rabuwa tunda mami bata sona kuma a gabanta ake ci min mutunci tana kallo abun ma kamar dadi yake mata sai kace ba uwa ba laifin me nayi mata data tsaneni ko ni nace karka so zabinta ?duk maganar nan da take idanunta na kasa ""ni dai gaskiya na hakura kaje ka dawo da wacce" "take so ni kuma na k'ara gaba coz I know my right ba zan zauna ana wulaqan tani da iyayena ba dan """ """Enough maryama!""" ya fad'a a matukar tsawace yana furzar da iska mai zafi daga cikin bakinsa jikinta ne ya kama rawa dan "tsawa firgitata yake taja baya ahankali ta tsaya tana sakè tamke fuska shima ya balain had'e fuska ahankali ya soma takowa zuwa inda take har ya karaso ya zuba hannuwansa duka cikin aljihun wandonsa ""a natse ya soma magana ""wannan matar fa duniya tace duk yadda zaki yi ki zauna lafiya daita kiyi ,daga ranar da kika sa'ba mata da gaske auren nan zai iya mutuwa kuma babu sulhu domin duk duniya bani da kamarta babu wacce ta kaita daraja saboda haka ki kiyaye karki kuskura kiyi sa'insa daita kina matar dana aura gara ki d'aure duk abinda tai miki muna shigowa d'akin ki kwasheni da mari ko ki zageni bama zan tmbyeki menene dalili ba amman akan sweetheart don't try it, haka nake kuma ba lalle ne kowa ya zama kamata ba wannan gurin ba wajen zuwanki ba ba kuma gurin fad'ar maganar da kika ga dama bace amman kinga kannena ko yayena su wad'an nan naja layi babu wani da zai sakè rainaki ke kuma baki isa ki rainasu ba kina da daraja suma haka dan hk kowa ya tsaya inda yake da fatan kin gane ?tana jinsa tai masa banza tamkar ba daita yake magana ba ta juya fuskarta wani gefe tana kallon hawaye" "ya cika idanunta ""wato ita nata iyayen ne banza ? ai kuwa wallahi bazai yuwu ba duk wacce ta sakè" "zagin iyayenta sai ta rama uwa bata fi uwa ba haka uba bai fi uba ba .""" """ko ban fad'a miki ba kinsan ni fitina ne bare na fad'a miki , ga gagara babu wanda ban yi ba kuma babu" wanda ya isa akaina ga rashin ji in takaita miki banji magana ba kwata kwata na bawa "mahaifiyata wahala sosai ba zan so na cigaba da bata wahala ba har kema ki shigo ciki ba ki tayani nayi mata biyayya mu rabu lafiya daita ya k'arasa maganar tare da yin shiru yana kallonta tana sheshekan kuka numfashi ya sauke alokcin ta juya ta fice ta bar masa d'akin gabad'a ya tana kuka, ya biyo bayanta ya tsaya daga inda take tsaye ya tsura mata ido yana jin yadda sautin kukanta ke ratsa kunnuwansa ahankali ya cigaba da kallon yadda ta hada kai da gwiwa sai ka ce wacce akayi ma mutuwa ya Kara taku biyu yana mata magana cikin tsigar rarrashi amman taki a haka har barci yayi awon gaba da ita sai da ya" bari barcin nata yayi nisa sannan ya d'aukota tare da kwantar da ita akan gado ya shafa fuska rta yana "murmushi ""drama gril abu ba abu ba kuka, komai na kuka ne a gurinki"" bayinta ya shiga yayi alwala" "yana fitowa ya shimfida sallaya ya fara sallah bayan ya idar ya haye gadon tare da shigewa cikin jikinta.""" motsawa tai tare da bude ido tana kallon yadda hannayenshi ke saman cikinta shiru ta yi ba tare da ta "ce komai ba jin bai yi yunkurin yi mata wani abu ba yasa ta koma ta cigaba da baccinta sai dai har washegari maryama taki sakar masa fuska ya kwance take akan gado sanye da doguwan riga me hannu shimi wanda bai sauka zuwa gwiwarta ba, gashi kayan sun d'an dame jikinta sun fitar mata da shep dinta, ya turo kofar tare da sallama murya can ciki ta amsa masa tare da 'bata fuska d'auke kanshi yayi ganin yadda take cika tana batsewa wayarshi ya manna a kunne bayan ya zauna akan kujera yana d'an satan kallonta tare da fadin. ""taso muje ga umma!"" ai da sauri ta wuntsilo har da d'an guduta, ta manta da yanayin da take ciki jin ya ambaci sunan umma wani irin hadiye miyau ya yi yana gyara zama" "ganin yadda k'irjinta suka motsa ga kayan sun yi bala'in amsar jikinta, gefen shi take shirin bi ta fita ya jawota ta fado jikinshi, ajiye wayar yayi a gefe tare da kura wa kirjinta ido yana sake hadiyan miyau cikin marairaicewa ta fara magana da 'yar siririyar muryanta "" kace nataso muje ga umma dan Allah bari naje na ganta .""uhm ashe ba ki da wayo farat daya kin taso kina wani juya min wannan kananun" "abun ..""ta saci kallonsa tana cewa""ni ka barni dan Allah ba na so abinda kake min !""" numfashi ya sauke sannan ya d'agata tare da mikar daita ya nufi bayi a lokacin da wayarta ta d'auki kara "ta k'arasa ta d'auka subai'a ce aiko murmushi ya bayyana akan fuskarta hira sosai suka yi da subai suna gama magana da ita ta fara neman number hajiya zulfa'u bugu daya ta dauka tace""diyata mara kirki""cikin sakin fuska maryama tace ""mumy afuwan!to ya abubuwa ya amarci? Ina fatan ana kula min da dana ?""tace ""eh !Juyowa tayi tana satar kallon shi ganin ya fito daure da towel a kugunsa laulausan gashin kirjin nan nashi suna kwance luf luf dasu abun shaawa sai data ji wani abu ya tsarga mata ta" "d'auke kainta tana fadi cikin rainta ""shi dai ba ya gajiya da wanka sai ka ce agwagwa bini-bini yai wanka"" Alhamdulillah ya gurinsu mama ki gaishe su""dawa kike waya ?""ta sharesa ta cigaba da waya kar'ban wayar yayi yana dubawa ganin ko wacece yasa ya mika mata sai dai ganinsa haka d'aure da towel yasa taki cigaba da cewa komai sai murmu shi kawai take tare da kawar da fuskarta gefe ya So ta cigaba da mgn da shegen muryan nan nata mai tsayawa a zuciyar mai sauraro""ya zauna kusa da ita zubur ta mike domin kunyar ganinsa a haka take yi ta fice daga d'akin tana wata irin tafiya aiko sai da jijiyarsa ta harba" "duk yadda yaso ya shawo kanta taki bashi had'in kai.""" tsawon kwana uku kenan maryama taki sakar masa fuska komai zata masa amman fuskarta a d'aure daman bata kai kanta d'akinsa shine da nacinsa yake janta yanzu kuwa huta roro yadda ta share haka shima ya shareta ya cigaba da abubuwansa yau ta kasance ranar lahadi tana K'ok'arin fita ta d'aura masa "girki dan tunda akayi case din nan mami tace dole ta dinga saukowa tana girkawa mijinta abinci tana bud'e kofa sai gashi zai shigo hannunsa rike da laptop sauran kad'an suyi karo tayi baya da sauri wanda sauran kad'an ta fad'i lura da hakan da yayine ya sakashi saurin rik'o hannuna ta dawo ta shige jikinsa tana sauke tagwayen ajiyar zuciya, daga shi har ita idanu suka lumshe, tsawon lokaci suna a haka sun kasa sakin juna, ahankali ta shiga k'ok'arin janye jikinta, haka kuwa ya bata damar barin jikinsa taso ya bata hanya ta fita amman yayi wani bake bake ta ra'ba ta gefensa ta koma saman kujera ta zauna tana dafe kanta tsayawa yayi yana kallonta yana tunanin yadda zasu shirya a natse ya tako shima ya samu waje ya zauna kusa daita sai dai tana ganin ya zauna ta mike ta fice bayan kamar minti talatin ta dawo tana duba yatsun hannunta bai kalli inda take ba ya cigaba da aikinsa can bayan minti goma ta jiyo sautin muryarsa a sanyaye yana cewa princess shiga cikin Wakina akwai takardun akan durowa ki Wauko min ""tayi jim kamar bazata tashi ba sai dai ta tashi ta shiga cikin bedroom Winsa ganin yadda gadon kwanciyarsa ya sha shimfiWa da wani haWaWWen zanin gado mai kyau na alfarma uwa uba sai kamshi yake fitarwa yasa ya burgeta, har ta ji wata kasala ta sauko mata, a hankali ta haye kai ta kwanta ta lumshe idanuwanta tana jin wani irin yanayi mai cike da tsantsar natsuwa na shigar ta, ba ta jima da" "kwanciya ba kuwa, wani bacci mai daWi ya kwashe ta .""" "Jin shiru shiru ba ta fito ba, kawai sai ya tashi ya bi bayanta a kwance ya same ta tana sharar baccinta" "hankali kwance, cike da tsantsar mamaki yake kallonta kafin ya dubi agogon dake Waure a hannunsa" "™arfe 5:30pm ya gani ahankali ya taka ya isa bakin gadon ya tsaya yana ™arewa kyakkyawar fuskarta kallo, kafin ya raSa a hankali ya kwanta a gefenta ya shige mata yana hura mata iskar bakinsa a saman idonta, motsa idanunta tayi kafin a hankali ta buWe su fes akan kyakkyawar fuskarsa dake daf da" "nata kallonsa tai tana hamma alamar dai baccin bai ishe ta ba Wan harararta ya yi yace ""kin zo kin wani" "kwanta min akan gado, dama aiken da nayi miki kenan?""" "ShagwaSe fuska tayi kamar za ta yi kuka tace ""Allah ban san ya'akayi na ganni akan shimfiWar ba amman" "bari na tashi murmushi ya yi sannan ya tashi tsaye ya fara ™o™arin cire kayan jikinsa yana faWin ke dai faWi gaskiyar akwai abinda kika tuna har kikayi i sha'awar kwanciyar, kinga ni sai in daure in taimaka miki"".Jifansa tayi da filon dake kan gadon tana kukan shagwaSa,murmushi yake mata har ya gama cire kayan jikinsa, yayi saura daga shi sai short, ya haye saman gadon ya janyota jikinsa tana tirjewa ya" "™an™ameta ajikinsa suka kwanta.""" "jinta a cikin jikinsa ya ™ara saukar mata da wata irin kasala, har ba ta san lokacin data lafe ajikinsa ba dan" "tuni ya fara aika mata da sa™onsa mai Wauke da wani sabon salo mai kashe jiki da zuciyar duk wani masoyi ,dama abin da yake bu™ata kenan ya kwana biyu bai ji dumin jikinta ba biye masa tayi suka lula duniyar ma'aurata mai cike da tsantsar daWi da wanzar da farin ciki a tsakanin masoya.Sosai ya zage ya gurjeta da kyau, dan sai da ya gama fanshe duk iya kwana kin da ya Wauka yana fama da shaawarta sai" "da ya gama gajiyar da ita sosai, dan sai da ya ji an fara kiran sallar magriba sannan ya sarara mata, ya" "koma gefe yana sauke numfashi a hankali haWi da shafa bayanta kaWan-kaWan yana faWin,wannan" "dadin naki wai meye sirrinsa ne? gashi ina jin banbanci sosai, don na yau ma ya fi na kullum Wan gaya min meye sirrin ne kinji dadina ?""" "rausayar masa da kwayar idanuwanta ta yi tana shafa ™irjinsa a hankali kamar mai raWa tace," """Abun sirri ne ba sai ka ji ba.""yi hakuri ki Wan gaya min mana babu fa wanda zai ji.harararsa ta yi sannan" "ta mi™e tsaye ta shige toilet dan yin wanka, da sauri shima ya tashi ya bi bayanta yana shiga ya janyota jikinsa yana kallonta ""yanzu dai fushi ya kare ko !"" kanta ta cusa a k'irjinsa tana murmushi ya d'ago ha'barta ya sanya kwayar idanunshi cikin nata ""ko har yanzu da sauran fushi sai na kara miki !""k'okarin boye face dinta take k'irjinsa tana cewa ""ni dan Allah ka bari wai me yasa baka jin kunyata ne ""okay kina son na dinga jin kunyar ki ?""ya fad'a yana d'aura lip's dinsa akan nata .""Ina so !""tayi maganar cike da" "shagwa'ba bai ce komai ba taji ya fara tsotsar lips dinta ""love you dadina.""" "Ta zare bakinta tana kallonsa duk yayi wani irin kamar ba yanzu ya gama ba ""nifa sunan kunya yake bani" """okay dadina zan canza but not for now ya fad'a yana zagaye bayanta da hannunsa d'aya tare da sakè kamo lip's dinta yana murmushi baka jin komai sai sautin shan bakinsu tana kokarin janye jikinta ya fixgota kamar numfashi zai d'auke tsuke bakinta yayi ""wai Kai baka gajiya ne ?""yes !""ya bata amsa kai tsaye sai daya jagwal gwalata sannan suka yi wankan tare suka Wauro alwala suka fito.suka yi sallah suna idar wa ta sanya wata hadaddiyar doguwar riga maron colour ta feshe turaren a gabad'aya ilahirin jikinta ta riga shi fita dan shirya dinne koda ta sauka ma masu aiki sun gama komai dan mami ma nata zaune akan kujera a dinne sanye da bakar doguwar riga tana ganin maryama ta balain had'e fuska .""maryama ta karaso a natse tace ""mami ina yini ?""lafiya ta fad'a atakaice tana latsa wayarta maryama ta zuba mata abinci ta ajiye a gabanta adaidai lokacin da adamcy ya sauko cike da girmamawa taja masa kujera baya ya zauna yana duban fuskar mami ta zuba masa abinci ta tura gabansa zata juya ya janyo hannu nta sauran kad'an ta zubo jikinsa yace ""ina zuwa kuma ki zauna ki ci abinci. kanta ta girgiza masa alamun a'a! shiru yayi alokcin da take k'ok'arin zare hannunta cikin nashi dan jikinta wani irin rawa yake sakamakon idanun mami da take ji ajikinta ,kuma alokcin taji sautin muryar mami tana kiran tabawa mai aikinta da sauri ta karaso ta tsaya a gabanta tace ""hajiya gani !""d'auke wannan abincin dake gabana ki kawo min wani naci ""maryama tai shiru sai dai bata wani damu ba tunda daman tunda ta fara girki bata cin abincinta sai dai adamcy yaji babu dadi aransa kallonta kawai yayi sannan ya kalli maryama yace ""zauna" "kici abinci babu mutsu ta zauna sai dai gabanta sai wani irin faduwa yake.""" Bayan kamar minti biyar tabawa ta dawo hannunta rike da wani plet din dabam da wani abincin ta ajiye "mata a gabanta har ta juya mami tayi gyaran murya tabawa ta dawo da sauri tace ""gani ranki ya dade ""kina jina nasan kinsan abu buwan da maryam dina take so cin ?""tabawa ta gyad'a mata Kai da sauri ""to ki fara shirya ma zuwanta tana nan zuwa gobe ko jini in sha allahu ""okay ranki ya dade in sha allahu" "komai zai tafi dadi Allah ya kawo su lafiya""tana gama fad'ar haka ta rusuna ta juya mami tace ""ameen !""" "adamcy ya natsu yana cin abinci yana tunanin maganar mami ""an kashe wata matsalar zata sakè shigo" "da wata zuwan me wannan yarinyar zatayi kuma ?""bayan sun ci sun ™oshi, sannan mami ta tashi ta koma kan kujera ta zauna da kyar saboda ciwon kafafu daya sakota gaba shima ya mike ya dawo kusa daita ya zauna ya soma magana kasa kasa ""me kuma wannan yarinyar zata zo yi ?""zata kawo min khaira ne idan kai ubanta baka damu daita ba ni Ina son ganin jikata ""ta fad'a tana tsaresa da idanunta ""kuma ko babu khaira maryam dole tazo tunda tana Dani idan ka daina ganin maryam arayuwarka to mutuwa nayi wannan kuma nasan babu abinda zai kawota tashi yayi tsam ya koma sama ita kuma maryama ta gyara wajen da suka ci abinci duk masu aiki sunce ta barshi sai dai kallon da mami tai masu yasa duk suka watse bayan ta gama ta koma sama tana taya shi haWa muhim man takardun aikinsa dake zube a gabansa tana zubawa a cikin wata jaka, sai da suka gama haWa komai sannan ta rufe jakar ta matsar da" "ita gefe guda sannan ta buWe wata ™aramar durowar dake gefen gadonsa ta saka .""" Tana mikewa ya rungumeta sosai a jikinsa yana jin wani farinciki da tsantsar jin daWi aransa Muje muyi "wanka"". ta zare jikinta tace ""jikina babu dotti"" ni Ina bukatar a sake wani wanka ya manne mata tamkar wani baby yana yawo da hannuwansa ajikinta tana son abinda yake mata sosai sex din dai taba so ta juyo gabad'aya ta shige jikinsa wani irin shock yaji a gaba-daya ilahirin jikinsa tamkar an jona jikinsa da electric yayinda sha'awarsa ta soma motsawa ahankali ya jata suka shiga bayi suka wanka bayan sun fito ta goge jikinta ta sanya kayan bacci ta kwanta shiru kamar tana bacci batare da tayi kwakwaran motsi ba ballantana ya gane idanunta biyu byn yayi shirin bacci ya kwanta a bayanta cikin kwarewa da baiwar da Allah yayi masa ya dinga wasa da sansar jikinta tun daga sumar kanta tafin kafafunta har zuwa kan" "nipples dinta .""" still shiru ne ya sake biyowa baya sai dai ko'ina ajikinta kyarma yake yayinda zuciyarta ke doka wa da "sauri gaba-daya jikinta sun fara amsar sakoninsa har wani shaking jikinta yake ganin haka yasa yayi kasa daidai mararta yana shafawa nan ne fa taji bazata iya bari ya sake yin wani abu daita ba duka yaushe yayi , ta mike zaune tace ""kayiwa Allah kayi hakuri karka sake yin wani abu dani ""kiyi hakuri" "plz ""dadinki nake ji shiyasa sam bana gajiya dake a ranta tace ""na mutu anya kuwa zan iya rikesa na tsawon rayuwata ?"" zaki iya mana kiyi kokari ki rikeshi zuciyarta ta bata amsa da haka tana can tana tunani bata an kara ba ta ganta a saman ruwan cikinsa yana shafata tana sauke idanuwanta akansa ta ga shi har ya cire rigar baccinsa zaro idanu tayi cike da tsoro ,tayi saurin mikewa dan guduwa da sauri ya rikota ya dawo daita saman bed yana shafata yana rarrashinta tare da bata umarnin tayi sucking dinsa tunda bazatayi ba tayi saurin girgiza masa kai saboda bata taSa yi ba ""bazan iya ba wallahi zanyi amai bazaki yi ba kiyi min plz Ina so hannuwanta ta d'aura duka saman kanta tana jin kamar ta kurma" "ihu ita Sex din ma ba wani so take ba bare wani sucking.""" Mmn sudais MAR'ADAMS BOOK 4 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Page 25 Shiru adamcy yayi tare da tsura mata tsumam mun idanunshi da suka rigada suka canza kala tsanar "jaraba dake cinsa wanda hakan yasa tayi tunanin ko fushi yayi sakamakon rashin bin umarninsa,dan haka yasa a matukar tsorace ta soma bashi hakuri kamar zatayi kuka tuni ma idanuwanta sun cika da ruwan hawaye""dan Allah kayi hakuri ni wallahi too much of sex din ma bana so bare wani su. "" ta katse mgnar" "muryarta na rawa ""is okay!""ya fad'a muryarsa a kasalance yana janye jikinshi daga gareta ya koma gefe ya kwanta yana fidda numfashi sama sama dan gabad'aya a mutukar bukace yake. jin ya janye jikinsa daga gareta yasa ta matso kusa dashi tana facing dinsa ,eyes to eyes suke kallon kwayar idanun junansu.""idanuwanta ta kafeshi dasu dake d'auke da tarin damuwa da tambaya gashi babu fuskar da zata yi tmbyr dan ya bala'i had'e fuska.""shiru tayi dan tasan halinsa kamar yunwar cikinta tana magana zai hauta dan haka ta cigaba da kallonsa.""gyara kwanciyarsa yayi tare da sakè juya mata baya tasan za'ayi haka sai dai idan ba shine mutumin data sani ba ,mirginawa tayi ta kanshi ta dawo gabansa ya sake gyara kwanciya yana kallon saman d'akin batare da yace mata uffan ba, naunauyen ajiyar zuciya ta" "sauke da karfi sannan ta soma kokarin kai hannuta saman fad'add'en kirjinsa tana cewa ""yanzu fushi" "kayi ?""bai ce mata uhm bare uhm uhm kuma bai hanata abinda take yi ba dan ya rigada yasan akan" "network yake ya ma kai limit din bukatuwa""." ahankali ya dinga jin tafin hannuta a tsantsar ajikinshi tana shafa gashin dake kwance ajikinshi ai wani "irin shaukin yaji ya tsarga masa tun daga tsintsiyar kafafunshi har zuwa tsakiyar kanshi yayinda jijiyarsa ta sake mikewa har wani sheki take tsabar son abincinta, bai san sanda ya fizgota jikinsa gabad'aya ya rungumeta tsam yana sakin numfashi ahankali tare da d'aura hannushi kan sumar kanta yana shafa gashin kanta zuwa bayanta ""I'm very sorry idan na sha maka zan yi amai ne, if not da zan sha ""kina kyan kya mijinki ne ko kuwa tsaftatace bata miki ba ?""Kanta ta girgiza masa da sauri alamun a'a tana boye fuskarta a k'irjinsa shiru sukai gabad'aya suna jin bugun zuciyoyinsu kusan minti goma tana rungume ajikinshi batare daya sakè yunku rin cewa komai ba,sosai ta shige masa tana sake hargisa masa lissafi.gabadaya ya gama fita haiya cinsa burisa ahalin da yake ciki bai wuce yajisa yana having sex daita ba Koda round one ne tunda ya rigada yasan bata son yana yawon kusantar ta gashi shi kuma yana matukar so most especially daita sam sam baya gajiya daita tana jin yadda jijiyarsa ke sake mike wa" "sambal tana kara girma alamun a bukace take da muradinta .""" """Dadina !""" "Ya kirata da wannan sunan dake mugu mugun kashe mata sansar jiki har ma yasa tsigar jikinta tashi ,ta" "sakè shige masa batare data amsa ba ""ki barni nayi ko round one ne tfiya zanyi gobe kuma zan d'auki tsawon kwanaki kafin na dawo""ya k'arasa maganr yana kissing din wuyanta zuwa cikin kunnenta nan take tsigar jikinta ya sake tashi ,muryarta a sanyaye tace ""to ka bari gobe !""ta fad'a tana rungume ajikin shi,ahankali ya dinga sakin numfashi tamkar wanda yayi gudun tsare cikin wannan yanayin da suke ciki ya dinga jin saukar numfa shinta ahankali ahankali alamun bacci yayi nasarar d'aukarta ahankali ya d'aura tsumam mun idanunshi akanta yana lumshe su ganin yadda take sharar baccita hankali kwance dan haka ya rabata da jikinshi ya kwantar daita tare da gyara mata kwanciyarta ya lullubesu da blan ket mai taushi ya kwanta a bayanta ya zagayo da hannunsa ta bayan, tana jin ya sakalo hannunsa itama ta d'ora hannunta d'aya a saman nashi ,d'ayan hannunsa ya Kai kan d'ayan hannunta ya matseta tsam ajikinsa tare da kai wa kumatunta kiss da kunnenta ya d'ora Kansa akan nata bata motsa ba bare ya canza salo sannu ahankali shima bacci ya d'aukesa.""da asuba da kyar ta 'bambare jikinta ana shi tana Mika da karanta adduar tashi daga bacci Alham dulillahillazi ahyana badama amatana wa ilaihin nushur bayan ta gama karantawa ta sauko tare da sanya silippers ta shiga bayi ta d'auro alwala ta fito tana" "fitowa taga shima ya bud'e idanunshi yana mika wanda har sai da jijiyarsa ta mike.""" Ta d'auke idanunta akan shi alokcin da taga yana kokarin yaye bargon da yake ciki ya saka boxcers ta d'an saci kallonsa yana gyara zaman jijiyarsa acikin boxers kafin ahankali ya shiga bathroom koda ya fito ya isketa zaune akan daddumar sallah ta idar da raka'ataini fijir gefenta nashi daddumar ce ta shimfid'a masa ya zira Jallabiya ya hau kan dadduma raka'ataini fajir ya fara gabatar wa bayan ya idar ya mike itama ta mike domin ta bishi sallah bayan sun idar sukai azkar yayi addu'oninsa ya mike ya cire jallabiya "ya hau gado ya barta inda ita kuma ta d'aga hannuwanta sama ta fara jero adduoin"" Allahumma inni as'alu ka bi annee ashhadu annaka antal lah al'ahadus samad al'lazee lam yalid walam yulad walamyaku llahu kufwan ahad ya hayyu ya qayyum ,Allah ka jikan mahaifina kai masa rahma mahaifiyata da umma Allah ka kara masu lafiya Allah ka jikan mahaifin mijina kai masa rahma Allah ka sani,da kai kad'ai na dogara nayi imani da kai bani da kowa bani da komai bani da tsimi bani da bara Allah nasan ka isar min" "akan dukkanin alamari na .""" """Ya Allah kasani ni din na tsarkaka daga biye biyen malaman tsubbu amman shahida da khadija sunce ni" "din mai bin malamai ce Allah na kawo qararsu zuwa wajenka Allah kayi min sakaya, Allah kai kace mu rokeka zaka amsa mana kuma kullum kace idan muna neman wani abu kana kusa,ya allah ka saka min allah ka shirya min mijina ,ya Allah kasa ya daina muna nan dabi'un da yake a boye ko asarari kasa ya daina shan sigari da duk wasu kayan maye lkcn data furta haka sai data bashi dariya aiko mur mushi ya bayyana akan face dinsa .ya sake ware kafafunsa ya cigaba da sauraronta ""ya Allah ina neman mafuta allah bazan iya wannna fad'a n ba Allah kayi min da kanka ka saka min ka kunyata shahida da khadija da nana hauwa'u duk wani mugun nufin da suke bina dashi ya Allah ka maida masu kayansu ka tsareni daga sharrinsu fahimtar da tayi yana sauraronta yasa ta d'an rage sautin muryarta sannan ta cigaba ""ya Allah ka dasawa mijina sona fiyye da komai allah ka rabashi da duk wasu sheidanu namiji ko mace allah ka bani dangana akan lamarin mijina allah ka tausaya min acikin rayuwar aurena tana kawo wa nan tace rabana atina fidduniya hasanatan wafil akhiriti hasanatan wakina azaban nar ta shafa sannna ta mike tsaye tana nad'e dadduma ta maida su a inda suke cikin sanyin jiki ta karasa ta haura saman gadon Inda yake kwance ta gai shesa .ya amsa yana cewa ""kin tashi lafiya!""tace Alhamdulillah sannan ta janye bargo" "ta shige ta kwanta .""" ahankali yasa hannushi ya janye pillow data d'ora kanta ya maida kanta asaman damtsen hannunsa yana "kokarin zare rigarta ""oh ni maryama naga ta kaina!ta furta hakan a kasan ranta bayan ya cire ya d'ora hannunsa a hudar cibiyarta yana shafa cibiyarta zuwa kasan mararta wani irin ajiyar zuciya ta sauke da karfin gaske tana lumshe idanu bakinsa ya kai daidai kunnenta cikin sanyi muryar yace ""iya sigari kawai nake sha yanzu itama na kan d'auki lokaci ban sha ba shine km ya zama abun damuwa?  dole na damu dan ni kwata kwata bana son kana sha ne dan Allah ka daina ""madadin yayi magana ko ya bata tabbacin ya daina sha gabad'aya sai kawai taji ya birkito daita idanunshi suka sauka akan breast dinta lokaci daya kwalkwaluwarsa ta soma birkicewa batare daya tsaya wata wata ba hannushi duka ya daura kan nonuwanta ya damkosu ya fara shafawa yana murza kan nipples dinta duk yadda take jin bata son yin wani abu sai data ji wani irin felling na fitar hankali a sansar jikinta jin hk yasa ahankali ta sakar masa jiki tana narke wa ajiki shi. ta matsoshi sosai tare da d'aga masa k'irjinta da kyau shi kuwa cikin zalama abun nema ya samu ya daura lips dinsa kan nipple dinta ya dinga lasa yana dan ciciza kan da hako" "rinsa ,gabadaya ilahirin jikinta ya gama sakewa ya matseta gam ajikinsa yana sakin numfashi" "sakamakon turo masa k'irjinta da take aiko gabadaya ya rud'e ya susuce ya fita haiyacinsa babu abinda yake sai aikin sarrafata 'cikin wani irin shauki .""ahankali 'cikin mutuwar jiki ya sake maneta da jikinsa ya" manne bakinsa kan nata cikin sa'a da kwarewa ya samu ya cafki laulausar harshenta jikinsa har rawa "rawa yake tsabar fita haiyaci .ya makaleta gam gam ajikinsa bakinsa na manne da nata tamkar wacce ake shirin kwace masa ita .cike da shaukin yace ""nayi !""