An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels ÿþ 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ5Ø Ü 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ LABARI ME CIKE DA "BAN TAUSAYI, " "MATSANANCIYAR DAMUWA, KUNCIN CUZIYA, " "SADAUKARWA, " ZAZZAFAR SOYAYYA ME TSAYAWA A RUHI. WRITING BY MARYAM STAR YAR BAIWAR JJRT. MARUBUCIYAR RAYUWAR SAMHAD DAFIN MACIJI A DAREN AURENA AND NOW ZAFIN WUTA PAID BOOK SEASON ONE Chapter 1-5 EJ-1D' FE-1D' 'DDG E3(. LEGOS NIGERIA UNGUWAR AGEGE "Wani ™wararaSaSSen gida ne ginin ™asa wanda ko arzikin shahen siminti bai samu ba, gida ne ™arami sosai kuma marar tsayo dan dama waje za'a iya hango kaiwa da komowar mutanen gidan." Da gudu na fito daga cikin kurkukun gidanmu wa ni dattijo biye da ni hannunshi ri™e da zabgegiya bulala irinta "dukan dawakai, gudu ni ke iyakar ™arfina tare da ihun neman agaji dan saura ™iris Dattijon ya kama ni damma ina zillewa." "Shawo kwana yai hannu shi ri™e da jakar bakko, lokacin da ni ke ™o™arin bige shi insha kwanar nima, caraf na ji anri™e hannuna da mugun ™arfi, wa ta iriyar ™ara na saki tare da gantsarewa jin saukar duka a jikina, kafin in aje numfashi na sake jin saukar wa ta bulalar a bayana aiko na sake gantsarewa tare da kai gwuiwoyina ™asa saboda yanda zafin bulalar ya ratsani, rufe ni yai da duka babu ™a™™autawa yayinda har lokacin ba'asakarmin hannuna ba, birgima ni ke a ™asa ina bayarda ha™uri tare da neman agajin jama'a amma babu wanda ya kula ta kaina." Sai da wannan dattijon yai min lis yanda ko hannuna ba na iya Wagawa saboda tsabar yanda na daku sannan ya rabu "da ni, wannan matashin kuma wanda ya ri™e hannuna bai sake ni ba har aka gama dukana, bayan dattijon ya juya ya na sababi kamar ze haWe harshenshi saboda masifa ya koma ya shige cikin gida ba tare da ya kula da ko hijabi" "babu a jikina ba, daga ni sai doguwar riga irinta shan iska wacce duk ta jeme ta ji jiki, kaina ko atzi™in Wan kwali babu" "sai ba™in sisilkan gashina da ya sauka har tsakiyar bayana, sanadiyar burkiWa da nai duk ™asa ta cika min gashi da jiki. Cike da raWaWin zuciya na tashi ina karkaWe jikina har lokacin ban daina kuka ba kuma hannuna na ri™e da na wannan matashin." "Baice da ni komi ba ya ja hannuna ina turjewa amma bai tsaya ba sai da ya sada ni da cikin gidanmu, a gaban" wannan dattijon wanda ya yi min duka ya sake ni tare da komawa gefe inda wa ta farar matashiyar ma ta ke zaune ta yi tagumi hannu biyu. """Mama barka da wuni, munsame ku lafiya.""" Matashin ya katse ta daga tunanin da ta ke. """Lafiya lau Hashim fatan ka dawo lafiya ya hanya ?""." """lafiya lau Alhamdulillah, ga wannan.""" Yai maganar ya na mi™o ma ta bakkon hannunshi. Cikin sassauta fuska ta amshi ledar tare binshi da addu'a. Amsawa yai tare da tashi ya koma wajen wannan dattijon shima ya gaida shi tare da zaro kuWaWe daga cikin aljihunshi ya ba shi tare da faWin. """Abba ga wannan babu yawa anyi cefane, kuma idan andawo daga sallah idan baku komi ina son muWan tattauna.""" """Ah bakomi Hashimu yaron albarka, ina gaya maka kaf gidannan babu me hankalinka ubangiji Allah ya biyaka da" "gidan aljanna.""" Ya faWa tare da zuran kuWin a aljihun rigarshi. Kallo Hashim yai tare da faWin. """Mubeenah ki tashi ki yi alwala lokacin sallah ya gabato.""" Cikeda masifa Abba yai caram ya ce. """Yauwa Hashimu gara da Allah ya kawoka a daidai wannan lokacin, wallahi na gaji da halin wannan yarinyar, na gaji" "da nunamin ita yanzu ta kangare ta balage, kullum cikin janyomin hasifa da tashin hankali ta ke, ace yarinya rai Waya amma ta addabi rayuwata ta hana ni sakat, banda damar gindaya doka a gidana sai wannan masifatattar ta nuna ban isa da ita ba, to na gaji wallahi ta kaini ™arshe na ™ure da bango, kodai ta nemi aiki inda za ta dinga ciyar da kanta ko kuma ta fito da mijin aure in aurar da ita in huta, Allah yana gani na gaji da ri™on wannan yarinyar.""" "˜a™™arfar ajiyar zuciya Hashim ya sauke, a cikin zuciyarshi ya na karanto A'uziyya jin irin kalaman da Abba ya ke jifar" ´ar cikinashi kamar ba shi ya tsugunna ya kawo ta duniyar ba. Fice wa sukai daga gidan zuwa masallacin da ke cikin kayi don gabatar da Sallar La'asar. Mama ce ta tashi daga inda ta ke zaune ta nufi Mubeenah ta Wago ta tare da kama hannunta suka shiga cikin wani "Waki me ´ar ™aramar ™ofa, akan wa ta jemammiyar katifa ta zaunar da ita, itama ta zauna tare da kama hannun Mubeena cikin na ta, cikin nuna damuwa ta ce." """Mubeenah! tabbas Abbanku baya kyauta, sam abubuwanda ya ke miki ba su dace ba, musamman zafafan kalaman" "da ya ke yawan jifanki da su masu kama da ZAFIN WUTA saboda muninsu, bazan ja da baya ba wajen sake jadadda" "ma ki cewa ki ™ara ha™uri akan wanda kike yi a yanzu, komi zai wuce kamar ba'aiba wuya ko ™unci basa taSa" "dawwama, bayan wuya sai daWi, kicigaba da ha™uri da ™addararki, jarabawace Allah ya ke jarabtar ki da ita, idan kika jure nan gaba zakiyi alfahari da hakan, tabbas Ubangiji ya na son ki tunda har ya jarabce ki da rayuwa me cike da tarin ™alubale gami da tukitattun al'amurra, ki ci gaba da yin addu'a akan Allah ya zaSa ma ki abin da ya ke alkairi a gare ki, da yardar Allah kina tare da nasara.""" "Zafaffan hawaye ne suke ambaliya akan fuskata, yayinda nike tunanin shi har tsawon wane lokaci zan Wauka ina" "fuskantar ™alubalen rayuwa, har zuwa yaushe Allah zai dube ni ya sau™a™amin lamurrana kamar sauran mutane, ina so inyi farin ciki kamar kowa, ina so inzama kamar sauran mata sa'annina waWanWa ke rayuwa cike da farin ciki." "Shafa bayana Mama ta ke alamar rarrashi, a zuciyarta ta na matu™ar tausayamin da irin rayuwar da na tsinci kaina." Mun Wauki lokaci a hakan gani da Mama tai lokacin Sallah na ™urewa ya saka ta lallaSa ni muka fice a tare dan "gabatar da Sallah akan lokaci, da kanta ta zubamin ruwa a ™aramar butar da ita kaWai ta rage mana a gidan, kamar talauci a kanmu ya ™are, kullum ina Allah wadai da irin hallayar Abba ta mama™o da bin diddigi, Abba ya kasance cikin irin mutanenan masu hannun ´an dambe, ga son banza muddin zai ™yalla ido ya hangi mutum da Wan mai™o ba shakka sai yasan yanda yai wajen haWa ala™a da shi ta yanda zai yagi rabonsa." "Shiga banWakinmu wanda ya kasance Wan ™u™ut, sam baya da faWi sai tsawo shima ba canba, raSewa naj gefe na" "malala ruwa a ™asa sannan na biya bu™atata na fito, alwala na gabatar cikin nutsuwa tare da godewa Allah da ya yo ni cikin hasken musulunci, yanda ruwan alwata ke bin muguji ya na gudana haka damuwar da ta cunkushemin zuciya ke kwaranyewa saboda ™arfafa iymani na da nai a lokacin da nike alwala dan ganawa da mahaliccina." ZAFIN WUTA LITTAFIN KUŠI NE AKAN NAIRA 500 KACAL. TA KU HAR KULLUM MARYAM STAR. 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ5Ø Ü 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ LABARI ME CIKE DA "BAN TAUSAYI, " "MATSANANCIYAR DAMUWA, " "KUNCIN CUZIYA, " "SADAUKARWA, " ZAZZAFAR SOYAYYA ME TSAYAWA A RUHI. WRITING BY MARYAM STAR YAR BAIWAR JJRT. MARUBUCIYAR RAYUWAR SAMHAD DAFIN MACIJI A DAREN AURENA AND NOW ZAFIN WUTA PAID BOOK Season two Chapter 5-10 "Bayan na kammala alwalar na yi addu'a kamar yanda manzo ya koyar, sannan na tashi na zubawa Mama ruwa na kai ma ta butar bakin ™ofar bayan gida na juya na wuce Wan tsukakken Wakina me kama da gidan Tantabaru, yamusashe abin Sallah na shimfiWa sannan na janyo daguwar linkakkiyar hijabina wacce ta ke a tsarkake fes sai zuba ™amshin turare Wan Wure ta ke, zura hijabin nai tare da kabbara Sallah na fuskanci Mahaliccina cike da ™an™an da kai, wani irin rauni ne ya ziyarce ni lokacinda gaSoSin jikina suka taimaka mani wajen yin Sujjada ina ganawa da Ubangijina, addu'a nike jerowa cike da fata da ya™inin Allah zai kalle ni ya amsamin ro™ona." "Bayan na sallame Sallar nai tazbihi gami da azkar wanda Manzonmu ya koyar, na jingina da bangon Wakin ina" "tunanon irin ™alubalen da ke baibaye da rayuwata tun tasowata har zuwa yanzu, ko a labaran hausa da nike bibiya ban taSa cin karo da makamanci labari wanda yai shige da nawu ba, kullum cikin fuskantar sabon babin ™alubale da littafin ™addarata ke buWe min nike, sam bansan farin ciki ba a rayuwata, abu Waya na sa ni shine, tarin ™alubale da wahalhalun rayuwa." "Ina a zaune ina tunanin yanda rayuwa ke gara ni kamar kwallon ™afa na jiyo maganar Abba tun daga waje, Abba irin" "mutanen nan ne masu hayaniya waWanda ba'a sirri da su, idan ya na magana muryarshi na fitowa da ™arfi sosai, tumbama ace faWa ya ke wayyo Allah wallahi inada tabbacin har masu wucewa a bakin hanya su na jiyo amon sautinshi, kafin in ankare na ji Sallamarsu a cikin gida shi da Hashim, runtse idanuwana na yi da ™arfi jikina yahau tsuma kamar yanda nike tsintar kaina aduk lokacinda Abba zai shigo gida, ina jingina shigowarshi da tashin hankalina saboda da zarar ya sako ™afarshi ya ke fara ™ir™irar abin da zai saka ya kira ni ya yi min faWa wa ta ranama harda duka." "Zagi, gori, cin mutunci sune abubuwanda ke maimaita kansu a bakin Abba akaina, nakan cintsi kaina a cikin wasiwasi lokuta dadama idan nai Abba ya jefe ni da mummunar kalma, zuciyata na raya ma ni cewa ba shine wanda yai silar zuwana duniya ba, musamman idan na natsu ina tunani akan yanda ya ke ina nakasa ina naka aje da Sumayya da Habiba, Sumayya da Habiba yayena amma ba uwarmu Waya ba, Sumayya Mamace wacce ta haifeta ita kuma Habiba Wiyar Umma ce abokiyar zaman Mama wacce ayanzu ta tafi da Habiba da Sumayya ganin gida acan Katsina." """Mubeena! Mubeenah!! ke Mubeena wannan wane irin iskanci da raini ne ace kina ji na sai faman kwaWa kira nike amma kiyimin banza saboda ke ba yarinyar arzi™i ba ce, idan kika bari da™i™a biyu ta shuWe ba tare da kin fito ba" "Wallahil'azim na iske ki a Wakinan sai jikinki ya gaya ma ki.""" "Tsulum na fito kamar wacce aka hankaWo na isa gabanshi tare da du™awa na ce ""Dan Allah ka yi ha™uri Abba wallahi Sallah na idasa, kafin in kwashe abin Sallar ne ka kira ni.""" """Mtswwwww aikin banza da wofi, da anyi magana ki kama sunne kai ke ala dole ta Allah, ki buWe kunenki da kyau ki ji abin da zan gaya ma ki, Allah ya so ki yayanku ya ceceki daga hukuncin da na zartar a kanki, ya tsaya tsayin daka ya" "nemo ma ki aiki a gidan wasu manyan mutane shahararrun attajirai waWanda kowa ya san da zamansu a Legos ke harma da sauran ™asashe da garuruwa, idan kika natsu kika yi aiki me kyau to ba shakka mun warke daga wannan addababen talaucin, idan kuma bakiyi abin da ya dace ba har suka gaji suka koroki kamar yanda akai ma ki a gidan Alhaji Šan Gaske to babu makawa zaSi biyu ne ya rage ma ki, kodai ki auri Samual abokina ko kuma ki fita salin alin kibarmin gidana dan bazan iya ci gaba da ri™e ki ba tunda na lura ke me farar ™afa ce, daga lokacinda Allah ya haWa ni da ke na fara fuskantar matsaloli a cikin rayuwata.""" "Šif na ji jina ya Wauke na tsawon lokaci, kwanyata ta shiga maimaita min maganganun Abba da ya ce ni me farar" "™afa ce, daga lokacinda Allah ya haWa shi da ni ya ke fuskantar matsaloli." """Innalillahi wa'inna ilaihi raju'un, Hasbunallahu wa ni'imalwalkil, Allahumma ajirni fi musubati, Abba maimaita min" "maganarka dan Allah ko zan daina kokonto akan abin da zuciyata ke raya min, Abba da gaske ne abin da kake faWi Allah haWaka da ni yai, kenan ba kaine ka haifeni ba ko, dan girman zatin Allah ka amsa min.""" "Tsit Abba yai ya na jin babu daWi akan yanda na fassara maganarsa, harga Allah ba haka ya ke nufi ba, bai zata" "hankalina zai kai ga waWannan kalaman da suka suSuce ma shi ba, kafin yasan abin yi muka jiyo muryar Umma da ta shigo yanzu ita da su Habiba ta na faWin." """Yo Allah na tuba Mubeena miye banbancinki da tsintacciya, ai wallahi baki da maraba da waWanda ake kaiwa gidan" "marayu waWanda ake yasarwa a kan kwalta, akaWa