?wani irin num fashi ta sauke tana lumshe masa shayayyun idanunta ahankali ya soma ware kafafunsa ya d'orata a samansa ya soma kokarin neman hanyarsa cikin sauki ya shige ahankali ya dinga murzata sex d'aya yayi daita amman ta murzu iya murzuwa d'aya mai lafiya yayi ya juya ta yadda ranshi keso gabad'aya gabobin jikinta sun san an ta'ba su" "da kyar ta samu ya barta yana sakin numfashi ba dan ya koshi daita ba .""" "bai barta ta goge kasanta ba ya makaleta yana shafa bayanta ""sannu na gode sosai Allah yayi miki" "albarka""ai jin furucin dake fita daga bakinsa yasa taji wani sanyi ya mamayeta taji duk wani radadi da take ji alokcin ya kau domin bata ta'ba expecting zai furta hakan ba ta sake shige masa tana makale ajikinsa bacci ya d'auketa har kusan karfe takwas da rabi bata motsa ba saboda gajiya ya gyara mata kwanciya ya sauko ya shiga d'akin motsa jiki bai fito ba sai wajen karfe goma ya sha wam water da zuma sannna ya dawo d'akin har lokacin bata tashi ba wanda kusan adaidai wannan lokacin tuni ta tashi ta had'a masa abun kari bai tasheta ba ya shiga wanka byn ya fito ya hada tea da kansa dan baya son yayiwa mami magana ta fad'a masa bakar magana ya kunnan TV yana shan tea yana kallo dan bazai fita zuwa koina ba saboda da tafiyar da zai yi zuwa uk ya haura kan bed din inda maryama take kwance ya janyota jikinsa ya kwantar daita kan fadadden kirjinsa yana shafa sumar kanta wani irin zafi yaji yana fita" "daga jikinta 'ckin bacci ta rungumeshi tare da shigewa jikinsa tana mika ""." "Ahankali ya kai bakinsa kunnenta ""dadina jikinki zafi lumshe idanunta tayi tana jin wani irin kasala dan" "gabadaya ilahirin gabobin jikinta ciwo suke mata yayinda kasanta ke mata wani irin radadi mai had'e da dadi dadi .ahankali ta bude idanunta gbdy ta kai ga agogon dake manne da bangon d'akin karfe goma shabiyu saura ta gani dan haka atsorace ta zabura zata mike tsaye ya maidaita jikinsa yana cewa ""Ina zuwa kuma ?""zanje na had'a maka breakfast"" tai maganar cike da shagwa'ba""Ina maganar jikinki yayi zafi kina maganar wani breakfast hannunta ta kai daidai wuyanta taji zafi sosai numfashi ta sauke tace ""wallahi bana jin zazzabi sai dai kasala kasala nake ji amman may be dan..""sai kuma tayi shiru ta kasa k'arasa maganr ""dan me !?share nasan zuwa anjima zan dawo normal sarai ya fahimci abinda take nufi"" ko dai zafin shigar ciki ne !?""ya tambayeta yana tsareta da tsumammun idanun shi haba yalla'bai wani irin ciki wai haka ake samun cikin da sauki ne?""sosai kuwa tunda kin had'u da cikakken namiji ,to bani dashi ""ni naji ajikina tun aranar farko kin d'auka""ya fad'a yana shafa mararta ""karki yarda ki sha kowani irin magani batare da izinina ba har naje na dawo "". tace ""angama yalla'bai ""no no!! acire min sunan nan bana so ,to shikenan naji zumana yace ""woww sunan yayi min sosai a cigaba da kirana dashi "".ya fad'a" "yana kissing din foreign head dinta .""" Tsayawa tayi shiru tana kallonsa a duk sanda ta ga yana mata abubuwa haka mamaki yake bata sai ta "dinga ganin kamar bashi bane ""ya'akayi!? Ya tambayeta yana matseta numfashi ta sauke da karfi tace""wasu lokutan sai na dinga ganin kamar mafarki nake ""kamar bani ba ko ?""tayi murmushi tana kai" "hannunta daidai idanunta ta shafa ""Ina sonki ne sosai, na sameki da wahala ba kuma zan yarda nayi" "sakaci ba""bari naje na had'a maka breakfast ta zare jikinta ta sauko ta sanya doguwar riga tare da" "k'aramin hijab ta sauko zuwa downstairs kitchen ta shiga ta soma had'a breakfast sai dai yau din ma batayi mamakin yadda masu aikin suka zuba mata ido batare da Sun Kama mata komai ba tana tsaye a kitchen din ya sauko ya shigo yaga tana ta faman aiki ita kad'ai amman masu aiki na tsaye suna kallonta ganinsa yasa suka soma k'ok'arin ficewa daga kitchen din ,ya karaso yayi hugging dinta ta baya ya sumbaci wuyanta yana cewa ""sannu da aiki dadina mai yasa bakya barin sun dinga kama miki aiki ?""da fari suna kokarin taimaka min daga baya kuma naga sun daina to ma aikin guda nawa ne zanyi abuna ""okay yanzu mai zan kama miki ""no no!! ba sai ka kamin komai ba zan iya ."" "" aa ai bana son ki gaji dayawa ne bare ki wahalar min da kanki dan may be anjima zan kara kafin na wuce apart that ma bai" "kamata abarki ke kad'ai kina aiki haka ba bari na kama miki muyi tare .""" Murmushi kawai tayi ta cigaba da aikinta ahkl taji ya turo hannuwansa duka cikin rigarta sai jin saukarsu "tayi akan breast dinta ""wani irin ajiyar zuciya ta sauke da karfi tare da tsayawa cak ta kasa cigaba da aikinta tana lumshe idanunta dan sakonsa ya kai inda ake so ,ta d'an waigo kad'an ta kallesa duk jikinta yayi sanyi ""why !""ta fad'a tana jin tsigar jikjnta na tashi ""me nayi aiki fa zan tayaki ""?haka ake taya mutun" "aiki?""tayi magana kamar zatayi kuka" "ya kashe mata idonsa d'aya yana murza kan nipples dinta wani zazzafan num fashi ta sauke ""ni dai idan" "ba so kake na kona kaina ba ka barni naji da aikina maganarta bai sa ya cire hannun sa ba tana aiki yana makale daita suna hira cikin nishad'i duk abinda suke idanun mami wacce ta fito yana kansu aiko nan take taji kamar an caka mata mashi ne a kahon zuciya irin kyakkyawar rayuwar data so yayi da maryam dinta kenan amman dake shi din d'an ra'ayi ne yaki dogon tsaki taja ta samu waje ta zauna tana jijiga kafa tare da had'e fuska "".ya tsurawa maryama dake tsaye a gabansa idanu wacce zuwa lokacin ta jan ye" "jikinta "" dadina kin gaji da yawa hau bayana na goyaki ki d'an huta ni kuma na k'arasa miki aikin .""" """ka rufa min asiri a ganka kana min aiki ai sai maganar ina biye biyen malam ya tabbata ""to shi kenan" "hau sai ki d'an huta daga baya sai ki cigaba wannan ai hutun jaki da kaya akai kake son nayi ya matsota sosai yana riko kugunta ""zumana ka bari nayi aikina ,no ki hau kawai ina son na jiki a bayana. ""murmushi tayi har wushiyarta ta bayya na ita dai taga ta kainta ta auri karuwan namiji dogon tsaki mami ta sakè taja wanda yasa ya d'an juyo ya ganta tana daf da juyar da kanta bai wani damu ba ya cigaba da abubuwansa sai data gama ya fito ya tsare tabawa da tambaya""akan wani dalili ne yasa bazaku taya matata aiki ba ?""gbdy suka maida kallonsu ga mami alamun itace ta hanasu""a natse shima ya kalleta yana had'e fuska Wanda yasa masu aikin sukai sun sun suka bar wajen bayan sun bar gurin yace""why sweetheart!""mai yasa wannan fa ba girmanki bane ""matarka ce fa abincin da zata girka maka ne wani aikin da sai antayata ?""duk da haka ai za'a iya taimaka mata dan Allah na rokeki alfarmar ki dinga barin suna taimaka mata ya k'arasa maganr adaidai lokacin da kira ya shigo wayarsa ya nufi kofar fita amsa" "kiran adaidai lokacin da mami tace ""aure tazo yi ba ba zaman jin dadi ba ""." koda maryama ta gama aikinta ta fito bata gansa ba hassalima babu kowa a parlour'n dan haka ta koma "sama anan ma bata gansa ba ta shige wanka kawai bayan ta fito ta shirya cikin dogu war riga tayi roling din kanta ta zauna shiru duk ilahirin jikinta a sanyaye sai dai duk ta Inda ta motsa sai taji feelings din hannun mijinta a sansar jikinta ta dan dade zaune kafin ta farga lokacin yin breakfast yana wucewa ta mike tsaye a hankali taji jikinta duk ya jike numfashi ta sauke tace ""wannna mutumin ala dole sai ya maidani irinsa kai tsaye ta shiga bayi ta cire part dinta wani ruwa ta gani ta d'an tsaya shr tana kallo ruwan wanda ya tabbatar mata da ruwan sha'awa ne.tayi tsarki da ruwan dumi sannan ta fito ta canza wani pant ta fito a parlour suka had'u dashi sanye cikin kananan kaya yayi kyau sosai hanunta ya kamo cikin nashi suka jera Zuwa kasa wanda a daidai lokacin mami ta hallara akan dining table tana break suna daf da karasowa ta zare hannunta cikin nashi jikinta a sanyaye ta soma kokarin karasowa gurin shima adamcy ya karaso ya zauna tare da sakè gaishe da mami babu laifi ta sakarwa d'anta fuska sun gaisa,Cikin sanyi jiki da sanyi murya mai kashe zuciyar ma'abocin sauraro maryama tace""mami an tashi lfy ?""da kyar ta amsa mata batare data kalli inda take ba bayan sun gama breakfast suka koma" "sama ,jikinta a matukar sanyaye take had'a masa abubuwansa masu mahimmanci da zai yi tafiya dasu inda shi kuma yake ta faman karfafa mata gwiwar ta kwantar da hankalinta ta daina damu wa da duk abinda mami zata yi ko nuna mata ""ni nake aurenki kuma kinsan Ina sonki tunda Ina sonki me yasa zaki dinga damuwa ""dole na dinga damuwa fa yan' uwanka da mahaifiyarka basa sona ""wannan kuma matsalar su ce ni dai ki kwantar min da hankalinki tunda ni ina sonki duk wanda bai sonki matsalarsa ce" """yanzu kwana nawa zakayi ?""just one week ne zanyi na dawo .""" "Ahankali ta marairaice fuska kamar zatayi kuka tace ""zanyi kewarka! bazaki kaini ba""ko zaka kai ni gurin" "umma nayi kwana biyu kafin ka dawo ?""ya janyota jikinsa ya makaleta ""bazan kai ki koina ba kiyi zamanki sannan ki dinga karfafa zuciyarki ki kuma rage tsoro babu abinda zai faru duk inda nake Ina tare dake kusan yini sukai makale da juna suna shan soyayya ,karfe hud'u daidai ya shiga wanka bayan ya fito ya tsaya kawai yana kallonta ""tace me ya faru ?"" nothing Ina sonki sosai dadina,gani nake kamar nafi kowani namiji dace dana sameki arayuwata wani irin nishad'i taji ,ranta yayi mata dadi ""Ina sonki dayawa uwa uba zanyi kewar kayan marmarina ta d'an harare sa tana cewa ""wallahi kafiye rigima""! to ai gaskiya na fad'a zanyi kewarki da abubuwan nan ya fad'a yana kallon k'irjinta sunkuyar da kanta tayi ""am saying it rom the bottom of my heart nafi ko wani namiji dacen samunki ya riko hannunta yana tafiya daita acikin d'akin suna manne suna cigaba da soyewa"" ita dai cikakken namiji ta aura romantic wanda kowacce mace take da burin aure kasance warsa attajiri bai hanashi jiyar da iyalinsa dadin dake cikin aure ba tare da bata farinciki ba ,abinda batayi tsammanin samu daga garesa ba shi ta iske shiyasa aure dace ne wani lokacin zaka tsammaci jin dadi a gidan aure sai ka iske matsaloli ""wallahi duk sai taji bata" "son yayi tafiyar ya barta.""" ita shiryasa cikin hadadden sult blue black bayan ya gama shirinsa ya matsota kamar zai maidaita cikinsa """ni zan wuce !""ya fad'a yana kamo kuma tunta tare da sanya kwayar idanunshi cikin nata ""Allah ya tsare" "Allah dawo min da kai lafiya dan Allah karka sha sigari har kaje ka dawo ""zan sha kamar sau uku arana""ya" "fad'a yana had'e bakinsu waje d'aya ya d'auki kusan mintuna shabiyar yana tsotsan bakinta kamar zai cire ya wuce dashi sannan ya zare bakinsa cikin mawuyacin hali yace ""muje ko !tare suka fita tana rike da wata yar karamar jakarsa shi kuma yana rike da karamar akwati a parlour'n ya ajiye akwatin hannunsa yace ""muje nayi sallama da sweetheart kaje kawai zan jiranta anan bai matsa mata ba ya sa kai ita kuma ta tsaya jiran fitowarsa yayiwa mami sallama tai masa addua sosai da fatan alkhairi kamar babu abinda ke faruwa aparlour'n suka rabu byn yayi hugging dinta ta koma jikin window ta d'an yaye labulen tana kallonsa zagaye da masu tsaronsa idanunta cike da ruwan hawaye kamar ance ya kalli daidai gurin window ya hangota makale tana kallonsa suna had'a ido ta sakar masa murmushi shima murmushi yayi mata yana d'aga mata hannu yana jin kamar ya koma yace ta had'a kayanta su tafi tare itama hannu ta d'aga masa tana tsaye har sai data ga fitar jerin motocinsa sannan ta saki labulen ta" "koma sama cikin tsananin kewar mijinta .""" ****** Wuni ranar shiru tayisa sosai tayi nisa cikin tsananin tunaninsa haka ta dinga lissafa a wanni a cewarsa "five hour's zai Kai shi sai gashi har karfe shabiyu saura na dare bata ga shigowar kiransa ba sosai ta damu ta rasa abinda ke mata dadi abinci ma ta kasa ci numfashi kawai take fitarwa tana duba what's app dinta akai akai ko zata gansa online, karfe d'aya daidai sai ga kiran sa video call cike da natsuwa da zumudi ta d'aga muryarta a raunane alamun tayi kuka tai masa sallama "" assalamu alaikum!""am sorry dadina !"" taji sautin tautausan muryarsa ta doki dodon kunnenta""wani abu taji ya tsarga mata yana bin jijiyon jikinta ya sake kwnatar da muryar ""wasu abubuwa ne suka d'an rikeni yasa bana online muryarta a raunane tace ""to da fatan ka sauka lafiya?alhamdulillah nayi tunanin ko kinyi bacci?""muryarta cike da sheshekan kuka tace ""na kasa bacci ! I really miss you Ina ta jin damuwa rashin ban taho dake ba nasan dole zaki damu bazaki samun natsuwa da kwanciyar hankali ba har sai kinji muryata ""babu komai fa kawai dai naji hankalinta ya tashi sakama kon kace 5 hours zai kai ka sai gashi lokaci ya wuce sosai ""that's means bakiyi kewata ba ?""nayi mana shiyasa hankalina y tashi ""bakya son ki rasani ko ?"" ta gyda masa kai tana" "sunkuyar da kanta.""" """karki damu bazaki rasani ba Ina sonki sosai ""nima haka !ya fahimci abinda nima hakan yake nufi sun" "dade suna video call sai faman zuba hamma take alamun tana jin baccin amman kuma bata son bacci ya d'auketa yace ""kasa da alamun bacci kike ji ta lumshe masa idanunta tana d'an murmushi ""ki kwanta mayi waya da safe kwana d'ayan da tayi batare dashi ba taji damuwa mai tsanani Allah bacci ma da kyar take yi sai tayita juyi a gado tana kamka me jikinta domin jikin yayi missing mahadinsa Allah Allah ta dinga yi ya dawo dan d'an kwana biyun da tayi baya nan ji tayi kamar an canzata zuwa wata halitta dabam .""bayan kwana biyu da tafiyarsa maryam ta duro nan da nan gidan ya hargitse ya'yan mami suka cika gidan taja kanta ,sai dai taje tayi mata sannu da zuwa, yadda tayi tunanin zata amasa mata babu" yabo babu fallasa hakan ce ta faru sauran kam dama ko amsa gaisuwarta basu yi ba tayita kallon khaira kamar tasa hannu ta d'auketa sai dai ganin yadda maryam din ke kallonta ta kasa d'aukar ta yarinyar ta "rarrafo zata zo gurinta maryam tayi saurin ta d'auketa ta riketa a hannu nta ,maryama bata wani damu ba ta share ta koma sama .""" Bayan kwana biyu da zuwan maryam mami ta tashi da zazzabi ita bata ma sani ba dan itama kusan "zazzabin take ji da yawon tashin zuciya dan tun jiya data sauka bata sakè sauka ba sai da mami tayi kwana d'aya da yini sannan tasani shima data sauka ne taji abakin masu aiki aiko bata 'bata lokaci ba ta nufi bangarenta da salla marta ta shiga d'akin mami gabad'aya yaranta suna d'akin sai dai ita mami bacci take tayi jam'i wajen gaishesu zabiba ce kawai ta amsa mata tace ""Aunty zabiba ya mai jiki ?""fuskarta a sakè tace"" Alhamdulillah taji sauki"" ta d'an matso zata k'arasa gaban gadon da mami take kwance aunty khadija tace""ke ke menene haka ina zaki ?"" jikinta a sanyaye tace ""zan duba mami ne"" tace miki tana bukatar ki dubata ne wai ke mai uwar miji uwar mijin da batasan da zamanki ba idan baki sani ba zamanki a gidan nan yasa ta kamu da ciwo oya maza maza ki kama hanya ki ficewa mutane mai shegen shishingin tsiya ko dole sai kinyi shishigi ?""wani dan iskan ne ma ya fad'a mata ?""inji cewar aunty shahida maryama dai tayi shiru ta had'e hannuwanta waje d'aya tana sauraronsu sai dai kallo d'aya zaka mata ka" "fahimci tana tattare da damuwa ""wani d'an iskan ne zai fad'a mata daya wannan kwarton nata .""" "da sauri maryama ta d'ago ta kalli aunty khadija wacce kalmar ta fito daga bakinta ""yanzu dan rashin" "imani d'anuwanta zata kira da kwarto?"" ""inna lillahi wa inna ilaihi rajiun ""mami tace bata sonki bata son ko kallon fuskarki zaki wuce ne ko kuwa sai na tsinka miki mari?"" ta k'arasa maganr tana kai mata duka acikinta ji kake gif wani kara maryama ta saki mai sauti tana dafe cikinta nan da nan idanunta ya cika da kwalla ""wallahi kafin na rufe idona na bud'e ki bar d'akin nan shegiyar yarinya duk ma wari take ta fad'a tana toshe hanci maryama ta tsaya sanyin jiki aiko sai tasss taji saukar mari a kuncinta ""oya wuce ba'a son ganinki da sauri ta fice daga d'akin tana hawaye ta koma sama tana zama kiran adamcy ya shigo bata d'aga ba har kiran ya katse wani kiran ya sake shigowa tana kokarin goge hawayenta da had'iye kukanta ta d'aga tace ""hello !""dad'ina ""!ya kirata da wannan sunan tace ""na'am!"" lafiya me ke damunki meke faruwa !?yayi mata tambayr ajere cikin tsananin tashin hankali tace ""babu komai ""me ya sameki kike kuka?""babu komai kefa matsalata dake kenan komai kice babu komai alhalin akwai komai ni ba mijinki" "bane me yasa zan dinga tamabayarki abu ki dinga ce min babu komai "".?" "tai shiru tana sheshekar kuka ""idan ma baki fad'a min ba zan yi bincike na gano komai jin abinda ya fad'a" "tace ""ka dawo pls mami bata da lafiya ta k'arasa maganr tana sheshekan kuka ""to kuma shine kike kuka ?""tai shiru ki fad'a me ya faru kike kuka ""kawai dai ganin yanayin jikin mami ne ya sani kuka"" to" "karki damu in sha allahu zata samu lafiya ai jikin nata da sauki dan ma munyi waya d'azu da safe tai shiru tana sauraronsa ""kenan ma yasan da rashin lafiyarta shine bai fad'a mata ba? kamar ance ta d'ago kanta nana hauwa'u ta gani tsaye ,sai da gabanta yayi wani irin mummunar fad'uwa ta gaugauta masa sallama ""zan yi sallah idan na idar zan kiraka yace ""okay ki natsu ki kwantar da hankalinki kinji in sha allahu bazan" wuce satin nan ba tana sauke wayar taga nana hauwa'u ta k'arasa ta fixge wayar hannunta tana dubawa "ta gani ko ta kashe ganin ta kashe ta watsa mata wani kallon banza ""bana ji kina waya da yaya kina kuka" "ba na rantse da huwar rahmanu muddin kika fad'a masa anyi miki wani abu sai kin gwamaci mutuwa da rayuwarki,shegiya dangin mayu dangin matsafa ,""" """Ni ba shegiya bace da ubana kuma kaf dangina babu mayu babu matsafa ,abinda ya faru kuma ni ban" "fad'a masa ba amman Allah ya sani kuma Ina son kusani kuma mata ne idan kunyi aure a yanzu kuna ganin kuna cikin kwanciyar hankali kun haifi yaya mata a yanzu ku iyaye ne kuma wata rana zasuyi aure duk abinda kuka yiwa ya'yan wasu kuma zaayiwa naku ..""bata gama rufe baki ba nana hauwa'u ta d'aga hannu zata sauke mata mari maryama tayi saurin rike mata hannu ""karki soma wannan ganganci dan wallahi zan rama idan yayyenki sunyi min sunci lafiya to na barsu ne darajan sun girme mijina amman ke kam bazan d'auka ba bazan lamunta ba sai dai a mutu "".tana gama fad'ar haka ta sauke hannunta da karfi ta juya ta barta parlour'n tana hucin rashin samun galabar da batayi akan maryama .""maryama na shiga d'akinta ta kulle ta jingina jikinta da kofa ta sulale kasa wani sabon kuka ya kufce mata aiko ta fashe dashi nana hauwa'u ta matso jikin kofar d'akin tana bugawa da karfi"" Ashe dai ke karamar mara kunya ce me yasa kika gudu baki tsaya ba, shegiya kuma bazai daina dangantaki da dangin mayu ko matsafa ba sai dai zafi da ciwo ya kasheki dan yanzu ma aka fara kiranki da wannna sunan sai dai" "bakinciki ya kashe ki kuma zaki san kin fad'a min magana yar wahala kawai ta Juya ta fice tana zaginta .""" wunin ranar cikin tsananin damuwa maryama ta karasar dashi ta rasa abinda yake mata dadi haka ta "kulle kanta a bangarenta kwata kwata taki yarda ta sauko lkcn da mami ta tashi a baccinta tana sha tea tace ""ita wannna yar gwal din bata san tazo ta duba jikin mutun ba ""ai tazo aunty shahida da aunty khadija suka mata tass inji cewar maryam mami tayi shiru kawai""a zahirin gaksy bakya yin daidai yaya adamcy fa ya shiga tsakninku da matarsa dan girman Allah ku fita a hanyar matarsa yarinya nan fa bata" "maku laifin komai ba na menene tsanar ""inji cewar zabiba ""." """yi mana shiru munafukar Allah ai daman mun san ke munafukarmuce me akayi mata yanzu da zaki" "wani ce yeyeyee ?""aunty khadija ta fad'a tana zabga mata harara ""tamabayar mana ita oooo."" ""kunga ku manta daita dan Allah ke maryam bare wa mami ayaba ki bata taci ta samu natsuwa da fatan dai mami bakya cin abincin hannun wanan yarinyar kamar yadda muka fad'a miki kinsan iyayenta yan shige shige ne kar suje su asirce mana ke."" ai ko da wasa bana ci mrym dake bare ayaba tace ""ni wallahi tsoro ma tabani data shigo daga jin baki da lafiya ta wani kwaso jiki tazo mami ungo ayaban kici ko zaki ji" "dadin bakinki mami tace to maryam na gode Allah yayi miki albarka sannu mami .""" "ahankali mami ta kai ayaba bakinta ta fara ci cikin haka adamcy ya kira zabiba ta d'aga tana cewa ""hello" "yaya ""jin sunan wanda ta kira duk suka maida hankalinsu kanta aunty khadija tayi mata alamar tasa wayar a handsfree bata mutsa mata ba dan tasan muddin batayi ba laifinta ne zai karu dan haka tayi kmr" "yadda ta umarceta ""na kira maryama naji tana kuka halan wani abu ya faru ne ?""zabiba tace kuka" "kuma ?""gasky dai babu abinda ya faru ka dai tamabayeta ko wani abu dabam ne ya sata kuka ""okay shikenan ya jikin sweetheart?""da sauki ta samu lafiya sosai gashi nan maryam Tana bata ayaba ""maryam najin ta fad'a haka ta lumshe idanunta ""okay bata waya muyi magana zabiba ta mikawa mami wayar fuskar mami a had'e tace ""duk yau sau d'aya ka kira kaji lafiyata ,yanzu ma baka kira dan kaji halin da nake ciki ba san dan ka tmbyi me yasa matarka kuka ko ?""sweetheart ba haka bane daman inada niyyar kiranki ya jikin naki da fatan kin samu sauki""Alhamdulillah sun ta'ba hira dashi duk dai akan lafiyarta ne" "sannan daga baya sukai sallama .""" "aunty khadija ta kalli zabiba tace ""mami kinsan Allah zabiba tana munafurtamu idan ba haka ba mai yasa" "ita zai kira yana tambayarta?"" idan ta munafurceku ai kanta tayi wa idan kuma abun arziki ne ta cigaba da yi da wannan maganar mami ta kawo karshen maganar maryama bata sakè zuwa gaishe da mami ba har washegari da kiran adamcy ya shigo yake tmbyrta taje ta duba jikin mami ""tace gasky rabo na dana sauka tun jiya amman zan sauka yanzu na dubota sun dan ta'ba hira dashi tace bari naje na duba jikinta sukai sallama yau ma babu abinda ta iske sai tarin damuwa da tashin hankali amman haka ta danne ta gaishe da mami ta fito .""ranar daya cike kwankin shida ya diro amadadin bakwai d'in da yace,tana zaune sai ganin mutun tayi ya shigo mata sanye cikin manya kaya blue black tana ganinsa ta ajiye k'aramin alquranin dake rike a hannunta ta mike ta rungumesa ajikinta tana masa oyoyo shima rungumeta yayi tsam tsam yana juyi daita acikin parlour'n ""yace I miss you dadina tun daga shigowa ta nake jin sautin" "karantu nki Ina alfahari da samunki ya fad'a yana kai mata kiss ta koina.""" "ahankali ya tsadaita bisa kafafunta yana kallonta ""sannu da zuwa !yauwa !""ya fad'a, ta kamo tafin" "hannusa ta zaunar dashi taje ta kawo masa ruwa mai tsanyi ya kar'ba tare da yatsun hannunta ya zaunar daita a saman cinyarsa""da alamun dadina ta zama jaruma ,tai murmushi tace ""me ka gani?"" naga gidan ya cika da mutane kuma ga kofar ki a bud'e ""ai na rage tsoro tunda nasan akwai Allah ga karatun alqurni ga soyayyar manzon Allah ""that's good abinda nake so kenan ki cire tsoron nan ki zama jaruma kinga babu wata matsala da zata taso ki kasa magancewa kanki ita tace ""haka ne amman gobe dawowarka!? yes kasa jure wa rashinki ga kuma sweetheart yanzu dai abani abinci ,ai babu komai a kasa daka sanar kai ma kasan da zaka iske special dish kinga nifa ba wannan abinci nake nufi ba ""yayi magnar kmr wani k'aramin yaro tace ""Kai ko Allah ka daina wannan shagwabewar itama tayi maganar cike da shagwaba ahankali ta mike tace bari na kawo maka wani abu kafin na shirya maka delious ""ki bar komai pls kiji dani" "ko d'an sucking ayi min ya fad'a yana kwance igiyar wandonsa .""" Bata son tayi masa abinda zai wargaza farin cikinsa dan haka ta duka a gabansa ta d'ora bakinta ta soma "tsotsan kan jijiyarsa ahankali sai dai cike da tsoro take yi, wanda tuni adamcyn mami ya sake d'auke wuta ya soma lumlumshe mata Idanuwa yayi sama da rigarsa yana d'aura hannunsa a saman kanta wanda hakan yasa taji jijiyarsa ta sake lumewa cikin bakinta ta koma tana sha kamar tana shan" "sweet""ki cigaba da sha ina jin dadin yadda kike sha sosai abinda ya dinga faWa kenan cikin rawar jiki" "yana sake danna kanta , ita kuwa duk a tsoroce take saboda rashin sabo , numfashi yake fitarwa a" "hankali yana jin wani irin sanyayyen dadi na ratsa lugu da sako na gangar jikinsa jin jijiyarsa na ta'bo makoshinta yasa ta cire bakinta tana dubansa .""" a hankali ya Wauketa cak ya d'aurata akansa yana kissing din wuyanta zuwa saman breast dinta "sannan yana ™o™arin shiga jikinta jin zai shigeta, jikinta ya kama rawa ,ya sauke naunayen ajiyar zuciya itama ajiyar zuciya ta sauke alokcin data ji ya kai bakinsa cikin kunnenta ""kin fiyye tsoro kamar wannan ne karo na farko da zata shiga jikinki? bata da wani girma fa ..? "" ta buWe baki kenan da niyyar bashi amsa taji kan kaciyarsa na kokarin shigarta gabad'aya dan haka tayi shiru tana sauke wani zazzafan numfashi hannunwansa duka yasa yana matsa bombom dinta tare da Wan budesu kaWan wani irin" "dadi taji ya ratsata .""" Mmn sudais MAR'ADAMS BOOK 4 *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Page 26 Wani irin zazzafan numfashi yake fitarwa yana lumshe mata tsumammun idanunshi dan ji yayi kamar an "kara mata ni'imar dadi ne azahirin gaskiya yana matukar jin dadinta bayan sun dawo natsuwar su ya matseta tsam ajikinsa yana nuna mata tsana nin so da kulawa mai tattare da kewarta da yayi itama haka, kamar su cinye junansu,tana makale ajikinsa shi kuma sai faman shafa mata sansar jiki yake yana kissing dinta ahankali ya kai bakinsa daidai kunnenta yana sauke mata hucin numfashin sa kafin ahankali ya soma mata magana cikin rad'a ""dadina 'banga ren sex fa yanzu naga kin kware dan sosai kika rud'ani" "yau ""ya k'arasa mgnr yana sakè sauke mata numfashinsa ,nan take tsigar jikinta suka dinga mikewa sai dai a ranta cewa tayi "" ba dole ba tunda muddin kana tare da mutun kullum sai ka masa abubuwa kala kala , abun dai ba'a cewa komai kamar baby haka ya d'auketa suka shiga bathroom ya soma wanketa sai dai gurin wanka ma bai barta haka ba ya cigaba da wasa da boobs dinta""ka dawo kenan fa !""ta fad'a muryarta cike da shagwa'ba tana shafa gefen fuskarsa girarsa d'aya ya d'age mata alamun""eh!""ya nad'ota a towel sannan ya d'aukota yana kallon face dinta"". ta runtse idanunta saboda tsananin" "kunyarsa datai mata diran makiya .""" """akan gado a ajiyeta yana wasa da sansar jikinta ""ka barni haka naje na sammar maka wani abu" "kaci ""manta da abincin nan dan baki san yadda nayi missing dinki bane shiyasa kike mgnr abinci ""na nasani mana dan nima nayi ..""sai dai ta kasa k'arasa maganr tasa tafin hannunta biyu ta rufe fuskarta dashi ""ya dai kamata a daina jin wannan kunyar haka "".tana can tana zuba masa shagwa'ba bata ankara ba ya kai ma k'irjinta cafka ya fara sha kamar wani mayunwaci naunau yen ajiyar zuciya ta sauke da karfi tana sauke hannuwanta tare da tsura masa ido.à hankali ya cigaba da rud'ata yana massaging din jikinta tayi shiru kawai tana kallonsa har sanda yayi kasa ya kamo yatsun kafafunta yana ja ahankali lumshe ido tayi tana sauke numfashi a lokacin data ji saukar lip's dinsa a yatsunta ahankali ta bud'e ido ta tsura masa shima still ita yake kallo da wad'an nan idanun nashi masu tsananin kashe sansar jiki d'agowa yayi ya sake dawowa gabanta duk wani nau'in na salon wasanninsa shi yake mata yayinda itama take biye masa da nata wanda ya kara rikitasa.""ta kai yatsun hannunta cikin kunensa tana wasa dashi tana masa tafiyar tsutsa wani irin sauke ajiyar zuciya yayi da karfi dan har wani vibration yake ji a sansar jikinsa yayinda bakinsa ke faman shan k'irjinta jin da yayi ta jike jagab, nan fa ya sake jefa kwalonsa sai da yayi" "sau biyu bakaramin wahala ta sha a hannunsa ba ita dai wannan abu ta kasa rashin sabo dashi .""" """Da kyar ta samu ya barta tana masa kukan shagwa'ba ya had'e rai kamar bashi ya gama kanainayeta ba" """ban san me yasa kike min rowar kanki ba ""ni kuma a yaushe nayi maka ""tayi maganar muryarta na d'an rawa ""bana jin dadin yadda kike nuna kamar dole nake miki ta sunku yar da kanta ""kayi hakuri bazan kara ba amman Kai ma ka dinga d'aga min kafa""halan baki ji dadi ne ?""da sauri ta d'ago tana sakar masa hararasa tare da rausayar masa da kwayar idanunta ya sake had'e rai yace ""wannan kallon kad'ai ya nuna alamar kina jin dadina sosai "" na sha fad'a miki idan mutun baya saduwa akai akai ba bazai samu cikakkiyar lafiyar zuciya ba duk bugun zuciyata tattare take da tsanani sha'awaarki haka kema nasan kina tsananin jin sha'awata ko karya ne ?"" ""ni dai ban san da wannan ba""kinsani mana dan ga bugun zuciyarki nan ya karu ""ya rab dan Allah yallabai ka daina irin maganar nan idan kana yi wallahi kunya nake ji .""yayi shiru bai sakè cewa komai ba kawai yayi kasa da kanshi yana kallon zara zaran yatsun hannunta ta matso kad'an kusa dashi ""yalla'ba ya d'ago ahankali ya tsareta da tsumammun idanunshi yana kallon komai nata yana nazarinta""kayi shiru ya lumshe mata ido""kayi hakuri idan akwai abinda na fad'a" "daya 'bata maka rai ""da bana nan kinyi period dinki ne ?""batare da 'bata lokaci ba tace masa ""banyi ba" "amman dai ya kamata ace tun last week nayi .""" "shiru yayi yana kallon k'aramin bakinta itama shiru tayi tana kallonsa kamar yadda yayi ""shi ba likita ba" "amman iya baiwa da sanin da Allah yayi masa da kuma kwarewa a bincike da yake ya tabbatarwa kansa tana d'auke da cikinsa""idan kana min irin kallon nan hantar cikina kad'awa take?""ya karyar mata da kanshi batare da yace mata uffan ba illa ya kamota ya rungume ta hade da ta'bo duk inda yasan zai motsa mata shaawarta""me kike son nayi miki ki daina kirana da yalla'bai din nan ?""subhananlla yanzu wannan shine abun shiga damuwa ""kayi hakuri amman ni yana min dadi ya zare jikinsa yana kallonta ""daga yau bana so ""ta gyad'a masa kai alamun taji yayi murmushin nasa da baya wuce iya lab'bansa,tai shiru kawai tana kallonsa shima idanunshi na kanta ko kifta idanu baya yi dan kwance da take ajikinsa kan nipples dinta na tsukan k'irjinsa ya matso da fuskarsa daf da nata ya sumbaci lip's dinta yana lumshe tsumammun idanunshi yana had'eye wani yawu da suka tsaya masa a makos hinsa.""cike da shaukin son" "shi ta kai hannuta saman fadad'den k'irjinsa .""" Ahankali ya bud'e idanun shi ya zuba mata yana kare mata kallo yana jin yadda soyayyarta ke sakè ninku "wa acikin zuciyarsa .""ahankali yaji tana motsa yatsun hannunta a k'irjinsa wanda hakan ke sakè narkar masa da zuciya,a kallon da yake mata yanzu yasan ya rigada yayi nasarar d'aurata akan hanyar" "tsananin bukatuwa dashi wanda yayi imani bazata iya rayuwa da kowa ba sai shi kad'ai,ahankali take jin yadda k'irjinsa ke motsa wa sakamakon bugawar da zuciyarsa take faman yi ,kusan atare suka lumshe idanunsu kafin ahankali yaji ta d'auke hannunta a k'irjinsa ta kai fuskarsa tana shafa gashin dake kwance wani irin sha'awarta yaji ya sake tsarga masa tun daga tsintsiyar kafafunshi har zuwa tsakiyar kanshi yayinda nan take jijiyarsa ta sakè mikewa ""ya kai hannunsa ya d'ago ha'barta ""kina bukatar kari ne ?""ai da wani mugun saurin ta girgiza masa kai tana turo masa baki tare da runtse idanunta" yayinda k'irjinta ke wani irin lugud'en bugu sakè matseta yayi ajikinsa suna shakar numfashin juna """idan kina bukata ne na sakè baki dan ni sam bangaji ba zan iya kara miki biyu ajere ""." """Inna lillahi!""ta furta a saman lip's dinta tana sake runtse idanunta ""open ur eye's and look at me Ina son" "ganin kwayar idanunki ?""ya fad'a yana girgiza face dinta""shiru tayi masa kuma taki bud'e idanunta dan tabbatarwa kanta so yake ya canzata completely ta dawo mara kunya irinsa ""." """so nake ki dawo kamar ni""ai ko baka fad'a ba na fahimta,duk maganar da yake still hakan bai sa ta" "bud'e idanunta ba sai ma sake runtsewa tayi bakinsa ya kai yana hura mata iskar bakinsa babu shiri ta bud'e idanunta tana sakar masa wani sihirtaccen murmushi sannan ta d'auke hannunta dake k'irjinsa ta kamo hannusa cikin nata tana murzawa "".yanzu kai jikinka baya maka ciwo ?""me zai sa yayi min ciwo bayan exeercise na d'aukesa ""ni dai gsky ayanzu haka duk ilahirin jikina ciwo yake bazan iya jura ba ""ahankali zaki saba koma nace kin fara sabawa ya fad'a yana kallonta komai nata kyau yake masa tace""ka wani tsaya kana kallon mutun kamar zaka cinyesa "".ta fad'a tare da zare jikinta zata sauko daga gadon yayi saurin riko laulausan tafin hannunta cikin nashi ya tsareta da tsumammun idanunshi yana cewa ""menene idan ma na cinyeki ai abuna ce ke "".tai murmushi tana kawar da fuskarta gefe tana jin" "yadda zuciyarta ke harbawa ""aranta tace ""wannan mutumin Allah yasa kar ya kasheta da soyayyarsa .""" d'ayan hannunta ta kai saman nashi wani zirrrrr yaji a gabad'aya ilahirin jikinsa shima d'ayan hannunsa "ya d'aura a saman nata yace ""ki kalleni mana dan nifa bana son wannan kunyar dan cutar dani kawai zatayi numfashi ta janyo da kyar ta sauke tana lumshe masa ido tace ""bani minti biyar yanzu zan dawo ""ba wannan nake magana akai ba ""ki kalleni nace !""dole babu yadda ta iya ta kallesa d'age mata girarsa" "d'aya yayi sannan ya sakar mata hannu yace ""me zakiyi a minti biyar?." """Wanka zanyi !""bari muyi tare da sauri ta ware masa shayayyun idanunta ""bari muyi tare mana zai fi" "ai !""ta lumshe masa idanu muryarta kamar zatayi kuka tace ""dan Allah ka barni na shiga nayi ni wallahi ma na fara jin zazzabi numfashi ya sauke sannan ya sakar mata hannu tace ""na gode sosai bazan jima ba ta sauko ta juya a natse tana kamkame jikinta bayanta yabi da wani mayen kallo da sauri ta k'arasa shiga bayi yana zaune a inda ta barshi ta fito tana goge sansar jikinta ta tsaya gaban mirrow tana cigaba da goge jikinta ahankali ta d'ago kanta cikin mirrow taga yadda ya wani tsura mata ido bakinta ta turo masa ta cikin mirrow din alamun kiss,lumshe idanunshi yayi na second biyu sannan ya bud'e sai dai yaga wayam babu ita ta fice daga d'akin ya yunkura da kyar ya shiga bayi shima yayi wanka ya fito ya saka wando da singlet farare sannan ya d'aura jallabiya fara akai kai tsaye bangaren mami ya nufa domin ya duba jikinta,koda ya shiga d'akin ya iske mami zaune tare da zabiba da nana hauwa'u sai maryam dake" "zaune rungume da khaira tana rarrashinta da alamun so take tayi bacci ""." da mamaki mami take kallon fuskarsa kenan nan dai da gaske ya dawo amman bai fara shigowa inda "take ya duba lafiyarta ba sai da yaje yaga matarsa,sai ma yanzu a tun awannin da'akace mata ya shigo gidan ranta a jagule ta d'auke kanta ta maida wani gefe mutun biyu suka fara gaishesa acikin yaran mami daya iske tare daita nana hauwa'u da zabiba sai dai gaisuwar zabiba kawai ya amsa sannan ya" k'arasa kusa da mami ya zauna yana riko hannunta cikin nashi yana gama zama maryam ta d'an d'ago "kanta ta kallesa cikin shigarsa ,yayi mata kyau sosai tana son gaishesa tana gudun irin wulakancin da" "yayi wa nana hauwa'u dan haka ta sa'ba diyarta a kafad'a ta fice daga d'akin haka ma sauran bayanta suka biyo , d'akin ya saura daga adamcy sai mami .""" """Sweetheart kina lafiya ?""ya karfin jikin ""?tai shiru kawai tana sauke numfashi ""da fatan kin samu sauki" "sosai ?""still shiru tayi masa taki cewa uhm bare uhm uhm ya d'an yi shiru yana kallonta yana ciza lip's dinsa na kasa, ya d'auki kusan minti goma shabiyar zaune sannan ya sake motsa bakinsa ""sweetheart lafiya ina miki magana kin kyaleni kin kice min komai alhalin kinsan dole zan so naji muryarki .""!""Ko" "akwai wani abu da nayi ..""?" """dan Allah dan annabi adamcy ka rabu dani karka dameni daga dawowarka ta katse shi ta hanyar fad'ar" "haka tana cire hannunta cikin nashi ""ba dai ka fifita matarka akaina ba shikenan kaje daman na dade da yafe mata kai""haba sweetheart wai mai yasa kike min haka ne?"" ta yaya kike tunanin zan fifita maryama akanki ke fa duniya tace ""a'a ni ba duniyar ka bace domin idan ni duniyarka ce bazaka sauka a kasar nan baka zo ka fara ganina ba ahlin kasan bani da lafiya sai bayan da kaje kaga lafiyar matarka tukun kayi lokacin ganina ""numfashi ya furzar ahankali sannan ya sauke numfashi yace ""to kiyi hakuri ki yafe min na d'an hau na watsa ruwa ajikina ne tare da canza kaya ""kai daka biyu private jet dottin me kayi ?""amman karka damu ka cigaba da duk abinda kaga dama ganina kayi kwana nawa ya rage min na mutu na bar maka duniyar ma gabad'a ya""tana gama fad'ar haka yaji hankalinsa yayi mugu mugun tashi ya kwantar da murya sosai yana bata hakuri tare da mata alkawarin bazai sakè aikata hakan ba sannan mami ta d'an sauko .""ya d'auki k'aramin tray din da'aka wanke mata kayan fruit ayaba da kankana da apple da" "gwanda har ma da carrot yace""wanne zaki fara dashi ? ya tambayeta da kulawa tace ""kankana !""" a natse ya d'auki wuka ya yayyanka mata ya fara bata a baki yana janta da hira sannu ahankali mami ta "saki ranta gabad'aya yana tare daita har aka kira sallahr laasar sannan yayi mata sallama ya mike ya bar d'akin ya nufi massalaci dake cikin estate din yayi salla ya dawo gida maryama na kitchen taga shigowarsa alokacin maryam da nana hauwa'u suna zaune bai kalli inda suke ba ya nufi kitchen din aiko suka bishi da kallo bai iske kowa a kitchen din ba ya k'arasa ya rungumetà ta bayanta ya d'aura kanshi a kafad'anta"".""Sannu da aiki dadina""!yauwa sannuka da dawo wa zumana kiss ya kai wa gefen wuyanta yana sauko da hannuwansa zuwa kugunta ""saurin runtse idanu maryam tayi tana jin wani irin tuttukin bakinciki a kahon zuciyarta ""me kike girkawa ne karfa kiyi abinda zai wahalar dake ?ba wani girki mai wahala bane sakwarar rogo ne da miyar karkara.  sakwarar rogo da miyar karkara.?Ya maimaita abinda ta fad'a tace ""eh !""kuma ai ban ta'ba ci ba ""nasani a yau din nan zan koya maka ci kuma zaka ji dadinsa ""yayi shiru yana kallon cikin tukunyar data bud'e yaga rogo ne da plantain yace ""yanzu wannna abun" "zanci?""" "Tace ""sosai kuwa!anya dadina zan iya cinsa ?tai murmushi tana cewa trust me you real enjoyed it" """sakwarar rogo da miyar karkara ya sake fad'a yana manna mata kiss ta bud'e tukunyar miyar na yaga" "kan rago da busashen kifi har ma da kayan ciki, nan take yaji miyonsa ya tsinke ""zan iya cin miyar amamn rogo da plantain kam bazan ci ba, ta maida murfin tukunyar ta rufe tare da juyowa ta fuskancesa tana kallon fuskarsa da murmushi akan fuskarta ""karka min haka mana!""ya jawota suka koma jikin fridge ya had'e fuskar su waje d'aya suna shakar numfashin juna duk kuma su maryam suna hango su""kayi hakuri dan ban gama bane amman da zarar an had'esu you will like it, numfashi ya sauke yana kamo lip's dinta da hakorinsa ganin haka yasa nana hauwa'u ta kamo hannunta maryam""kinga tashi mu koma parlour'n mami bata mata mutsu ba dan itama bazata juri ganin abinda idanunta suke gane mata ba ""kaje sama ka jira bazan d'auki lokaci ba lumshe mata ido kawai yayi sannan ya nufi sama ya barta ta cigaba da" "aikinta cikin sauri sauri domin taje garesa """ Akan kujerar parlour'n ya zauna yana sauke numfashi tare da ware kafafuwansa yayi shiru bai wani jima "da zama ba ta shigo hannunta d'auke da tray wanda ke d'auke da glas cup da lemu civiter da kular abinci ta ajiye akan k'aramin table tana shigowa ya maida hankalinsa kanta tana jin yadda idanunshi ke yawo a sansar jikinta ta tsiyaya masa lemo ta miko masa ya amsa tare da had'e wa da hannunta ya zaunar daita akan cinyarsa yace""na gode dadina !""murmushi tayi tace""kayi hakuri na barka kai kad'ai shiru ""karki damu !""ya fad'a yana kai cup din bakinsa ya kar'bi lemu kad'an ya ajiye cup din yana kai hannunsa kugunta ""ina sonki sosai dadina kamar na had'iye ki""ka had'iye ni mana ai shike nan ka huta "" ya kai bakinsa daidai kunnenta yana cewa ""shikenan bari na had'iye abuna kawai na huta ""ya fad'a yana zura harshensa cikin kunneta wani irin zirrrrr taji a gabad'aya ilahirin jikinta ta sunkuyar da kanta kasa tare da cire hannunsa dake yawo a k'irjinta tace ""shida nayi bari na kawo maka abinci .""ta mike tsaye tana k'okarin juyawa taji ya fizgota jikinsa gabad'aya ya rungumeta tsam yana sakin numfashi da sauri sauri tare da d'aura hannushi kan sumar kanta yana shafa gashin kanta zuwa bayanta yana shakar numfashinta .""kusan minti goma tana rungume ajikinshi tare da matseta itama shige wa tayi jikinsa tana" "sake dagula masa lissafi ya had'e bakinsu waje d'aya ya d'auki lokaci yana sarrafa bakinta .""" ta bala'i kafeshi da kwayar idanu wanda cike da natsuwa tana kallon yadda yake lumlumshe ido ahankali "tayi kasa da zip din gaban rigarsa ta tura tafin hannunta cikin ta yiwa hannunta masauki a saman fadadden kirinsa tana shafawa har zuwa nipples dinsa bai yi mamakin abinda take ba dan yasan ya rigada ya koyar daita,ahankali ya dinga jin hannuta a tsantsar ajikinshi tana cigaba da shafa laulausan gashin dake kwance ,wani irin sha'awa yaji ya tsarga masa bai san sanda ya sake manneta a jikinsa ba ya rungumeta tsam yana sakin numfashi ahankali tare da daura hannushi kan sumar kanta yana shafa gashin kanta zuwa bayanta .""kusan minti goma tana rungume a k'irjinsa suna jin dumin juna .""da kyar ta samu ta bambare kanta da jikinsa ta janyo table din data d'aura tray zuwa gabansa ,ta bud'e kular sakwara da miya ta wanke hannunta ta fara bashi abaki loma uku yayi yace ""kuma fa yayi fine ""ai na fad'a maka zaka ji dadinsa bayan ta fahimci ya koshi ta tsiyaya masa lemu ta kai bakinsa irin kulawar da yake bukata ga matar aurensa irinta yake samu daga gareta kuma yayi imani da diyar wani attajiri ce" bazai ta'ba samun irin wannan kulawar ba . Da daddare har karfe biyun basu runtsa ba adamcy yana lalubarta sai dai taki bashi had'in kai iya romancing ne kawai shiyasa suka kusan "makara sallar asuba bayan sun idar suka koma bacci tana ganin bacci mai nauyi yayi awon agaba dashi ,ta mike cikin sand'a ta sauko da maryam ta fara cin karo itama zata shiga kitchen hannunta rike da wani karamin roba da spoon da alamun abinci zata had'awa khaira ""a natse tace ""maman khaira Ina" "kwana ?wani irin mugun kallo ta d'auketa dashi ta watsar tana mata gargadi sannan ta shiga kitchen din bayanta maryama tabi da kallon mamaki ""ikon Allah wasu matan fa sai addua ka tsaya kana kishin banza akan namijin da shine yace baya sonka ,ta d'an jirata na minti goma sai dai bata ga alamun zata fito alokcin ba dan haka tayi tunanin ta shiga tayi abinda zatayi tana daf da shiga ita kuma maryam zata fito sukai karo aiko sai ji tayi an hankad'ata baya da karfi ,maryama tayi taga taga zata fad'i Allah ya taimaketa ta tsaya bisa kafafunta tana dubanta cikin tsananin tashin hankali ""me yayi zafi maman khaira da zaki tureni haka ?""ta fad'a gabanta na fad'uwa taku biyu ta kara ""da uban wa kike wannan" "maganar ?""maryam ta fad'a cikin bacin rai ""kina abu babu natsuwa kamar wata sakariya ""wani sakarci" "nayi ?""karki bata min lokaci ki dinga abu da natsuwa dan da kin kona ni da anan zan ci ubanki.""" "Murmushi kawai maryama tayi tace ""to mamana yanzu ma zaki iya cin ubana kafin nan zan so ki Kama" "girmanki kafin nayi miki abinda bakya tunani koda yake ai babu girman atare dake dan a yanzu abinda kika aikata tamkar khaira nake kallonki a idanuna wallahi ni halayenku tana mugun bani mamaki gaku ana ganinku kamar anga masu wadata, amamn sam dabiar talakawa futuk ne atare daku dan wallahi gabad'ayanku anyi asarar kudin achool da islmaiya ""tana gama fad'ar haka ta ra'ba ta gefenta ta shiga kitchen maryam a matukar zuciye ta juyu tana cewa ""dan kutumar ubanki mu kike fad'awa maganganu haka ?juyowa maryama tayi ta dawo gabanta sai data kalleta sama da kasa sannan tace ""an fad'a mrym kiyi duk abinda zakiyi kuma ki ki yayi zagina ""ai bata kai ga k'arasa maganrta ba mrym ta d'auketa da mari tare da damko makoshin ta da hannunta d'aya ""an zage ki an zaki kakan ubanki ma ba uban ki ba shegiya yar matsiyata ta fad'a tana sakè danne makoshin maryama ""aiko nan da nan maryama ta soma neman kwatar kanta sai dai ta kasa dan bakaramin damka tayi mata ba""idan kina cin kasa ki kiyayi ta shuri idan kina yiwa su aunty khadija suna kyaleki ni ba sa'ar yinki bace bakinki ya san abinda zai dinga furtawa idan ba haka ba zaki tsinci kanki cikin nadama tana gama fad'ar haka ta sakar mata wuya tana" "juyawa .""" Cikin tsananin firgici maryama ta kai hannu wuyanta saboda tsananin azabar zafi tare da bin bayanta da "kallo har ta 'bace wa ganinta tana tsaye tana mamakin ""wato dai da gaske duk mafiyas aka tara a gidan kowacce da nata kalar iskanci Allah ka shiga tsakanina da wad'an nan mutanen jiki a sanyaye ta shiga kitchen ta soma aikinta ,tayi masa girki mai kyau sai dai ta hawo dashi sama dan ta fahimci kamar akwai abinda maryam take son aiwatar atare daita ta shige d'akinta ta kwanta .""da musalin karfe goma saura adamcy ya shigo ya zauna kusa daita sanye cikin bakar jallabiya yana kallonta tana sharar bacci hankali" kwance yayi murmushi sannan ya kai hannunsa ya shafa fuskarta saukar hannunsa keda wuya ta motsa "tana sauke numfashi ""uwar bacci tashi kije ki had'a min breakfast naunauyen ajiyar zuciya ta sauke ""ce" "maka akayi ban had'a maka ba ?""nifa na tasheki bacci yanzu ki wani ce kin had'a breakfast ta" "Ina ?""hamma tayi tare da yin mika ta gyra kwanciyarta tace ""Allah nayi to cikin dare kikayi ko da asuba kikayi ?""" """ya rigada ya zame min dole Kai kuma idan na biye maka da yunwa zamu karar da rayuwarmu tunda kafi" "bukatar ..""sai tayi shiru ta kasa k'arasa maganr ""tunda nafi bukatar me !""?tai murmushi kawai cakumota yayi gabad'aya ya dawo daita kan ciyarsa ""idan baki k'arasa maganr nan ba zan baki bulala mai zafi .yayi maganar yana kissing dinta ""dan Allah ka barni karka min komai ""muddin bakya son nayi miki komai to fad'a min ta boye fuskarta a k'irjinsa taki cewa komai aiko yayi mata wata irin cafka datasa ta birkito ta dawo kasa ya dawo samanta da sauri tace ""zan fad'a""!okay ina jinki ""to kafi son sex..""sosai kuwa wannan gasky kika fad'a amman mai yasa kika tashi da tsakar asuba ni da wasa nake miki karki kara tashi yin girki da asuba ""banason na bar mijina da yunwa ne ""ta fad'a tana lumshe masa shayyun idanunta kissing goshinta yayi yana kallonta ""komai yana parlour'n dan Allah bacci nake ji sosai to ai daman nima bacci bai isheni ba kawai dai na tashi ne naga banganki a kusa dani ba mur mushi tayi tace ""Allah naki "" wayon kawai kake só min ka barni nayi baccina iya bacci kawai zanyi bazan yi komai ba ""babu yadda ta iya" "dashi haka ta barshi,sai dai baccin da batayi ba kenan .""" karfe shabiyu daidai suka fito tare hannunsu tsarke cikin juna suna tafiya suna murmushi inda suka iske "maryam zaune yayinda khaira ke kwance akan kujera tana wuntsil wuntsil da kafa funta maryam tana ganinsu kanta yayi mata wani irin mugun sara nan take zuciyarta ta kama karkarwa kallo d'aya tayi masu ta d'auke idanunta akan su cikin tsananin kishi da shiga tashin hankali ta kamo yatsun hannunta tana dubawa har suka sauko zuciyarta na lugud'en bugu da rawa take ita kuwa maryama ta sakè damke hannunsa sosai cikin nata tana murzawa ahankali idanunta ya sauka akan khaira sanye cikin riga pinky touch of white and green kanta zagaye da band shima exactly kalar kayan jikinta an saka mata fidar roba a bakinta sai faman tsotsa take sosai yarinyar tai mata kyau ta tsaya tana kallonta wanda hakan yaja hankalin adamcy zuwa gurin khaira shiru yayi yana kallonta kafin ahankali ya kalli maryama ""ya kika" "tsaya ""?" """wallahi khaira nake kallo tana min kyau sosai ina son d'aukarta amman Ina jin tsoro ko zaka d'auko min" "ita ""?ya gyara tsayuwarsa tare da rungume hannunwansa duka a kirji yana cigaba da kallonta yasan halinta sosai da son yara muryarsa a tsarke yace ""je ki d'auketa mana .""da sauri ta girgiza masa kai alamun a'a!""i said you should go and take her"" yayi maganar murya a dake yana nuna mata inda khaira din take nan take jikinta ya kama rawa ""ni wallahi tsoron mamanta nake ji""yayi shiru yana cigaba da kallonta ganin taki yasa ya taka ya isa inda khaira take kwance a kusa da maryam ya duka inda kamshin turarensa ya kai wa hancinta ziyara tai saurin runtse idanunta tana jin fad'uwa gaba mai tsanani yasa hannu ya d'auketa yana kallon face dinta da sauri maryam ta sauke wani ajiyar zuciya tare da d'ago" "kanta a daidai lokacin da khaira ke masa murmushi ,ya d'agata sama yana taku yana mata murmushi" "wani sanyi taji ya ratsa ko wani gaba na jikinta ""wannan shine karo na biyu da khaira taji dumin" mahaifinta adduarta kenan a kullum Allah ya ta'ba zuciyarsa akanta bata ankara ba taga har ya k'arasa kusa da maryama ya mika mata khaira. "da sauri maryama tasa hannu ta kar'beta tare da cewa ""yauwa na gode sosai ?""wani irin haushi ne ya" "mamaye gurbin farinciki da maryam ta tsinci kanta ciki a sakwanin data wuce ,kamar ta tashi taje ta" "amshi diyarta sai dai tasan wargi ma guri ya samu sannan rijiya ba gurin wasan makaho bane yanzu ne zai burkice ya zabga mata rashin mutunci.""" Ahankali suka nufi part din mami inda maryama ta juyo suka had'a ido da maryama ta sakar mata "murmushi ""wani mugun kallo maryam ta rakata dashi tana hura mata hanci ,a natse suka shiga d'akin mami tana zaune ganin maryama d'auke da khaira yasa zuciyar mami tai sanyi ta durkusa rungume daita ta gaishe da mami fuskarta a d'an sakè ta amsa ta mike ta samu waje ta zauna tana cewa ""mami ya karfin jiki Allah ya kara miki lafiya Allah baki tsawon rai mai albarka ""ameen ta amsa mata tana sakè jin sanyi aranta Wanda ganin haka yasa maryama ta d'an ji sanyi aranta ta kalli adamcyn tace ""khaira sai kallonka take tana maka murmushi kamar tana son ka d'auketa ya kalleta yace ""wannan kuma fad'ar ki ce ""Allah kuwa kalli kagani aiko yana kallon khaira ta bud'e masa baki tace ""ka gani gefen lip's dinsa ya kamo yana cizawa ta d'aura masa ita a cinyarsa ya kar'beta yana jan kumatunta yana cewa ""da gaske auntynki take ko karya take? !""aiko khaira tasa dariya wayyo Allah dadi kashe mami azahiri farinciki" "mami ya bayyana dan haka itama ta sakè sosai kamar baita ba.""" suna cikin wannan halin aunty khadija ta shigo da sallamarta turus tayi sakamakon ganin fuskar mami a "sakè suna hira da maryama da adamcy kallo d'aya tayiwa maryama da adamcy ta d'auke kanta ta gaishe da mami da jiki ""khadija kece da safiyar nan haka?"". safiya kuma mami shabiyu fa ta wuce , tun jiya nake son nazo na duba jikinki da fatan sauki ya samu ?""ta fad'a tana zama kusa daita.mami tace Alhamdulillah naji sauki sosai ya yaran da babansu ?""duk suna lafiya yace a gaishe ki !tunda aunty khadija ta shigo zuciyar maryama ta dinga bugawa da matsanancin karfi sai dai shi adamcy ko kallonta bai yi ba cigaba da jan kumatun khaira yayi .""murya a sanyaye maryama tace ""aunty khadija sannu da zuwa Ina yini ""mutun ce aljanna ce tayi magana haka aunty khadija tai mata banza hakan bai damu maryama ba idan da sabo ta saba kuma bazata gaji ba ko dan saboda mijjinta tunda yana kyautata mata kuma yana kaunar nata yan'uwan d'akin ya d'auki shiru baka jin motsin komai sai na ac dake aiki acikinsa ganin