a raya Abban dai shine ubanki wanda za ki yi ta™ama da alfahari da shi, domin kuwa ya yi ma ki sutura tunda ya kasance uba agare ki.""" Saurin katse zancen Mama ta yi gudun abin da kan iya zuwa ya dawo idan aka tsawaita zancen. """A,ah Umman yarah kece tafe da la'asar sakaliya, lalle marhaban da isowa, Biba Sumayya ku shigo daga ciki manah kun toge a bakin ™ofa kamar wasu ba™i.""" TaSe wawakeken bakinta Umma tai tare da jifar Mama da wani banzan kallo sannan ta cire yalolon mayafin cikinta ta sagaleshi a igiyar shanya sannan ta turo Wan kwalinta gaba ta na faWin. """Wallahi ko Zainabu kinganni nan yanzu nai ra'ayin isowa, kuma babu wanda ya isa ya mayar da ni, ya muka same ku?.""" Cikin rashin jin daWin yanda Umma ke gwasaleta idan tai ma ta magana ta ce. """Muna lafiya lau Alhamdulillahi.""" """A,ah kaga uwar gida me Capacity, Hajiya Halima ikon Allah, anbuga da ke ambarki ma™iyanki fadawanki, ke ce Waya rak amintaciyya a zuciyar Ibrahima, yo in banda ™addara da jaraba irin tawa mi na gano a wajen sauran mata da na" "nace akansu harda fa ™aro ma ki kishiya, oh ni Iroro jikan Me ™osai, In sha Allah daga Zainabu na kulle bazan sake yo maki kishiyaba da yardar Allah.""" "Abba yai maganar ya na zuro kanshi ya na le™a cikin jakar Umma wacce ya ke hango wal™iyar ´an dubu-dubu sababbi dal, kamar wuyanshi zai Salle saboda le™e." Ita kuwa Umma sai wani fari ta ke da idanuwa tare da ™ara buWe bakin jakar dan Abba ya samu damar ganin kuWin da kyau. Cikin rashin jin daWin abin da Umma ta yi wa Mama ta tashi tare da jan hannun Mubeena da ke du™e cikin mawuyacin hali ta nufi Wakinta da ita. "Habiba da Sumayya ne suka shigo su na yatsine fuska a fizge suka gaisarda Abba, cike da fara'a ya amsa ya na musu" sannu da hanya. """Mama bazan iya ci gaba da jurar waWanan munanan kalaman daga bakin Abba ba, Mama ki tausayawa halinda nike" "ciki ki faWamin wacece ni? shin dagaske Abba shine wanda ya haifeni, ko kuma ni Win ba ´arsa ba ce, miyyasa ya ke banbanta ni da Yaya Babiba da Yaya Sumayya?.""" "Nai maganar ina me tsareta da rinannun idanuwa waWanda launonsu ya koma jah saboda kuka, ji nike gaba Waya" "rayuwar ta ficemin, duniyar tai min zafi, banajin daWin komi, ga zafin zuciya ga zafin dukanda Abba ya yi min." PAID BOOK NE AKAN 500 ONLY TA KU HAR KULLUM MARYAM STAR ³AR BAIWAR JAJIRTATTU WRITERS 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ5Ø Ü 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ LABARI ME CIKE DA "BAN TAUSAYI, " "MATSANANCIYAR DAMUWA, KUNCIN CUZIYA, " "SADAUKARWA, " ZAZZAFAR SOYAYYA ME TSAYAWA A RUHI. WRITING BY MARYAM STAR YAR BAIWAR JJRT. MARUBUCIYAR RAYUWAR SAMHAD DAFIN MACIJI A DAREN AURENA AND NOW ZAFIN WUTA *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341 &mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION* *(J.W.A)* "_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau™i_. " """Jajirtattu mu ne ™arfi a zuciya, hikima a magana, jajircewa a aiki. Ba mu ja da baya, ba mu faWuwa. Mu ne tarihi" "da ake ginawa!"" " THE NOBLE WRITER'S TEAM ( DEDICATION IS OUR STRONG ) Typing... PAID BOOK 500 ONLY Season two Chapter 10-15 "Gudu ya ke shararawa a cikin dajin da babu komi sai kukan tsuntsaye da halittu masu firgitarwa, bai tsaya a ko ina ba" "sai nesa kaWan da wajen wani kogon dutse, kashe motar yai tare da fito a firgice ya tsaya daidai wani waje inda aka aje wasu tsofaffin ™orai, cikin rawar jiki ya cire kayan jikinshi tas yai tsirara haihuwar uwarshi sannan ya jefarda kayan a saman ™oran ya rufe idanuwanshi tare da juyawa ya na karanto wasu damatsilan tsafi ya isa gaban kogon, a zahiri kogon baida wa ta ™ofa sai wa ta ´ar huda ´ar ™arama wacce wani bakin haya™i ke fitowa, ci gaba da karanto damatsalan yai har wannan ba™in haya™in ya baibaiye inda ya ke tsaye, Sat ya bace daga wajen bai samu kanshi ba sai a gaban wani shirgegen ba™in mutum me tsananin muni wanda ya ke tsirara haihuwar uwarshi babu ko ™yalle a jikinshi sai wani jan abu da ya naWe al'aurarshi da ita, a hankali matashin ya fara ruWe idanuwanshi bayan jin saukar" "wani ruwa me yau™i akan jikinsa, buWe idonshi yai tare da yun™urawa cikin zafin nama yai Sujjada tare da kirari ga" wannan ™aton zindi™in bokan. "Wa ta arniyar dariyace ta cika kogon wanda ke zagaye da abubuwan ban tsoro iri daban-daban, bayan Waukewar" sautin dariyar matashin ya Wago tare da sharce guminda ke tsatstsafo ma shi sannan ya maida hankalinshi akan bokan. """Kamar dai yanda aka saba sadaukarwar wannan karonma tayi kyau, Zuka ya ji daWin jininda aka bashi yanzu a shirye" "ya ke dan ganin ya biya maka dukkanin bu™atunka.""" Boka yai maganar bakinshi na amayarda tururin ba™in hayaki harda tartsatsin wuta a lokacinda ya ke magana. """Ina godiya Boka uban bokaye, hatsabibi uban hatsabibai, Mutum uban Aljannu, zaka dawwama kana juya duniya" "da mutanen da ke cikinta ta ™arfin ikon ka.""" Wani mumunan murmushi Bokan ya saki wanda ya sake bayyana munin halittar fuskarshi wacce sam babu kyan gani. """Kana tare da sa'a da nasara saboda biyayyarka agaremu, tabbas akwai shahara a tare da kai burukanka da yawa" "zasu cika saboda ™arfin iymanin da ka yi da mu.""" "Nan matashi ya zube tare da kwararo godiya sannan ya shiga lissafo abubuwanda ya kawoshi, bayan ya gama" "jawabinshi Bokan ya Waga hannunshi sama tare da karanto wasu kalmomi, nan take hanun ya shiga buWewa har wani dun™ulallen abu ya bayyana, Wayan hanun nashi me kama da icce ya Waga tare da shafa abinda ya bayyana, nan take ya shiga warwarewa yana buWewa gamida bada tsawo da faWi, wani madubine ya bayyana." "Mutum ne a kwance kamar gawa, babu abin da ke motsi a jikinshi, babu ko tufafin kirki a jikinshi sai wani farin gyalle" "da aka lulluSe iya al'aurarshi, jikinshi kamar babu tsoka saboda tsabar yanda ™asusuwa suka firfito miraran, fatar jikinshima duk ta ta™une ta yamushe kamar tsoho, wani abin mamaki kuma gashin kanshi na nan kwance luf kamar ba™i ™irin kamar na larabawa ko indiyawa, wani tururin haya™i ne ke fitowa daga ™ofofin gargasar da ke jikinshi." Wata iriyar dariyace matashin ya kece da ita tare da faWin. """Fauzan Shareef Abdallah kaga abin da taurin kai da binciken ™wa™waf ya janyo maka ko, ka ga abin da nike mama gargaWi akashi ko, indai ZAFIN WUTAR tsafi ne yanzu aka fara, sai na ™one gangar jiki da ruhinka da ZAFIN WUTA wannan itace makomar da ka zaSawa kanka, duk wannan iko da dukiyar da kake ta™ama da ita sai na yi sanadiyyar ™arewarsu, sai rayuwarka ta WaiWaice ta wula™anta, sai na maidaka abin tausayi a cikin mutane, dole ne in nuna maka nafika tantiranci da hatsabibanci.""" Cike da mugunta ya kalli Bokan bayan ya gama magana a fusace ya ce. """Ya shugabana Boka uban Bokaye ina so ayiwa Aljani Zuka albishirin jinin jinjirin da ™anwata zata haifa, ina so ya" "sake ninka azabar da yakewa wannan kafaffen Fauzan Win azaba me tsanani ta yanda hatta makusantanshi zasu ji tsoron kusantarshi, so nike asa wuta ta dinga ™ona gangar jiki da ruhinshi, ina so hannu ya gagara taSa jikinshi, ina nufin a ™one duk wanda zai taSa shi, sannan ina so a hana gangar jikinshi saurin ™onewa saboda banso ya mutu da wuri, ina so ya WanWani u™uba da azaba me raWaWi.""" "Dariya Boka ya kece da ita tare da dun™ule madubin sannan ya shafa, nan take ya Sace hannunshi ya dawo daidai, har zuwa lokacin be daina mumunar dariyarba wacce ke kama da saukar aradu saboda tsananin munin muryarsa." TAKU HAR KULLUM MARYAM STAR Follow the 5Ø@Ü5Ø4Ü5ØEÜ5ØLÜ5Ø4Ü5Ø@Ü 5ØFÜ5ØGÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5ØLÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5Ø5Ü5Ø4Ü5Ø<Ü5ØJÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5Ø=Ü5Ø4Ü5Ø=Ü5Ø<Ü5ØEÜ5ØGÜ5Ø4Ü5ØGÜ5ØGÜ5ØHÜ 5Ø;Ü5Ø4Ü5ØHÜ5ØFÜ5Ø4Ü 5ØAÜ5ØBÜ5ØIÜ5Ø8Ü5Ø?Ü5ØFÜ 5Ø6Ü5Ø;Ü5Ø4Ü5ØAÜ5ØAÜ5Ø8Ü5Ø?Ü channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029Vb5xdoy2975BcTM5m133 I'm on Instagram as @maryamumarkt553. Get the app and follow me https://www.instagram.com/maryamumarkt553 https://ngl.link/maryamstar https://www.wattpad.com/user/maryamumarstar?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invite friends 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ5Ø Ü 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ LABARI ME CIKE DA "BAN TAUSAYI, " "MATSANANCIYAR DAMUWA, KUNCIN CUZIYA, " "SADAUKARWA, " ZAZZAFAR SOYAYYA ME TSAYAWA A RUHI. WRITING BY MARYAM STAR YAR BAIWAR JJRT. MARUBUCIYAR RAYUWAR SAMHAD DAFIN MACIJI A DAREN AURENA AND NOW ZAFIN WUTA *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341 &mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION* *(J.W.A)* "_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau™i_. " """Jajirtattu mu ne ™arfi a zuciya, hikima a magana, jajircewa a aiki. Ba mu ja da baya, ba mu faWuwa. Mu ne tarihi" "da ake ginawa!"" " THE NOBLE WRITER'S TEAM ( DEDICATION IS OUR STRONG ) Typing... PAID BOOK 500 ONLY SEASON TWO CHAPTER 15-20 "Wata jaka ce ta faWo daga sama ji kake timmm, Waukarta boka yai tare da faWin." """Angaishe da hatsabibi uban hatsabiban aljannu, aikinka ya na kyau.""" "Jakarce ta shiga buWe kanta, wani farin abu ya bayyana acikin wata ´ar farar roba, fito da abin Boka yai tare da" mi™awa matashin haWi da yi ma shi bayani akan yanda zai yi amfani da maganin. "Bayan ya amsa yai godiya gamida kirari sannan ya rumtse idonshi, nan take ya Sace Sat bai Sulla ko ina ba sai gaban wannan dutsen da ™orai ke ajiye, kayanshi ya mayar tare da hanzartawa ya nufi wajen da ya aje motarshi ya shiga ya" jata da mugun gudu dan duhun dare ya fara. BANANA ISLAND "Tamfatsetsen gida ne wanda ya lashe million kuWaWe wajen ginashi, tun daga nesa zaka tabbatar da lallai ko waye ya mallaki wannan gjdan tabbas ba ™aramin me dukiya ba ne." "Wa ta hamsha™iyar mata ce me tsananin wayewa da gayu ta fito daga wani Waki fuskarta da alamar damuwa, yayinda wa ta matashiyar budurwa ke biye da ita a baya ta na zubda hawaye." "Wani haWaWWen Waki suka shiga basu tsaya ko ina ba sai gaban gadon da wani marar lafiya ke kwance yana amai, wa ta iriyar ™ara wannan matar ta saki tare da yin baya tai taga-taga kamar za ta faWi tsabar firgicewa, cike da tashin" hankali ta ke faWin. """Sulaima kina ganin abin da ni ke gani kuwa, wuta! wuta ce nike gani na fitowa daga bakin Fauzan, please ki ce min" "ba gaskiya bane mafarki ne, tayaya hakan zai faru, ki gaya min tayaya mutum zai dinga amayo wuta daga cikin jikinshi.""" "A firgice ta ke maganar hankalinta idan ya yi dubu y tashi, yayinda hawaye ke zaryar saukowa daga idanuwanta su na" zuba akan kyakkyawar fuskarta. """Mommy! wallahi dagaske ne, dagaske Yah Fauzan ne kike gani a cikin mawuyacin hali, shikenan nasan zamu rasa" "Yah Fauzan, nasan ba lallai ya tashi ba, wayyo Allah ka kawo manah Wauki, ya Allah ya tashi kafaWar wannan bawan naka me tsananin biyayya ga umurninka, Ya Allah ka bawa wannan bawan naka lafiya domin ya tashi yaci gaba da bauta maka kamar yanda ya ke yi lokacinda ya ke da lafita, Ya Allah ka yanke ma shi wannan wahalar hakanan."" Kukane ya ci ™arfinta har jikinta na jijjiga saboda tsabar yanda ta ke kuka." "Cike da juriya, tausayi gami da zazzafar soyayya irinta uwa da Wa matarda aka kira da Mommy ta taka zuwa inda" "wannan mutumin ke kwance ya na maida lumfashi, yayinda tururin wuta ke fita daga bakinshi da hanci, zama tai a ™asan gadon glass Win da yake a kwance bai ko iya motsi ta na zubarda hawaye, yayinda ta Waga hannunta zata Waura akanshi wani irin ZAFIN WUTA ya bugo ma ta, da mugun sauri ta janye hannunta tare da sulalewa a ™asan wajen ta na sakin kuka me ™arfi , irin wanda ya ke fitowa daga can ™asan rai, kuka ta ke ta na surutai wanda babu me iya jin abin da ta ke faWi." "A hankali marar lafiyar ya shiga buWe idanuwanshi tare