karta takura masu ko akwai maganar da zasuyi yasa ta mike tace ""mami Allah ya kara sauki ""ameen!""ta fad'a" "atakaice.""" maryama bata jima da fita ba shima adamcy ya ajiye khaira data soma bacci ya fice yana fita aunty "khadija tace ""mami a yaushe kika fara sakewa yarinyar nan ?""ai kuwa kwanan nan zaki ga raini iri irin su fa irin su ba'a sakè masu ai kawai a cigaba a yadda ake gasa mata aya ,mami tace"" aa ni ban sake mata" ba amman yanzu fa na shigo naga kuna hira da ita kuma dan kinibibi har da wani cewa mami Allah ya kara sauki shegiya munafukar yarinya kawai ai daga ita har mijinta dai dai nake dasu halan ma maryam "bata fad'a miki zagin kaskanci datai mana ba?a yaushe kenan ?mami ta tambaya ""d'azu da safe wai anyi asarar biya mana kudin school da islamiyya ai wallahi ita da zaman lafiya a gidan nan har abada tunda bata da kunya zata gane kurenta dan zaman wahala kawai zatayi a gidan nan shi kuwa nida shi har abada" "yayi tsabgar sa nayi tawa ""." "Tunda ta fara magana mami tai shiru sai data kawo gurin ita da adamcy har abada tace""aa khadija karki" yi gaba da danuwanki amman mami baki ga dana shigo ko kallona bai yi ba bare ya gaisheni ba dan iska mai mugun hali kiyi hakuri zan masa magana zai dinga gaisheki dan banason kuna samun matsala dashi ai shi wannan d'an naki ne bai da mutunci sam Sam  hakuri duk zamu taru muyi dashi kuma mu cigaba "da yi masa addua da wannna tautaunawar suka cigaba """ Koda adamcy ya koma bangarensa ya iske maryama tana waya da umma kai tsaye ya kar'bi wayar ya "duba yaga umma ce ya mika mata wayar ya zauna kusa daita ya d'aura kafafunsa akan cinyarta ta Kai hannu kan yatsun kafafunsa tana massaging ahankali tana lumshe idanunta alokacin da nasiha umma take ratsata idanu ya zuba mata kawai ""maryama nasan ke ba yar kauye bace, kina da ilimi ta kowane bangaren ki natsu sosai ki bawa mijinki dukkanin kulawar data dace kiyi masa biyayya nasan ta bangaren abinci lafiya lau sai yayi tunbi maryama tai mur mushi tace Kai umma ki daina zugani babu wani zuga ai nasani ne abinci kam zaki fidda mijinki kunya, ta sake yin dariya wanda gurin karyar da kai tasa wayar a handsfree batasani ba sai ji tayi muryar umma ta bayyana, tana kokarin cire wayar a handsfree taji umma ta cigaba da magana ""idan mijinki yazo kwanciya dake ki shimfida masa yanayin mai dadi ki masa duk abinda kikasan zai ji dadi ya gamsu dake ""inna lillahi nan take maryama ta rikice ta kallesa shima ya kalleta tare da gyara zama ""wallahi duk mutumin da yake gamsuwa da matarsa babu yanayin da zai sa ya kai kansa neman wata karki zauna kullum mijinki shi zai dinga binki dip ta cire wayar a handsfree tana sauke wani wahalallen numfashi ""kin dai san wa kika aura mutun ne da idanunshi suke a bud'e mata babu irin wanda baya gani dan haka ki rike mijinki ki kuma rike shi ta kowani bangare tace ""to umma naji kuma in sha allahu zanyi aiki da maganarki na gode sosai Allah ya kara girma tai mata sallama "" saboda an tabo Miki abinda baki so shine duk kika wani rikice ya miko mata hannu nsa babu mutsu ta taso tasanya nata cikin nashi ""ki kwantar da hankalinki ko baki nemi ba ni bazan iya wannan hakurin dake ba zan kawo kaina dan kina da baiwa da niimar da zai sa dole a bukaceki ""kuma asan nima kina jin dadina ko?hannunta d'aya tasa ta rufe fuskarta ""maryama are you okay with me ?""ta gyad'a masa Kai" """Ina son komai naki hatta kunyar nan Ina so tace ""na gode .""" ****** tunda maryam ta dawo gidan ta kuma d'aura kwayar idanunta akan adamcy komai nata ya canza tsohon ciwonta ya motsa most especially yadda taga adamcy yake kulawa da maryama yake bata lokacinsa kuma baya shayi ko shakkan nuna mata tsananin son da yake mata nan fa mami ta rasa gane kan diyarta suna zaune a dinne gabad'ayansu suna breakfast maryam ta fito tana yatsuna fuska sakamakon ganin "maryama kusa da adamcy zaune yana karyawa mami tace lafiya ""?ta karaso da kyar ta zauna kusa daita" "tace ""gani nan dai zazzabi nake Ji cikin tsananin damuwa mami tace ""Ina ke miki ciwo ?da kyar ta bude" "baki ta soma mgn 'cikin in Ina wl..h.Wlh mami babu ma inda bai min ciwo tai maganar tana kallon adamcy maryama ta dan d'ago ahankali ta saci kallon Inda take zaune taga mijinta take kallo ta dawo da kallonta ga adamcy taga shi kwata kwata ma hankalisa bai kanta ya manne kunnensa da ipod yayinda idanushi ke kallon abincin gabansa hakan ya tabbatar mata da baya ma sauraron abinda take cewa dan hk ta cigaba da kallonta tana shafa saman kafarsa da tafin kafarta a natse ya d'ago ya zuba mata ido yana sakar mata murmushi ya dibi irish ya kai bakinta ,ta d'an saci kallon inda mami take zaune taga hankalinta yana kansu kamar ta girgiza masa kai sai dai taji bazata iya kunyata mijinta ba dan haka a" "natse ta bud'e baki ya saka mata .""" Aikuwa ran mami idan yayi dubu ya gama'baci wani mugun kallo ta dinga jifansu dashi inda shi adamcy "ko ajikinsa maryama ce kawai a gabansa idanun mami dake tsaye akansu yasa ta sha jinin jikinta ta masa alamar mami na kallonsu kafad'a nsa ya d'an d'aga yana sakar mata murmushi wanda bai ta'ba yin irinsa ba itama murmushi ta sakar masa tana jin yadda ya tsarke kafafuwanta da nashi byn ya gama ci abincin ya mike itama maryama ta mike cike da kulawa take biyesa dashi suna shiga parlour'n su ya rungumota ""zaka makara fa ""ko kin mata ni ne mai kamfanin ""oh na tuna Kai ne mr ata mai firgita ma'aikata murmushi yayi yana jan kumatunta sannan sukai sallama tare suka dawo har kasa sai data ga fitarsa sannan ta juya ta nufi sama inda maryam tabi bayanta da kallo idanunta cike da kwalla ""wasu mata kaga kamar su suke zabawa ma kansu rayuwa mai dadi .""ta k'arasa maganr hawayen dake boye a" "idanunta suka zubo .""" mami ta kamo hannu maryam ta mikar daita suka nufi dakinta ta kwantar daita tana mai kwantar mata "da hankali akan abinda ta hango atare daita tace ""kowa da irin jarabawar da Allah yake masa ke kuma jarabawarki ta adamcy ce kuma da ina da yadda zanyi adamcy ya soki fiyye da komai maryam da tuni an wuce gurin fatana kada ki sa damuwa a ranki da har zai gane har yanzu kina son shi ,mu godewa Allah da yanzu zuciyarsa ta fara sanyi akan khaira ni adduarta Allah yasa iya rabon zama ne kawai a tsakaninsu da yarinyar nan dan kwata kwata bana son adamcy ya haihu daita domin rashin haihuwar su shi zai sa" "hankalinsa gabad'aya ya dawo ga Khaïran nan dai mami tayi ta mata nasiha .""" ***** Kullum maryama zuba idanu take taga ta inda period dinta zai zo sai dai shiru yau kam tun barin adamcy "gida take jin tashin zuciya da zazzabi can kuma sai amai tayi amai har ta galabaita sakamakon bata ci wani abinci kirki ba wanda haka yasa ta dinga jin juya da kyar ta wanke fuskarta ta dafe bango ta fito ta kwanta a katifa tana nishi sama sama bata jima da kwanciya ba wani aman ya taso mata ta tashi da sauri ta shiga bayi wannan karo fa babu abinda ya fito sai uwar kakari ,bayan ta gama kakarin babu abinda ya fito ta yunkura da kyar tana gyara wuyan rigarta ta fito har karfe uku tana kwance tana fama ahankali ta kai hannunta ta dafe goshinta tana jin wayarta tana ringing Amman bata da kuzarin da zata d'auka dan haka tana kallo wayar tayita ringing ta gama sai wajen shida na yamma ta dan ji dama dama har ma ta" "sauka tai masa girki tana kitchen ya kirata ta daga tana d'agawa yace ""a ina kika ajiye waya inata kiranki" """kukan shagwaba ta sakar masa tana cewa bani da lfy ne ""what ?""ya fad'a cikin tsananin tashin hankali" "yana tashi daga zaunen da yake a Office dinsa ""okay ganin nan ya fad'a yana katse kiran.""" Karfe takwas ya shigo gidan ya iske mami zaune tare da maryam sama sama ya gaisheta sannan ya "nufi samansa biyu biyu ya dinga taka step inda gabad'aya suka bishi da kallo .a kwance ya tarar da maryama lullu'be cikin bargo ya tsaya shiru yana kallonta kafin ahankali ya soma taku zuwa inda take kwance ta tashi zaune tana wasa da yatsun hannunta yayinda muryarta a sanyaye tace ""Sannu da dawo wa ,sannu princesse ya jikin ? ""da sauki ahankali ta yunkura zata mike tsaye yace ""Ina kuma zaki?ta" "koma ta zauna tana sauke numfashi zanje na kawo maka abinci !""" """haba wani abinci zauna ana ta lafiya wake ta wani abinci baki San sai da lafiya zaayi komai ba ta" "sunkuyar da kanta kasa tana tsuke k'aramin bakinta ""ba sai naje na d'auko abincin nacin da kaina ba ya zauna yana fuskantarta tare da kamo yatsun hannunta ""yanzu dai lissafo min abubuwan dake damunki tai shiru kamar bazatai magana ba har sai data ji ya matse yatsun hannu nta cikin nashi sannan ta motsa bakinta.""Ina jin zuciyata na yawon tashi yace ""uhm sannan kuma jikina babu karfi dan yau amai na wuni ina yi ta k'arasa maganr tana d'an karyar da kanta alamun maganar tana mata wahala amman haka ta d'aure ta cigaba da magana""kaina ma na min ciwo sosai"" duk da kinki yarda dani amman wad'an nan abubuwan da kika lissafa alamomi ne na masu ciki ""kai dai komai ciki! eh mana ciki mana gareki tun yaushe nake fad'a miki amman kin ki yarda ko yanzu kin daina son baby's ne wai ?""ta d'an yi murmushi tace ""Ina so!""ta k'arasa maganar tana rufe fuskarta da tafin hannunta cikin tsananin jin kunya ya mike gabad'aya rike da hannunta ya dawo kan kujerar da take zaune yana kallonta bari dai yau na kira likta ta" "tabbatar mana.""" "Wayarsa ya lalubo ya soma neman likitar data dubata kwanaki ""ni da ka bar kiran likitan nan abinda zanji" "sauki ""bai kulata ba kira d'aya ta d'aga sukai magana daga nan ya cigaba da kula wa daita minti talatin sai ga likita ta karaso ta gaishe da mami sannan tayi mata bayanin yalla'bai ne yake son ganinta mami tace ""to yana samansa sai dai haka nan taji ta kasa samun natsuwar zuciya babu wani abinda ke damun maryama kamar dai yadda adamcy ya fahimta ciki gareta dan haka bata wani bata magani ba ba sai dai tace za'a kara mata ruwan tunda tana amai sai pain relief ""likita babu yadda zaayi kar a k'ara min ruwan nan dan wahalar samun jijiya ake ajikina ""karki damu kin san kowa da yadda yake aikinsa sau d'aya in sha allahu zan samu jijiya ""tana gama fad'ar haka ta fita da sauri saboda zata dawo ta bar adamcy cikin tsananin farinciki yana sakè kamkame maryama ajikinsa ""me zan miki dadina wanda zai sakaki farinciki? ni banason komai kawai ka cigaba da sona duk runtsi duk wuya karka rabu dani ""ki ajiye wannn a gefe babu rabuwa a tsakaninmu just say anything you want from me bansan yadda zan kwatanta miki irin farinciki da nake ciki ba bari naje na kawo miki abinci kici kafin likita ta dawo ,likita tana sauka kasa mami ta tamabayeta ""waye bashi da lafiya ?""kai tsaye tace madam ce bata ji dadi amman ba wani ciwo" "bane ango ko kishiya zaki samu a matuka firgice mami tace ""kina nufin ciki gareta ?""likita da mamaki" "tace ""eh ciki gareta !aiko mami ta soma karanto kalmar ""inna lillahi wa inna rajiun ""shikenan na shiga" "uku ni zulai na sake rasa adamcy .""" Mmn sudais MAR'ADAMS BOOK 4 *AYSHA A BAGUDO* Page 27 Ganin irin kallon mamakin da likita take mata yasa mami ta fahimci a fili ta nuna damuwarta dan haka "tayi firgigib ta dawo haiyacinta sai dai gabad'aya tsayuwa agurin ya gagareta ta nufi kofar shiga bangarenta inda ta bar likita sakè da baki da tarin tambayoyi iri iri ,cikin tsananin tsoro likita tayi nadama da danasanin fad'a mata halin da ake ciki ita a tunaninta tsantsar murna zatayi sai taga sa'banin haka , mami kam zariya ta shiga yi acikin d'akinta tana ciza yatsan hannunta,da kyar ta iya tattara kwarin gwiwar data mata saura ta d'auki wayarta ta soma neman number aunty shahida tana d'aga kiran mami ta soma mata bayani tana kuka ""sha..""shahida maryama fa ciki gareta .""aunty shahida dake zaune bata san sanda ta mike tsaye dafe da k'irjinta ba tace ""ciki mami !?wallahi shahida ciki gareta wannan abu kwata kwata bai min dadi ba ""mami ta k'arasa maganr tana hawaye ""inna lillahi mun shiga uku da wannan tsinananniyar yarinya yanzu yanzu daga aure sai ciki ?""wallahi shahida gashi banason had'a zuria daita ,dangin matsafa da biye biyen malamai gashi kunce ubanta dan giya ne uwarta kuma sai da" "suka gama zaman banza sannan sukai aure da uban .""" """mami kiyi hakuri ki kwantar da hankalinki Allah ya kiyaye mu had'a iri daita in sha allahu sai dai tayi" "barin ciki nan ba dai ta haifesa ba idan lallai sai an haifesa ana haifarsa zai mutu kuma sau dubu zatai ciki sau duba zata rasa abd zata haifa sai dai ta gaji da zamanta haka babu haihu ta tattara ta kama gabanta amman Ina bamu ba had'a zuria daita, yarinya kamar mayya daga zuwa zata fara tara ya'ya ""wannan matsifa tayi min yawa shahida ""ke dai mami kiyi hakuri zamu san abunyi bari zan nemi khadija yanzu muji yadda za'ayi ""ga yarinyar yar uwarsa ga asali ga mutunci amman adamcy ya rufe idanunshi yace bai son maryam sai wannan yarinyar mai zubin mayu idan ba asiri wannan yarinyar da iyayenta sukai masa ba wani mafarki ne irin haka yake zama gaskiya ?""cikin kwantar da murya aunty shahida take rarrashin mami tana kwnatar mata da hankali da bata tababacin wannna cikin ba dai a zuriarsu ba ""yayinda mami ke can cikin tashin hankali shi kuwa adamcy yana can ya kasa boye farincikinsa,kacokan" "ya maida hankalinsa akan maryama kamar zai mata numfashi .""" a baki ya dinga bata abinci yana tsokanarta zata zama maman baby murmushin gefe baki kawai tayi tana "kallonsa tamkar bashi ba ,bata wani ci abinci kirki ba yaga ta dafe k'irjinta tare da rufe bakinta ""what !?zaki yi amai ne ?""da sauri ta gyad'a masa kai nan take taga ya ajiye plet din hannunsa ya" "d'auketa ya nufi bayi daita suna shiga ta fara kelaya amai yana tsaye akanta har ta amaryar da gabad'aya abinci data ci ""ya d'an durkusa kusa daita ya dafa bayanta yana faman jera mata sannu ,bayan ta gama aman ya wanke mata jiki tare da janyota jikinsa gabad'aya ya rungumeta ""sorry baby na ya fara wahalar min dake numfashi ta sauke da kyar tana lumshe ido d'akin suka dawo ya kwantar daita sai dai ta d'an gyara kwanciyarta zuwa kishigid'a adaidai lokacin ta doctor take neman izinin shigowa ya bata ta shigo da girmamawa sannu tayi mata ahankali maryama ta gyad'a mata kai tana sakè lumshe idanu cikin minti ashirin likita tayi komai ta gama ta nuna masa yadda zai cire mata ruwan idan ya kare sannna tai masu sallama ta tafi ta barsu adamcy nata fama da maryama ko d'an shayi mara madara ta sha tace amai zanyi" "haka ya barta ahankali har bacci ya d'auketa .""" yayi shiru zaune agabanta yana kallonta tana sauke numafshi sannan ya lullub'e mata rabin jikinta da "bargo.""ahankali ya kai hannunsa yana shafa gefen fuskarta yana lumshe ido bai ta'ba jin yana son haihu ba sai daita saboda kyakkyawar soyayyar da yake mata,ita kad'ai ce matar da zata haifa masa yaran da zai ji su har cikin zuciyarsa kiss ya kai mata a lip's dinta ""I want to be with you forever, ""you're so sweet and am going to be with you no matter what,he really love her he takes so much time for loooking at her and keeps kissing her while she sleeping ""kece halittar dana fifita sonta akan komai da kowa Allah yasa karki yi amfani da tsamanin son da nake miki ahankali yake maganar yana busa mata numfashinsa" fara zukar numfashinsa yasa ta d'an bud'e idanuwa "ta zuba masa tana kallonsa a gabanta tamkar wani bawa ,muryarta a raunane tace I'm not regretting for" "having you in life Ina sonka kuma zan cigaba da sonka don't ever thinking I can't do without you i will stay with you without any complain, murmushin gefen baki yayi yana d'age mata girarsa d'aya. ka kwantar da hankalinka ni taka ce har abada duk runtsi Ina tare da kai ba zan gujeka ba kuma ba zan juya" "maka baya ba .""" hannuta d'aya ya kamo yana shafawa yana kallonta yana jin wani sanyi na ratsa shi ahankali ya kai baki "ya yi kissing din bayan hannun sannan ya mike ya shafa kanta ""bari na shiga bathroom""ta lumshe masa ido alamun taji bai wani jima ba ya fito daure da towel .ahankali ya fita daga cikin d'akin zuwa nashi ta maida idanunta ta rufe tana sauke numfashi tana tunanin irin zazzafan son da yake mata tana jin tsoron ranar da mutuwa zata rabasu tasan idan ta rigarsa mutuwa lallai zai shiga damuwa bata san lokacin daya d'auka ba sai dai farkawa tayi taga har ya cire mata robar drip din da'aka makala mata duk bata san karfe nawa bane amman ta fahimci tsakar dare ne. ta gyra kwanciya tare da takure jikinta waje d'aya ganin" haka ya rage "karfin ac d'akin, ya kwanto ya rungumeta ta baya bata juyo ba dan bacci ne acikin idanunta tana jin" "yadda yake sake shigewa jikinta yana manne mata tare da shafo wasu wurare a sansar jikinta "".sannu princess ""numfashi kawai ta sauke kusan mintuna talatin suna kwance yaji ta kira sunan shi" """zumana ..!""ta furta cikin wani irin salo na marasa lafiya ""na'am dadina!""ya amsa cikin wani irin sautin" "murya hucin bakinsa da numfashinsa na dukan wuyanta wanda ya haddasawa tsigar jikinta mikewa""kayi bacci gobe fa akwai zuwa Office ""." """manta da aikin nan kina tunanin zan fita na barki ne ke kad'ai alhalin baki da lafiya ?""to mene ne ai zan" "iya kula da kaina wannan zuciyar tawa bazata iya samun natsuwa da kwanciyar hankali ba,a yanzu ma da nake tare dake na kasa samun natsuwar da zan runtsa bare na barki ""juyo wa tayi gabad'aya ta shige jikinsa ta rungumesa tana kallon kyakkyawar fuskarsa ya matso da bakinsa zai yi kissing dinta ta kawar da bakinta tace ""dan Allah ka dinga sausautawa kanka wasu abubuwa akaina ka daina zafafa son da kake min yayi yawa shiyasa kullum mami da yan'uwanka suke min kallon nayi maka wani abu ne "".wannan kuma damuwarsu ce ni babu ruwa na da duk abinda zasu ce ""duk da haka ,ance idan zaka so abu kaso shi kad'an idan zaka kisa ka kisa kad'an dan Allah ka rage son nan domin Ina jin tsoron ranar da zaka ga wata ka juya min baya ""kamo fuskarta yayi yana kallonta kamar ranar ya fara ganinta bazan ga wacce har zan juya miki baya akanta ba ""to idan babu mutuwa fa akwai rabuwa ai tana gama fad'ar haka taji" "yaja dogon tsaki tare da zareta ajikinsa ya juya mata baya .""" Shiru tayi tana kallon bayansa har kusan minti goma bai juyo gareta ba da alamun halin ne ya motsa "kamar ta rabu dashi sai taji ta kasa ta matso jikinsa taji ya janye jikinsa daga nata ya takure waje d'aya numfashi ta sauke ta sakè motsawa ta rungumesa sosai, bai juyo ba amman yana jin yadda take sake shigewa jikinsa tana manne masa tare da shafo wasu wurare a sansar jikinsa kusan mintuna talatin suna kwance yaji ta soma magana""bazan iya runtsawa ba matukar ka cigaba da juya min ba a daren nan ta karasa maganar tana shafa qirjinsa zuwa nipples dinsa ahankali ya juyo gabad'aya wanda sauran kad'an su had'e ya tsura mata tsumammun idanunshi ""daga na fad'a maka gasky shine kayi fushi dani" "ko ?numfashi kawai ya sauke yana cigaba da kallonta, matso shi ta sake yi tana shafa gefen fuskarsa" "muryarta a matukar sanyaye ""ka fi kowa sanin cewar ni masoyiyarka ce kuma ina tsananin son na ganka" cikin kwanciyar hankali da natsuwa bana son duk wani abinda zai zama damuwa a rayuwarka kayi hakuri "zumana ...""" fixgota yayi gabad'aya ajikinsa cikin wani irin salo ya had'e bakinsu ya soma sucking lips dinta yana tura "harshensa cikin bakinta wani iri kissing yake mata wanda ta kasa jurewa da kyar ta samu ya sakar mata baki gabad'ayansu numfashi suke saukewa ,ya kamata kayi bacci saboda fita gobe ""wai wa ya fad'a miki zan fita zuwa wani guri baki da lfy babu inda zani muna tare sai naga yadda jikinki yayi ya fad'a tare da rungumota ya lullubesu .wani bacci ne yayi awon gaba dasu suna rungume da juna basu suka farka ba" "sai daf da ana tada sallah asuba ,maryama ta kasa ta mikewa sakamakon nauyin da jikinta yayi .""" "kusa daita ya matso yana mata sannu tare da riko hannuwanta ""ka taimaka min bazan iya tashi ba cak ya" "d'auketa ya nufi bayi daita ya zaunar daita akan setbath ahankali ta fara fitsari tana runtse ido ya dawo gabanta ya durkusa yana kallonta ""wani guri na miki ciwo ne ?""kai ta girgiza masa tana rausayar masa da kwayar idanunta ""babu komai kawai dai jikina ne naji yayi min nauyi shi ya taimaka mata ta mike byn" "tayi tsarki tai alwala shima yayi suka fito atare .""" bayan sun idar da sallah komawa sukai sai wajen karfe goma ya farka yana kallonta kwance tana sauke "numfashi ko bacci take a natse take bai jima da farkawa ba itama ta farka tana mika da salati ya kamota jikinsa wani irin zafi yaji ya ratsa shi muryarta cike da shagwaba tace ""ni ka barni bani da lafiya tayi mag kamar zatayi kuka kissing din k'irjinta yayi yace ""sarkin raki ""dole kace haka tunda baka san yadda nake ji ba ta k'arasa fad'a tana zare jikinta da k'ok'arin saukowa yayi saurin taimaka mata ya manneta da k'irjinsa yana cigaba da kissing dinta saurin lumshe idanunta tayi tana sauke numfashi ""yanzu bazaka bar mutu yaji da kanshi ba ?""bai ce mata uffan ba ya cigaba da kissing dinta har suka shiga bayi tare sukai wanka suka fito ya zaunar daita yana goge mata jiki bayan ya gama yaje ya d'auko mata doguwar riga puppy colour ya dawo inda take zaune ya sanya mata kaya yana ta'ba wasu wurare a sansar jikinta yana gamawa ta zube akan katifa tana sauke numfashi sama sama dan da zai sanya mata kayan sai da yayi" "amfani da kwarewarsa ya murza kan nipples dinta duka biyu .""" biyota yayi ya kwanto jikinta yana kallon yadda take sauke numfashi kamar wacce tayi gudun tsare ta kai "hannuwanta duka ta kamo fuskarsa ahankali ahankali ya dinga motso da fuskarsa har ya had'e bakinsu waje d'aya ahankali ta lumshe ido tana sauke numfashi ,Ahankali ya zagayeta da hannunsa ya d'agota sama da sauri ta ware idanunta suna kallon juna cikin tsananin shaukin juna fuskarta daf da tashi" "suke shakar numfa shin juna ,a haka ya sauko daita daga kan gadon tana hannunsa yana tafiya daita yana kallonta itama tana kallonsa tana jin wani irin sanyi na ratsa ilahirin jikinta ,bai ajiyeta akoina ba sai akan kujerar dinner a parlour'n kasa ya zauna kusa daita ya had'a mata tea ya fara bata abaki itam shiru" tayi kawai tana kallonsa bata ankara ba har shima ya had'a tea ya sha sai da taji bakinsa kusa da nata ya kamo kumatunta da hannuwansa yana kallonta da wad'an nan tsuma mmun idanun nashi masu narkar "da zuciya da gangar jiki ,gabad'aya ya gama dabai baye rayuwarta ya hana zuciyarta sakat bata da wani aiki sai na soyayyarsa narke fuska tayi kamar zatayi kuka still suna kallon juna yaja hannunta suka nufi" "step ""." Duk wannn abun akan idanun mami da maryam "Ne tsaki mami taja tana girgiza kai""Maryam ki dinga d'auke hankalinki akansa kin dai san halinsa idan ya" "gano har yanzu kina son shi wani tashin hankali ne ""ni mami ya zanyi da rayuwata Ina ganin zan zo na wuce abuja cikin satin nan"" ""akan me zaki wuce wai ma jiya me salim yazo yi ne wajenki ?numfashi ta sauke tana lumshe idanu""wai sona yake saboda bashi da mutunci ""ta fad'a tana jan tsaki dan yace yana sonki shine rashin mutunci?""Maryam ta kalli mami""ni kuwa da zaki d'auki shawarata da kin auresa duk da ni har yanzu adamcy nake son ku k'arasa rayuwarku dashi.nan take idanunta suka ciko da ruwan hawaye muryarta a sanyaye tace ""wallahi mami duk sanda na kalli khaira sai na zubar da hawaye n tausayinta yarinya kamar marainiya wallahi mami banason nayi aure biyu arayuwata shiyasa nake kuka da umma domin duk ita ta rusa min rayuwar gidana""ki daina kuka haka daman can ko batayi komai ba adamcy baya sonki kuma baya son zama dake ,amman me yasa dana bashi umarni ya maidake kuma ya amince kika ki dawo wa?ko na dawo mami gidansa gidan jiya za'a koma amman nasan da wannna matsefar zan mutu ""kiyi hakuri idan da rabon sakè rayuwa dashi zaki koma hannunsa Amman Kiyi tunani" "akan salim din .""" A parlour'nsa suka tsaya ya zaunar daita a kan doguwar kujera ya kunna ac parlour'n da tv sannan ya "zauna ya kwantar da kanta a saman cinyarsa ya sunkuyo da kanshi daidai fuskarta yana shakar numfashinta shiru tayi kawai tana kallonsa dan duk abinda zai yi yanzu ya daina bata mamaki dan tasan zai iya aikata fiyye da haka ahankali taji yana yawo da hannunsa a saman k'irjinta nan da nan k'irjinta ya soma bugawa yayi shiru yana kallon k'irjinta so take ta bud'e baki tayi masa magana amman gabad'aya ta kasa bud'e bakinta saboda fellings dinsa dake kashe mata sansar jiki dole ta runtse idanunta tana jinsa yana cigaba da abinda yake mata sai daya gaji dan kashi kuma yaga alamun bacci ya d'auketa ya maida kanta akan pillow ya sauko ya nufi bangaren mami .""Inda ya isketa zaune cikin tsananin tashin hankali da jin haushinsa mrym tana ganin shigowarsa ta sa'ba diyarta a kafad'anta ta fice daga d'akin batare data ce" "masa uffan ba .""" ya gaishe da mami ta amsa sai dai daga wannan amsar gaisuwar da tai masa bata sake kulashi ba Duk maganar da yake mata bata tanka masa ba haka zalika bata d'ago ta sakè masa cikakken kallo ba "yadda ya lura ma data kallesa zatai saurin kawar da fuska gefe hakan ya d'aga hankalinsa shi dai yanzu maminsa ta tsanesa kullum cikin laifi yake ?""ya dan matso kusa daita ya riko hannunta ""sweetheart wani abu ya faru