da ™o™arin juyasu zuwa inda matar ke nu™e tana kuka, wani" "irin ja da baya Sulaima ta yi tare da fasa ™ara me tsananin ™arfi ta na nuna marar lafiyar, Wagowa Mommy tai daga du™en da ta ke, aiko ta ci karo da abin da ya kusa tsaida bugun lumfashinta." """Yah Fauzan dan Allah ka rufe idanuwanka banason gani, please bana son gani tsoro ka ke bani.""" Sulaima ta yi maganar ta na saka hannayenta ta dafe idanuwanta da ™arfi. "A hankali wanda ta kira da Fauzan ya fara karkata kanshi zuwa Wayan sashen, abin mamaki duk sanda wuyanshi ya" "motsa da niyyar juyawa sai wajen ya saluSe ya ™one, a maimakon jini ko ruwa ya fito sai haya™i ya dinga fitowa daganan kuma sai wuta ta kama kamar wacce aka zubawa fetur ko kalanzir." "Mommy da ke kallon abi da ke faruwa Wif kukanta ya Wauke wani irin tsoro, fargaba da tashin hankali ne suka" "bayyana a fuskarta, yawun bakinta ya ™afe laSSanta suka bushe sai ™o™arin buWe baki ta ke dan tai magana amma ta kasa, ko motsi kasawa tai sai idanuwanta da ke sake firfitowa waje." Duk irin azabar da ya ke ji baj daina motsa jikinshi ba sai da ya juyar da kanshi saitin glashin da aka kewaye Wakin "da shi, ™ur ya ™urawa ™warangwal Win fuskarshi ido ya na jinjina girman ikon Allah, yayinda tsoro ya kamashi ganin yanda idanuwanshi da ya sa ni a farare suka juye zuwa launin jah, ga wani tururi da ke fitowa daga cikinsu, duk da ya na jin azaba a duk lokacin da yai ™o™arin yin magana amma haka ya daure cikin ™arfi hali ya ke faWi a fili." """Inalillahi wa'inna'ilaihi raju'un ya Allah ka Wauki rayuwata dan sau™a™awa mahaifiyata wahalar da ta ke da ni, yah Allah ka yankewa jajirtacciyar uwa hawalar jinyar yaron da ka jarabceshi da cuta, Allah ka ga zuciya ban butulce maka ba akan jarabawar da ta same ni ba, na ro™e™a ne dan tsananin tausayin mahaifiya me rauni akan Wanta.""" "Maganace ta gagareshi domin kuwa tuni bakin na shi ya dare tare da saluSewa, yayinda Sulaima da ke kaklonshi ta" cikin glass ke faWin. """A,ah Yaya a,a please kadaina kana jiwa kanka ciwo, dan Allah ka daina magana yah Fauzan.""" Ta faWi ta na kai gwuiwoyinta a ™asa dan ™afafuwanta sun gaza bata haWin kan tsayuwa. Ganin halin da Mommy ke ciki na suman zaune ne ya sakata sake fashewa da wani matsanancin kukan tare da dafe saitin ™irjinta jin lumfashinta na barazanar Waukewa. TAKU HAR KULLUM MARYAM STAR 5ØMÜ5Ø4Ü5Ø9Ü5Ø<Ü5ØAÜ 5ØJÜ5ØHÜ5ØGÜ5Ø4Ü Follow the 5Ø@Ü5Ø4Ü5ØEÜ5ØLÜ5Ø4Ü5Ø@Ü 5ØFÜ5ØGÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5ØLÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5Ø5Ü5Ø4Ü5Ø<Ü5ØJÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5Ø=Ü5Ø4Ü5Ø=Ü5Ø<Ü5ØEÜ5ØGÜ5Ø4Ü5ØGÜ5ØGÜ5ØHÜ 5Ø;Ü5Ø4Ü5ØHÜ5ØFÜ5Ø4Ü 5ØAÜ5ØBÜ5ØIÜ5Ø8Ü5Ø?Ü5ØFÜ 5Ø6Ü5Ø;Ü5Ø4Ü5ØAÜ5ØAÜ5Ø8Ü5Ø?Ü channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029Vb5xdoy2975BcTM5m133 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ5Ø Ü 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ LABARI ME CIKE DA "BAN TAUSAYI, " "MATSANANCIYAR DAMUWA, KUNCIN CUZIYA, " "SADAUKARWA, " ZAZZAFAR SOYAYYA ME TSAYAWA A RUHI. WRITING BY MARYAM STAR YAR BAIWAR JJRT. MARUBUCIYAR RAYUWAR SAMHAD DAFIN MACIJI A DAREN AURENA AND NOW ZAFIN WUTA *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341 &mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION* *(J.W.A)* "_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau™i_. " """Jajirtattu mu ne ™arfi a zuciya, hikima a magana, jajircewa a aiki. Ba mu ja da baya, ba mu faWuwa. Mu ne tarihi" "da ake ginawa!"" " THE NOBLE WRITER'S TEAM ( DEDICATION IS OUR STRONG ) Typing... PAID BOOK 500 ONLY SEASON TWO CHAPTER 20-25 Kuka Sulaima ke yi bakin rai bakin fama ta na jijjiga Mommy wacce hankalinta ya gushe daga gangar jikinta. Fauzan ma kukan ya ke amma na zuci dan duk ™arfin halinshi yanzu baya iya yin kuka saboda tsoron yanda hawaye "ke zuba kan fuskarshi su na ™ona shi, jin shi ya ke bayada banbanci da gawa, azabar da yake ji kaWai ta isheshi ya ji ya gaji da duniya da abin da ke cikinta." """Fatima! Fatima!! ke Fatima wai kina ina ne haka, wannan kukan daga ina nike jiyoshi ne wai, duk ambi an cika gida" "da iface-iface kamar gidan mutuw """ "Kasa ™arashe maganar tai yayinda idanuwanta sukai tozali da Mommy a ™ame, Sulaima na kuka tare da jijjigata, a" Wari da tamanin ta idasa shigowa Wakin ta na sallati da salallami ganin halinda ta iske Mommy a ciki. """ Na shiga uku ni Salamatu, mi zan gani haka, mike damunta ta ™afe haka bata ko matsi.""" Dattijuwar matarda zata kai kimanin shekaru sittin ta faWa a cikin rikewa ganin halinda wacce ta kira da Fatima ta shiga. Kafin Sulaima ta samu damar cewa komi wani itin huci me tsananin zafi ya Wumame Wakin lokaci guda ga wani "haya™i ba™i ™irin da ke tashi, cike da Wimauta Dattijuwar ta Waga kanta tai duba idan Fauzan ya ke, wani gigitacen salati ta saki tare da kuka me ™arfi cikin tashin hankalin ganin yanda Fauzan ke ™o™arin juyowa amma jikinshi ya™i bashi haWin kai, duk inda ga motsa sai wajen ya kwalje tare da feso wuta gami da ba™in haya™i, cike da rikicewa da ™arfin hali irinna tsofaffi Dattijuwar ta rarrafa da ™afafuwanta da suka gaza Waukarta zuwa gaban gaWon glashin da Fauzan ke kwance." """Haba Fauzan miye hakan kake ™o™arin yi! mi yasa zakai hakan, shin baka tausayin halinda mahaifiyarka ke shiga" "idan ta ganka cikin wannan halin, mi yasa ba zaka yi ha™uri kaWauki danganaba, ka duba kaga yanda jikinka ke kwaljewa idan ka motsa bayaga haka har wuta ke fesowa, bamusan mi kake ji ba a jikinka amma tabbas munsan kana cikin azaba me raWaWi wacce ka zaSi mutuwa a kanta, ka yi hakuri ka jure ka dogara da Allah zai kawo maka Wauki, ka ™ara ha™uri da juriya akan yanda mukasanka, tabbas kai Win me juriya ne tunda har ka iya shanye raWaWi da azabar da kake ciki na tsawon lokaci, in sha Allahu ina ji a jikina sau™i ya zo, ina ji a jikina samun lafiyarka ya zo nan kusa-kusa, ka jure ka daina motsa jikinka ka ji bawan Allah, duk wanda ke da sa hannu a cikin wannan lalurar ta ka In sha Allahu, Allah bazai barshi ba, dole zai WanWani azaba wacce ta linka wacce kake ciki a yanzu, ina maka fatan Allah ya azurtaka da lafiya dawwamanmiya wacce zaka amfanin masoya da ma™iyanka da ita.""" Da waWanan kalaman tai masarar dakatar da Fauzan wanda ke ™o™arin juyawa ya ga halinda mahaifiyarshi ke ciki. "Da rarrafe Dattijuwar ta ™arasa wajen Mommy, a hankali ta kwantar da ita ganin jikinta yai sanyi bata ko motsi, kallon Sulaima ta yi tare da faWin, ""Kawomin ruwa me sanyi."" cikin hanzari ta tashi ta nufi ™atuwar freezar wacce ke" kafe a cikin Wakin ta Wauko ruwan gora tare da mi™awa Datrijuwar har lokacin bata daina kuka ba. "Amsar ruwan ta yi tare da buWewa ta zuba ahannunta ta dinga shafawa Mommy tare da tofa ma ta addu'a, sai da ta shafa ma ta sau uku a cikon na huWunne Mommy ta ja ajiyar zuciya me ™arfi sannan ta shiga buWe idanhwanta da" suka kaWa sukai jajur ta na kallon Sulaima data ran™wafo ta na le™a fuskarta lokaci Waya ta na dariya me haWe da kuka. Murya ™asa-™asa Mommy ke faWin. """Sulaima! Fauzan Wina mutuwa zai yi ko? zan rasashi ko? bazai tashi daga wannan cutar ba ko? Sulaima ina son Fauzan Wina bana so in rasa Waya daga cikinku, bazan iya jure rashinku ba, ina matu™ar ™aunarku, dan Allah ki yi min addu'a ko zan samu sassauci daga yanda ni ke ji, Sulaima zuciyata ta kusa bugawa, ina jin ciwo me tsananai.""" """Haba Fatima, kar ki zamo me butulci akan abin da Allah ya riga ya zartar da faruwarsa tun farkon asali, cuta ba" "mutuwa bace, In sha Allah Fauzan zai samu lafiya zai tsaya da ™afafuwanshi kamar yanda ya ke a baya, ki ™ara ha™uri kuma kici gaba da yi ma shi™ addu'a In sha Allah ™arshen wahalarshi ya zo.""" "Dattijuwar tai magana ta na kallon Mommy cike da tausayawa, dama ita uwa babu wanda zai kai ta ™aunar Wanta, kuma aduk yanda Wa ya ke fama da lalura zaka samu uwarshi na tare da shi kuma ta na son abinta a haka." LallaSa Mommy Dattijiwar ta yi da kalamai masu kwantar da hankali sannan suka kama ta ita da Sulaima suka fice da ita daga Wa™i. AGEGE "Zazzaune muku akan tabarma kowa na ci abinci cike da raha irin wacce ake yi a gidanmu, amma ni nayi shiru ina" "kallon gefe Waya ina tunani, Mamace ke ™o™arin yimin magana idan ta ji shirun yai yawa sai ta ce, ""Mubeenah tunanin mi kike yi haka, ki ci abincinki mana karya huce."" amsa ma ta nike da ""to"". amma badan inajin abinci zai samu muhallin zama a cikina ba, maganganun Abbane ke ta maimaita kansu a cikin zuciya da kwanyata, ga wani irin tashin hankali da ke sake baibayeni gami da tsoro me tsanani." FLASS BACK Bayan dawowar Umma da ´an mintuna Abba ya bita Waki tare da fito da Yaya Habiba da Yaya Sumayya. """Umma wajenki na zo zamuyi magana.""" "Umma ta na wani yatsina gami da shan ™amshi ta ce, ""Ina jinka amma da banda magana akan kuWina, dan wallahi" "Allah sisi bazan baka ba wannan karon, sana'a zan nema nima intsaya da ™afafuwa.""" """Kash ke wallahi kina da matsala, yo Allah na tuba ana gamanar miliyoyin tsabar kudaWe ke kuma kina magana akan wash ´an canji, ai ina me tabbatar ma ki nan gaba kaWan zamu zama shahararun masu kuWi, wallahi sai mun" "girgiza Agege ke Legos Winma gaba Waya zamu jijjiga cikin kwana biyu rak.""" """Na shiga ukuna!!! Abba sata ka kidnapping ka fara da kake faWin wannan maganar?""." Umma tai magana ta na zaro ™ananun idanuwanta waje ta na jiran Abba ya bata amsa. """DaWina da ke shashanci wallahi, ke kanki hakanan ya ke suluf babu komi cikinshi, in banda hauka da rashin tunani" "tayaya za ki yimin wannan maganar, to ki sa ni arziki kamar nayishi na gama ne, domin kuma kalma Waya ce rak ta rage infurta ta inzama cikakken me arziki.""" "Sake waro idanuwa Umma tai, fuskarta cike da tsoron kalama Abba." """kai ni fa ban gane ba, mi kake nufi da kalma Waya rak ta rage ka zama me arziki, ni fa ka kulle min kai tamau da kalamanka.""" """Yanzu dai ki nutsu ki ji abin da zan gaya ma ki, sannan sai mu nemi mafita, yaronan Hashimu ne ya zo min da wa ta" "magana, da farko nima na shiga yanayin ruWu, saboda lamarin me girma ne, kuma abin ya bani tsoro, amma dana natsu nai duba da ido basira sai naga ai faWuwace ta zo daidai da zama, yo ba dole ince haka ba Umma tun da abin da nike nema ne ya zo kuma sai abin yazo min da alkairi, dama ba komi bane, a can wannan unguwar ya shahararrun masu kuWi inda shi Hashime ke aiki ne suke neman ´ar aiki wacce zatai jinyar wani toyayye, abin da zai baki mamaki shine wai duk ´an aikin da ake Waukowa da sunje sai suce basu iyawa saboda yanda marar lafiyar ke jin jiki, babu irin ™asashen ™etare wanda basu je ba amma abin ya™i ci ya™i cinyewa, ance ana bu™ayar wacce zatai jinyarshi za'a biyata da ma™udan miliyoyin kuWin, da yake kinsan yaronan Hashimu Wan arzi™i ne shine kai tsaye ya amsa ma su da cewar waccan shashashar zata iya, to shine fa suka turoshi dan ya zo ya sanar da mu, sunce daga miiyan Waya har zuwa miliyan biyar zasu iya biyanmu indai Mubeena za ta jure tai wannan jinyar.""" """Sai naci abu ta kazan ubanta wallahi mudin ta sake ta kawo mana wargi, yo Allah na tuba wannan ai ba maganar da" "za'a tsaya neman amincewarta bace, wallahi ko bata amince ba mu mun amince ma ta, babu gudu babu ja da baya."" Cewar Umma tare da tattare zanin jikinta ta fara taka rawa ta na sakin buWa me babu ko kunya." """Dammm"" gabana ya doka da tsananin ™ arfi, yayinda jikina yai sanyi ™alau wani irin ba™on yanayi na ji ya na" "baibaye ni yayinda ™arar sautin buWar Umma ta daki dodon kunnena, ™an™ame jikina nai tare da takurewa na sake lafewa saman gadon ™arfen Mama." "Mama ce ta shigo tare da tada ni dan in fito tsakar gida insha iska saboda zafi, sai ta iskeni a wannan yanayin," "fuskarta da alamun ´ar damuwa ta kamo ni muka fito waje inda su Yaya Habiba ke zaune, ko