ne ?""tace mai ka gani shima still bata kallesa ba ""gani nayi kamar Baki son kallona? Kai" tsaye tace haka ne da zaka daina zuwa inda nake da naji sanyi da kuma rabuwa da bakinciki dake daskare da zuciyata . yayi shiru yana kallonta yana nazarin maganarta bayan mintuna talatin yana zaune ya mike yace Allah ya huci zuciyarki ya koma sama sai dai zuciyarsa tana can wajen mami duk da bai san takaimamai laifinsa a yanzu ba amman zai sake zuwa anjima ya bata hakuri bai jima da dawowa ba jikin maryama ya rikice dole ya sake kiran likita tazo karin uku tayi mata tace a dinga bata ruwa mai dumi "jinya da lalla'ba maryama yayi tayi .""" "ita kuwa sai kuka take tana cewa ka kira min umma mutuwa zanyi ""umma kike son gani ta gyad'a masa" "kai bai sake cewa koma ya kira umma ya fad'a mata ta shirya za'a zo a taho daita maryama bata da lafiya cikin awa d'aya sai ga umma inda mami tana zaune a parlour'n aka shigo da umma a natse ta gaisheta sarai mami ta ganeta shiyasa ma da kyar ta amsa mata kai tsaye Wanda ya shigo da umma ya juya yana kiran adamcy batare da bata lokaci ba mami taga ya sauka da girmamawa yana mata sannu da zuwa kamar itace ta kawosa duniya tana kallonsu suka nufi sama aiko ta sakè kulewa da bai tsaya ya gabatar mata da umma ba .""maryama na gani umma ta sake narke wa umma ta zauna kusa daita tana mata sannu ahankali ta dawo jikinta ta kwanta tana cewa ""wayyo umma mutuwa zanyi ""maryama daWina dake rakin ciwo wllh idan baki da lafiya yanzu sabida Allah dan kawai bakida lfy shikenan seki hau kuka" "azo dani?ni umma ki tafi dani gida dan Allah .""" """ni d'agani bani zaki wa wannan sangarci ba tayi magana tana kokarin dagata daga jikinta duk kin narke" "min ajiki""adamcy yayi murmushi yace ""sai kace mage ""eh wallahi ai gara mage da wannan ai zaka sha fama ga rakin ciwo ga rashin son sha magani"" dan Allah umma idan zaki wuce gida ki wuce" "dani ,gidanku dake da gida.kusan anan umma ta yini suna jinyar maryama tare da adamcy duk da bai fad'a mata abinda yake damunta ba ta fahimta dan haka bilkisu take da laulauyin ciki da zarar ka ganta a kwance to ciki gareta ,sai bayan datayi sallar laasar ta mike tace ""to ni zan wuce gida shima adamcy ya mike tsaye ya biyota maryama tace yanzu umma bazaki tafi Dani ba ?umma tai murmushi tace Allah dai ya baki lafiya ""shikenan ki gaida gida Allah ya tsare har bakin mota adamcy ya rakata sai daya ga tashin" "motar da take ciki data masu tsaronta sannan ya juyo a parlour'n mami ta tsaida shi cikin isa da izza ""." """amman dai kasan gidan nan muna da doka ko?""" "Shiru yayi yana kallonta ""ba'a zuwa gidan nan batare da an sanar min ba zuwan ma kuma har na yini" "guda ""me ma tazo yi ?""tai masa tambayar batare data kalli inda yake ba tsananin mamaki yasa harshensa ya kasa furta mata komai""wannan ya zama karo na farko daza'a dinga kawo mana kwashe kwashe gida ""wannan fa ba kwashe kwashe bace tamkar mahaifiya ce ga maryama kuma zuwan nata yana da dalili ""wannan kuma ku ta shafa ni magana nake akan dokar gidan nan tana gama fad'ar haka taja bakinta tayi shiru tana cigaba da kallon wani gefe bai ce mata komai ba ya nufi step zuciyarsa na" "masa zugi da tuttukin bakinciki.""akwance ya iske maryama ta tsura masa idanu tana kallonsa ganin" "yanayinsa ya d'an sauya ,a natse ta yunkura ta mike still kwayar idanunta na kashi har ya zauna kusa" "daita ya tsiyayya lemu acikin glass cup ya miko mata bata amsa ba ta cigaba da kallonsa tana nazarinsa.""" "ya Kai cup din bakinta ""ungu sha !me ya same ka?""lumshe mata tsuma mmun idanunshi yayi alamun" "babu komai tai shiru dan tasan ba haka ya fita raka umma ba duk yadda akayi akwai abinda ya faru""sha lemu !""makale kafad'a tayi kamar yadda yara suke tace ""uhm uhm ni bana sha ""yi hakuri ki d'an sha ko kad'an kinji dadina ayi laulayin ciki ace baza'a sha komai ba ""to amai nake ai !ta maganar kamar zatayi kuka ""nasani but at least ki sha wani abu zai tsaya acikinki ""cike da shagwaba ta kai hannunta d'aya jikin cup din atare suka kai bakinta ta sha kad'an tana yatsuna fuska ta kawar bakinta""ya kamar kin sha mad'aci?bata ce komai ba ta kamkame jikina tana cigaba da yatsuna fuska ""wannan cikin fa Kamar zai takura miki ko za'a cire ne ki huta zuwa wani lokaci""nan take ta had'e rai bangane nufinka ba ""naga tun baaje koina ba kina shan wahala ni kuma gashi bana son duk wani abu da zai wahalar min dake dan nafi sonki akan abinda ke cikinki ""tai murmushi kawai tana kallonsa ya janyota ya kwnatar daita akan cinyarsa yana shafa k'irjinta ""nasan ke yanzu kin fi son cikinki akaina ?no no !!nafi sonka akan cikin ""wannna ba gasky kika fad a ba , dukkanin alamun sun nuna min kina haihuwa sunana sorry "".murmushi tayi tana rufe fuskarta ya duku da fuskarsa daidai nata yana mata magana cikin rad'a wani murmushi kad'an ya sake bayana akan fuskarta ya kai hannunsa kan nata yana shafawa yana k'ok'ari kamo lip's" "dinta haka suka kasance makale cikin tsananin son juna .""" ****** zaune sadam yake a office d'in jakadanci ta kasar amerca Kusan awa d'aya kenan daya kifa kanshi "asaman table ya tsunduma duniyar tunanin duk yadda yaso ya manta da rayuwarsa ta baya, ya sake shinfid'a ma kanshi wata sabuwar rayuwar.abun ya cutura da zarar ya runtsa idanunshi ummansa da maryama yake gani ""hakika bai kyautawa mahai fiyarsa ba kuma bai kyautawa maryama ba me ma yasa zai yi haka ?""ahankali ya d'ago kan shi tare da mik'ewa tsaye ya rungume hannuwanshi duka a baya yana sauke numfashi cike da jimami cikin ranshi yake fad'in""kasan yarinyar nan mareniya ce bata da kowa sai mahaifiyarta haka zalika ummanka duk duniya bata da kowa sai Kai iyayenta duk sun mutu lallai idan baka koma zuwa ga mahaifiyarka ka nemi yafiyarta ba hakika zuciyarka baza ta'ba samun sukuni ba haka ma hakin maryama bazai barka kasamu kwanciyar hankali ba ,kuma hakan zai sa ka kamu da cutar depression har abun ya fara zame maka menta problem a yanzu tausayin kanshi yake ji dan wallahi yasan zuciyarsa ta kamu da matsananciyar soyayyar maryama a gaske a she dausarar kanshi yayi tayi kamar ma kar ya auri nadia shikenan yaji komai ya sauya agaresa dan haka ma yake son ya soma kar'bar allurar mantau ta yadda zai manta da son da yake ma maryama yayi tunanin ta yadda ya fuskancinci ummansa lallai ya kamata ya ajiye komai ya koma gida ga mahaifiyarsa .""kana ganin a soyayyar da kake wa maryama yanzu akwai wata allura ko maganin da za kai amfani dashi yasa ka manta" "daita ?""kwakwaluwarsa ta aiko masa da wannan tambayar .""bango ya kai wa naushi batare daya san ya" aikata hakan ba radadin azabar da yaji ne yasa har ya fahimci abinda yayi ya yarfar da hannunsa yana "runtse ido ""ina sonta wallahi ina sonta wannna shine kawai abinda yake maimaitawa.""" Mmn Sudais MAR'ADAMS BOOK 4 AYSHA A BAGUDO WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Page 28 kwance sadam yake akan doguwar kujera mai zaman mutun uku a parlour'n gidansa sanye cikin "doguwar rigar jallabiya maron colour yana kallon hotunan maryama yana zurfafa tunanin abubuwan da suka faru a tsakaninsu daita,irin soyayyar data fara nuna masa kafin yayi mata butulci ,hawaye ne ya dinga zuba daga cikin kwarnin idanunsa saka makon ummansa da zuciyarsa ta hasko masa ,mace jaruma mai hkr da tsananin tausayinsa da kaunarsa ya gujeta saboda gudun rayuwa da maryama yau gashi mrayama tana tare da iyayenta shi kuma yana tare da wata ,yayi imani idan itace bazata ta'ba gudu ta bar ahlinta saboda an bata mijin da bata so ba tunda ya gani a zahiri tun bata son shi ta hakura ta dawo tana son shi.""to ai shima yana ji aransa bada son ran shi komai ya faru ba shima tsintar kanshi yayi acikin rayuwar da yake, yanzu ne yake nadamar abinda ya aikata sosai yayi zurfi cikin tunanin bai kula ba sai jiyo sautin muryar nadia yayi daga saman step""ashe kana nan ?.""wata irin zabura yayi ya mike tsaye har wayarsa tai tsalle akan kujera sai dai bai damu ba ya tsaya yana kallonta yana sauke numfashi muryarsa a tsarke yace ""eh ..Ina nan !Ina tura wani sakoni ne, ya k'arasa maganr yana kallon agogon bangon dake manne da parlour'n lokaci ya tafi sosai lallai ya d'auki lokaci mai tsawo cikin tunani mai tarin" "yawa ,ahankali ta cigaba da kallonsa fuskarta d'auke da tsananin damuwa domin duk abinda yake ta dade tsaye tana kallonsa kusan mintuna talatin ta d'auka tsaye tana kallonsa yana kallon hotunan maryama yarinyar da take jin duk duniya bata da makiyiya kamarta yarinyar data so tayi wasa da rayuwarta taimakon mahaifiyarta ya taimaketa ta cigaba da rayuwa da muradin ranta,ahankali ya waigo ya dubeta domin yasan tana nan ta tsareshi da idanu ilai kuwa hakan ce ta kasance gabansa ne yayi mummunar fad'uwa ganin yadda launin idanunta da yanayinta ya sauya duk sai hankalinsa ya sake tashi" "Allah yasa bata ga abinda yake yi ba .""" """Sadam Kai macuci ne kuma mayaudari tunda ka dawo daga aiki nake faman tambayarka ka fad'a min" "damuwarka amman sai ka min karya akan tunanin ummanka ne ashe tunanin wannan banzar yar iskar yarinyar kake ""wai shin ko ka manta kai din yanzu amatsayin matacce kake ?"".""kowa ya rigada ya tsaida" "zuciyarsa akan cewar ka mutu you're nor more exit in this life ka mutu acikin zukatansu ""sadam ya kasa" "tsayuwa saboda tsananin fad'uwar gaba sai dai ya cigaba da dubanta cikin tsananin tashin hankali mai tarin yawa ""nasan da haka nadia amman Ina ganin lokaci yayi da zan goge wannan tunanin a zuciyar mahaifiyata da yan...""dakata sadam bafa zai yuwu ba ,yadda ka kashe kanka da kanka haka zaka hakura mu cigaba da rayuwa,yaran da zamu haifa su maye maka gurbin yan'uwanka""hawayen dake zuba a" idanunshi bai sa ta tausaya masa ba. "ta k'ara taku ta karaso inda yake zaune tana wani irin huci da zufa ""ni zaka wa haka ko?ni zaka d'aga wa" "hankali ko ?""me yasa kasan kana son maryama ka dawo gareni ""?ahankali ya mike tsaye yana cigaba da kallonta gabansa na cigaba da fad'uwa ""me yasa ka gudu ka barta alhalin kasan kana sonta ""? okay shiyasa nake ta binka ka saketa kaki sakinta saboda kasan akwai mugun nufi acikin zuciyarka ?""to Ina son ayanzu ka saketa kuma saki uku kanshi ya soma girgiza mata alamun bazai iya ba aiko ta damki wuya nsa tana wani irin huci ""wallahi baka isa ba sai ka saketa bazai yuwu ka maidani sakariya shakatafi ba ko dan kaga Ina sonka?""to wallahi ka rubuta ka ajiye muddin kayi yunkurin had'ata dani sai nayi maka kisan gaske dan bazan barka a raye kayi rayuwar jin dadi da wata ba, yadda kake son ka hargitsa min lissafi kai ma haka zanyi da kai""tana magana tana sakè matse masa wuya wanda hakan yayi sanadiyyar data rusa komai acikin zuciyarsa nan take tsananin tsoronta da yake ji ya kau acikin zuciya dama gangar jikinsa ""yadda jikinta yake rawa abun sai ya bawa mai karatu tsoro d'aura hannunsa yayi akan nata yana" "k'ok'arin cirewa ta sake shake masa wuya lallai ya tabbatar da zata iya aikasa lahira ""." """da gaske zaki kasheni nadiya ?idanunta da suka yo waje ta zaro tana dubansa ""meye amfanin" "mayaudari irin ka sai na kasheka na kashe banza tunda daman kai din amatsayin matace kake mara amfani ""ta k'a rasa maganr tana sake shake masa wuya ""sakar min wuya ina d'aga miki kafa ne saboda cikin jikinki ""daga yau idan ka sake d'aga min kafa Allah ya tsine maka albarka d'an iska mara mutunci mara tausayi wallahi baka isa ka min iskanci da kayi wa waccan yarinyar na barka lafiya ba sai duk mu taru mu rasa da kyar ya samu ya janye hannunta yana sauke numfashi yana kallonta itama kallonsa take cike da matsanancin tashin hankali .""a zahirin gaskiya bai san ya cuci kansa ba sai ayanzu bai san jahila mara ilimi ya guji uwa da yan'uwansa akanta ba sai a yanzu muryarsa a raunane yace ""nadia nayi dana sanin saninki arayuwata kuma nayi dana sanin d'aukar shawarrinki kinsan na aikata abubuwa tamkar" "mara ilimi domin kuwa duk wani mai ilimi bazai biye miki ba .""" """kinsa na aikata wa kaina mummunar tabo amman babu komai nayi nadama kuma in sha allahu zan" "koma ga mahaifiyata kuma zan roketa gafara maryama kuma daman tana nan amatsa yin matata bazan ta'ba sakinta ba kije kiyi duk abinda zakiyi ""wallahi baka isa ba! ya girgiza Kai yace wallahi ba da wasa nake miki ba zan koma kasata nigeria kuma zan yi rayuwa da maryama idan kin so ki cigaba da zama dani idan kuma kinji bazaki iya ba bazan takura miki ba,idanunsa sukai jawur hankalinsa a wani bahangonce," shine dalilin da yasa ta tabbatar da ainihin abinda ya fad'a din da gaske yake amman kuma me yasa aikinta zai karye haka da sauri bayan ance mata har karshen rayuwarsu bazai so ya koma ga ahlinsa ba "sai gashi tun baaje koina ba komai yana son lalace mata koma tace ya lalace .""" ta rushe masa da wani kuka mai tsuma zuciya sai dai ko ajikin sadam kafin yanzu sadam idan yaji sautin "kukanta haka sai hankalinsa yayi mugu mugun tashi har sai ya ninka nata tashi amman yanzu ko ajikinsa""ya taka ahankali ya d'auki wayarsa ya juya zai hau step sai kuma ya tsaya tare da juyowa yana kallonta""kibi ahankali nadiya idan kika matsa wallahi aurenki ne zai kare kuma gabad'aya ta zaro masa ido yace ""yes haka nake nufi zan iya barinki kuma har cikin jikinki ki rike kayanki na bar miki yana gama fad'ar haka ya cigaba da taku cikin fushi ya shiga d'aki yana jan tsaki .""shi ma rasa ya'akayi yake biye mata yake tana aikata abubuwa ahlin ita tana tare da yan'uwanta amman shi ta raba masa hankali ya jefe kanshi cikin mummunar tashin hankali.""nadia fa yau iya tashin hankali ta shiga gaba d'aya ta kasa gane karshen maganarsa tashin hankali ne kawai ke dawainiya daita .""hankalinta ya rabu gida biyu tarin tunani dalilin afkuwar wannna barnar take ,da sauri ta haye sama ta kutsa cikin d'akin baccinsu inda ta iske shi kwance yana kallon saman d'akin ta d'auki wayarta ta sauko zuwa kasa ta shige kitchen number mahaifiyata ta soma nema sai dai number na shiga ba'a d'agawa dan ita gabad'aya tashin hankalin da take ciki yasa ta manta acikin tsakiyar dare suke .zariya ta dinga yi acikin kitchen din kunneta manne da waya .""ganin mahaifiyarta bata d'auki wayar ba ta kira yayarta itama the same thing ta sauke wayar tana share hawaye ""ya Allah karka sa na rasa sadam wallahi ina son shi kuma kasan saboda tsananin son da nake masa ne na aikata duk abinda na aikata .""D'akin ta dawo ta zauna akan kujerar sofa tana dubansa" "kwance ya tsarke kafafuwansa waje d'aya yana jijigawa yana cigaba da kallon saman d'akin .""" Idan har bai manta ba yasan yana sonta kuma har sunyi alkwarin aure alokcin ummansa bata shigo masa "da maganar maryama ba bayan ta shigo masa da batun auren maryama yaji tashin hankali saboda alkwarin da yayi mata sai dai yaji bazai kin bin umarninta ba dan haka ya sheidawa nadia gaskiya kuma ya bata hakuri nan hankalinta ya tashi tace ita sam bata san da haka ba .""sai kuma daga baya yaji komai ya sauya masa har yake Jin zai iya komai akanta da yaje gidansu tace ya fasa auren maryama ya kaita gidansu ,amma yace mahaifiyarsa bazata karb'arta ba kai tsaye bai amince mata ba dan bashi da dalilin da zai kai wa mahaifiyarsa itace ta shirya masa komai ya kuma amince mata tasa masa mgna a bakinsa da zuciyarsa da duk abinda zai yi a karshe ya aureta su cigaba da rayuwarsu shi dai alokcin bai san meke" "faruwa dashi ba amman ji yake bazai iya rayuwa babu ita ba.""" yasan yana tsananin sonta amman son yazo ya karu ta yadda yake jin zai iya komai akanta kuma zai iya "rabuwa da kowa akanta numfashi ya sauke alokcin yace "".wa zai min wakilci tace karka damu bari mu gama da wannan matsalar ni burina ka fita arayuwar maryama tukun ,idan kuma zaka yarda zan nemo" "dr lukman zai yi maka wakilci .""sai dai fa muna gama komai zaka saki maryama yace yaji kuma ya yarda" "dr lukman zai mishi wakilci kuma zai saki maryama domin samun nutsuwa da tabbaci akan zamansu tare bai san irin mawuyaciyar rayuwar da zai yi kenan ba sakamakon rashin ahalinsa kuma a yanzu yasan mantar dashi komai akayi ,bak'aramin lalata masa rayuwarsa tayi ba duk wani tabbacin da tai masa na zata bashi kulawa har izuwa k'arshen rayuwarta bai ga komai ba sai sa'banin haka domin hatta albashinsa cikin account dinta yake shiga direct ga tsananin takura da bin diddiginsa babu damar taga ya dade online yanzu ne zata hau sa da matsefa da mata yake chart this and that to dai ko mai yazo karshe ta barshi ya koma gurin yan'uwansa da mahaifi yarsa da matarsa maryama ko kuma ya saketa kuma ya" "aikata abinda yayi niyya.""" ****** Washegari adamcy bai je aiki ba yana tare da maryama yana bata kulawa shima yana bawa kanshi "kulawa ta hanyar gamsar da kanshi tana rungume ajikinsa d'aure da towel dan fitowarta kenan daga wanka yace ""Ina da meeting jibi a abuja amman Ina tunanin tafiya na barki ta tsura masa ido cikin tsananin son shi tace ""karka damu kaje abunka zan kula da kaina sosai ""zan duba na gani idan zan iya zuwa idan bazan iya ba zan tura wani ""please kaje mana ga tafisu nan zata min komai idan bukatar hakan ya taso"" ta fad'a tana fuskartashi yayinda towel din da take kwakume dashi ajikinta ya Wan zame saman brest dinta masu haske suka bayyana take jijiyarsa tayi wani irin tsalle ta cika sambal, ya kai lip's dinsa yana lasar saman breast dinta ahankali ta lumshe idanunta tana sakè sakin towel din inda gaba d'aya kan breast dinta suka bayya d'ago kanshi yayi yana kallonta yana girgiza mata kai wato itama abun yana mata dadi.tayi saurin runtse idanunta dan ta fahimci kallon da yake mata .""ahankali ya sake maida kanshi ya d'aura bakinsa akan nipples dinta d'aya d'ayan hannunsa kuma ya d'aura akan d'ayan nipple din yana murza wa yana tsotsar dayan. wani irin numfashi take fitarwa k'irjinta na sama da kasa ya d'auki mintuna yana sarrafasu inda kan nipples dinta suka mike suka cika abu biyu suka had'e mata waje d'aya ga ciki ga shawa ta motsa, idanunta a lumshe sai ji tayi ya kwantar daita yana kokarin shiganta wani dogon ajiyar zuciya ta sauke da karfi ai daman tayi tunanin bazai barta haka batare da yayi wani abu ba, ta d'an bud'e idanunta kad'an tana kallonsa ta bud'e baki zatai magana taji ya had'e bakinsu waje d'aya yana lumlumshe mata tsumammun idanunshi ita fa har yanzu ta kasa daina mamakinsa idan kasan shi kasan halinsa bazaka ta'ba cewa maye ne a wannan fagen ba ,bai sauka akanta ba sai da yaji ana kiran sallar azahar ,bayan ya sauka akanta ya shafa k'irjinta tare da gyara mata kwanciya ya shiga bathroom duk tana binsa da idanu wanka da alwala yayi ya fito ya dauki boxcers ya saka ya zura jallabiyarsa akan boxers dinsa ya nufi kofar fita zuwa massalaci yana taku kamar baya son taka kasa .""da daddare ya lalubota ta noke aiko yace bata isa ba ya fixgota ya had'eta da kirjinsa ya shiga aika mata da zafafan wasaninsa masu birkita lissafi tuni maryama tayi lukus a faffad'an" "k'irjinsa tana amsar sakonni tana lumshe ido .""" ahankali ya dinga bi daita tana biye dashi tamkar direba da fasinjnasa har suka gamsu sai dai adamcy ya "makale mata sannan yaki zare jikinsa anata yayi mata kyakkwan runguma yana kising dinta yana saka mata albarka bayan kamar minti shabiyar taji ya cigaba tun tana jin bazata iya jurewa ba har ta sakar masa jiki muryarta a sanyaye tace ""zan sha ruwa !ahankali ya zare jikinsa ya mike ta gyara kwanciyarta tana sauke numfashi sama sama ya sauko d'aga kan gadon yana sauke numfashi yana kallon jijiyarsa da sam bata da alamun kwantawa gashi ac dake aiki a d'akin bai hanashi had'a gumi ba sai tsiyayya yake ya dauko goran ruwa ya dawo inda take kwance ya kamota jikinsa ya kai bakinta ta sha kad'an tace ya isheta ya rufe goran ya ajiye sauran akan bedside .ya janyota jikinsa ya rungumeta tsam yana rarrashinta ta hanyar shafa sumar kanta ya d'aura habarshi bisa suman kanta dake kwance koda yaushe cikin gyara da kamshi yake .ahankali ya kai bakinsa daidai kunnenta muryarsa a kasalance ya soma mata magana .""kiyi hakuri dani nasan Ina takura miki dayawa ""ya k'arasa maganr cikin wani irin sauti saboda sanyin dadin da yake jin yana masa yawo acikin jikinsa ""na kan maida hankalina akan komai bare kuma akanka meye bazan iya ba akan soyayyata ba ?""zan yi komai akanka kuma zan jure."" ta fad'a tana boye fuskarta a k'irjinsa ya matseta ajikinsa yana kissing dinta .ya d'auki mintuna yana rungume daita sannan ya kwantar daita yana shafa bayanta bayan wasu mintuna ya ta shi ya shiga bayi yayi wankan tsarki mai haWe da alwala ya fito ya tsaya ta bangaren da take kwance yana goge jikinsa zuwa gashin kansa tayi shiru tana kallonsa qirjinta na bugawa har ya gama goge jikinsa ya saka boxcer sannan ya d'aura dogon wandonsa yasa singlet yana kokarin maida rigarsa ta runtse idanunta tana jin wani irin kaunarsa na kara" "samun matsuguni a cikin zuciyarta.""" "bata jin zata iya son wani bayan shi dan ji take bata ta'ba son wani halitta ba kamar yadda take son shi ," "amman shi a kullum gani yake yafi sonta ta sake bude idanunta a hankali taga ya tsaya yana kallon gabansa ya natsu a gaban ubangijin sa wani sanyin dadi ne ya lullu'beta tana sake godewa Allah da yasa tayi nasara akansa addua rta a yanzu ya bar sigari gabad'aya duk da ba kowane zai gansa ya fahimci yana sha ba saboda kula da jikinsa da yake ,tun tana kirga nafilfilin da yake har bacci ya d'auketa. har zuwa asuba adamcy yana zaune yana kai wa Allah kukansa tare da rokon zaman lafiya a tsakaninsa da mahaifiyarsa har ma da yan'uwansa Allah kuma ya albarkaci babyn da zasu samu sannan yaje ya sake daura wani alwala ya dawo bakin gado ya zauna yana kallon fuskarta cike da matsanancin so ya kai" hannunsa yana shafa gefen fuskarta. ya sunkuyo yayi kissing eye's dinta yasan ta murzu iya murzuwa a hannunsa ga rana ga dare ganin ta "samu sauki a washegari yayi tunanin tafiya zuwa abuja gobe inda zai yi kwana uku ya dawo sai dai kafin ya tafi sai daya kira tafisu yace ta kular masa daita .""Washegari bayan yayi breakfast tare suka fito" har kofar gidan mami ta rakoshi yana rike da tafin hannunta cikin nashi yana murzawa ahankali yana "kallonta tana kallonsa ya kamo fuskarta ya bata light kiss, adaidai lokacin da maryam ta yaye labulen" "window wani irin yanayi taji na fad'uwar gaba nan take zuciyarta ta dinga bugawa da sauri sauri tana mata tuttuki yayinda jikinta ya Kama rawa lokacin adamcy ya janyo maryama jikinsa shi kuma ya jingina bayansa ajikin mota yana cigaba da kallonta ""zan yi missing dinki tace ""baza ka kaini ba !bai san sanda murmushin jin dadi ya bayyana akan fuskarsa ba .ya d'age mata girarsa d'aya""ki kular min da kanki da baby nah ya fad'a yana kai hannu cikinta ""baby nah kasan Ina sonka ko?to kayi min alfarma har naje na dawo karka damu matata ka barta ta samu natsu wa ""maryama tai murmushi tace ""gara ka wuce dan baya jin ma me kake cewa""inji wa?yana jina!ya fad'a yana dukowa kad'an tare da kai kunnensa daidai cikinta yadda ya natsu zaka d'auka mgn babyn yake masa wani murmushin ta saki tana kai hannunta saman kanshi ya d'ago ahankali yana kallonta ""i love you! tace bai kai wanda nake maka ba wannan" "kuma son ranki kika fad'a da kyar sukai sallama da juna cikin tsananin so da kauna .""" Kamar kar admcy yayi tafiyar zazzabi ya dawo mata sosai ta dinga jin sanyi tafisu ta kashe mata ac tana "mata sannu cikin wannan halin aka kira sallah ta lalla'ba ta sauko tayi alwala tayi sallah sai dai bata mike daga inda tayi sallah ba ta kwanta akan daddu mar da tafisu ta shimfida masu sukai sallah, ko abincin da tafisu taje ta karbo mata kasa ci tayi tana kwance a inda ta idar da sallar bada jimawa ba taji wayarta tana ringing ta d'an motsa kad'an tana kokarin mike wa tuni tafisu ta miko mata ta kar'ba sunan data yiwa adamcy saving dashi ne yake yawo a screen din wayarta mijina zumana ta d'auka kafin tayi mgn yace ""hello maryama!""ta sauke numfashi da kyar sannna tace ""na'am Ina wuni ?daga can bangarensa ya amsa mata da""lafiya ya jikin naki !?"" tace naji sauki ""are you sure ""?tace uhm kana lafiya ""Alhamdulillah kinci abinci ?""gashin can an kawo yanzu dai nake son na tashi naci""okay kici idan kin gama ki kirani tace ""okay! i love you !""ta lumshe idanunta sannna tace""love you more "".sukai" "sallama .""ta yunkura da kyar ta mike wanda kafin ta gama mikewa tuni tafisu ta fara zuba mata abinci tace"" hajiya zaki koma parlour'n ki d'an zauna kad'an tun safe kike kwance tace""to !ta soma taku ahankali ta nufi hanyar parlour'n inda tafisu ta biyota da plet din abinci da roban ruwa ta ajiye mata akan k'aramin table ta jawo mata gabanta maryama tace ""sannu da kokarin na gode inda ta soma yafitar abincin tana kai wa bakinta .""bayan ta gama cin iya wanda zata iya ta mike ta kwanta akan kujera tafisu ta mike daga zaunen da take ta d'auke plet ta fita dashi tana kwance ta soma jiyo hayaniya sama sama daga kasa tai shiru tana son ta saurara sai dai bata Jin komai sai hayaniya .""Daga can kasa ya'yan mami ne suke musayar yawu a tsakaninsu kuma duk akan maryama inda aunty khadija tace lallai sai an cire cikin jikin maryama anyi mata planning idan ma ta Kama acire mata mahaifar za'a yi amamn daga zuwanta bazata haihu ba . kuma duk sauran sun yarda kuma sun amince sai zabiba ce tace ""la ku cirenei babu ni cikin wannan domin ni macece kuma Ina ji zafi da radadin abinda kuke wa yarinyar nan kuma ko" "mami bazata zuba maku ido ku aikata wannna aika aika a gidanta ba """ """ita mamin ce ta fad'a miki haka ko kuma kunyi haka daita ""?zabiba tai shiru ""to bari kiji itama mami" "zata goyin bayan acire mata wannan cikin ,to ma yanzu ke ina ruwanki tunda kince babu hannunki aje a haka daman mun dade da sanin kece munafukarmu duk abinda ke faruwa kece munafukar dake kwashe komai kina fad'a masa .""""wai aunty khadija meye haka kukeyi ne say kace a zamanin jahiliya?zabiba ta fad'a afusace ta fito zuwa babban parlour'n mami inda aunty khadija da aunty shahida suka biyota nan fa abun ya jawo hayaniya a tsakaninsu suka fara misayar magana""wannan wani irin watsewa ne haka? zabiba ta fad'a cikin tsananin fushi ""idan tausayin danuwnku bai sa Kun saurarawa yarinyar nan ba ya dace kuji kunyar cewar ku iyaye ne kuma ya kamata kuji tsoron Allah, sannan Ku tuna cewar yana sama yana kallonku,wani irin rudun duniya ne ya ke kwasarku haka?shin bakwa jin tsoron ranar da rayukanku zasu bar gangar jikin ku ne?yanzu idan mutuwa tazo ta daukeku acikin wannna halin fa me zaku fad'awa ubangiji ?ta Jera musu wannan ambayoyin tana sauke numfashi da kyar tamkar wadda ke dauke da ciwon Asthma .""wani kallon galala aunty khadija ke jifanta dashi wanda yafi kama da na rainin hankali sannan ta gyara tsayu warta tana zabga mata harara ""ni dai wallahil azim babu ruwana kuma wallahi duk wacce tayi yun kurin cutar da yarinyar nan zan fad'a wa yaya .""tana gama fad'ar haka ta juya ta sakè komawa bangaren mami suka biyota da sauri ""ai ko baki ce zaki fad'a masa mun san zaki fad'a amman wallahi muddin maganar ta fito zaki ga tsiya dan sai kinyi danasani domin bazaki fita ciki ba yadda muke yi komai dake haka ko kina cikin wannan ko bakya ciki kamar kina ciki ne inji cewar aunty shahida zabiba bata sake furta komai ba ta d'auki Jakarta ta fito fuuuuu ta bar gida .""ahankali tafisu ta shigo parlour'n bakinta d'auke da sallama maryama ta yunkura ta zauna still jikinta na rawa alamar tana jin sanyi sosai tace tafisu  meke faruwa ne a gidan nan yau naji hayaniya tayi yawa ?""tace yaran hajiya mami ne bansan abinda ya had'asu ba sai dai da alamun abu ne mai girma sai dai muce Allah ya kyauta maryama" "tace ""ameen ta koma ta kwanta tana tunnain aranta .""" washegari Karfe biyar daidai na yammacin ranar adamcy ya dawo sai dai tun kafin ya biyo jirgi yake "kiranta bata daga ba aiko yaji hankalinsa ya tashi yana shiga d'akin ya isketa kwance akan gado tana sharar bacci yayinda tafisu take zaune a gefenta da girmamawa ta mike tsaye tana masa sannu da zuwa bai kalli inda take ba ya k'arasa ya hau gadon tafisu na ganin haka tayi waje da sauri ,ya janyota jikinsa gabadaya ya rungumeta tare da matseta ajikinsa ahankali ta bud'e idanunta tajita ajikinsa wani irin yanayi taji ajikinta.""gabadaya tsigar jikinta suka mike numfashinta sai daya nemi ya dauke saboda rungumar da yayi mata, tasa hannu ta toshe hancinta da bakinta saboda sabon kamshin turaren daya kai wa hancinta ziyara ""i really miss you dadina ""kokarin zame jikinta take daga nashi yayinda shi kuma yaki sakinta ya sake mata wani kyakkyawan riko cikin dauke war numfashi tace ""dan Allah kayi hakuri ka rabu dani haka kasan bani da lafiya fa tayi mgnr kmr zatayi kuka sake matseta yayi nan fa ta soma yunkurin amai ajikinsa kafin kace me ta fara kwara masa amai ajiki bai katseta ba har sai data gama ya" "Wauketa cak zuwa bayi ya taimaka mata ta wanke jikinta ya dawo daita daki yana kallonta ""." """ wai har yanzu jikin ne?""kai kawai ta gyada masa alamun ""eh !amman shine baki fada min ba bari na" "kira doctor ta duba min ke ta kalleshi a kaikace sannan tace ""barni kawai zan ji sauki amman kamar ka canza turaren da kake amfani dashi ? ""yayi shiru yana nazarinta yana tunani tabbas yayi amfani da wani turare dabam da wani abikinsa abraham yace masa yana da kyau ""shine ya sakaki amai?ta gyad'a masa kai alamun ""eh !""ya cigaba da kallonta tare da miko mata hannu nsa ta girgiza masa kai alamu bazatazo ba d'an bud'e idanunshi yayi tare da fixgo hannunta ta dawo jikinsa""kiyi hakuri ban san turaren zai cutar min dake ba da banyi amfani dashi ba bazan sake amfani da turaren ba hakan yayi miki shiru tayi bata" "ce masa komai ba ta cigaba da kwanciya ajikinsa tana sauke numfashi.""" """ni masoyinki ne na gaskiya, ina da yak'inin nafi kowa sanki maryama bazan so nayi abinda zai cutar dake" "ba I m sorry ""to ni me kaji nace da kake ta faman bani hakuri ko nace kayi min laifi ne ?"" tai mgn kamar zata sakar masa kuka suna makale da juna sai can yamma ya riko tafin hannunta cikin nashi ya tsarke yace suje kasa ta d'an mike jikinta bata masa mutsu ba suka sauko zuwa kasa ya zaunar daita akan kujera yasa masu aiki suka kawo mata Kayan fruit iya wanda mai ciki zata iya ci da kanshi ya dinga bata cikin haka Maryam ta fito daga bangaren mami cak ta tsaya tare da zuba masu ido tana kallonsa duk ya wani dawo tamkar bawa agaban maryama .""nan take idanunta suka cika da ruwan hawaye wani dogon ajiyar zuciya ta dinga saki har ana iya ganin yadda jijiyon makogoronta suke mikewa saboda tsananin zafi da zuciyarta take hankalinta bai tashi ba sai data ga ya kwantar daita a saman cinyarsa yana shafa cikinta cikin tsananin kad'uwa jikinta ya Kama rawa shi kuwa adamcy da bai ma san da zamanta da rayuwarta acikin gidan ba.""sakè kwantar da kai da murya yayi sosai luf luf dashi yana fad'a wa maryama kalamai masu sanyi da kwantar da hankalin"" Ina sanki fiye da son da nake wa kaina ,kece burin zuciya ta ki kalli cikin idanuna babu abinda zaki gani face tarin soyayyarki dake neman illatani, yadda kika bani jan ragamar rayuwarki a tafin hannuna ni kuma nayi miki alk'awarin bazaki tab'a yin nadamar yin rayuwa dani ba, ya k'arasa maganar yana had'e tazarar datai saura atsakaninsu cikin salon d'aukar hankali ya lumshe idanunshi da goga kumatunshi a saman fuskarta muryarshi can k'asan makoshi wanda sai kayi da gaske sannna zaka iya fahimtar abinda yake fad'a""an halicci ruhina da soyayyar ki maryama a kullum burina mu mutu tare bana son na barki wani ya aureki kuma banason rabuwa dake .""hawayen dake gangarowa a saman kuncinta yasa harshenshi yana d'auke mata su,ahankali ta lumshe idanuwanta hawayen na sake gangaro wa, ta sallama mishi kanta tasan bata da zab'i bata da wani abunyi daya wuce ta mika masa rayuwarta gabad'a ya kuma ta rigada tayi haka amamn tana jin tausayinsa soyayyar da yake mata tayi yawa kuma ko tace ya rage haushinta yake ji tana jin yadda yake sake shigewa jikinta yana manne mata, cikin salo ya had'e bakinsu ya soma sucking din lips d'inta while yana tura mata harshenshi cikin bakinta ai da sauri maryam ta juya ta koma tana haki zuciyarta na wani irin mugun" "bugawa da karfin gaske """ wani irin deep kiss adamcy yake yi mata mai rikita kwakwalwa da hargitsa lissafi ya manta da inda suke "dayake a hannu yake cikin k'ank'anin lokaci ya rikice ya birkice ya d'imauce,ya soma fitar da nisha akai- akai kamar wanda yayi gasar tseren gudu, tana jin yadda yake wasa da sassan jikinta amma babu yadda zatayi,jin zai zame rigar jikinta domin ya kai hannu saman boobs d'inta a fili ta fitar da wahalallan numfashi tace ""ka bari mana ko ka manta inda muke ne ?""bai tsaya ya sake jin mai zata sake cewa" "ba ,cak ya d'auke ta yayi sama daita tun daga parlour'n ya soma rabata da kayan jikinta daga ita sai pant ya hau saman bed da ita, sosai yake romancing d'inta a gaggauce, saboda yadda ya k'agu bai tsaya yin long romance ba, ya jefa kwallosa a raga, sakaka ta sakar mishi jikinta aiko yayi yadda yake so daita sosai ta bashi had'in kai kusan a tare suka yi releasing, ya kwanta saman ruwan cikinta yana mayar da numfashi yana kissing sansar jikinta ita kam ta soma zuba masa raki bayanta ciwo mararta ciwo ya tsaya yana kallonta yana murmushi ""okay bayan kin gama Jin dadin zaki fara complain?allah da gaske" "nake Jin abinda ta fad'a ya sauka akanta ya soma massaging din jikinta .""" ******* Bayan wata uku da sati d'aya wanda cikin maryama yake da daidai wannan kwanaki dan zuwa watan "gaba za'a fara mata awo duk wani gata da Kuluwa adamcy yana bata kuma babu ruwansa ko a gaban waye haka zai makaleta yana bata kulawa wanda kusan ita take janye jikinta idan taga idanun mami amman idan a gaban maryam ne ko yan'uwansa sakar masa jiki take yayi yadda yake so daita babu abinda zata ce wa Allah sai godiya daya mata arziki da samun miji kamarsa mutumin daya kasance miskili amman yanzu akanta bakinsa ya d'an bud'e kullum kalmarsa dadina Ina sonki maryama Ina sonki me kike son nayi miki shiyasa kyautatawarta bazata gushe ba agaresa daga shi har mahaifiyarsa haka ma yan' uwansa a yanzu tana barinsu dan sbd darajarsa sai dai kullum tunaninta yaushe ne zasu bar gidan saboda kalu balin da take fuskanta daga yan'uwansa dan a yanzu ma zaune take tana shafa kuncinta inda tasha mari daga aunty khadija kan abinda bai kai ya kawo ba kawai dan ta d'auki khaira .""tana zaune shiru dafe da kuncinta ya karaso ya tsaya kusa daita sai dai bata san da dawowarsa ba bare shigowarsa d'akin ahankali ya zauna kusa daita ya janyota jikinsa wanda yayi sanadiyyar data dawo haiyacinta ta sauke wani wahalallen numfashi tana dubansa ""sannu da zuwa yaushe ka dawo ?""kayi hakuri ban san ka shigo ba bari naje na kawo mata lemu ko ruwa ka sha ta fad'a zata mike ya dawo daita jikinsa ya tsura mata idanunshi yana kallonta kafin ahankali ya motsa bakinsa ""menene yake damunki ne na dade tsaye acikin d'akin nan kina tunani tai shiru tana sakè zurfafa tunaninta tana Shafa kuncinta ""fad'a min me ya faru ne ""uhm babu komai ta fad'a tana karyar da kai kallon natsuwa yayi" "mata .""Amman ya naga kamar kuncinki yayi ja ?"" nace maka babu komai d'azu ne na zame a bayi na buge kaina bayan shi babu wani abu da yake damuna bugewar dai da nayi ce ta k'arasa maganr tana yatsuna fuska ""akwai alamu bakya fad'ar gasky ya d'auki wayarsa yana daddanawa ita kuma ta had'e hannuwanta waje d'aya ta dafe ha'barta dashi jin shirunsa yayi yawa ta cire hannunta ta d'an leko cikin" "wayarsa ""sarkin bincike bincike me kake binciko wa?." "yace ""nothing !ya fad'a yana d'auke fuskar wayar tace da gaske yace ""uhm yana cigaba da ganin duk" "abinda ya faru a gidan bacin ransa ya niku sai dai bai nuna a fuskarsa ba yayi kokarin ya danne damuwarsa yace mata suje kasa da kyar ta yunkura suka fita inda suka iske gabad'aya yaran mami zaune ban da mutun d'aya zabiba wacce kusan ta rage zuwa gidan yanzu tare suka zauna akan kujera d'aya maryama na kokarin gaishe da mami amman kiri kiri ta d'auke kanta""can kasan makoshinsa yace tashi ki d'auko min khaira "".a d'an rikice ta kallesa gabanta na fad'a uwa da matsanancin karfin gaske ""ko baki ji abinda na sakaki bane?""tace uhm amm sai kuma tayi shiru tana wasa da yatsun hannunta ya d'ago fuskar nan tashi a had'e tamkar an aiko masa da sakon mutuwa da sauri ta mike ta fara taku ahankali tamkar kazar da Kwai ya fashewa aciki cike da sanyi jiki ta k'arasa inda khaira take rarrafenta ta duka ahankali zata d'auketa taji sautin murya biyu ajere ""karki sake ki d'aukar min ya !""aiko cak maryama ta tsaya tare da zuba masa idanu tana kallonsa jikinta na rawa shima suna gama rufe baki ya zabura ya mike tsaye yana nuna su da yatsansa.""yarki ko tawa!""ya fuskanci maryam yana zaro mata ido dan bashi da lokacin aunty khadija nan take abu biyu ya had'e wa maryam waje d'aya tashin hankalin ganin yanayinsa da kuma farinciki ya furta kalmar 'ya ga khaira daga mami har aunty khadija da maryam da nana hauwa'u zuba masa idanu sukai suna kallonsa irin mugun kallon da yake ma maryam ta fahimci" "amsarta yake bukata dan har lokacin idanunsa na kanta.""" "muryarta a tsarke tace""yarka ce ""!okay tunda har an yarda cewar 'yata ce good ya kalli maryama dake" "tsaye jikinta na cigaba da bari yace ""kina son khaira zaki riketa !""bata da zabin daya wuce ta amincewa hakan , dan haka ta gyda masa kai alamun zata rike ""good daga yau ta bar hannun wannan har abada ta dawo hannunki dan haka ki d'auketa na baki ita kyauta kiyi duk yadda kike so daita ""ai Maryam na gama Jin haka ta kalli mami cikin tsananin tashin hankali ""ma..mami ki taimakeni ya kyautar min da yarinya bayan duk wahalar dana sha tun kafin haihuwarta har zuwa ranar dana haifeta mami karki bari ya kyautar min da khaira ""wannna maganr tasa jikin maryama yayi sanyi dan tayi imani rainon ciki kawai akwai wahala bare haihuwa tana kallonta tana kuka tana rokon mami tasa baki cikin maganar aunty khadija tace ""dan Allah kiyi shiru hauka yake a ina ya ta'ba ganin an kyautar da mutun khaira yarki ce idan kuma har ya tabbatar haka walalhi sai munyi sharia dashi mara mutunci kawai da bai san ciwon Kansa ba ""kece mara mutunci da bata san ciwon kanta ba ya fad'a yana kallon inda mami take zaune cike da mamakinsa yace ""sweetheart kiyi hakuri dan matakin da zan d'auka yau bazai miki dadi ba ke mahaifiyatace duk abinda kika min da maryama kin ci lafiya kuma kinci banza saboda kece kika kawoni duniya .""amman kinga wad'an nan ya'yan naki wallahi bazan sakè d'aga masu kafa ba ko duba wata halaka dake tsananimu ,tsakanina dasu back to back ne ya d'auke idanunshi daga kallon mami ya zuba masu ""ku kuma muatanen banza zaku gane kurenku a yau ne zaku gane bani da mutunci ya ciro waya ya soma kiran commissione of police yace ""police din sun karaso okay shikenan bari nasa a shigo dasu yana gama rufe bakinsa ya juya ya fita cikin tsananin tashin hankali duk suke kallon bayansa maryama kam hannunwanta ta d'ora duka saman kanta ta koma ta jingina bayanta da bango tana karanta"" inna lillahi wa inna ilaihi rajiun mami ta kalleta ""idan nace aurenki ya zame min alkhairi nayi wa Allah karya kin shigo rayuwarmu kin ruguza komai tsakanina dake Allah ya isa ban yafe miki ba,ai dai ciki gareki ba zaki" "haifa kuma za ki san me nake ji akan d'ana Ina addua Allah yasa ayi miki irin abinda kika min ""maryama" "ta dukurshe kasa tana jan gwiwowinta tare da had'e hannunta duka tana rokonta ""dan girman Allah" "mami kiyi hakuri ki yafe min wallahi ban rabaki da d'anki ba Allah shine sheidata .""" Tana kuka tana rokon mami har ma da aunty khadija tana bata hakuri adamcy ya shigo da polisawa yana "nuna masu aunty khadija da nana hauwa'u da maryam,ya kalli auta afusace yana cewa ""ina shahida!?bakinta na rawa tace tana d'akin mami tana sallah maza ki shiga ki kirata zan nuna maku tsantsar rashin tausayi ta nufi hanyar da sauri inda take jikin mami ya Kama rawa tana kallon adamcy wanda yaki kallonta dan kallonta zai sa ya kasa aiwatar da komai .""maryama ta ja gwiwowinta zuwa gabansa ""ke kuma menene haka please get up? "" ya fad'a a tsawace yana jifanta da mugun kallo da sauri ta girgiza masa kai ""dan Allah ka duba halin da mami zata shiga akan matakin daka d'auka ""kuma menene amfanin wannna matakin ?dan Allah ka janye kudirinka idan dai akaina ne wallahi na yafe masu duk abinda suka min ""idan ke baki da hankali ni inda hankalina kuma nasan ciwonki ""wai har ita wannna take yunkurin kasheki baki fad'a min ba ""ya fad'a yana nuna maryam da d'an yatsansa ""well da man kisan kai ba sabon abu bane a gurinta amamn idan ta gwada yi akanki ne zata sheka lahira dan da hannuna zan kasheki.""Ya dawo da idanunshi ga maryama data had'a gumi tana rokonsa ""ya d'an yi kasa da muryarsa ""kima daina wahalar da kanki dan kema baki tsira ba bari na gama dasu zan dawo kanki" "ne .""""Naji ka had'a duka hukuncin kayi min wallahi na yarda kuma na amince mutuncin mami da darajanta zaka duba pls d'auke kanshi yayi yana tura hannuwansa cikin aljihu yana furzar da iska mai zafi daga cikin bakinsa cikin tsananin tashin hankali auta suka fito tare da aunty shahida ta kallesa tsaye tare da polisawa sannan ta kalli mami dasu aunty khadija tace ""meke faruwa !""ta tambaya .""officer's ga cikonsu nan ku tafi dasu"" ""what !""wallahi adamcy kayi hauka mu zakayi arresting?""bazaki san nayi hauka ba sai mun had'u a kotu cikin muryar kuka maryama ta mike tsaye ta riko hannunsa tana cigaba" "da rokonsa ""kasan Allah muddin ka bari aka tafi dasu sai dai ka sakeni "".:" a matukar zuciye taga ya d'aga hannusa sama zai sauke mata mari tai saurin runtse idanunta ko ya tuna "tana d'auke da cikinsa ne ya sauke hannunsa shiru bata ji saukar mari ba ta bud'e idanunta fess akan shi gabad'aya yanayinsa ya sauya ya dawo asalin mr ata din data sani yace ""bar nan kafin nayi kwallo dake!""officers nace ku wuce dasu aiko suka tasa su gaba suna k'ok'arin fita dasu aunty khadija tace ""zan Kira mijina kafin a wuce damu d'aya daga cikin jami'an tsaro yace ""babu dama kin kirasa idan munje move""kasan kuwa ko ni din matar waye?  karku saurareta sai kunje headquarter .""adamcy ya fad'a yana jifanta da wani mugun kallo .""yana rufe bakinsa maryama ta kwasa da gudu ta hau sama biyu biyu take taka step jini yaga yana bin kafafunta da sauri ya dawo da kallonsa gefensa inda ta tsaya nan ma jini ya gani ahankali ya dinga bin jinin yana kallo cikin tsananin tashin hankali da kad'uwa ya biyo bayanta" "yana kiran sunanta.""" Mmn sudais MAR'ADAMS BOOK 4 AYSHA A BAGUDO WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Page 29 """Ahankali ya kutsa kai ya shiga parlour'n bai ganta ba ,sai dai idanuwanshi suna cigaba da kallon" "kasa ,sosai hankalinsa ya k'ara tashi sakamakon ganin yadda jinin d'anshi ko 'yarshi dake malale a kasa ,ji yayi kwalkwaluwarsa ta soma juyawa tmkr zata tarwatse tsabar tashin hankali,take launin idanunshi suka sake kad'awa ga wani irin zafi da kirjinsa ke masa tamkar zuciyarsa zata buga .""kai tsaye d'akinta ya shiga inda ya isketa tsaye a gaban wardrobe tana fito da kayanta, cikin tsananin tashin hankali ya soma mata magana cikin d'aga murya ""maryama jini ne fa ke zuba ajikinki "". ya fad'a yana huci tamkar wani zaki ,sai dai ko kallonsa bata yi ba duk da tasani ,dan tana jin dumin fitarsa ,sai dai ta cigaba da abinda" "take ,ta juyo ahankali ta ra'ba ta gefensa ta shigesa ta barshi nan tsaye cikin tsananin tashin hankali.""ta" isa inda ta ajiye karamar akwati akan gado ta zuba kayan data d'ibo tana jin wani sabon tashin hankali na "shigarta ""." """maryama !""" "ya sake kiran sunanta still bata amsa ba haka zalika bata d'ago ta kallesa ba ""karki kuskura wani abu ya" "samu cikin jikinki .""me ye amfanin cikin da'aka tsine masa ai gara ma ya zube nima na huta,ya riko hannunta cikin nashi tayi hanzarin fixge hannunta tana cewa""bana so kaje ka cigaba da rashin mutun cinka tunda kai babu wanda ya isa yace ka bar abu ka barshi sai abinda zuciyarka ta kitsa maka amman kasani ni mryma a yau zan bar gidan nan kuma har abada na bar shi kenan bazan dawo cikinsa ba idan" yaso hankalin kowa ya kwanta tunda daman nice matsalarku to zan barku ku cigaba da rayuwar ku . "ya had'e fuska sosai yana cewa ""wai Ina ruwanki da hukuncin dana yanke ?ina ruwana fa kace ?ta" "tambayesa tana tsaida abinda take ta zuba masa idanu cikin tsananin damuwa ""." """Kullum kuka ake yi dani gashi yau akaina ka zartar wa yan'uwanka hukunci mai tsauri ga.."" ""babu" "ruwanki da hukuncin dana yankewa 'yanuwana yayi saurin katseta ta hanyar fad'ar haka ""yanuwana ne ba naki ba dan haka babu ruwanki ""okay kaga gara na bar gidan gabad'aya kuma gara cikin ya zube ba sai na koma gidanmu dashi ba dan bazan cigaba da zama da mutumin da baya d'aukar shawara yana jin haka ya zaro mata tsumammun idanunshi cikin kar karwa""wallahi wallahi kikayi gigi wani abu ya samu cikin nan zan bala'i canza miki maryama zan miki abinda har ki mutu bazaki manta dani ba .""ya k'arasa maganr yana mata gargadi da yatsan hannunsa daga haka bai sakè cewa komai ba ya juya fuuuuu ya bar d'akin kunnensa manne da waya.""jikinta ne ya d'auki rawa sai dai bata fasa had'a kayanta ba .parlour'n ya koma yana cigaba da kiran number likita mutun d'aya daga cikin polisawan yace""yalla'ba zamu wuce.  ku wuce dasu .""ya fad'a atakaice yana cigaba da neman doctor aiko suka tasasu gaba suna basu umarni" """." "aunty shahida tace""ita mryam shayarwa take a barta a gida mu zamu biku .adamcy najin haka ya d'ago" "da sauri yace""karku saurarawa kowa acikinsu ku wuce har daita""wai adamcy ko dai kaje kayi shaye shayen ka da kasa ba?ba shaye shaye nayi ba wuta na sha na rantse da Allah tunda kuka gwada min rashin imani nima zanyi daku zaku sha mamakina aiko polisawa suka soma kokarin fita dasu khaira na ganin mamar ta zata fita tasa kuka tare da rarrafawa ta biyosu aiko kukan maryam ya k'aru tana tafiya tana waigenta adamcy yasa hannu ya d'auki khaira ya rungumeta a kafadansa.""mami dake zaune tana kallon sarautar Allah an tattara mata ya'ya gabad'aya an wuce dasu ""ta mike tsaye tana zaro idanu waje tare da fasa ihu muryarta a tsarke tace ""meye haka zan gani yau ni zulai ?""yanzu adamcy abinda zaka min kenan?""ta fad'a tana kallon inda yake tsaye yana huci gashi gabadaya jikinsa rawa yake itama mami" jikinta ya d'auki rawa da sauri takarasa kusa dashi tana kallon sa da idanuwanta cike da ruwan hawaye. """yanzu sakayar dazaka min kenan adamcy ?ka rasa hukuncin da zaka d'auka sai wannan?""Sweetheart" "kiyi hakuri hukuncin da yakamacesu kenan kuma na d'auka kina zaune acikin gidan fa suke wulakanta min mata, baiwarsu ce ko kashe min ita zasuyi ?ya k'arasa maganr adaidai lokacin da likita ta d'aga kiransa cikin gaugauwa ya bata umarnin tazo yanzu yanzu yana katse kiran mami tace wai ma me aka mata daka damu mutane ?""kuma ko me aka mata a ganinka ya kamata kayi masu irin wannan tozarcin" "da auren su fa ?""ko rikonsu nake a tunanina bazaka masu haka ba bare ya'yan cikina.""" Adamcy dake tsaye sai faman huci yake yana fidda numfashi sai dai ya kasa cewa maminsa komai ya "barta tana fad'ar duk abinda taga dama dan wallahi yasan yana bud'e bakinsa bakar mgn zai furta mata a yadda zuciya take cinsa kuma bazai so faruwar haka ba ,dan zata sakè d'aukar wutar tsanar maryama" "ne ta k'arawa zuciyarta ta kuma ce ya zageta saboda matarsa .dan haka ya kiyin magana, hakan yasa mami ta sake Jin haushi ta d'aukesa da mari tana kwace khaira a hannunsa tace ""maza maza kasa a dawo min dasu kuma a yanzu idan ba haka ba sai dai nima ka sameni a police station din "".ya zuba mata tsumammun idanunshi da suka rigada suka rine sai dai bai ce mata uffan ba kuma baya ji zai ce din kma bazai sa a dawo dasu ba sai ya nuna masu iyakarsu cikin tsananin fushi mami ta shige bangarenta rike da khaira tana shiga d'akinta ta soma neman layin baba babba ta fad'a masa abinda ya faru kai tsaye yace" "babu ruwansa .""" bayan maryama ta gama had'a kayanta ne fa ta fara jin ciwo na ratsa mararta sosai dan haka ta shiga "bayi nan fa hankalinta yayi mugun mugun tashi ganin yadda jini ke fita daga jikinta har da guda guda wani rikitaccen kuka ta fashe dashi tana d'aura hannuwanta duka a saman kanta ""shi kenan na rasa cikina gashi kuma tasan tunda ya furta sai ya mata rashin mutunci tabbas bazai barta ba sai ya ci kani yarta,wani irin murd'awa mararta tayi da sauri ta kai hannuwanta duka ta dafe cikinta tana murkususun ciwon mara,rarrafe ta fara acikin bayin tana tunanin yadda zatayi ta gudu ta bar gidan kafin ya dawo ya sameta .""da kyar ta mike ta dafe bangon bayin ta dinga jan jiki ga jinin na tsiyaya ajikinta hankalinta ya sake tashi gabad'aya ta kasa amfani da komai domin tare jinin sai dai hannuta na dafe da mararta dake mata wani irin azababen ciwo .da kyar ta samu ta fito daga bayin,ta zube kasan d'akin tana sakin numfashin wahala,har lokacin jinin dake zuba a jikinta bai tsaya ba tana kuka tana kiran wayyohhl Allah cikina zan mutu muryarta da gangar jikinta duk rawa suke cikin haka ya shigo d'akin ya isketa kwance" cikin jini dafe da cikinta da kyar ya iya furta sunanta da karfi. """maryama ""!" """meyasa kika min haka?"" nace me yasa kika min haka? me yasa kika sa bakinki ?ita kuwa kuka take sosai" "tana jujjuya kai, yayinda hannuta duka ke kan cikinta tana murkususu ciwo kmr ranta zai fita jini kuwa" "sai malala yake ta kasanta bai san sanda ya buga mata tsawa yana sake furta me yasa zaki min haka maryama ?tamkar zaki ya' karaso gareta ya d'agata tsaye zai kai mata gigitaccen mari""." tace  dan Allah karka mareni ka barni da azabar da nake ji wani iri yaji a gabad'a ya ilahirin jikinsa wanda "yasa yaji ya kasa marinta .yayinda rashin kwarin da babu ajikinta yasa tayi kasa ta zube cikin matsanancin ciwon mara da sauri ya durkusa a gabanta ya kai hannunwansa duka ya tarairayota ya manneta ajikinsa ya zuba mata idanunshi kamar zai yi kuka dishi dishi take kallonsa da idanunta da suka gama canzawa tsabar azaba.""a haka doctor ta shigo ta samesu. Ahankali ta karasa gabansu tana kallonsu a fusace yace""kin ja kin tsaya,I think abd ya kawoki kenan ki duba min ita ?tace ""sorry sir dama nake jira abani, a zafafe yace"" ki duba min