kallo ban ishesu ba bare su nuna sun san da zamana, haka ko gaida umma basuyiba saima ™ara volume Win kallon da suke yi cikin faskekiyar tsadaddiyar wayar Yaya Sumayya, Mama ce ta dinga jana da fira har na Wan saki jikina muka dinga fira cike da nishaWi dan kuwa ina son irin labaran da Mama ke bani idan muka zauna zaman fira, Yaya Habibace ta kira ni." """Mubeena zo kiga wani abu nan yo sauri ki gani karya wuce.""" "Yanda tai maganar ne ya saka na kalli Mama ina jin daWin yanda ´an uwana suka kula ni, gyaWa min kai tai alamar inje ingani, na muskuta zuwa inda suke na le™o da kaina dan kallon abinda Yaya Habiba ke son nuna min, banyi kyakkyawan gani ba, dan kuwa Yaya Sumayya na saka play aka nuno wani waje shiru babu kowa sai wa ta kujera da" "ke lila kanta, sake ware manyan idamuwana nai dan in sake kallo da kyau, aiko na kallo abin da ya saka dukannin" "mutanen gida a tashin hankali, wani mummunan abu ne aka nuna ya taho da gudu kamar ze kamo ni, ban san lokacin da na saka ™ara me ™arfi ba tare da mi™ewa, sai nai tuntuSe da ™afar Yaya Habiba hakan ya bani damar faWuwa ™asa timm." "Sallati Mama ta saki tare da tashi ta ™araso inda nike kwance dan ta tada ni, kai hannunta jikina ko second Waya bata" "™ara ba tai saurin janyewa ta na ri™e hannun wanda ke ™yarma, idanuwa ta fiddo waje ta na kallona ta na kallon hanuna, yayin da Abba da Umma suka firfito dan sunji ihuna sannan kuma sunji salatin Mama." """Mi zan gani haka, wannan wace irin rayuwace, mi yasa ´an gidannan kuke da ba™in ciki, yanzu mabuWin arzi™in nawa ce kuke so ku kashe dan iyayenku.""" "Abba yai maganar tare da ™arasawa inda Mama ke tsaye ri™e da hannunta, yayinda ni kuma nike yashe a ™asa kamar" "gawa, du™awa yai da niyyar taso da ni ya na sababi, amma abin mamaki sai hannunshi na sauka jikina kawai akaga anWaga Abba sama, ba,a saukeshi a ko ina ba sai a jikin dangar Wakin umma, cike da razana kowa ya shiga ja da baya- baya ganin lokaci daya na tashi tsaye ™am, gashin cikina ya mimmi™e, launin idona ya bace Sat sai kalar shuWiya me haske da ta bayyana, kafin suyi wani yun™uri Mama na zube a ™asa ta durkushe tare da faWi cikin wa ta iriyar murya." """Takawarki lafiya sarauniya Zubudiyya ´ar sarki jikar sarki, ha™i™a kogin Sumalai na ki ne, babu me iko da shi," "takawarki lafiya sarauniyar sanyi da ™an™ara, ™as™antaccen bawa na mi™o gaisuwa a gare ki."" sai Mama ta du™ar da kai a ™asa kamar ta na gaban sarki, daga haka bata sake magana ba kuma bata Wago ba, wa ta irin razananniyar dariya na fara wacce tsananin iskar dariyar sai da shanyar da akai tsakar gidan ta dinga kaWawa da ™arfi, yayinda wani irin sanyi ya lulluSe wajen irin me saka ma™yar™ata, abin da ya ™ara tsorata su Abba bai wuce yanda suka ga wasu irin ruwa masu haske da she™i na Sullowa daga kasa ba a daidai saitin da nike a tsaye, sai da ruwan ya zo min har wajen ™ugu sannan ya tsaya da SulSulowa, tafiya na fara yi a cikin ruwan ina shawagi cike da shau™i, yayinda idanuwana suka shiga sauya launi a hankali, sai kuma ruwan ya fara Sacewa amma har lokacin ban daina dariya ba amma kuma yanzu sautin yana raguwa a hankali kamar yanda ruwan ke Sacewa." at sautin dariyar ya Sace yayinda ruwan ya ™afe sannan kuma a hankali yanayin ya dinga canzawa daga sanyi zuwa "yanayinda muke ciki, faWuwa nai a ™asa tim ban sake motsiba." "Mama ma Singirewa tai daga du™iyar fadawan da tai, ta shiga sakin munsharin barci." "YANZU ZA'A SOMA CAKWAKIYA, KU KASACNCE TARE DA NI DOMIN JIN YANDA ZA TA KAYA A CIKIN WANNAN" LABARIN. "KARKU MANTA LITTAFINAN NA KUŠI NE, KUMA MUN KUSA KAMMALA FREE PAGES GA WACCE TA SHIRYA BIYA GA" ACCOUNT A ˜ASA. 9136291920 MARYAM UMAR OPAY 500 ONLY 5ØcÜ NI CE TAKU MARYAM STAR YAR BAIWAR JAJIRTATTU WRITERS ZAFIN WUTA Follow the 5Ø@Ü5Ø4Ü5ØEÜ5ØLÜ5Ø4Ü5Ø@Ü 5ØFÜ5ØGÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5ØLÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5Ø5Ü5Ø4Ü5Ø<Ü5ØJÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5Ø=Ü5Ø4Ü5Ø=Ü5Ø<Ü5ØEÜ5ØGÜ5Ø4Ü5ØGÜ5ØGÜ5ØHÜ 5Ø;Ü5Ø4Ü5ØHÜ5ØFÜ5Ø4Ü 5ØAÜ5ØBÜ5ØIÜ5Ø8Ü5Ø?Ü5ØFÜ 5Ø6Ü5Ø;Ü5Ø4Ü5ØAÜ5ØAÜ5Ø8Ü5Ø?Ü channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029Vb5xdoy2975BcTM5m133 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ5Ø Ü 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ LABARI ME CIKE DA "BAN TAUSAYI, " "MATSANANCIYAR DAMUWA, KUNCIN CUZIYA, " "SADAUKARWA, " ZAZZAFAR SOYAYYA ME TSAYAWA A RUHI. WRITING BY MARYAM STAR YAR BAIWAR JJRT. MARUBUCIYAR RAYUWAR SAMHAD DAFIN MACIJI A DAREN AURENA AND NOW ZAFIN WUTA *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341 &mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION* *(J.W.A)* "_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau™i_. " """Jajirtattu mu ne ™arfi a zuciya, hikima a magana, jajircewa a aiki. Ba mu ja da baya, ba mu faWuwa. Mu ne tarihi" "da ake ginawa!"" " THE NOBLE WRITER'S TEAM ( DEDICATION IS OUR STRONG ) Typing... PAID BOOK 500 ONLY SEASON TWO CHAPTER 25-30. EJ-1D' FE-1D' 'DDG E3(. "Cike da tsoro Umma ta matso cikin sanWa ta jijjiga Mama gami da kiran sunanta, amma Mama ba ta amsa ba kuma ba ta motsaba, shiko Abban tafe bango ya yi tare da silalewa ™asa ya zauna ya na maida lumfashi gami da sharce" "gumi, Yaya Habiba ce ta nufi inda ya ke ta na ma shi sannu ganin yanda ya diririce duk ya tsure kamar wanda yai" jinya. "Da ™yar Abba yai nasarar ™wato kalmar ""Ruwa."" daga bakinshi, aiko da sauri Yaya Habiba ta Webo ma shi wanda ke" "cikin randa, tun da ya kafa kofin bai sauke ba sai da ya tabbatar da yanshe tas sannan ya aje tare da lumshe ido ya na sauraren yanda zuciyarshi ke bugawa da sauri-sauri." "Umma ta tsorata ainun da abin da ya faru hakan ya saka ta haWa kawunan su Yaya Sumayya tai Waki da su," acewarta wai karasu kwashi jangwam. "Shima Abba lallaSawa yai tare da rarrafawa ya shige Wakin Umma harda kullo ™ofa, ni da Mama kuma aka barmu" anan kamar kayan banza. "A hankali na fara buWe idanuwana da sukaimin nauyi, kaina ne ya sara da tsananin ™arfi wanda hakan ya tilasta ni" "saurin rufe idanuwan nawa, ™o™arin tashi na fara yi zaune amma sai naji jikina kamar anyimin tsinannen duka, ko ina ciwo ya ke min, daurewa nai na tashi ina cije baki cike da dauriya dan sosai kaina ke barazanar tarwatsewa, a hankali na buWe idanuwa da sukai min tsananin nauyi na sauke su akan Mama da ke kwance,mamaki ne ya kama ni ganinta a kwance ta n barci gashi magrib ta kawo kai, cike da jarumta na matsa kusa da ita na shiga tashinta ganin irin kwanciyar da tai, buWe idanuwanta tai tare da ™o™arin tashi, na lura itama jikinta sam babu ™arfi, bayan ta tashi zaune ne na shiga jera ma ta sannu." """Halan baki jin daWi, naga kinyi barcin marice, sannu bari imfadawa Abba ya siyo ma ki magani."" Nai maganar ina" kallon yanda Mama ta dafe kanta. Cikin sanyi murya ta furta. """A,ah Mubeenah! lafiya lau kawai naWanyi barci ne shine jikina yai sanyi, zan warware da zarar nai sallah.""" Sannu na sake yi mata gami da lallaSawa na tashi tsaye na nufi wajen ruwa na Wauki ´ar gudaliyar butar gidanmu na "cikata da ruwa na nufi kewaye dan in watsa ruwa saboda rashin daWin da jikina ke min, raSewa na yi ta samu na watsa ruwan sannan na fito na fara gabatarda alwala cikin nutsuwa, ina alfahari da yanda ni ke nutsuwa idan zan gana da mahaliccina, ni mutumce me tsananin son ibada da tsoron Allah, bana wasa wajen kiyaye ha™o™in ubangijina, nakan yi iya bakin ™o™arina wajen kaucewa saSo, da wannan nike kira ga ´an uwana musulmai da muji tsoron Allah mu kyautata makomarmu, mu dinga kiyaye ha™o™in Allah dan samun sakamako me kyau a lahirarmh, Allah ya datar da mu Ameen." "Bayan na kammala alwalar nai tasbihi kamar yanda mazonmu ya koyar, sannan na zubawa Mama ruwa a buta na" "shigar ma ta da ita sannan na dawo na shiga Wakina wanda ko arzi™in fitila babu, gashi babu ko taga se wasu ´an bulillika da aka jera a can sama, da lalube na Wauki hijabi da abin Sallah ta, da yake na haddace inda komi ya ke a cikin Waki a haka nike gudanar da rayuwata ba tare da na takura ba." "A zaune na gabatar da Sallar saboda yanda kaina ke sarawa, bayan na gama ne na shiga yin azkar Win marice da" "bansamu damar yi ba, da yake na riga da na hardace shi tas a kaina, bayan na gama ne na jingina da jikin bango ina sauraren yanda bugun zuciyata ya sauya lokcinda na farka naga na yi barci wanda bansan lokacinda ya kwasheni ba, ina jin sauyi sosai a jikina wanda kafin in kwanta sam banji hakan ba, hakanan kawai na ji a jikina akwai abin da ya faru wanda ban sa ni ba, a gefe Waya kuma ina tunani akan abin da ya hana Umma da Abba fitowa yin alwala, ina jiyo tashin muryarsu a Wakin Umma, hakanan kawai na ji ina so inje in taso su dan suyi sallah ™ila basusan an kira ba tun da ba wani ji ake sosaiba daga masallaci idan aka kira, ni da Mama mune masu ™o™arin yin sallah akan lokacinta." "Cikin amincewa da shawarar zuciyata na tashi ina dafe bango na nufi Wakin Umma, ina tura ™ofar naci burki ganin Abba zaune akan ta™unanniyar dadumar Umma ya na sallah, gefe Waya kuma babbar robar Umma ce da buta a jiye" sai wasu ruwa a cikin robar masu datti da alama awala akai ciki. "Cikin shanye mamakina na yi sallama cikin sanyi murya, abin da ya Waure min kai be wuce yanda naga firgici da" razana ba kwance akan fuskar Yaya Habiba da Yaya Sumayya waWanWa suka salame Sallah. """Innalilahi wa'inna ilaihi raju'un!!! Mubeena lafiya kika zo kikai min tsaye a bakin ™ofa."" Umma ta faWi da yanayin" tsoro. "Kallon tsaf nai ma ta, ina ganin yanda ta ke ™o™arin haWiyar yawun da ya ma™ale ma ta a ma™oshi, idanuwanta da" alamun tsoro ™arara. Bangama ™are ma ta kalloba na tsinayo muryar Abba shima a sanyaye ya na faWin. """Mubeenah lafiya dai ko? ko wani abu kike bu™ata."" yai maganar shina ma™ogwaromshi na kai komo." """Dama naga baku fito yin sallah ba shine na ce bari inzo in sanar muku."" nai maganar ina kokonto akan yanda naga" su na wani Wari-Wari da ni. """A'ah ai da kin barshi ba sai kinzo ba, yau a tasha da zan dawo na siyo sabuwar gora, shine nace ba sai mun dinga yin" "alwala a waje ba mayi a Waki kawai tunda tsakar gidan caSewa ya ke harmu gaza samun wajen kwanciya ga kuma saurayen da ke yo gayya idan wajen ya caSe."" Umma tai tsulum ta bani amsa." "Haka kawai naji ban yarda da wannan maganar ta ta ba, hakanan ma Umma idan ta bushi iska sai ta tsiro wanki da" "marice dan kawai ta ji™e inda muke kwanciya ni da Mama, musamman idan ranar ita ke da girki." "Bance komi ba na juya na nufi Wakin Mama na isketa akan dadduma ta gama sallah, gaishe ta nai cike da" "girmamawa, amsawa tai cike da kulawa tare da tambayata lafiyata, bayan na bata amsa mukai zaman shiru na tsawon lokaci, ganin shirun yai yawa ne yau ko ´ar fira bamuyiba ya saka nace." """Wai Mama yau babu aikin girkin dare ne, naga har yanzu baki ce inhura rushi ba.""" """Da yake kinga Ummanku ta dawo to shine Abbanku ya ce imbar ma ta girkin tunda nata ne dama, ban musaba" "na bata abinta.""" "Mama ta bani amsa ta na ™o™arin kunna ragwargwaSaSSiyar redionta wacce taci uban Wauri da robali, shiru mukai" muna sauraren labaranda ake a gidan redion. Bamu daWe da fara sauraren labaranba Abba ya aiko Yaya Habiba akan Mama ta fito tai shimfiWa zamuci abinci. Firgigit na dawo daga tunanin da na tafi. """Mubeena ki ci abincin mana kar ya yi sanyi, wai kodai baki jin daWi ne tun Wazu nike lura da ke sam baki da walwala."" Mama tai maganar ta na jiran amsata." """Dan Allah Mama za ki iya gayamin abin da ya faru Wazu, haka kawai nike ji a jikina akwai abin da ya faru, kinga su" "Yaya Habiba basa kula ni kamarma tsorona suke bayan ba gaka muke ba, Abbama bai yi min faWa ba yanzu, shiyasa nike son insan abin da ya faru." """Ke ko wannan yarinya kin shiga uku, haka kika koma kuma bayan sa ido yanzu harda bin ™wa™waf kike yi, to ni gaskiya bazan iya Waukar wannan rainin hankalin naki ba, tabbas wani abu ya faru kuma ba komi bane face aljannun" "da kika tada kika nemi hallakamu da ruwa, kuma mun riga mun yanke hukunci akanki ni da Abbanku, ba za ki sake ™ara kwana a gidannan ba daga gobe, dan tsaf za ki hallakamu alhalin da sauran lokacinmu, mun shirya tsaf dan mu kai ki aikatau can bariki.""" "Sak kowa na wajen yai jin abin da Umma ta ce, Abba kuwa cike da ™ulewa ya banka ma ta uwar harara ya na" "takaicin hali irinnata na rashin siri, inde tonon sililine to fa Umma ta yi dgree akanshi, sam ba ta da sirri ko kaWan, sai Abba yajata gefe suyi magana ba tare sanin Mama ba amma mudin za'azauna da Umma sai ta faWi wannan maganar, ga shi Allah ya Waurawa Abba son yin shawara ko sirri da Umma." "Kallon yanda nike kokowa da hawayen da suka dage akan dole sai sun zubo, ni kuma na™i basu damar hakan Mama" "ta yi, cikin sanyi jiki ta janyo ni ta kwantar akan kafaWarta ta na jin babu daWi da maganar da Umma ta faWa min alhalin ba ita na tambaya ba." "Gyaran murya Abba yai tare da janyo hankullanmu akan zai yi magana kowa ya nutsu, Wago kaina nai ina son jin abin" da Abban zai faWa. """Ke Mubeenah ki natsu domin maganar ta ki ce, bayan zuwan Yayanku Hashimu ya yi min wani abishir akan ya samo" "ma ki aikatau a can cikin bariki, na yi murna sosai da hakan dan idan ba ki manta ba nace ma ki, ko dai ki fidda miji in aurar da ke, ko kuma inbawa abokina aurenki ko ki fita ki barmin gida dan na gaji da ciyar da ke hakanan babu wa ta riba, ga matsalolinki da sukafi ™arfin kanki bare kuma ni Iroro wanda ban aje ba kuma ban bama wani ajiya ba, na rigada na yanke shawara akan gobe da yardar Allah zan Waukeki da kaina in kaiki can gidan aikin, mutanen a matse suke da son samun wacce za tai aikin,yanzu abin da nike so da ke shine, ki tattaro dukannin abubuwan da kikasan ki na bu™ata ki shirya gobe tun da sassafe zamu kama hanyar tafiya dan kuwa ana so muje kafin wani me magani ya iso, kuma ban amince kiyi magana da Mamanki ba akan wannan aikin, umarni ne na zartar a kanki ban amince kiyi magana da kowa ba akan wannan aikin face ni kaWai ko Ummanku idan kika yi magana da wani Allah ya isa ban yafe muku ba wallahi, dan ba shawararki na nema ba na riga na zartar da hukunci.""" "Zuciyata ta shiga dokawa da tsananin ™arfi, ya yinda na gama jin kalaman Abba, hakanan na ji na amince da hukuncin da ya zartar a kaina, hakanan nike ji na gaji da rayuwa a ™ar™ashin innuwar kulawar Abba, na daWe da gane" "cewa Abba baya so na, ban san daliliba sai tsintar kaina na yi a cikin farin ciki, ban san wane zaren ™addara ba ne ya ke jana akan amimcewa da aikin, ni dai kawai ina jin daWin zan nisanta da Abba na tsawon lokaci, zan yi nisanda zan samu nutsuwar gangar jiki da zuciya, ina bu™atar samun inda zan zauna inyi tunani akan rayuwata tun daga farko har izuwa yanzu da tarin ™addarori suka samu muhallin zama a rayuwata." "Bancewa kowa komi ba sai tashi da nai babu alamun damuwa atare da ni na wuce Wa™ina, Mama ce ta bawa Yaya Habiba ´ar ™aramar fitilarta ta kawo min, aiko na ji daWin hakan dan so nike in sadu da ma'ajiyar ™ur'ani na dan" amma duhu ya hana hakan. "Jakar iskamiyya ta na Wauko na fito da ™ur'ani na izufi sittin, na buWe shi tare da fatan samun salama da dangana akan ™addarar da ke tunkaro ni, a lokacinda na fara karanta al™ur'ani me girma da tsarki, wani irin raunine ya baibaye ni har ban san sanda na fara hawayeba, ban daina karatunba kuma ban daina kukanba, hakanan nike ji a jikina wannan hawayen da nike na samun salama da sau™in zuciya ne." "Ban daina karatun ba sai da na tabbatar da na samu gamsashiyar nutsuwa, sannan na rufe al™ur'ani nai addu'ata" tare da tashi na gabatar da Sallar Isha'i. "Bayan na gama ne na ta gyara wajen kwanciyata sannan na Wauki fitilar Mama na mufi Wakin ta, turus na yi ganinta dur™ushe a ™asa ga Abba tsaye a kant sai huci ya ke, ban ce komi ba na nufi inda ta ke ajiye fitilar na ajiye tare da" "juyawa na fice zuwa Wakina, azkar Win kwanciya narci na gabatar sannan na haye yamusashiyar katifata nai lamo ina jin yanda har yanzu zuciyata bata bar dokawa da ™arfiba, ban bawa kaina damar tunani akan komi ba haka na kwanta har barci me nauyi yai nasarar tafiya da ni." "Kyakkyawan matashi ne zaune a wa ta kujerar alfarma ya na aiki, sai wa ta mummunar halitta marar kyan gado ta" "zo ta bayanshi ta buWe mumunan bakinta ta shiga yo aman wuta, juyawa yai ya na salatin jin ZAFIN WUTA amma sai wannan hallitar tai amfani da wannan damar ta sake amayo wa ta wutar me yawa akanshi, sai da halittar ta cike inda matashin ya ke da wuta sannan ta fice da jikin gini, wa ta mata ce ta zo kusa da wamda aka sakawa wutar ta na kuka tare da tattaSa jikinshi, amma duk inda ta taSa sai ya kwalje ita kuma sai hanunta ya ™one, a haka ta zauna ta na ta kuka babu me rarrashi, yayinda muka zo wucewa ta wajen ni da Abba sai muka ga wannan matar shine Abba" ya ja hannuna ya bata ya na faWin nice kaWai zan nemo maganin da zai warkar da wannan matashin wanda wuta ke "™onawa, hannu biyu matar ta amshe ni tare da yiwa Abba alkairi me yawa ya juya ya barni da ita, da na tunkari inda wannan matashin ya ke, sai ruwa me ™arfi ya zo ya maido da ni, haka na dage sai na isa gareshi har nai nasarar kama hanunshi, abin mamaki ina kama hanunshi sai wannan wutar ta Sace Sat sai de ba™in haya™i da ya karaWe da™in wanda wa ta murya marar daWin amo ke faWin, ""kin yi nasarar rabani da shi amma tabbas zan dawo, zan dawo domin Waukar fansa.""" A firgice na farka cikin matsanancin tsoro. "WANNAN LITTAFIN NA KUŠI NE, GA WACCE TA SHIRYA BIYA GA ACCOUNT." 9136291920 MARYAM UMAR OPAY TAKU HAR ˜ULLUM. MARYAM STAR Follow the 5Ø@Ü5Ø4Ü5ØEÜ5ØLÜ5Ø4Ü5Ø@Ü 5ØFÜ5ØGÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5ØLÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5Ø5Ü5Ø4Ü5Ø<Ü5ØJÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5Ø=Ü5Ø4Ü5Ø=Ü5Ø<Ü5ØEÜ5ØGÜ5Ø4Ü5ØGÜ5ØGÜ5ØHÜ 5Ø;Ü5Ø4Ü5ØHÜ5ØFÜ5Ø4Ü 5ØAÜ5ØBÜ5ØIÜ5Ø8Ü5Ø?Ü5ØFÜ 5Ø6Ü5Ø;Ü5Ø4Ü5ØAÜ5ØAÜ5Ø8Ü5Ø?Ü channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029Vb5xdoy2975BcTM5m133 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ5Ø Ü 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ LABARI ME CIKE DA "BAN TAUSAYI, " "MATSANANCIYAR DAMUWA, KUNCIN CUZIYA, " "SADAUKARWA, " ZAZZAFAR SOYAYYA ME TSAYAWA A RUHI. WRITING BY MARYAM STAR YAR BAIWAR JJRT. MARUBUCIYAR RAYUWAR SAMHAD DAFIN MACIJI A DAREN AURENA AND NOW ZAFIN WUTA *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341 &mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION* *(J.W.A)* "_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau™i_. " """Jajirtattu mu ne ™arfi a zuciya, hikima a magana, jajircewa a aiki. Ba mu ja da baya, ba mu faWuwa. Mu ne tarihi" "da ake ginawa!"" " THE NOBLE WRITER'S TEAM ( DEDICATION IS OUR STRONG ) Typing... PAID BOOK 500 ONLY SEASON TWO PAGE 35 "Ina karanto addu'o'inda Manzonmu ya koyar idan mutum yai mummunan mafarki, zuciyata har lokacin bata daina" "dokawa da ™arfi ba, sai ma sake tsananta dokawa da tai fiye da baya, hakanan naji jikina yai sanyi sam bani da kuzari ko kaWan." "Tunanika barkayai suka dinga bijiromin na abubuwanda suka faru da ni tun wayuwar garin yau, idan da sabo ya" "kamata ace na saba da yanda rayuwa ke gara ni kamar kwallon ™afa, aduk lokacinda zan wayi gari d irin ™alubalen da zan fuskanta, sam babu wani abu na birgewa a cikin rayuwata, hakanan nike gudanar da rayuwata sam babu farin ciki." "Sake juyawa nai Wayan sashen ina ji a jikina dole ne in tashi in nemawa kaina mafita, ina bu™atar farin ciki kamar" "kowace mace, ina bu™atar samun ´ancin kai kamar kowace budurwa wacce ke gaban iyayenta, amma ta yaya zan samu hakan? na tambayi zuciyata da take sa™amin tunanika daban-daban." "'Zan samu ´anci kamar kowa amma sai na cire tsoro, dole sai na aro mayafin juriya na aje na ha™uri dan samun damar cimma muradina, to amma kuma ai Abba ya ce gobe zan bar gidan, ko da yake wannan ma wa ta damace zan samu dan in canza rayuwata, ban san gidan da zan rayu a cikinshi ba, haka zalika bansan wane irin mutanene a cikin gidan ba, zan tsaya imfara karantar mutanen wajen dan insan ta yanda zan gyara rayuwata kamar kowa.'" Ina ta tunani daban-daban da haka har barci ya Wauke ni me nauyi. BANANA ISLAND "˜wance Mommy ta ke a kan katafaren gadonta wanda ya lashe miliyoyin kudaWe kafin kafuwarshi a daWin, kallon" "farko zakai me ka gane ba Wan ™asar ba ne, ko daga wace ™asa aka ™erashi lallai me tsananin tsada ne." "Sulaima ce zaune akan kagon kusa da Mommy wacce Doctor ke duba lafiyarta, fuskarnan ta ta tai jazur" musamman saman hancinta abinka da farin mutun. A gefe kuma wannan Dattijuwar matar ce zaune ta yi tagumi ta na kallon yanda Mommy duk ta bi ta fice a hayyacinta. Bayan Dr. ya gama ba ta taimakon gaugawa ya juyo ya fuskanci wannan Dattijuwar ya na faWin. """Hajjo, wai dan Allah mi yasa bakwa kiyaye lafiyar baiwar Allarnan, ta na cikin mawuyacin hali yanzu haka, jininta" "yayi mugun hawa, ga ciwon zuciya, mi yasa kuke barinta cikin damuwa har haka, ina Fauzan ya ke ne, nasan shi kaWaine zai fahimci abin da nike nufi."" Doctor yai maganar fuskarshi da alamun Sacin rai gami da damuwa." """Kayya dai dakat, ai baka sa ni ba, Fauzan Win shine wanda yai silar shigarta wannan halin, ya na can kwance cikin" "mawuyacin hali rai a hannun Allah, kasande akwai sha™uwa me tsanani tsakanin Fatima da Fauzan, halinda Fauzan" "Win ke ciki ne ya asassa ma ta tashin ciwon, wallahi muna yin bakin ™o™arinmu wajen ganin mun fitar da ita daga" "damuwa, amma abin ya ci tura, da zarar ta ga halin da Wanta ke ciki sai jikin na ta ya rikice."" Hajjo tai maganar muryarta na jimanta lamarin." """Wai dama Hajjo har yanzu Fauzan be warke ba, na yi tunanin da kuka fita da shi India ya samu lafiya."" Dr. yai" maganar ya na jimanta lamarin. """Kai de bari Dakta! lamarin Fauzan se du'a'i, yanzu abin ya wuce yanda ake tunani, ciwo sai gaba ya ke ba wani sau™i" "sai a wajen Allah, da zaka ga Fauzan yanzu na tabbata ™afafuwanka ba zasu taku ta daWin rai ba, yaronan yana ganin jarabawar rayuwa, sai de kawai muci gaba da taya shi da addu'a Allah ya yanke ma shi wannan wahala da yake ciki.""" "Jinjina kai kawai Dr. yai cike da jimami, dan bai mance yanda aka kawo Fauzan asibitinsu ba cikin matsanancin ciwo" "da zafin jiki, fatan samun sau™i yai musu tare da bada shawarwari akan yanda zasu dinga kiyaye lafiyar Mommy gudun samun matsala sannan ya tafi." "Zaman shiru sukai a Wakin kowa na tunanin zuci, da haka har barci me nauyi yai awon gaba da Hajjo, da wannan" "damar Sulaima tai amfani wajen sulalewa ta tafi Wakin Fauzan dan ta ™ara ganinshi, sam hankalinta baya kwance, ga tashin hankalin yanda jikin Wan uwanta ke tsananta, ga guma tashin hankalin yanayin Mommy ke ciki." "Zuwa bakin ™ofar glass Win Wakin Sulaima ta yi, tare da jingina jikinta akan ™ofar Wakin idanuwanta na zubarda" "hawaye, ta na Satu™ar ™aunar Wan uwanta, sam batason abin da zai Sata ma shi rai, ta na kiyaye abin da zai saka yai fushi da ita, shima kuma ya sha™u da ita, ita kaWaice abokiyar nishaWinshi, da ita yake sirri da ita ya ke shawara, ya yarda da ita fiye da kowa." "Ta Wauki tsawon lokaci a hakan ta na tunani kafin daga bisani ta zabura tare da janyo ™ofar ta fito ta nufi kan stairs, da bibiyu ta ke hawa benen hakan ya bata damar hayewa cikin sauri, wa ta tsadaddiyar waya ta Wauka akan luntsumemiyar kujerar da ke jere a ™ayataccen parloun, cikin sauri ta buWe mabuWan sirrin tare da laluba wa ta numbar da akai save da Pahpah, ta danna calling." Amsa kiran akai daga can Sangaren tare da furta. """Assalamu alaikum""" """Wa,alaika