ita nasan halin da take ciki ta d'an tsugunna tare da daga hannuta tana jin yanayin numfashnta sannan ta fito da kayan aiki cikin kwarewa da iyawa gurin aikinta.ahankali tasoma hada allurar da zata mata da kyar doctor ta somu jinin dake siyaya ajikin" "ya tsaya .""idanun maryama a rufe suke sai dai tana jin duk taimakon da doctor take mata da maganar da adamcy yake furtawa "" meyasa zaki bari damuwarki ta zubar min da ciki na ? yayinda ita kuma take furta ""wayyo Allah cikina mutuwa zanyi ka tamakamin "" ji yayi kamar ya zuba mata lafiyayyun marukan ko zai samu sau sauci luuuf idanunta suka rufe tana sakin numfashin sama sama ga azabar ciwon dake nukurkusanta ga azabar tashin hankalin da kalaman adamcy ke sakè jefata ciki tunda" "take bata ta'ba ganinsa cikin yanayi makamancin na yau ba.idanunshi sun kada sunyi jawur gabadaya jikinsa babu inda baya kirma tsabar tashin hankali da yake ciki muryarsa na rawa yace"" doctor cikin ya" "fita ko ""?ya fad'a yana kai tafukan hannunsa ya rufe fuskarsa.""" """bazan tabbatar da haka a yanzu ba sai mun dangana daita hospital zamu tabbatar da komai ta hanayr" "duba mahaifarta duk da ita a tunaninta a yanayin yadda ta zubar da jinin cikin ya fita sai dai wani ikon Allah,da kyar ya iya cire tafin hannushi yana kallon fuskarta hawaye ne kwance acikin kwayar idanunshi ya d'agata ya rungumeta ajikinsa muryasa na rawa yace"" maryama me yasa zaki min haka ? yana tafiya" "yana kallon face dinta ya nufi kofar fita daita .""" Suna isa hospital likita ta soma aikinta sai dai cikin kankanin lokaci ta gano cikin jikinta ya fita ta dawo "d'akin da take kwance bata ga adamcy ba ta tsaya akanta tana kallonta kwance tana sauke numfashi ahankali ""wasu matan dai suna da sa'a a rayuwarsu. karamar yarinyar daita amman kuga yadda tayi saa shahararren d'an kasuwar nan ke ji daita kallo d'aya zaka masa ka fahimci zallar son da yake mata" "tsagwaron so ne wanda babu cutarwa acikinsa .""" tana k'okarin fita daga d'akin shi kuma yana k'ok'arin shigowa tayi saurin dawowa cikin d'akin inda ya "zubawa maryama idanunshi batare da yace komai ba ,ahankali doctor ta soma masa bayani cikin sanyi murya""cikin ya fita ko?""ya fad'a yana ciza lip's dinsa da karfi tace ""kayi hakuri yalla'bai ya fita sai dai fatan Allah ya bada wani rayayye mai albar..""tun kafin ta k'arasa maganarta ya runtse idanunshi da karfi yana sakè ciza lip's dinsa .""ahankali ta juya ta fice daga d'akin da kyar ya soma neman number umma bayan ta d'aga da kyar ya iya bud'e bakinsa yayi mata bayani halin da maryama take ciki aiko ta rikice yace ta shirya zai turo azo a d'auketa yana gama fad'ar haka ya jawo kujera gabanta ya zauna tare da riko hannunta cikin nashi ba'a d'auki lokaci ba umma tazo dan haka ta maye gurbin sa shi kuma ya wuce police station dan tun awanni uku da suka gabata yake samun kira ta bangaren dabam dabam acikin yan'uwansa koda ya isa station ya cika makil da yan uwa duk wanda ya bud'e bakinsa acikin yan uwa" "cewa yake ban da halin adamcy wannan case din ai na gida ne a gida ya dace ayisa .""" Har sanda adamcy yazo alhji kabir bai sakè d'aga kiran aunty khadija ba dan tana fad'a masa abinda ya "faru yace babu ruwansa"" nan fa hanka linta ya soma tashi sai dai ta dake taki nuna damu warta. gabad'aya zaune suke a Office din commissione yayinda adamcy ya bala'i had'e rai aka bukaci ya fara magana a natse yayi bayani komai da yayita faruwa yace ""gasu nan babu wacce ban kira mijinta acikinsu ba amman suka d'auki maganata banza gashi a yau sun zama sanadin dana rasa gudan jinina ""me nayi maku da yasa kuka zabi ku min haka ?kun zubar min da cikina ""aunty khadija ta sauke sanyayyen ajiyar zuciya tace ""ka dai zubar da abunka ""ni yanzu banason Jin komai commissione take us to court"" aunty khadija tace ""sai me muje mana wake jin tsoron shari'a  amar yace "" aa aunty khadi kiyi shiru karki sake cewa komai saboda sulhu ake nema. cikin haka alhaji bashir ya shigo customer controller ne na jahar" "lagos kuma miji ga aunty shahida.""" cikin haka alhji kabir ya Kira commissioner yace yasa wayar a handsfree ya soma bawa adamcy hakuri "yana kuma tabbatar masa shi dai zai d'auki mataki akan matarsa ""takama take da matsayinka ni kuma zan nuna mata kafafuna suna da tsawon daya fi na mijinta ""ba sai anyi haka ba amar ma ya saka baki yana bashi hakuri sai dai fur adamcy yaki""kun sa fa matsalarsa taurin kai awa mutanen farko inji cewar salim ya waigo inda yake ya watsa masa kallon banza. juyin d'uniya akayi dashi yace wallahi sai anje kotu idan kuwa har sai anje kotu ai babu makawa anan zasu kwana.nan fa hankalin maryam yafi na kowa tashi dan ma salim ya kawo mata khaira ta sha nono .""aka kira baba babba shima yace ai hjy zulai ta kirashi bazai zo bane kuma bazai kira adam ba ai sai daya fad'a masu sukai kunnen uwar shegu da" "maganarsa suna taimaka da mazajensu to sai suyi amfani da karfin ikon su su fito dasu ""." """Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun hisham ya furta adaidai lokacin da adamcy ya mike ya fice abunsa yana" "waya ""Aunty khadija ta kalli aunty shahida tai mata rada a kunne""kin wani daga hankalinki ki kwantar da hankalinki bafa zamu kwana anan ba, ni wallahi ko kwana nayi bazan yi takaici ba tunda cikin shegiyar yarinyar nan ya zube .""Kus kus haka sukai ta magana hisham yace ""bari na kira momy ko idan tasa baki zai ji aiko itama tace babu ruwanta har karfe goma na dare mami sai faman Kira waya take taji halin da'ake ciki amman babu wani bayani sai ce mata sukai magana ake zuwa anjima za'a sallamesu zabiba kam ta sha kuka har ta gaji idanunta sun kunbura ""bakincikin ta wai yau danuwansu wanda yafi kowa so" "da kaunar su shine ya zama silar kawo yan'uwanta hukuma wannan wacce irin rayuwa ce.""?" Abu fa kamar wasa dare ya fara hankalin kowa na sakè tashi alhji kabir ya sake kiran commissioner sun "jima suna waya yace shifa gaskiya kar ya bari matarsa ta kwana a gurin.ya d'aga kafa ne saboda adam danuwan matarsa ne if not shima yasan zai iya amfani da matsayinsa na commissioner wannan haka yake amman dake case din na gida ne dole ayi hakuri ai saboda kai nima na tsaya da yanzu na Kama gabana suna gama waya alhji kabir ya kira adamcy bai wani tsaya bashi hakuri ba yace ""kaga kaje ka" "janye case din""adamcy yace akan wani dalili ne kenan zan janye case ?"" ""saboda bazan d'auki" "wulakancin ga matata ba wannan ma ai tozarci ne ""aikin banza kawai ni kuma abubuwan da sukai" "matata ance maka zan d'auka ne ?bari kaji idan zaka zama cikakken namiji a gidanka ka zama idan kuma zaka cigaba da zama lusari ne fine amman ni ba a haifi matar da zan fad'awa magana taki bi ba ko na kafa mata doka taki ba, babu wannan matar matsayi kake takama dashi to bissimillah kayi amfanin dashi" "ni kuma zan biyo maka ta sama adamcy yana fad'a shima alhj kabir yana fad'a.""" "cikin haka direban mami ya kawota itama tayi kuka kamar me hisham ya sake kiran mumy ""dan girman" "Allah kisa baki mumy a halin yanzu nayi imani ke kad'ai ce zaki masa magana yaji dan girman Allah mumy kinsan halinsa sai ya bari su kwana anan kinga kuma hakan ba daidai bane da kyar aka shawo kanta ta kirasa tana bashi hakuri yayi shiru yana sauroronta har ta dasa aya yace ""shikenan mumy sunci darajanki wallahi if not da sai dai mu had'u a kotu tace ""aa baza'a yi haka ba yaron kirki allah yayi maka albarka kayi hakuri da yanuwanka Allah kuma ya sake bamu wasu baby's rayayyu masu albarka ka gaishe min da maryama zan kirata zuwa gobe in sha allahu Allah yayiwa rayuwarka albarka yace ""ameen!  na gode daka mutuntani suna gama wayar ya kira commissioner alokcin hankalin kowa ya kara tashi yan uwa kowa yayi curko curko adare aka sallamosu akace su rubuta undertaking akan bazasu sake shiga" "lamarinta ba aunty khadija tace bazata rubuta ba sai aunty shahida ce ta rubuta .""" maryama dai batasan iya awanni nawa ta kwashe a hospital ba ita dai ta farka karfe d'aya na rana ta "ganta kwance a gadon hospital ganinta kwance a dakin hospital yasa ta fashe da wani matsanancin kuka tana kiran sunan Allah cikin haka ta soma jiyo kamshin turarensa da motsin shigowarsa take tayi shiru ta hadiye kukanta.tana ganinsa ta hau rawar jiki ta sunkuyar da kanta kasa tana son ta rokesa sannan ta bashi hakuri amman bakinta ya kasa furta hakan "" jikin bango d'akin ya k'arasa ya jingina jikinsa tare da zuba mata tsumammun idanunshi batare da yace komai ba sai dai zuciyarsa ban da tafasa babu abinda take ""wato bazata ce masa komai ba ita kuwa duk hankalinta a tashe yake shirunsa ya sake d'aga mata hankali.kusan mintuna talatin yana tsaye yana kallonta sannna ya soma magana na gode sosai maryama ,shiga cikin abinda bai shafeki ba ya janyo min asara na rasa d'ana ko 'yata amman kisani zaki girbi abinda kika min ""sai daya mai mata mata haka har sau uku sannan ya fice daga d'akin yana huci" """." """Inna lillahi wa inna lillahi rajiun kawai take furta wa tana maimaitawa a fili yayinda take Jin wani irin" "mugun zafi da ciwo ""da gaske ta rasa cikinta? ""mike wa tayi zaune ta had'e tafin hannu wanta duka waje d'aya tana kuka ""dame zataji da cikinta data rasa ko kuma da fushin daya d'auka daita ?tana cikin wannan halin umma ta shigo d'akin da sauri ta karaso tana cewa ""ke kuma daga tashinki sai kuka? ""umma .."" sai kuka yaci karfinta ta kasa cigaba da magana umma tace ""kiyi hakuri Allah zai baki wasu" "masu albarka.""ba rayayye bane shiyasa kuka rasa ta rungu mota tana shafa bayanta tana rarrashinta .""" Kullum adamcy zai zo ganinta akalla sau biyu amman babu wata magana dake shiga tsakaninsu kota "gaishesa baya amsawa ita kam tarasa mene ne laifinta, ba wani abu tayiwa cikin ba daya d'auki fushi" "daita ,idan ma sanadi ne ai shine ya janyo ta rasa cikinta , dan haka itama ta fita batunsa ta d'auki fushi" "dashi ko yazo bata ma kallonsa har sai taga idanun umma ne take sakin fuska idan ta fita kuwa had'e fuska take har ya gaji ya wuce .""" adaidai wannan lokacin idan akwai abinda take so be wuce ta samawa kanta mafitar da zata kubuta "daga fushinsa ba sai dai babu fuskar da zata samu sausauci ,lumshe idanu tayi da karfi lokaci guda ruwan hawaye dake kwance a tsakiyar idanunta suka fara zubowa cikin tsananin tausayin kaina.tambaya daya ce ke damunta da har yanzu ta kasa samun cikakkiyar amsar da zata gamsar da kanta ,""shin ta ya zai d'aura mata laifi har ya dinga mata barazana da fushinsa ,wallahi sani ne bai yi ba amman fushinsa na raunana zuciyarta .wani kuka ta fashe dashi umma tace ""dadina dake raki da son kuka yanzu sabida Allah bazaki hakura da kukan nan haka ba Ifyrki fa itace komai cikin kwana nawa zaki sakè samun wani" "indai ciki ne sai kin gaji dashi ""." Maryama ta share hawayenta tana shesheka ita fa umma duk tunaninta saboda tayi barin cikin ne "batasan damuwarta ta mijinta bace shiru tayi batare da tace komai ba taci gaba da tsiyayar hawaye ahankali ta gyara kwanciyata tana tunanin had'uwarsu dashi gobe a gida tunanin take sosai most especially maganarsa ta karshe a ranar da abun ya faru ""wallahi wallahi kikayi gigi wani abu ya samu cikin nan zan bala'i canza miki maryama zan miki abinda har ki mutu bazaki manta dani ba canzawa kam ta gani sauran abinda zai mata da har ta matu bazata manta ba Anya kuwa zata koma gidan ko dai tabi" "umma zuwa gida?to a gidan ma nashi ne!ta zabga tagumi tana sauke numfashi .""" Mmn sudais MAR'ADAMS BOOK 4 AYSHA A BAGUDO WATTPAD @HAUESH AREWABOOKS USERNAME AYSHAABAGUDO bismillahirrahmanirrahim Page 30 "Sadam dake kwance akan doguwar kujera yaji an watsa masa hotunan a fuska,sama yayi da kwayar" "idanunshi yana duban nadia dake tsaye akan shi tana faman cika tana batsewa,ahankali ya mike zaune tare da dawo da idanunshi kasa yana kallon hotunan data yayyaga sosai gaban shi ya tsananta fad'uwa k'irjinshi na dokawa da wani irin k'arfi. hannunshi na rawa ya kai kan yagaggun hotunan yana dubawa a nutse hotunan daya sha wahala ya bari akayi masa print dinsu ne duk tama wulakancin haka ?""dan gabad'aya tayi masu kaca kaca idan ba wanda yayi wa maryama mugun sanin gaske ba ba zai ta'ba gane itace ba .cke da tarin damuwa ya sake d'agowa ya zuba mata kwayar idanunshi cikin 'bacin rai batare da yace mata komai ba ""sadam !""ta kira sunansa tana jin fad'uwar gaba mai tsananin ""still kallonta ya cigaba da yi ""bafa zan juri wannan iskancin a gidana ba ,ko da yake idan ma ba hauka da toshewar basera irin naka ba banga ta inda matacce zai zauna yana 'batawa kanshi lokaci ba."" kayi maza ka dawo tunaninka domin kuwa abinda kake hangowa kanka yayi maka nisa kuma har abada bazai dawo gareka ba gara ma tun wuri ka zauna ka shiga hankalinka sannan ka daina tunanin zaka dawo da abinda ka rasa sannan duk abinda ya faru recording video's din yadda kayi mutuwar karya yana nan a gurina kuma zan bayyanasu a duk lokacin da bukatar hakan ta taso ,sannan ga babban albishiri a halin yanzu maryama" "matar aure ce """ "sakè tsareta yayi da idanunshi kafin ahankali ya soma furta kalmar ""Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un..!" yana goge gumi d'aya rufesa alokci guda hankali ya b'alle mab'allan gaban rigarshi saboda zafin da yaji yana ratsa har cikin b'argon shi lokaci d'aya "kuma jikinsa ya kama rawa""ya rage naka ka cigaba da rayuwar a sabuwar duniyarka ka manta da abinda ya faru abaya ko kuma ka zauna kana tuna nin abinda ka rasa rashi kuma na har abada ""shiru yayi yana sauraronta har ta dasa aya gabad'aya yama rasa abinyi ya rasa me zayyi.""maryamarsa ce tayi aure ?""ya" tambayi kansa cikin tsananin firgici da tashin hankali. """yes tayi aure tana gidan mijinta idan ma da rabo watakilla zuwa yanzu ta samu, dan haka life goes on" "ka saki ranka kazo mu cigaba da rayuwarmu kamar yadda muka tsara .bai san a fili yayiwa kan shi tambayr ba sai da yaji amsar data bashi ""anya kuwa abinda nadia ta fad'a gaskiya ne?""aiko idan ya kasance gaskiya ne ba'a ta'ba fad'a masa abinda ya girgiza zuciyarsa ba sai yau .har ta juya tayi taku biyu" "ta tsaya tare da juyo da fuskarta kad'an tana masa murmushi wanda kana kallo kasan na mugunta ne .""" """Ka tuna yadda aka shirya komai akan mutuwa rka?""kika shirya komai dai!""ya bata amsa a zafafe yana" "huci yana jin kamar ya tashi ya rufeta da duka .tai murmushi""okay naji amman ka tuna ka amsa makudan kudad'e akan zaka saki mryama?""" "yayi shiru yana kallonta jikinsa na rawa ""nasan duk ka manta da hakan ?""ta cigaba da magana tana" "kallonsa abun na mata dadi ""ka amshi maku dan kudi kuma kace saki mai sauki ne amman bayan mun dawo gida babu yadda banyi da kai ba kace na baka lokaci zaka saketa amman kaki sbd munafurci irin naka ""saurin runtse idanunshi yayi da karfi yana jin bugun zuciyarsa na karuwa ""ko kasan su waye wad'an da suka bada kud'aden nan ?""ya bud'e idanunshi da sauri ya zuba mata kawai yana kallonta yana jiran ta fad'a masa ko su waye sai dai yaga tayi dif tana cigaba da yi masa murmushi wanda yayi" "masa lakabi da harsashi dan jinsa yake tamkar harbinsa dashi take .""" """tunda yake ba'a ta'ba yaudararsa anyi wasa da hankalinshi da tunaninsa irin wannan ba a iya tsayin" "rayuwarshi, lallai nadia tayi wasa da rayuwarsa kuma muguwa ce ,mahainciya ce kuma makiyiyarsa ce sa'banin yadda take nuna masa duk duniya tafi kowa son shi ahankali ya mik'e tsaye ya nufi fridge ya bud'e ya d'auko ruwa mai sanyi ya kafa a bakinsa. sakamakon makoshinsa daya ji ya bushe ,sai daya sha sosai sannan ya cire robar daga bakinshi tare sauke ajiyar zuciya da k'arfi yayi wurgi da roban yana furzar da iska mai zafi daga cikin bakinsa sannan ya nunata da d'an yatsansa ""daga kaina kin gama rainawa kowa hankali nadia,in sha Allahu koda zan rasa raina ,koda zan rasa komai sai na dawo da maryama tunda dai har yanzu ban furta mata kalmar na saketa ba, sai na dawo daita rayuwarta idan zaki zauna daita fine idan bazaki zauna ba a shirye nake dana rabu dake nayi rayuwa daita ban san me ya faru dani ba da nayita biye miki amman nayi danasanin mara misaltuwa hatta had'uwa dake Ina danasaninsa a" "yanzu "".yana gama fad'ar haka ya ra'ba ta gefenta ya haye sama.""" "wani murmushin mugunta ta saki sannan ta biyo bayansa tana magana tana taka step ""ai muddin" "maryama ta bar matsayin da take a yanzu ta dawo maka lallai ya tabbata talauci ajininta yake kuma ita da arziki har abada .sai abu na gaba sadam kana da yawon mantuwa anan fa mukayi aure da kai ba'a africa ba kayi singn nayi sign idan ka shirya rabuwa dani fine ni kuma na shirya makaka a kotu duk ta hanayr da kake son kabi dani zan bi da kai ko zaman lafiya ko akasa sinsa ""bai tsaya ya cigaba da sauraronta ba ya cigaba taku yana jin yadda zuciyarsa ke sake d'aukar zafi .""ya shiga d'aki ya kasa zama sai zariya yake gumi na sake tsatsafo masa ta koina ajikjnsa .ta turo kofar ta shigo d'akin ta kallesa tana" jin dadi acikin ranta ko babu komai a yanzu tana da makaman da zata yakesa ta hana rayuwarsa sukuni da samun kwanciyar hankali . maryama tayi aure idan ta tuna da haka wani farinciki ke mamaye "zuciyarta sannan da hannunsa ya kar'ba kudin sakin maryama .wani sanyi taji ya sake ratsa ilahirin jikinta kuma duk tana da sheida a hannunta dan haka zata ga ta yadda zai mallaketa arayuwarsa tunda tasan bashi da wad'an makudan kud'ad'en dashi suka yi komai kuma dashi suka cigaba da gudanar da rayuwarsu kafin samuwar aikinsa kuma tayi imani maryama bazata rabu da mr ata ta dawo masa ba most especially ma idan taji abinda yayi ya waigo ahankali ya kalleta yana jin kamar yaje ya shake mata wuya ya kasheta ko ya huta da bakinci da tayi sanadin jefasa ciki amman kuma d'an cikinta fa?"" ko bama" "haka ba bazai ta'ba iya kisa ba .""" """Kana kallona!ya d'auke kanshi yana jan tsaki ""." """A kallon da kake min kana tunanin kasheni domin ka biyawa kanka bukatar ka ko ?""da zan iya aikata" "hakan zanyi amman bazan iya ba amman nadia me yasa kika yi wasa da hankalina da tunanin ?""me yasa kika yaudareni me yasa kika bari na kar'ba kud'ad'an nan ?""ya jera mata wad'an nan tambayoyin yana cizan lip's dinsa da karfi dan wani irin rad'ad'i azaba yake ji acikin zuciya dama gangar jiki ""duk saboda Ina sonka ne sadam kasan zan iya rayuwa da kai ko baka da kowa baka da komai tunda kasan a baka da komai na fara sonka to kai mai yasa zaka canza raayinka bayan nasan ni kad'ai zuciyarka take so .""tsura mata idanunshi yayi yana kallonta yana nazarinta ""tabbas yasan tana matsanancin son shi kuma zata iya aikata komai akanshi shima kuma yana sonta daga baya ne ya fara jin son maryama da tunanin komawa ga mahaifiyarsa wanda yasan hakin ummansa ne yayi saurin Kama shi.to shi yanzu menene mafuta" "agaresa ?""" "Yayi shiru yana tunanin yana son nemawa kanshi mafuta tun lokaci bai sake Kure masa ba ""." """Ka zaunar daita ka tsarata kawai ka nuna mata ka hakura da maryama wajen ummanka zaka tasan kana" "raye .kana ganin zata amince da haka ?""zaka iya gwada sa'arka mata kuma da karamin kwakwaluwa tsab zata amince idan ta kama ka sakin maryama sai kayi alabashi bayan ka furta sakin sai ka dawo daita tunda yasan shi Allah da zuciya yake amfani .wannan itace mafutar da zuciyarsa ta tsayu akai dan haka ya sake kallonta adaidai lokacin data mike tsaye ta haura kan gado ta kwanta tare da juya masa baya .""ya sauke numfashi ya karaso ya kwanta abayanta yana kokarin kai hannunsa jikinta tayi saurin mikewa zaune tana cewa ""bana son muna furci menene haka kuma ?""I'm really sorry nadia kin san Ina sonki son maryama hakinta dana mahaifiyata ne Allah ya jarabeni amamn nayi tunanin hakura daita tunda har tayi" "aure .""" numfashi kawai ta sauke ba tace masa uhm ba bare uhm ta sauko ta d'auko takarda da biro ta mika "masa rubuta mata sakin anan tare da sa hannunka kana min haka magana ta kare zaka iya tafiya .""" """Yayi shiru yana kallonta daman yasa karshe abinda zata bukata Kenan daga garesa nan da nan" "kwakwaluwarsa ta shiga kai kawo ""in dai har acikin zuciyarsa yasan da gaske ba sakinta zai yi ba koya" furta bata saku ba sai dai idan yasan da gaske ya saketa to wannan fa ta saku dan shi saki koda wasa "akayisa ya saku kuma ko batasani ba ta saku kuma duk randa labari yaje mata a sakè take daga ranar zata kama gabanta amman shi yasan a zuciyarsa ba sakinta zai yi ba neman mafuta yake kuma zai iya mata saki d'aya kuma ya dawo daita a take. ya sauke numfashi yace anything for you ya kar'bi takada da biro tace ""saki uku zaka mata ya tsaya yana dubanta yace ""ai kinsan a muslimci ba'a saki uku a take ko" "anyi amatsayin d'aya ne dan haka zan mata d'aya .""" tai shiru tana tunanin can tace bari na tambaya ta mike tare da wayarta ta fita ta barshi cikin tsana nin "tashin hankali bayan kamar minti goma ta dawo d'akin tace ""ka rubuta d'ayan yayi kmaar yadda ta bukata ya mika mata ta nad'e takardar ta tura karkashin pillow ta rungunesa ajikinsa ""ban ta'ba jin natsuwa da kwanciyar hankali irin na yau ba."" ka faranta min sosai ka yafe min duk abinda nayita maka nayi saboda sonka da kishin ka ne"" nasani nadia nima ki yafe min ai kai mutumin kirki ne, matsalarka wannan maryama din kuma tunda an rabu shikenan kowa ya zauna lafiya ""yayi murmushi yana sakè had'eta da jikinsa .""a ransa kuwa yace idan kinsan wata baki san wata ba ko waye ya aurar min mata wallahi sai ya dawo min daita tunda addini ya bada zabi idan an nemi miji an rasa duk ranar daya dawo" "za'a bawa matar zabi .""" ***** Maryama tana kwance akan gadon hospital kawai sai ganin maryam tayi ta shigo sanye cikin doguwar "riga baka wacce aka yiwa stone work da pink stone a gaban rigar da hannun rigar tayi rolling kanta da mayafin abayar tayi kyau sosai ga wani kamshi da tunda ta shigo d'akin ya sauya yayinda khaira ke rungume a kafad'anta sosai tayi mamaki ganinta adaidai lokacin .""wani tsoro da matsanancin firgici maryam taga ya bayyana a kan fuskar maryama yayinda zuciyarta ta shiga bugawa da karfi numfashinta ya soma barazanar d'aukewa cikin sanyin jiki ta yunkura ta zauna tana cigaba da kallonta still fuskarta d'auke da mamakin ganinta .""ta kara taku biyu ta tsaya nesa kad'ai da inda take tana shafa bayan khaira sannan ta motsa bakinta ahankali ""maryama sannu ya jikin ?""wani sanyayyen ajiyar zuciya maryama ta" "sauke a fili sannan tace ""Alhamdu lillah da sauki tana k'ara mamaki acikin zuciyarta." """D'akin ya d'auki shiru tamkar babu wasu halitta aciki kowanesu da abinda zuciyarsa take kissa masa" "bayan kamar minti goma maryam tace ""kiyi hakuri da duk abinda ya faru duk da nasan akwai matukar wahala ki iya hakura amman dai kiyi hakuri komai ya wuce na ari bakin gabad'aya 'yan uwana "" maryama tace ""babu komai dan ni a wajena komai ya wuce .""maryam ta had'iye wani tuttukin bakinciki da zazzafan kishin maryama dake makale cikin ranta ta cigaba da kallonta da kananun idanunta ""ance kin rasa cikinki ko ?""maryama tai shiru tana kallonta tana tunanin abinda zata fad'a mata wanda ya jawo suka sakè d'aukar wasu minti goma sannan ta bud'e baki zatai magana sai ga likitoci sun shigo su uku suna cewa ""good afternoon mrs adam ?!maryam ta d'an matsa kad'an domin basu dama suyi aikinsu dan taga suna kallon maryama wacce ta amsa da ""afternoon! excuse us suka fad'a tare da duban inda" "maryam take tsaye.""" "fita tayi daga d'akin ta tsaya a bakin kofar d'akin tana zance zuci .""""we have checked all your scan and" "checkups is all fine I hope your husband can be here in few minutes ?""ahankali ta gyd'a masu kai alamun ""eh!""suka dubata sannan suka fita maryam ta sake shigowa d'akin ""ki zauna mana !maryama ta nuna" "mata kujerar dake ajiye wanda an ajiyesa ne saboda mai kula da mara lafiya """ ta girgiza mata kai alamun bata bukata sai dai tayi shiru tana kallonta tana tunani acikin ranta bata ga "abinda ta fita wanda yasa yaya adam yake mutuwar sonta ,har ma ya iya rufe idanunshi ya kai yan'uwansa ga hukuma ba.wallahi ita dai a ganinta bata ga shararren kyawau da take dashi ba gashi ita din bakowa ba ,sannna ba diyar kowa ba ,wannan son da yake nuna mata itace tafi cancanta ya nuna wa ba ita ba amman tasan ita kam har abada sai dai ta hangesa daga nesa shiyasa ma tayi tunanin gara ta zubar da maka manta ta rungumi maryama din koda bata so ko hakan zai sa ya tausaya mata .""anya maryam kina ganin wannan mufutace agareki sai kinbi matarsa kafin ki samu shiga a wajensa ?""kyak kwar zuciyarta ta jefeta da wannan tambayar ""hakika wannan ba mafuta bace ki tsaya a ra'ayinki dana" "yan'uwanki kawai gur'batacciyar zuciyarta ta fad'a mata haka .""" Maryam bata Jima da dawowa d'akin ba sai ga adamcy ya shigo turus yayi alokcin da kwayar idanunshi "ya sauka akanta cikin tsananin tashin hankali yace ""what are you doing here ?jiya ma naga sunanki cikin list din wad'an da suka zo me kika zo yi ?menene had'in ki da matata ?ya jera mata wad'an nan tambayoyin ajere ita kuwa tunda ta ganshi ta birkice tasan ta shiga uku a hannunsa ""tamabayarki nake ""what are you doing here!""tayi shiru tana kallonsa jikinta na rawa wata razananniyar tsawa ya buga mata yana sake tambayarta bakinta na rawa tace ""na kawo khaira ne bata jin dadi shine nace na shigo na.."" ""enough!""ya katseta ta hanyar fad'ar haka nan take ta ji wani irin mummunar fad'uwar gaba ta dirar mata ""ki tsaya iya limit dinki bana son shishigi kuma bana son ganinki a kusa da matata domin idan wani abu ya samu matata bazan d'aga miki kafa ba dan banga dalilin da zai sa ki fara bibiyar matata ba tunda ke kanki kinsan cewa muguwa ce kuma macuciya ce""yana gama fad'ar haka yace ""leave !""ya nuna" "mata kofa da yatsan hannunsa yana huci .""" Mmn Sudais MAR'ADAMS PAGE 31 """wani murmushi maryam ta sake saki tare da share hawayenta ta d'ago ahankali ta kalli mami dake" "goge nata hawayen""Ina son d'anki mami ina matukar son shi Ina ma zai soni kamar yadda nake son shi" da yaji dadi arayuwarsa domin kuwa zan sadaukar masa da rayuwarta ta hanayr masa biyayya tamkar "baiwa sai dai ya nuna ya fi karfi na?""tayi maganar a kasan ranta idanunta na sakè cika da kwalla""na rokeki maryam karki sake shi ga harkar adamcy da wacan yarinyar ko babu komai adamcy makiyinki ne kinga matarsa ma makiyiyarki ce""ita dai ce makiyiyata mami sabda mutun d'aya muke hari daita amman shi fa mami""?tai mata tambayr tana kallonta idanunta cike da kwalla ""yaya ba makiyi bane a wajena bayan danganta akwai khaira a tsakaninmu duk abinda na aikata nayi saboda shi ne""karki sakè bana so dan yanzu baki ji yadda naji araina ba cike da sanyin murya tace ""to mami kiyi hakuri in sha" "allahu bazan sakè ba "".tana gama fad'ar haka ta yunkura ta mike ahankali ta d'auki wayarta ta bar d'akin inda mami tabi bayanta da kallo cike da tausayawa""Allah mai yadda yaso sai ya jarabe ka da son abu ya" "kuma hanaka shi,Allah ka kawo wa maryam mafuta ka bata ikon cinye jarabawa." """bedroom 'dinsu ta shiga tana zubar da hwaye ta haura gado ta tura wayarta a karkashin pillow ta" "kwanta kusa da khaira ta kamo yatsun hannunta tana kallo tana k'ok'arin danne damuwarta sai dai hawayen dake cikin kwarnin idanunta yaki tsayawa dan haka ta bar gogewa ta bar shi yana tsiyaya akan pillow .""ahankali taji wayarta tana ringin da kamar bazata d'aga ba saboda halin da take ciki sai kuma ta tura hannunta ta lalu'bo wayar tana dubawa sunan aunty shahida ta gani numfashi ta sauke tana goge hawayenta sannan ta mike zaune ta d'aga kiran cikin raunanniyar murya tace ""hello aunty Ina" "yini ?""hello maryam lfy ya kike?""lafiya lau !ta fad'a tana kallon saman d'akin ""mami tace ta sakè baki damar komawa gidan adamcy amman kin yanke hukuncin bazaki koma ba salim zaki auren?tace ""eh aunty !."" Aunty shahida ta numafasa kana tace ""maryam garaje ba naki bane ki tsaya kiga yadda a sannu zamu tarwatsa rayuwar yarinyar nan , da duk wani munafukin dake zugata""gidan adamcy dake" yafi da cewa ba da wannan yar matsiyatan ba . "maryam tayi shiru tana sauraronta batare da tace komai ba har ta dasa aya sannan tace ""Aunty kuyi" "hakuri nasan kunyi iyakar kokarinku akaina kuma na gode maku sosai Allah ya bar zumunci amman Ina ganin ya dace zuwa yanzu kowa ya hakura ,ba kuma dan na daina sonshi ba wannan abu ne da bazan ta'ba dainawa ba har karshen numfashina da son shi zan mutu ""shikenan zaki je gidan wani da son" "wani ?""ya zanyi aunty yaya adam yaki ni to the extended ya nuna wa duniya baya sona ba kuma zai soni ba kinga ko darajan khaira bana ci agurinsa kunga kona koma gidansa wahala kawai zan cigaba da sha zan auri salim kawai aunty. Allah yasa hakan shi yafi zama alkhairi arayuwata ""ke dai karki yi gaugawa da saurin yanke hukunci tukun nan ki bamu lokaci dan wannan yarinyar sai ta bar gidansa dama aurensa gabad'aya.tana gama fad'ar haka ta katse kiran maryam tayi shiru rike da waya tana juya maganar aunty" "shahida .""" "Bayan adamcy ya gama bawa maryama magani ya tashi zai bar d'akin ""tai saurin riko hannunsa cikin" nata tana murzawa tana kallon cikin kwayar idanunshi da nata idanun dake bukatar a tausaya masu dan "tayi missing din jikinsa da komai nashi ""menene kuma ya tambayeta yana tsareta da tsumammun idanunshi yana karantar yanayinta dan kallo d'aya zaka mata ka fahimci tana cikin tsananin" "bukatarsa.ahankali ta sunkuyar da kanta kasa tana motsa bakinta ahankali ""zumana na kasa gane" "kanka ."" me yasa kake son rayuwar aurenka ya fita raina? ya kamata ka hakura ka manta komai mu cigaba da zamanmu kamar yadda muka faro .""zare hannunsa yayi cikin nata yace""baki san halina bane" "that's why maryama""." """nasani mana!.ta fad'a batare da ta d'ago ta kallesa ba sannan ta sauko daga kan gadon ta tsaya" "abayansa jikinta yana gugan nashi ""kana da kirki sosai amman baka da saurin yafiya amman kasani banyi laifin komai ba "".alright tunda baki yi laifi ba ki cigaba da tsayawa akan haka ""tunda ka aureni na ta'ba maka abinda ya 'bata maka rai ne ?""no amman kin bari gangancinki yasa cikina ya zube"" ya fad'a tare da juyowa ahankali ya zuba mata idanunshi ""kin d'auka aure suna ne kawai ?ko kin d'auka aure sex ne kawai ?wai a gidan nan ake takaki ake wulakantaki har wacan yarinyar tasa hannunta ajikinki tana" "k'okarin miki illa amman kika min shiru saboda ko kasheki suka yi baki da asara .""" Ta sauke numfashi da ajiyar zuciya atare tana d'ago kanta ta zuba masa shayayyun idanunta """Haka fa aka dinga shirya makirci akan kiyi auren wucin gadi dani ,wannan tsoron naki yasa kika amince" "kuma kika kasa fad'a min har sai da asiri ya tono ,ki sani acikin horon da zan miki ban miki komai ba domin sex ma da kika ga Ina yi dake all the time sa kaina nayi yanzu kuwa no sex no romance no fellings kinga I only love you understand ""ya fad'a yana kara matsota tare da zura hannuwansa duka cikin aljihunsa yana kallonta da tsumammun idanunshi muryarta na rawa tace ""na fahimta amman kayi hakuri dan Allah ..""ai hakurin bashi da wani amfani a wajena yana gama fad'ar haka ya juya ya nufi kofar" "fita .""tabi bayansa da kallo tana furta kalmar""inna lillahi har ya fice daga d'akin tana tsaye gabad'aya ta rasa me zata masa dan laifi kam yanzu tasan tayi laifi amman ita saboda gudun abinda zai faru ne yasa" "bata iya fad'a masa komai .amman shi gashi ya kasa fahimtarta .""" yana shiga d'akinsa ya sauke numfashi ya kai hannu jikin rigar jikinsa ya cire nan take murd'adden "jikinsa ya bayyana ya ajiye rigar ya k'arasa ya bud'e bedside ya ciro kwalin sigari ya bud'e tare da ciro kara d'aya ya kai bakinsa ya kunna ya fara zuka ahankali yana fesar da hayaki cikin mintuna da basu wuce shabiyar ba ya tashi da kara uku ya kai na hud'u bakinsa ta shigo d'akin cikin sanyin jiki ta tsaya ajikin kofar d'akin ta tsura masa idanunta tana kallonsa zuciyarta na wani irin tafasa kamar ta k'arasa garesa ta cire karan sigarin ta far fad'a masa mgn sai dai ta kasa k'arasa inda yake bare ma ta aiwatar da abinda yake ranta kallo d'aya yayi mata ya d'auke idanunshi akanta ya zuge zip din wondonsa ya soma cirewa yana tafiya yana zukar sigar har ya shige bayi .""wani wahalallen numfa shi ta sauke da karfi tana dafe goshinta da hannu d'aya ""ya rab ka kawo min mafuta wannan bawa naka so yake ya kasheni .""yana shiga ya kunna shawa ahankali ruwa ke sauka ajikjnsa ya kai hannu wansa duka saman fuskarsa yana wankewa kwata kwata bai ji motsin shigowarta ba sai jinta yayi ajikinsa ta rungumesa ta baya tare da" kwantar da kanta a lafiyayyen bayansa jikinta d'aure da farin towel iya cinyarta . "juyowa yayi da sauri yana janye jikinsa daga nata yace ""what are you doing here ?tai shiru zuciyarta cike" "da matsanancin tsoro da tashin hankali take kallonsa kamar ranar ta fara ganinsa ya matsota sosai ta mannu da bangon bayin hannuwanta duka ta kai daidai nipples dinsa at the same time tana kallon faffad'an k'irjinsa da ruwa ke sauka ""i want you to give me a child again ta fad'a tana murza kan nipples dinsa zuwa gefen fuskarsa .""ahankali yabi yatsun hannunta da kallo jijiyarsa na mikewa ,zai kawar da fuskarsa gefe tai saurin tsaidaita suna kallon juna ""I want to have your baby zumana wallahi a shirye nake dana sake samun wani ciki."" ta fad'a tana kai bakinta ta had'e da nashi ta soma tsotsa bakinsa shiru yayi yana jin yadda take sarrfa bakinsa nan take komai na jikinsa ya fara sauyawa kamar zai bata had'in Kai sai kuma ya fixgeta daga jikinsa ya rike damtsen hannunta duka biyu wanda yasa hantar cikinta kadawa.""bakiji abinda na fad'a miki bane bazan sakè kusantarki ba ,ko ance miki maye ne ni ?""ko" "dan kinga Ina yawon having sex dake kike tunanin saboda shi na aureki da kike son kija hankalina dahi ""." """amman ai ni matarka ce ""so what ?""ya kamata ka dinga saka tausayi cikin zuciyarka ""ai kin dade da" "sanin zuciyar dutse gareni ""ya fad'a yana tamke fuska wato maganar data ta'ba fad'a masa abaya""amman ni Ina bukatar ..""no sex I only love you. ya fad'a a tsawace ""yasan yayi mata mugun horo mai tsananin wahala ,yayi mata horon da bazata iya hakura dashi ba haka zalika bazata iya yarda da kowa ba bayansa""wannan wace irin rayuwar zamuyi ?irin wacce kika zabar mana ita zamuyi.ya fad'a yana sakin hannunta ya tokare bangon bayin dashi fuskarsa na kallon nata Allah ya sani kawai daurewa yake amman gabad'aya ilahirin jikinsa suna bukatarta da mararinta ta tsura masa ido kamar yadda ya tsura mata sai daya gama kallonta ya d'auki towel ya fita ya barta tsaye rungume da hannuwanta a k'irji duk ruwa ya jikata da towel din jikinta ""kayi hakuri nasan ka damu dani ne amman banason kana samun matsala da yan'uwanka ne yasa bana fad'a maka abubuwa ta fito cikin sanyin jiki taga har ya gama shirin" "bacci ya kwanta ya dafe goshinsa da mararsa .""" Ta sauke numfashi ta fita ta koma d'akinta tayi shirin bacci ta dawo ta kwanta kusa dashi yana ganinta ya juya mata baya taja bargo ta rufesu tana ji ya cire bargon ajikinsa bata damu ba tayi kwanciyarta sai dai babu wanda ya runtsa a tsakaninsu tsakar dare tasa masa kuka dan hukuncin da ya yanke yayi mata tsauri da yawa!yana jinta ya shareta so yake yayi mata hukuncin da gobe idan aka mata abu ko bata samu karfin zuciyar ramawa ba zata fad'a masa sannan idan taga yana d'aukar mataki ido ne "nata .""" washegari! haka ya shirya ya bar gidan batare daya sallameta ba sai shiga d'akinsa tayi taga wayam "kamshin turarensa ne yasa ta gane ya fita sauyarsa gabad'aya ya dameta dame yake son taji ?""da rasa cikinta da tayi ko da wulakancinsa?tunda abun nan ya faru take kuka! al'amarin dai yana nema ya zama tashin hankali tana ganin abun kamar wasa a she tashin hankali na gaba domin gabad'aya ya canza canzawa ta ban mamaki a inda take d'an samun sukuni idan tana kasa kuma a gabansu mami nan zai zage ya nuna mata kulawa da tarairaya kamar babu komai acikin ranshi amman da zarar sun kasance su" "kad'ai ko kallonta baya yi .""" tun karfe biyar ta shirya cikin atamfa riga da siket ta sauko parlour'n kasa inda ta iske mami zaune ita "kad'ai.""tai mata sallama sai dai tayi mata tsuru da idanu kamar yadda ta saba ta gaisheta koda wasa batayi tunanin zata amsa ba kuma yadda tayi zato hakan ce takasance bata amsa mata ba ta kawar da kanta gefe a yanzu kam ma kiyayyar tayi yawa kuma tasan duk fushin abinda mijinta yayi ma yaranta ne,kuma da alamun sun shiga hankalinsu dan tunda ta fito daga hospital sati biyu kenan bata gansu a gidan ba .""mami ta d'an saci kallonta tayi kyau sosai cikin atamfa yellow mai zanen fulawa ga lalle ta sha a yatsun hannunta ta kashe d'aurin manya mata sai kamshi jikinta yake fitarwa .sai dai duk da haka ganin take bata kai marym dinta ba dan maryam farinta ma abun kalla ce ita kuma Allah daya halicceta tana son farar mace koda data so adamcy ya auri maryama kafin yayi abinda yayi mata ta amince ne saboda tana son taga yayi auri ba dan kalarta tayi mata ba .jikin maryam ya bata mami ita take kallo dan haka ta waigo ahankali sai dai mami tai saurin d'auke idanunta ta maida wani bangare tana tunanin yadda zata fito da maganar dake cin ranta ba wai bazata iya bane sai dai amatsayinta na uwa tana jinjina maganar a bakinta ,ta kalleta tace mata bata son ta sakè d'aukar ciki d'anta ko karta sakè barin wani abu ya shiga tsakaninsu da adamcy gasky maganar tayi mata nauyin da bazata iya furtawa ba zan dai tasan matakin" "da zata d'auka amman bazata yarda ta sakè d'aukar wani cikin ba .""" "Maryama na zaune tana duban mami ya shigo yana lumlumshe ido, tai masa sannu da zuwa ya amsa" "yana cewa ""ya gida ?!sannan ya gaishe da mami yana cewa wasshi Allah alamun gajiya a tattare dashi ,mami ta amsa fuskarta babu tabo babu fallasa ya samu waje ya zauna kusa da maryama tana" "ganin haka ta mike taje ta kawo masa kunnu aya mai sanyi wanda itace tayi ya sha kad'an ya mika mata cup, in da tasan har yanzu fushi yake daita ko yace mata ya gode kamar yadda ya saba a duk sanda tayi masa wani abu zai ce mata"" thank you!ta zauna nesa dashi sai dai taga ya motsota sosai kamar zai mata magana mami ta numfasa tace ""wai adamcy yaushe zaka bar gidan nan ne""?sai ranar da'aka had'a Kayan khaira ""ya bata amsa da haka ""kaga bana son iskancinka daka saba duk wulakancin da kayi karka d'auka bai dameni bane kawai dai na barka da duniya ne ,amman batun khaira kar na sakè jin shi a bakinka dan komai zai faru baza ta dawo hannunka ba kuma kwanaki bakwai kawai na baka ka tattara ka bar min gidana ""haba sweetheart me yasa duk kika damu kika d'auki zafi haka ne ?tace ban sani ba ni dai kaji abinda nace .""ya riko hannun maryama cikin nashi yana kallon yatsun hannunta daya sha lalle yana murzawa ahankali wanda nan take taji duk jikinta ya mutu,godiya ta dinga yi acikin ranta sakamakon jin" "mami ta sallamesu.""" wayarsa ce ta soma ringing ya ciro yana dubawa sunan maryam abdulra'uf ya gani wanda trucualler ya nuna masa tun last week yake ganin kiranta sai dai baya d'auka yanzu ma bai d'aga ba kuma baya tunanin d'agawa ya kashe wani kiran ya sake shigowa a kalla sai da tayi masa kira kusan biyar duk baya d'agawa daya duba yaga numberta ce zai katse ta fito daga cikin d'aki tana sake nemansa sai dai tana "kallonsa ya katse .""" "Waje ta samu ta tsaya nesa kad'an dashi tace ""abban khaira!yana jinta har sai data maimaita kiransa da" wannan sunan .amman yayi mata banza maryama tayi kmar zatayi masa magana ta tuna itama a tsaka mai wuya take a wajensa dan haka ta d'auke idanunta da hankalinta akansu tana k'okarin zare hannunta cikin nashi taji ya cafko da sauri ya cilla cikin bakinsa yana tsotsa yana kallonta tayi masa kyau sosai inda mami tai kamr bata gansu ba ta zuba wa maryam ido tana tmbyrta da kwayar idanunta ta girgiza mata "kai zuciyarta na wani irin dokawa sakamakon abinda taga adamcy yake wa maryama .""" "ta sanyawa jikinta jarumta ta sakè kiran sunasa a zafafe yace ""what!?ina son nayi magana da kai ne" "fuskarsa a had'e yace ""bani da lokaci 'batawa .""" """maganar tana da mahimmanci idan kuma zaka bani dama sai nayiwa matarka bayani""not now ?""" Ya fad'a atakaice yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa .duk ma yana sauraranta ne saboda ganin "idanun mami tayi shiru tana runtse idanu nta tare da sauke ajiyar zuciya maryama na son tambayarta menene amman tana jin tsoron abinda zai biyo baya daman ita mai laifi ce karta k'arawa kanta gara ita tana da mami ""mami tace ke me kike bukata da zaki tsallakeni ki zo gurinsa dan kawai ki bashi damar fad'awa mutane magana ?""mami khaira ce kinsan tunda ya fara batun mgnr zai kar'beta yarinyar nan take rashin lafiya jiya kinga ko bacci bamuyi ba har safe shine nake son na rokesa ko zai kar'beta ba" "yanzu ba ya ma bar mganar gabad'aya zuwa wani lokacin idan ma da hali ni abar min diyata na rike""." "wani kallon kasan ido yayi mata yana jan tsaki ,numfashi mami ta sauke da karfi tace ""kima je ki kwantar" "da hankalinki idan dai akan wannan ne babu mai rabaki da diyarki sai dai idan bana numfashi amman muddin Ina raye khaira tana hannuki ko aure kikayi da abarki zaki tafi ""adamcy ya kalli mami ta kasan idonsa tace d'ago ka kalleni da kyau mara kunya billahilazim zamu raba hanya da kai muddin kace zaka kar'bi khaira idan ma turoka akayi zai kare akan mai shi ""ya tsotsa kan shi sannan ya mike tsam ya haye sama itama maryama tabi bayansa da harara mami ta rakasu adamcy bai sauko ba sai da ya fresh up yayi alwala ya sauko ya wuce massalaci bai dawo gidan ba sai bayan ishai ya ci daddan abincin maryamarsa karfe goma ya hau sama kai tsaye d'akinsa ya shige ya cire kayan jikinsa ya kwanta daga shi sai boxcer" yana kwance yana mika jijiyarsa na mikewa alamun tana bukatar abincinta. a natse maryama ta turo kofar d'akinsa ta shigo sanye cikin rigar bacci wacce ita da babu duk d'aya dan "ana ganin komai na jikinta .yana ganinta ya sauke ajiyar zuciya ya had'iye wani miyo daya tsaya masa a makoshi sannan ya bude idanunsa sosai akanta yana jin wani irin yanayi a jikinsa tana kallonsa tana wani yauki da wata shegiyar tafiya mai d'aukar hankali tana gama karasowa ta zube ajikinsa tana shagwabe masa tana murza nipples dinsa ai gabad'aya tsikar jikinsa suka tashi ta cire rigar jikinta tayi filingin dashi tana wani bokaro masa k'irjinta , ai nan fa hankali adamcy yayi matukar tashi ya kasa cire hannuta dake faman murza nipples dinsa ga breast dinta yana kallo yana jin idan bai murza breast din ba ko ya d'an tsotsa yau dai wani abun zai sameshi .""kallonta ya sake yi, a karo na biyu ya kai hannunsa ya shafo" "k'irjinta wani lumshe idanu tayi tana rausayar masa da kwayar cikin nashi .""" idanunshi cike da shaukinta ya soma shafata a hankali yana lumshe idanuwansa yana sauke numfashi "da sauri-sauri ya dora hannusa saman breast dinta sai da ya dan zabura aransa yace nayi kewar komai naki, Ina sonki da kaunarki i love u sonki da kaunarki sun mamayeni breast dinki dadin murzawa duk wannan maganar da yake a zuci ne .""maryama ta sakar masa jiki sosai tana kara tayar masa da" "hankali ,ahankali yake murza nipples dinta yana sauke ajiyar zuciya yana lumshe tsumammun idanunsa ya zuro harshensa waje yana lasar tsakankani k'irjinta yana sauke ajiyar zuciya sai daya kai baki zai tsotsa kan nipples dinta dan samawar kan shi nutsuwa ta janye jikinta gabad'aya tana janyo farar takarda daga karkashin pillow inda ta ajiye ta mika masa ""I need a devoice! i d'an rikice tace ""I think you lose your brain !ya fad'a Kai tsaye yana fixgota gabad'aya zuwa jikinsa ya matseta tsam ajikinsa yana sakin numfashi ya kai bakinsa daidai kunnenta ""kinyi hauka ne ?fixgewa tayi ajikinsa tace ""ban yi haukan komai ba amman kana son ka haukatani kaga kafin na haukace gara na rabu da kai .tana gama fad'ar" "haka ta fixge jikinta ta fice daga d'akin .""" "sororo yayi yana kallon kofar kafin ya dawo da idanunshi yana kallon gabansa dake kunbura ""." """ya rab ya furta yana dafe goshinsa wato dai tayi amfani da baiwar da Allah yayi mata ta dawo dashi" "ruwa tsundun shine zata masa wulakacin bai wani damu da maganrta ba dan yasan ba abu ne mai sauki ba itama fad'a kawai tayi ya gyara kwanciyarsa da zaman jijiyarsa ya kwanta bacci sai dai ya dade bai yi bacci ba sai faman juyi yake akan gado ita kuwa maryama haushi kamar ya kasheta ganin koma ya biyota ya rarrasheta ya wani shareta shiyasa washegari koda ya isketa a kitchen tana had'a breakfast tayi kamar bata gansa ba kuma ko gaishesa batayi ba kasancewar babu kowa daga ita sai shi ya matso kusa daita zai goge jikinta ta goce ya janyota jikinsa yana k'ok'arin Kai bakinsa wuyanta tace ""no Sex no romance no" "fellings remember?""ta fad'a tana janye jikinta ," "ta d'auki cup ta koma wani bangaren ta tsaya yace ""I remember !ya fad'a yana biyota da gaske kar na" "ta'ba ki tai tsam da ranta tace ""duk wannan shirinka ne ba shirina bane ni ai hukunci nayi miki.""ai shikenan tunda kayi nasarar cire min duk wani feellings dinka da sonka sai mu rabu kawai ta bar shi tsaye yana kallonta ta koma gaban prepand ta kwashe arish ta zuba wani ta koma ta jingina jikinta da fridge ta rungume duka hannuwanta a kirji tana had'e rai dariyar ciki yayi wanda bai san when last da yayita ba ,ya sake matsota kamar zai shige mata dan har Tana jin saukar numfashinsa ""nifa kayi kusa kusa dani dan Allah ina bukatar na shaki iska kuma kasani bazamu sakè kasancewa tare ba mutun sai bakar zuciya ta fad'a tana ture bakinsa dake daidai wuyanta ta wucesa ta k'arasa aikinta sannan ta fice daga kitchen din gabad'aya ya biyota kusan atare suka shiga d'akinta ya fixgota jikinsa ya rike kugunta da hannunsa d'aya ya tsura mata tsumammun ""ke kina tunanin zaki iya rabuwa dani koni zan iya rabuwa dake ?""ba zaka san haka ba sai ka dawo gidan nan ka nemi ka rasa."" karki soma wannan ganganci ta" "fixge jikinta ta shiga d'aki .""" ya biyota yana k'ok'arin kamota ta fixge ta soma cire kayan jikinta a gabansa batare da wata kunya ba tai "zigidir haihuwar uwarta ""wayyo Allah!ya furta a kasan ransa yana sauke wani wahalallen ajiyar zuciya tun daga kasa ya d'auki kallonta har sama ta janyo k'aramin towel fari sol ta d'aura iya cinyarta ya tsaya dan ko breast dinta bai gama rufewa ba ta k'arasa jikin wardrobe dinta ta bud'e ta ciro kayan da zata saka tazo ta wucesa ""gara ma ka shirya ka wuce Office da wannan kallon daka tsaya yi "" a cikin wannan yanayin kike tunanin na fita ?""to meye aciki idan ka fita haka ?tana gama fad'ar haka ta shige bayi tana k'okarin rufe kofar ya turo da karfi ya shigo babu Kaya ajikinsa bai tsaya wata wata ba ya fixgota jikinsa nan take towel din jikinta yayi ta kanshi cike da matsanancin shaukinta ya cafki breast dinta ya soma sarrafasu .""aiko ta soma kic kicin kwacewa tana cewa"" bana so ,ba'a kace no sex no romance no ""ai" "kin bani hakuri kuma na hakura ba shi kenan ba .ya fad'a yana manneta da bango tare da matseta da faffad'an k'irjinsa kusan sai da numfashinta ya nemi ya tsaya ya kamo bakinta ya had'e da nashi cikin sa'a ya kamo laulausan harshenta k'ok'arin take ta zame masa sai dai kafin tayi wani yunkuri kamar almara taji ya shigeta daga tsaye da yake ,wani irin yanayi na fita haiyaci ta tsinci kanta ciki dan gabad'aya duk wani halittar gashi dake kwance ajikjnta sai daya zabura ya mike ,bata ta'ba jin sex din da yayi mata dadi" "ba kamar wannan ba duk da gashi ba 'a cikin natsuwa akayisa ba .""" Lokacin da ya shigeta sai da taji numfashinta ya sauya yanayin fita idanunta suka wani lumshe suka mata "nauyin bud'ewa kai adamcy ba dai jarumta ba ,jarumin namiji ne ,kuma namiji ne full har da kari tsukakaken kugunta ya rike gam yana tafiyar daita ahankali dole gabad'aya jikin maryama ya mutu murus aka sakawar adamcy jiki ya dinga juyata yadda yake so ,sai dai bayan data kawo ta soma k'ok'arin zamewa aiko yace bai san da wannan ba yayi mata mugun riko wanda bazata iya kwacewa ba tare da canza salo zuwa na mugunta ya dinga shigarta da karfi aiko cikin mintuna da basu wuce goma ba ta galabaita a hannunsa .""bayan komai ya gama wakana durkushewa tayi kasa tasa masa kuka ""ba kince kina son baby ba kinga idan kinyi sa'a sai ki wuce dashi gidanku sannan bance karki fita daga gidan nan ba dan Allah ki fita amman fa kisani zan baki mamaki fiyye da tunaninki yana gama fad'ar haka. ta sakè sakar masa kuka tana cewa ""saboda ka gama da rayuwata shi yasa kake min wulakanci""wulakacin me nayi miki ?""ke kika farata ni kuma na nuna miki na fiki iya ta, karki kuskura idan nayi abu kice kema zakiyi ,wahala kawai zaki sha a banza dan ni ba'a min haka .""yana gama fad'ar haka ya harareta ya soma" "wanka tana durkushe tana sheshekar kukan azaba dan wani irin zafi taji yana ratsa kasanta .""" "da zai fita ta jiyo sautin muryarsa can kasan makoshi ""byn kin gama jin dadi zaki wani zauna kina wa" "mutane kukan rainin hankali."" wani sabon bakinciki ya tokare mata kahon zuciyarta wanda yasa hawaye ya cigaba da zuba daga idanunta da kyar ta mike tayi wanka ta fito bata gansa a d'akin ba dan haka ta soma shirya kanta.""" "bayan ta gama ta fito zuwa parlour'n ta zauna bata jima da zama ba ya fito cikin shirin fita office, ya d'an" "kalleta yaga ta bala'i had'e rai shima ya had'e rai bata masa tayin abinci ba bare a dawo lafiya shima bai bukata ba ya fice abunsa aiko ta sakè jin haushi ,wuni ranar da ruwan dumi ta dinga tsarki, daya dawo da" yamma ya isketa zaune tana waya yaga ko kallonsa batayi ba aiko haushi ya Kama shi bai tsaya wata "wata ba ya cafkota daga ita har wayar . cike da tsorata tace ""meye haka wai? bai ce mata komai ba" yaja hannunta da k'arfin tsiya tana turjewa amma yak'i sakinta d'akinsa ya nufa da ita nan take jikinta ya fara rawa dan tasan me kwatarta sai allah gashi kasanta radadi yake mata har lokacin "ahankali tace ""pls kayi hakuri wh na bari!tsaki yyi had'e da makata a saman bed yace ""laifin me ki kayi da" "har kike bada hakuri ""?na shareka daka dawo !okay daman kina sane ?ya fad'a yana cire rigarsa tare" "da sunce belt ""dan Allah karka yi wani abu dani na safe ma ban.."" garama kinyi shiru dan yau hukuncinki sai na kwana ina yin sex dake tunda taurin kai zaki nuna min kafin tace wani abu ya afka mata ya fara" "romancing d'inta azafafe.""" Mmn sudais Downloaded From https://tknovels.com.ng