salam pahpah!""" Sulaima tai maganar ta na ™o™arin haWe kukanda ya sake taso ma ta. """Sulaima lafiya dai ko! ina Mommynku ina kuma Fauzan ya na lafiya dai ko, jikin da sau™i ko!!!.""" Ya jero tambayoyin cike da ruWewa. """Pahpah dan Allah ka dawo hakanan, wallahi Yah Fauzan ya na cikin matsanancin ciwo, Pahpah kullum abin gaba" "yake sake yi, please idan maganin bazai samu ba ka taho hakanan, banaso yah Fauzan ya mutu bakuyi bankwana ba, Pahpah jikinshi sam babu kyawun gani, yau kwana uku kenan rabon da ya saka koda ruwa ne a cikin !" Sai kuma wani sabon kukan ya sake Salle ma ta. "Cike da damuwa Ya fara rarrashinta tare da tabbatar ma ta da yana hanya yau komi dare a legos zai kwana, sannan yai ma ta albishir da ansamu maganin." "Ta Wanji daWi jin cewa zai dawo yau, ko babu komi zai tsaya wajen ganin ko yayane Fauzan ya saka wani abu a" "cikinshi, dan kaf a gidan shi kaWai ne ya isa ya taSa Fauzan ba tare da ya ™one ba." 5ØCÜ5ØYÜ5ØRÜ5ØNÜ5Ø`Ü5ØRÜ 5ØXÜ5ØbÜ5ØfÜ5ØVÜ 5ØZÜ5ØNÜ5Ø[Ü5ØNÜ5ØTÜ5ØRÜ 5ØQÜ5ØNÜ 5ØdÜ5ØNÜ5Ø[Ü5Ø[Ü5ØNÜ5Ø[Ü 5ØdÜ5ØNÜ5ØYÜ5ØYÜ5ØNÜ!5ØVÜ 5ØVÜ5Ø[Ü5ØNÜ 5ØOÜ5ØbÜ5Ø`Ü5ØfÜ 5Ø[Ü5ØRÜ 5ØXÜ5ØdÜ5ØNÜ5Ø[Ü5ØNÜ 5ØOÜ5ØVÜ5ØfÜ5ØbÜ 5ØNÜ5ØZÜ5ØZÜ5ØNÜ 5ØVÜ5Ø[Ü5Ø`Ü!5ØNÜ 5Ø4Ü5ØYÜ5ØYÜ5ØNÜ! 5ØQÜ5ØNÜ5ØTÜ5ØNÜ 5ØfÜ5ØNÜ5Ø[Ü5ØgÜ5ØbÜ 5ØgÜ5ØNÜ5ØXÜ5ØbÜ 5ØQÜ5ØVÜ5Ø[Ü5ØTÜ5ØNÜ 5Ø`Ü5ØNÜ5ØZÜ5ØbÜ5Ø[Ü 5ØYÜ5ØVÜ5ØaÜ5ØaÜ5ØNÜ5ØSÜ5ØVÜ5Ø[Ü 5ØMÜ5Ø4Ü5Ø9Ü5Ø<Ü5ØAÜ 5ØJÜ5ØHÜ5ØGÜ5Ø4Ü 5ØNÜ 5ØXÜ5ØNÜ5ØVÜ 5ØNÜ 5ØXÜ5ØNÜ5ØVÜ. 5Ø:Ü5Ø4Ü 5ØJÜ5Ø4Ü5Ø7Ü5Ø4Ü5ØAÜ5Ø7Ü5Ø4Ü 5ØFÜ5ØHÜ5Ø>Ü5Ø4Ü 5ØFÜ5Ø;Ü5Ø<Ü5ØEÜ5ØLÜ5Ø4Ü 5Ø5Ü5Ø<Ü5ØLÜ5Ø4Ü5ØAÜ 5Ø>Ü5Ø7Ü5Ø<Ü5ØAÜ 5Ø7Ü5Ø4Ü 5Ø4Ü5Ø6Ü5Ø6Ü5ØBÜ5ØHÜ5ØAÜ5ØGÜ. 9136291920 5Ø@Ü5Ø4Ü5ØEÜ5ØLÜ5Ø4Ü5Ø@Ü 5ØHÜ5Ø@Ü5Ø4Ü5ØEÜ 5ØBÜ5ØCÜ5Ø4Ü5ØLÜ TAKU HAR KULLUM MARYAM STAR Follow the 5Ø@Ü5Ø4Ü5ØEÜ5ØLÜ5Ø4Ü5Ø@Ü 5ØFÜ5ØGÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5ØLÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5Ø5Ü5Ø4Ü5Ø<Ü5ØJÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5Ø=Ü5Ø4Ü5Ø=Ü5Ø<Ü5ØEÜ5ØGÜ5Ø4Ü5ØGÜ5ØGÜ5ØHÜ 5Ø;Ü5Ø4Ü5ØHÜ5ØFÜ5Ø4Ü 5ØAÜ5ØBÜ5ØIÜ5Ø8Ü5Ø?Ü5ØFÜ 5Ø6Ü5Ø;Ü5Ø4Ü5ØAÜ5ØAÜ5Ø8Ü5Ø?Ü channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029Vb5xdoy2975BcTM5m133 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ5Ø Ü 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ LABARI ME CIKE DA "BAN TAUSAYI, " "MATSANANCIYAR DAMUWA, KUNCIN CUZIYA, " "SADAUKARWA, " ZAZZAFAR SOYAYYA ME TSAYAWA A RUHI. WRITING BY MARYAM STAR YAR BAIWAR JJRT. MARUBUCIYAR RAYUWAR SAMHAD DAFIN MACIJI A DAREN AURENA AND NOW ZAFIN WUTA *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341 &mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION* *(J.W.A)* "_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau™i_. " """Jajirtattu mu ne ™arfi a zuciya, hikima a magana, jajircewa a aiki. Ba mu ja da baya, ba mu faWuwa. Mu ne tarihi" "da ake ginawa!"" " THE NOBLE WRITER'S TEAM ( DEDICATION IS OUR STRONG ) Typing... PAID BOOK 500 ONLY CHAPTER 35-40 .EJ-1D' FE-1D' 'DDG E3( "Ajiyar zuciya Pahpah ya saki lokacinda Sulaima ta kashe wayar, kallonshi farin mutum da ke zaune kan sallaya tai tare" da girgiza kai sannan ya ce. """Mudin haskenta ya sadu da Wanka tabbas ™arshen wahalarsa ya zo, ita kaWaice za ta iya karya wannan mugun" "sihirin, sannan kuma ta bashi garkuwa da izinin ubangijinmu.""" "Shiru Pahpah yai tare da zurfafa a cikin tunanin yanda zai sadu da wannan tauraruwa me haske, wacce zata zamo" tsanin takawar Fauzan ta hanyar samun lafiyarshi. """Ka tashi ka je, kana tare da nasara, ka ri™e Allah domin shine kaWai zai tallafa maka.""" "Wani abin al'ajabi da bammamaki, mutumin na gama maganar sai ya Sace Sat kamar be taSa wanzuwa a wajen ba." "Tsam Pahpah ya tashi ya fice cikim tsoro, direct wajen motarshi ya nufa, bayan ya shiga ya saka drivar ya ja da sauri" suka bar wajen. MUBEENAH AGEGE "Can cikin barci ni ke jiyo muryar Mama sama-sama, ban buWe ido ba sai juyi da na sake yi ina shirin gyara kwanciyata, sai na ji an jijjiga ni da ™arfin gaske ana faWin." """Innalillahi wa'inna ilaihi raju'un, jama'a Mubeenah wai lafiyarki ™alau kuwa? dan Allah ki tashi hakanan, rana" "har ta fito amma kin gagara tashi, tun asubahi nike tashinki.""" "Zaram na tashi zaune tun lokacin da na ji salatin da Mama ta saki, cikin sauri na buWe idanuwana, amma abin" "mamaki shine, sun buWe tar amma sam bana ganin komi, sake kai hannuna nai ina shafa idon dawa, amma abin al'ajabi sai naji ashe a buWe suke." """Allahu Akbar, kaji ™udirar Ubangiji mabuwayi gagara misali, me hanawa kuma me bayarwa, Wallahi Allah Mama" "idanuwana basa ganin komi, duhu nike gani, zo ki duba ki gani.""" "Nai maganar cikin jinjina ™arfin buwayar Ubangiji, me bayarwa kuma me hanawa aduk lokacin da ya so, idan ba Ikon" "Ubangijiba waye zai baka alokacin da ya so, kuma ya amsa a lokacinda ya so?." """Ke Mubeena ban son iskanci, ta gidan ubanwa ke baki gani, alhalin ga idanuwanki nan tarrrr ma sha Allah, ki daina" "wasa ki taso muje kiyi sallah lokaci na wucewa.""" Mama tai maganar ta na hana kanta gasgata cewa da nai bana gani. """To Mama bara in tashi.""" "Nai maganar ina ™o™arin tashi, amma mi ta tabbata dai bana gani sam, dan kuwa ina taka ™afata ban sauke ta a ko ina ba sai cikin kwanon da nike aje ruwa idan zan kwanta, cike da razani na janye ™afata nai baya ina salati." "Sak Mama ta yi, ta kasa taSuka komi domin kuwa ko ta so ko kar ta so ya tabbata bana gani." Maganar Abba ce ta yanke min jimamin da na shiga. """Ke Halima! wai har yanzu ita Mubeenar ba ta tashi ba, ki watsa ma ta ruwa manah, kinga rana ta soma yi, kuma" "ana jiranmu dan yanzu na sake yin waya da Hashimu ya sanar da ni cewa, me gidan ya dawo jiya cikin dare, muyi sauri muje dan """ "Maganarshi ta yanke ne lokacin da ya lura da Mama zaune daSas a ™asa, kamar ma bata cikin hayyacinda dan ya lura" da yanda laSSanta ke motsawa. """Halima lafiya dai ko? ko wani abun ta. """ Bai ™arasaba ya ji ni na fashe da matsanancin kuka ina faWin. """Abba kana gani na ko, wallahi Abba ni bana ganinka, na zama makauniya, bana ganin komi sai duhu, dan Allah zo ka" "kama hannuna ka kaini waje inyo alwala banyi sallah ba""." "Wa ta iriyar ashar Abba ya kutuntumo ya watsa wa Mubeenah, sannan ya Waura da faWin." """Ke abu ta kazar ubanki, ubanki ya hwaWa ya afka ya zunduma cikin makantarnan, ni za ki mayar tsohon banza, na rantse da girman Allah sai kin buWe idonan, ni za kiyi wa ba™in ciki Mubeenah, ni!! ni!!! Mubeenah.""" "Ya ™arashe maganar ya na ta™une fuska kamar zai saka iho, ya riga da ya gama tsala lissafin yanda rayuwa zata canza" "mai, ya gama sada™arwa a yau zai zama Waya daga cikin masu kuWin a arear unguwar Agege, amma lissafinshi na neman roshewa ganin halin da Mubeenah ke ciki." "Mama ce ta tashi tare da kama ni ta fitar da ni idanuwanta na zubarda hawaye, ni nasan kaf duniyata ba zan samu" "me sona kamar Mama ba, ™auna tattali gami da kulawa a wajen ta kaWai nike samunsu, ita ce kaWai bangon da zan jingina inyi kuka kuma ta rarrasheni cike da kulawa haWi da tausayi." "Ruwa ta zuba a buta ta kama hannuna muka nufi bayan gida, can inda tasan ina tsayawa ta aje ni tare da ajiye butar" "inda tasan bazan zubar ba, sannan ta fice ta bani waje." "Tsarki na yi kamar yansa na saba, sannan na tafo bango a hankali na fito waje ina sake tabbatarwa kaina na zama" "makauniya, banyi aune ba na ji wani abu ya ja ni, nai baya-baya na faWa akan kayan zuba ruwanmu, ji kake ""Tinjim."" na afka cikin babban bahon ruwa da yake ™arami ne bashida tsawo sai faWi." "Abba ne ya taso daga Wakin Mama dan ganin abin da ya faru, sai kuwa yai tozali da ni kwance male-male a cikin bahon ruwa." """Yau ni Iroro na ga jarfa, ke dan malafar ubanki shine zaki rasa insa za ki faWa sai cikin baho, wato ne dole sai kin" "tabbatar min da cewa ki na min ba™in ciki, yo ba™in ciki manah, sarai kin san wahalar da nike sha wajen samo ruwanan, kina can kina barcin asara na je na samo wai dan kiyi wanka idan zamu je gidan da za kiyi aikatau.""" "'Aikatau', na maimaita kalmar a zuciyata, sai kuma na zabura na tashi zaune ina lalube ina faWin." """Abba bara inje inyi sallah sai in shirya idan har zasu Wauke ni a haka da makantata ni na amince zanyi aikin.""" Nai maganar wani irin karsashi da ™warin gwuiwa na zo min. "ALHAMDULILLAH, MUN KUSA GAMA FREE PAGE, SAURA PAGE BIYU." GA WACCW TA SHIRYA KARANTA LITTAFIN ZAFIN WUTA GA ACCOUNT A ˜ASA. 9136291920 MARYAM UMAR OPAY. TAKU HAR KULLUM ME SON GANIN FARIN CIKINKU. MARYAM STAR ZAFIN WUTA Follow the 5Ø@Ü5Ø4Ü5ØEÜ5ØLÜ5Ø4Ü5Ø@Ü 5ØFÜ5ØGÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5ØLÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5Ø5Ü5Ø4Ü5Ø<Ü5ØJÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5Ø=Ü5Ø4Ü5Ø=Ü5Ø<Ü5ØEÜ5ØGÜ5Ø4Ü5ØGÜ5ØGÜ5ØHÜ 5Ø;Ü5Ø4Ü5ØHÜ5ØFÜ5Ø4Ü 5ØAÜ5ØBÜ5ØIÜ5Ø8Ü5Ø?Ü5ØFÜ 5Ø6Ü5Ø;Ü5Ø4Ü5ØAÜ5ØAÜ5Ø8Ü5Ø?Ü channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029Vb5xdoy2975BcTM5m133 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ5Ø Ü 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ LABARI ME CIKE DA "BAN TAUSAYI, " "MATSANANCIYAR DAMUWA, KUNCIN CUZIYA, " "SADAUKARWA, " ZAZZAFAR SOYAYYA ME TSAYAWA A RUHI. WRITING BY MARYAM STAR YAR BAIWAR JJRT. MARUBUCIYAR RAYUWAR SAMHAD DAFIN MACIJI A DAREN AURENA AND NOW ZAFIN WUTA *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341 &mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION* *(J.W.A)* "_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau™i_. " """Jajirtattu mu ne ™arfi a zuciya, hikima a magana, jajircewa a aiki. Ba mu ja da baya, ba mu faWuwa. Mu ne tarihi" "da ake ginawa!"" " THE NOBLE WRITER'S TEAM ( DEDICATION IS OUR STRONG ) Typing... PAID BOOK 500 ONLY CHAFTER 40-45 .EJ-1D' FE-1D' 'DDG E3( "Tsit Abba yai jin maganar da nai, sai kuma ya was he baki tare da faWin." """Yauwa Mubeenah, ko ke fa, to yanzu kiyi sauri ki shirya zuwa anjima bayan Ummanku ta gama abin kari sai kiyi" "mu kama hanya dan mu isa da wuri."" ya ™arashe maganar tare sa taimakamin na fito daga cikin bahon jikina na tsiyayarda ruwa, sake zuba min ruwa yai a buta sannan ya dam™amin a hannuna ya na ta rarrashina gami da lallaSawa, sai naji jikina yai sanyi ™alau, duk da ba ganin shi nike ba amma a iya maganar da yai min na fuskanci lallai ya ji daWin maganar da na faWa, sai na shiga zargin kaina akan ™in bin umirninsa da nike a baya, wata™ila hakan ne ya saka ya tsaneni saboda kafiya da ba™in taurin kai irin nawa." "Ban san sanda bakina ya furta. ""Abba dan Allah ka yafe min duk abin da nai maka, bazan sake ba, na yi danasanin" "wanda nai maka a baya, nasan da ace na bi umurninka da na auri abokinka da yanzu nima kana so na kamar yanda kake son su Yaya Habiba, daga yau bazan sake saSama umuninka ba in sha Allah.""" "Kasa™e Abba yai jin maganar da nayi, sai jikinshi yai sanyi, duk wanda ya taSa zuwa gidanmu koda na wuni Waya" "ne, to yasan rashin jituwar da ke tsakanina da Abba, tun ma™ota na zuwa bada ha™uri idan yana dukana har takai da suk girman unguwarmu babu me ko kallon inda muke idan wani abu ya haWo ni." "Bai ce komi ba sai juyawa da yai ya shige Wakin Umma wacce dukkan abin da ke faruwa akan idonta, indai wajen iya" "laSe da jin ™wam ne, to Umma ita ce kan gaba, bata yarda gulma ko tsugudidi su wuce ta, a haka ma wai dan a Legos muke ta na tsoron ´an iskan unguwarmu, dan abu ™alilan sai ka ji ance ansakawa mutum taya an ™one shi ™urmus, musamman idan wani abu ya haWa yare da hausawa." """Wallahi kar ka yarda da abin da ta gaya maka, yaudara ce kawai, so take tai mana ba™in cikin cin arziki shiyasa ta" "kulle idon, yo ita makantar haukace da zata sameta lokaci Waya, ade bincika zaka samu wani abun ta shafa dan ba™in munafurci irin nata."" Umma tai maganar ta na shanye ™ananun idanuwanta irinna kwararrun ´an gulma da munafurci." """Ubanta ya zurma ya afka ya zunduma ya faWa cikin shafawa ido wani dan makancewa, ita yanzu dan kutumar abu ta" "kazanta har ta yi wayon sanin makirci, to aniyarta ta bita, na fi ™arfin ta yaudare ni wallahi, zan gwada ma ta ba abanza nike zaune a legos ba, nima tantirin kaina ne, iskanci sai de mu koyawa wasu badai mu a koya mamu ba."" Abba yafi cikin tada jijiyoyin wuya, daga jin abin da Umma ta faWa shikenan har ya yarda ya hau kai ya zauna daram,dama ba tun yau ya saba irin haka ba, sau da dama hakan kan kasance, lafiya lau za'ayi magana da shi amma da zarar Umma ta ce ba haka ba babu bincike ba lissafi zai hau kai ya zauna akan yanda ta ce hakanne gaskiya." "Mamace ta zo ta kama ni ta kaini Waki tare da yimin shimfiWa da saka min hijabi, al™ibla ta fuskantar da ni tare da" bani umarnin yin sallah. "Ina kabbara Sallah wani irin rauni ya baibayeni, sai na ji ina bu™atar tsiyayarda damuwata a gaban Mahallicina me" "rahama, nasan zai sau™a™amin ta wani Sangaren, aiko na shiga zubda hawaye masu zafi yayinda nike gabatar da Sallah cikin nutsuwa da kamala, kuka me ™arfi ya kubcemin lokacinda na du™ar da gaSoSina a™asa nakai sujjadah, kuka da addu'a nai sosai har sai da naji nauyin da ya tokaremin ™irji ya sauka sannan na Wago naci gaba da Sallar cikin karsashi har na sallame, bayan na kammala azkar na hau karatun al™ur'ani me girma, da yake harda ce da" "ni, dandanan nishaWi ya baibaye, tabbas karanta littafi me tsarki babbar rahamace, babu abin da yake saka ni nishaWi" kamar inji ina karanto littafi me tsarki tiryan-tiryan. "Na Wauki lokaci me tsawo ina karatu, har sai da muryata ta disashe sosai sannan nai addu'a tare da shafawa nai" "zaune abuna ina nazarin rayuwa, wato Allah alhakim, wa ta hikimace ta ubangiji wannan makantar da ya Wauramin, godiya nai a gareshi ta hanyar yin tazbihi harma da salatin Annabi, duk safiyar duniya da zan wayi gari da ciwo ko babu sai na yi tarin aiyuka kamarsu, share Wakin Mama da na Umma, share tsakar gida, hura wutar Waura abin kari, wanke-wanke, wankin kayanda aka Sata, idan ka cire kayan Mama hatta na Abba nice zan wankesu kullum ranar duniya, a™alla Yaya Sumayya na daka kaya kala uku duk rana, haka zan haWa in wanke, wani bin Abba ya na zundumamin zagi Umma kuma na mita haka zan zage inyi aiyukana babu me cemin sannu sai ma zagi da nike sha wajen Abba, amma nice yau zaune a Waki ina hutawa kamar yanda kowa ke yi, babban abin da yai min daWi be wuce yanda yau bazanje shago ba, sam bani son zuwa shagonan saboda ´an iskan da ke wajen, amma banda damar daina hakan, sai gashi yau babu zuwa shago saboda lalurar makanta." "Ban san na Wauki tsawon lokaci ina tunani ba sai da Abba ya kwaWo min kira, firgigit na farka daga duniyar tunani da" "na lula, da laluben hanya har na kawo ™ofar Wakin." """Gani Abba.""" """Amshi wannan kunun ki shanye sai kiyi sauri kizo muje.""" """To Abba nagode.""" "Na faWa tare da lalubawa har na kai inda hannunshi ya ke na amshi kofin kunun, juyawa yai abinshi, ni kuma na zame na zauna a wajen tare da kafa kofin a baki na shiga shan kunun, ina son abu me ruwa sosai hakan ya bani damar" shanye kunun duka. "Lalubawa na sake yi ina bin bango har nakai wajen jakar da nike ajiye kaya, da lalube ba buWe ta na Wauki kedar" "thank you wacce nike ajiye a gefen jakar, laluba ™asan jakar nai harna lalubo wa ta ´ar siririyar chain, dan™e shi nai a hannuna kamar wani zai ™wacemin, sannan na saka hannuna na kakkaSe jakar tawa na janyo ta zuwa jikin bango na aje nima na zauna zaman shiru, har yanzu zuciyata ba ta daina dokawa da matsanancin ™arfi ba, kuma ina jin wani irin sanyi me kashe gaSoSi ya na baibaye ni, ga wa ta iriyar kasala me sakar da gaSoSi da ta saukomin." "Shiru nai ina sauraran bugun zuciyata harna tsawon lokaci, ban san adadin mintunan da na kwashe ba, sai da na jiyo" muryar Abba ya na faWin. """Mubeenah, ke Mubeenah ki fito idan kin gama ke nake jira mu yi mu tafi lokaci ya na ja.""" Zumbur ta tashi kamar dama jiran kiranshi nike. """Abba dan Allah ka taimaka ka Waukar min jakar tunda bana ganin hanya.""" "Bai musa ba ya shigo ya Wauki jakar tare da kama hannuna muka fito, bai saki hannuna ba sai ji nai ya na faWin." """To Mubeena ga mutanen gidana zasuyi sallama da ke.""" Murmushi nai sannan na ce. """Mama nasan kuka kike yi, dan ina iya jiyo zafin zubar hawayenki a cikin zuciyata, dan Allah ki kwantar da hankalinki babu abin da zai sameni sai alkairi, ina ji a jikina wannan tafiyar ita ce zata zamo tsanin da zan taka wajen ganin na cimma muradai da mafarkaina, ha™i™a Mama ke uwace a gare ni, a duk inda nike zan kasance cikin kwanciyar hankali matsawar za ki ch gaba da yi min addu'a kamar yanda kika saba, zan yi kewar kulawarki a gareni, Allah ya baki ha™urin jure rashina uwa ta gari me maida Wiyarta kamar sarauniya saboda soyayya da kulawa.""" "Kuka ne ya kubcewa Mama me tsananin ™arfi, yayinda na matso inda muke ta ri™e hannuna gam ta na faWin." """Ibrahim ka ji tsoron Allah karka rabani da Mubeenah, wallahi ina jinta kamar ´ar da na tsugunna na haifa, ka ji tausayin halin lalurar da ta ke ciki kabarmin ita, wallahi nayi al™awarin zan Wauki dukannin Wawainiyarta.""" """To munafuka ´ar ba™in ciki me ba™in hali, ai dama batun yau ba nasan kedin munafuka ce, yo munafuka manah idan ba munafurci da ba™in ciki ba, ina ruwanki da shiga sha'anin uba da ´a, wannan ai kinibibine irin na fulanin" "ruga."" Umma tai zaram ta faWi jin maganar da Mama ke yi na neman yin tasiri a zuciyar Abba, dan ta lura kamar jikinshi ya Wan yi danyi." Cike da macin rai Mama ta saki hannuna ta juyo wajen Umma ta na faWi. """Ke Umma ki kiyaye bakin ki , kisan abin da za ki dinga faWa, ina ruwanki, wa ya saka da ke, ban san shigar shigula, ki kiyaye ni wallahi kar ki bari in waiwayo ta kanki dan abi ba zai yi maki daWi ba, ina Waga maki ™afane kawai dan a zauna lafiya amma badan ina tsoronki ba, daga yau kar in sake ji kin tsomamin wannan ba™in bakin na ki me kama da anzunguro kan kare ta taga, ki shiga hankalinki.""" "Mama ta yi maganar Sacin rai da hasala na bayyana a fuskarta, yayin da Umma tai murus sai walimar idanu ta ke" "yana shege lahira, shi kanshi Abba mamakin Mama ne ya daskarar sa shi a tsaye, dan bai taSa tunanin ta na da zafi har haka ba, lallai an ™ure ha™urin damo, ya faWi a zuciyarshi." Juyowa ta yi wajen shi tare da faWin. """Tabbas ban isa in hanaka zartar da hukunci akan Mubeena ba, amma zan tuna maka gaji tsoron Allah, wannan baiwar da kake wula™anta rayuwarka ita ce rufin asirinka, kuma amanace a wajenka, muddin ka zalunceta Allah ba zai barka ba, ka je ka yi duk yanda kaga dama da ita."" Mama na gama faWin hakan ta zo wajena ta dam™amin wani abu a cikin hannuna sannan ta shafa fuskata ta juya fuuuuu ta shige Wakinta." Da sauri Umma ta matso kusa da inda muke ta fara jan hannun Abba wanda ke ri™e da jaka ta ta na turamu waje wai kar Mama ta fito ta hanamu tafiya. Ina tuntume da komi haka Abba ya ja hannuna har muka fice sannan ta saki hannunshi ta dawo cikin gida ta kaWa su Yaya Habiba zuwa cikin Waki suka shige harda kullo ™ofa. Ina tuntuSe da komi haka Abba ke jaye da hannuwana har muka shiga cikin unguwarmu sosai inda mutane keta "hada-hadarsu su na kaiwa da komowa, a Legos babu ´an zaman banza kowa fitowa ya ke ya nemi na kanshi dan rufawa kai asiri." "Munyi tafiya sosai kafin mu samu abin hawa, nan Abba ya lalubo wayarshi wacce ta ci duniya duk ta sha Wauri da" lobali ya lalubo number Yah Hashim ya kirashi dan ya yiwa me abin hawan kwatancin inda za'a ajemu. "Hawa mukai bayan mun tsadance muka tafi, har lokacin ban daina jin sautin bugun zuciyata ba a cikin kunnuwana," sannan sanyin jikina sai daWa ™aruwa ya ke kamar wacce ta shiga cikin na'urar sanyi. "A daidai farkon shiga BANANA ISLAND aka sauke mu, Abba ya sake kiran Ya Hashim, kafin ya zo sai da muka Wauki" "mintuna atsaye, tun ina jin daWin tsayuwar har ta gundure ni, hakan ya saka nace cikin sanyin murya." """Abba dan Allah ka samo mana inda zamu Wan zauna, na gaji da tsayuwa wallahi.""" "Waige-waige ya shiga yi kamar me neman wani abu, wa ta bishiya me kyau ya hanga a gefenmu, hakan ya saka ya ja" hannuna muka je can muka zauna ya na mitar jimawar da Hashim yai be zo ba. "˜ungurmin daji ne me cike da munanan halittu iri daban-daban, wa ta iriyar guguwace me haWi da ™ura ta taso da iska me tsananin ™arfi, saboda tsananin ™arfin iskar guguwar sai da halittun da ke wajen suka shiga neman wajen" "Suya, sauti marar daWin ji me kama da tsawa me firgitarwa ne ya cika dajin gaba Waya, a daidai wajen wa ta" "tshohuwar bishiyar kuka me rassa da jijiyoyi da yawa wannan guguwar ta tsaya, a hankali yayyafin ruwa ya fara" "sauka a cikin guguwar da ke Sacewa ta na komawa ruwa, farace tas tas farin har ya yi yawa kai da ganin irin hasken nata kasan ba dai mutum ba sai dai jinsin aljannu, fara ce kuma doguwa me yalwar ba™in gashi da tsananin tsawo ta bayyana fuskarta a murtuke, idanuwana sun kaWa sun sauya launi zuwa launin shuWi me haske, cike da Sacin rai ta buWe murya cikin amo marar daWin ji ta kwala kiran." """Zizzau! Zizzau!! Zizzau!!!.""" "A yanda ta ke magana sautinta na fita da amo me tsoratarwa, bakinta kuma na feso da feshin ruwa masu zafin" "gaske, wannan bishiyar kukarce ta shiga girgiza da tsananin ™arfi, kafin wani haya™i ya bayyana wani ba™in gajeren aljani mumunan gaske ya bayyana, du™awa yai cike da girmama ya fara kirari gami da fadanci." Dakatar da shi wannan aljanar ta yi cike da facin rai ta ke faWin. """Waye wanda ya aikeka yin aiki akan goWiyata? tabbas za ka fuskanci hukunci me tsanani saboda saSa umurnina" "da kuma karya dokar da na gindaya muku akan aiki da waWacan butulun bil Adaman waWanda basu san komi ba sai cutar da ´an uwansu da yaWa zalunci a doran ™asa, yanzu-yanzu da ™arfin ikon ubangiji na baka izini kaje ka karya aikin da kai, sannan kuma kadawo ka kai kanka wajen ruwan hukunci.""" "Bata jira abin da zai ce ba ta Sacewa daga wajen, nan take ruwan ya Wauke gaba daya kamar be taSa wanzuwa ba." "Cikin hanzari wannan ba™in aljanin yai girgiza tare da Sacewa Sat, bai bayyana a ko ina ba sai akan bishiyar da Abba" da Mubeena suke zaune su na hutawa. "Shuuuuuuu, wani abu ya gifta ta gefen idon Mubeenah, yayin da ba™in haya™i." "SAURA ONE PAGE MU KAMMALA FREE PAGE INSHA ALLAH, BAN YI AL˜AWARIN CI GABA DA SHARE KAMAR" "KULLUM BA, AMMA WAJIBINE INTURAWA DUK WACCE TA BIYA KUŠI SABODA HA˜INTA NE." 09136291920 MARYAM UMAR OPAY TA KU HAR KULLUM MARYAM STAR Follow the 5Ø@Ü5Ø4Ü5ØEÜ5ØLÜ5Ø4Ü5Ø@Ü 5ØFÜ5ØGÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5ØLÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5Ø5Ü5Ø4Ü5Ø<Ü5ØJÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5Ø=Ü5Ø4Ü5Ø=Ü5Ø<Ü5ØEÜ5ØGÜ5Ø4Ü5ØGÜ5ØGÜ5ØHÜ 5Ø;Ü5Ø4Ü5ØHÜ5ØFÜ5Ø4Ü 5ØAÜ5ØBÜ5ØIÜ5Ø8Ü5Ø?Ü5ØFÜ 5Ø6Ü5Ø;Ü5Ø4Ü5ØAÜ5ØAÜ5Ø8Ü5Ø?Ü channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029Vb5xdoy2975BcTM5m133 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ5Ø Ü 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ LABARI ME CIKE DA "BAN TAUSAYI, " "MATSANANCIYAR DAMUWA, KUNCIN CUZIYA, " "SADAUKARWA, " ZAZZAFAR SOYAYYA ME TSAYAWA A RUHI. WRITING BY MARYAM STAR YAR BAIWAR JJRT. MARUBUCIYAR RAYUWAR SAMHAD DAFIN MACIJI A DAREN AURENA AND NOW ZAFIN WUTA *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341 &mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION* *(J.W.A)* "_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau™i_. " """Jajirtattu mu ne ™arfi a zuciya, hikima a magana, jajircewa a aiki. Ba mu ja da baya, ba mu faWuwa. Mu ne tarihi" "da ake ginawa!"" " THE NOBLE WRITER'S TEAM ( DEDICATION IS OUR STRONG ) Typing... PAID BOOK 500 ONLY CHAPTER 45-50 .EJ-1D' FE-1D' 'DDG E3( "Ya mamaye wajen, tare da iskar guguwa me tsanani, hakan ya yi daidai da tsayuwar jibgegiyar motar da Ya Hashim ke ciki, wasu irin ba™in ruwa masu tsananin azabe suka shiga zubowa daga idanuwana gaba Waya hankalina ya gushe saboda ruWani da kuma azabar da idanuwanta ke ma ta, Abba ne ya juyo ya na kare fuskarshi daga yashin da guguwar ta Webo, sai ya ganni a wannan halin, cike da firgici ya soma ja d baya ya na girgiza kai ganin yanda ba™in ruwa ke tsiyaya daga idanuwana." Fitowar Yaya Hashim daga mota ya yi daidai da Sacewar guguwar haWe da Sacewar wannan ruwan daga kan fuskata kamar ba au taSa wanzuwa ba. "A hankali na ke buWe idanuwa waWanda sukaimin nauyi, abin al'ajabi sai na ga Abba da Yaya Hashim tarrrr, sake" "rufe idon nawa nai sai kuma na sake ganinsu, da matsananin sauri na mi™e tsaye zumbur ina dube-dube amma stil ina ganin komi clear." """Allahu akbar kabeeran, Allah na gode maka, Allah kai ne abin godiya, Alhamdulillah, Alhamdulillah.""" Na faWa ina sake maimaitawa cike da farin cikin yanda ganina ya dawo. "Sakin baki Abba yai ya na bina da kallo me cike da mamaki da kuma tsoro, ga zallar al'abin abin da ya gani yana" zuba daga idona. "Yah Hashim ne ya katse shi ta hanyar dafa kafaWunshi ya na faWin ""Wai Abba lafiya?.""" Sannan ya dawo hayyacinshi tare da basarwa ya mi™e tsaye ya na bin shawar da zuciyarshi ta bashi akan b waske kawai ya samu ya rabu da ni lafiya. "A gaggauce Ya Hashim yai mana jagora zuwa gaban motar, har lokacin fuskata Wauke da annashuwa da farin ciki, cike" "da Wauki na matsa gaban motar ina jiran ya buWe min da mota itace ™arshen abin da nike son hawa a rayuwata, ina bala'in son inganni a cikin mota, amma babu halin hakan, iyakata da ita sai gani daga nesa." "Tun da muka fara shiga cikin tsararriyar unguwar bugun zuciyata ya sauya salo, numfashina na yau shirin Waukewa" "amma ban bashi damar Waukewarba nike janyo shi da sauri, wato malam duniya da arzi™i su na inda suke, tsayawa baku labarin yanda unguwar ta kai ™arshe a haWuwa Sa ta lokacine, sai dai kawai ince kugi imagin." Daidai wani ™aton get na alfarma wanda ya lashe ma™udai wajen kafuwarshi Yaya Hashim ya tsaya da motar tare da fito da wani card ya mi™awa Waya daga cikin jibga-jibgan jaruman escort Win da ke zagaye da get Win. "Bayan am bamu damar shiga cikin gidan ta hanyar buWe manah wannan makeken get Win, kai tsaye Yaya Hashim ya" danna kan motar cikin makeken ™eraren gidan wanda yakai ™arshe wajen haWuwa. """Mu™u™ut, ma™wat.""" "Abba da ya hangame baki tare da karkace kai ke ta faman haWiyar yawu, lissafi da kwancewa kawai ya ke a kwanyarshi, tare sa wasu irin tunanika da ke bijiro ma shi." Ni kuwa sake rakuSewa nai ina ™ara kallon yanda aka narke dukiya wajen gida wannan gida me kama d aljannar "duniya, tun da nike ban taSa ganin gida wanda ya kama ™afar wannan wajen haWuwa da tsaruwa ba." BANANA ISLAND. "Zazzaune suke su huWu akan lallausan carpet, gabansu an cike shi da kayan break fast na alfarma, kallo Wa ya zakai" musu ka gane basu cikin walwala. Nisawa kamulallen mutum yai tare da cigaba da maganar da yake wacce ta saka sauran nutsuwa. """Wallahi hajjo inda kika ga mutumin ba za ki ce ba mutum ba ne, saboda kamala da dattako irin na shi, ya" "tabbatar min da idan har muka samo wacce ta amince zata yi wannan aiki to babu makawa Fauzan zai warke ya samu lafiya kamar kowa, abin da ke bani tsoro yanzu Waya ne, shin ta yaya zamu samu wacce za ta amince da aikin alhalin ko mu da muke iyayenshi ba komi zamu iya yi ma shi ba, ni kaina jiya da na kusanci inda ya ke sai da na ™one wallahi.""" Yai maganar ya na kallon hannunshi da yai jazur ga kuma alamar konuwa ta tashi a hannun na shi. """Ya Allah gareka muka dogara, Allah ka bamu mafita akan yanda zamu shawo kan ciwon wannan bawa naka" "wanda yake cikin matsanancin hali.""" Hajjo tai maganar fuskarta na jimamin lamarin. Mommy ce ta Wan muskuta tare da gyara kishingiWar da tai ta buWe baki cikin ™arfin hali ta na faWin. """In sha Allah za'a dace dan kuwa jiya na yi magana da wannan yaron Hashim me wanki da guga akan ina so ya" "binciko min yarinya me hankali da nutsuwa a can cikin unguwanin talakawa, ya amsamin da in sha Allah za'a samu," yanzu haka na tabbatar da su na hanya dan kuwa munyi waya yau da asuba ya sake tabbatar min da ansamu kuma "´ar uwarshi ce, ya na da ya™ini akan zata iya, to na bashi umarni akan ya Waukominsu yanzu da safenan kafin anjima Mu'allim ya zo.""" "Jinjina kawuna sukai a zuciyoyinsu su na addu'ar Allah ya sa a dace, indai kuWi za su yi aiki to a shirye suke wajen" ganin sun salwantar da ko nawa ne dan samun lafiyar sanyin idaniyarsu. "Bayan isowarmu da kamar mintuna goma, amma shiru babu wanda ya le™omu, mamaki, gidadanci gami da ™auya ci sun gama daskare man kawunanmu ni da Abba, idan Abba ya kafe abu Waya da ido tofa ba zai janye idonsa ba har" "sai ya gamsu da bayanin da kwanyarshi ke ma shi na adadin kuWaWen da abun ya lashe kafin wanzuwarshi, duk da iskan AC da fankoki ma su wurwurawa da tsanani gudu hakan bai yi nasarar hana gumi tsatstsafowa Abba ba, duk bayan sakanni sai ya kai hannunshi ya shafce gumin da ke barazanar ji™eshi, sai zare jajayen koWaWWun idanuwansa ya ke ya na shege lafiya, lissafi tun ya na yinshi ya na tafiya daidai har busy yaiwa brain Winshi yawa ta daina bashi haWin kai saboda yanda ya takurata da lissafe-lissafe." "Tsinewa rashin siyo calculator ya saka a cikin aljihu saboda irin haka da yayi yafi sau shurin masa™i, ni kuwa tun" "lokacin da akai mana iso zuwa wannan dan™areren Wakin na alfarma wanda ya ke cike da kayan ™awa da more rayuwa jikina yai sanyi, sai na soma tunanin anya kuwa a cikin duniyar mutane mu ke, ko dai duniyar aljannu Yaya Hashim ya kawo mu, tun ina kallon kayan ™awa da more rayuwar da aka wadata Wakin da su cikin tsoro, mamaki gami da al'ajabj, har na ware ina bawa idanuwana abinci nima nabi sahun Abba wajen buWe idanuwana ina kallon kayan ban mamaki, wato malam arzi™i na inda yake, talaka bawan Allah inji hausawa sukace Talaka buzun banza indan ta mutan gari sai ya mutu." "Sa™e-sa™e da lissafe-lisafe babu wanda banyi ba, amma sam hankali da brein Wina sun gaza lissafo min adadin yawan" ma™udan kuWaWen da aka narka wajen gida wannan gida. "Wa ta dattijuwar ma ta ce ta shigo da kayan uniform a jikinta, a bayanta matasan ´an mata ne suma sanye cikin" "uniform kalar na ta, sai Yaya Hashim da ke biye da su waya kare a kunenshi da alama waya ya ke." Cike da fara'a matar ta ™araso inda muke tare da bawa ´an matan umarnin ajiye treyn da ke hannuwansu wanda ya ke sha™e tab da kuloli da jug na alfarma. "Gaishe mu tai tare da ™are manah kallo ganin irin shigar da ke jikinmu, duk da ba kallon raini ko ™as™anci tai mana" "ba amma sai naji duk na muzanta, musamman dana Waga kai na kalli yanda kayan uniform Win jikinta suka sha guga suka kwanta kuf, sannan fatarta luwai gwanin kyau dan harda siririn glashi a idonta, ya™e kawai nai ma ta ina sinne kaina ina jin wani iri, atamfar jikina na kalla wacce tana Waya daga cikin kayan da nike ji da su, Yaya Sumayya ce ta bani ita a wani zuwa da sukai Katsina biki suka dawo da kaya ni™i-ni™i wanda ´an uwan Umma suka basu, shine ta Waukota ta bani saboda rigar ta yi daidai da ni, saboda bani da ™iba sam sai dai inada cikar jiki da ™ira me jan hankali." "Janye ™afafuwa nai tare da ™udundune su a cikin hijabi, dan ina Wago kai naga matar ta kafe ™afafuwan nawa da ido," "ba tun yau ba nasan Allah yai mani halitar ™afa me kyau da tsari, sautari idan na ina ina zaune da Mama takan janyo" ™afafuwa ta Waura a kan cinyarta ta na shafawa wai burgeta suke. "Abbana yai saurin saukowa ™asa bayan ya amsa gaisuwar matar cike da fara'a kamar bakinshi zai yage, bayan ta" "gabayar mana da waWanan kuloli wanda na tabbata cike suke da abinci na alfarma, godiya Abba ya shiga zundumawa kamar sabon maro™i, nannaWe hannun riga ya soma yi tare da haWiyar yawu ji kake ""Ma™wat""." "Kiciniyar buWe food flasck Win ya soma amma ya kasa, gudun kar ya je yai Sarna ya sa ya kalle ni tare da faWin." """Ke Mubeenah sauko ki buWe mana coolar muyi mu ci kafin mutan gidan su fito, dan wallahi Allah cikina ya kwakware kamar ban taSa cin komi ba, dama dai Wan ruwan kunu ne wanda Umma ta dama kuma kinsan halinta da ba™ar ruwar tsiya Wan kaWan ta sammin.""" "Banja da nisa ba na sauko, dan nasan halin Abba tsaf zai dalle ni maruka babu ruwanshi dan yasha faWi da" "bakinshi cewa shi abin kunya gaba ya bashi ba bayaba, iskanci da abin kunya gadonshi sukai." "Da ™yar na iya buWe food flask Win waWanda suke ta faman Waukar ido da walwali, zazzafan peper soup ne" "wanda ke ta faman tashin ™amshi me tado tsohuwar yunwa, Wayar kuma soyayyen dankalin turawa wanda aka soya da kwai, jug Win kuma kunun madara ne fari sol sai da™™uwa yakemin, ban san sanda nima na bi sahun Abba wajen haWiyar yawuba." "Abba bai jira na zuba a plate ba ya suri cinyar kaza ba tare da yayi bisimilla ba ya dirar ma ta, ganin haka ya saka" "nima nai maza na zanyo plate na warci ™irji da fuffuke na saka tare da Wan tattare hijabina gudun kar ta Saci nai bisimilla tare da far ma ta, lokacin da WanWanon naman ya ratsa kwanyata sai da nai hooking na wucin gadi, idan ma rantsuwa nai to bazanyi kaffara ba tunda nike ban taSa cin kaza me makamancin Wadin wannanba, ga shi ta dahu luSus tai taushi gwanin Wadi wajen ci, ina ci ina jinjina kwarewar wacce ta sarrafa wannan girki, ba maki Wari ba ni dai har maki dubu Wari na bata wallahi." "Jug Win kunun na janyo na tsiyaya a ™aramin cup, tare da zuba dankalin shima a plate Win da nike cin kaza, harga" "Allah ina da karah da kawaici amma banda wajen abinci, ina bawa cikina muhimmanci sosai, bare nasan idan na tsaya sanya tsaf Abba wai wawure abincinan tas ya barni da haWiyar yawu, shi yasa nima ban tsaya cutar kainaba na saki jiki na cika tunbina tsaf." "Abin mamaki duk irin mugun cin Abba sai da ya gaji ya ture kazar nan ya koma kan kunun madara, shima ya WaWWaka sosai amma bai shanye ba, yo ta ina zai iya shanye wannan kayan gara waWanda ™amshinsu kaWai ya isa ya ™osar da" "mutum bare ace ya ci, wani abu Waya da na hasaso shine, tabbas idan dai Sangaren masu girki za'a Waukeni aiki zan zage in koyi irin waWanan abubuwan dama na daWe da burin zuwa koyan girki amma sai Umma ta sakamin mugunta, har makaranta abokin Abba ya taSa samomin ni da Wiyarshi amma ta shiga ta fita ta hanani zuwa sai aka ™a™abamin zaman shago cikin yare." "Duk abin da muke Yaya Hashim na zaune a gefe yana kallonmu, kunya gami da takaicin halin Abba duk ya cikashi," dama yasan za'ayi haka shi yasa koda wasa bai taSa nuna ga irin gidan da ya ke aiki ba dan yasan dole wa ta rana irin haka za ta faru. "Bayan na gama ne na suWe hannuna tas kaWi da lashe pink lips Wina kamar banci komi ba, sai lokacin hankalina yakai wajen Abba wanda ya wani bararraje kamar gidanshi, duk ya Wiga musu miya a jikin carpet da gabanshi rigarshi da" ya Sata kamar wani ™aramin yaro. "Kunya ce ta kama ni ganin yanda tai, ina tunanin inda zan samo ma shi ko da tsumma ne ya goge jikinshi kafin masu gidan su iso, amma kash na makara dan kuwa ban gama tunanin mafita hancina ya sha™omin wani irin sanyayyen daddaWan turare me saukar da nutsu " "IN SHA ALLAH SAURA ONE PAGE MU KAMMALA FREE, SABODA HAKA MAZA-MAZA KU HANZARTA BIYAN KUŠINKU" DOMIN SAMU DAMAR KARANTA WANNAN LABARI. 9136291920 MARYAM UMAR OPAY. KU SAKA SHIADAR BIYA A WANNAN LAYIN 09136291920 Only watsapp TAKU HAR KUKLUM ME SON GANIN FARIN CIKINKU. MARYAM STAR ZAFIN WUTA Follow the 5Ø@Ü5Ø4Ü5ØEÜ5ØLÜ5Ø4Ü5Ø@Ü 5ØFÜ5ØGÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5ØLÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5Ø5Ü5Ø4Ü5Ø<Ü5ØJÜ5Ø4Ü5ØEÜ 5Ø=Ü5Ø4Ü5Ø=Ü5Ø<Ü5ØEÜ5ØGÜ5Ø4Ü5ØGÜ5ØGÜ5ØHÜ 5Ø;Ü5Ø4Ü5ØHÜ5ØFÜ5Ø4Ü 5ØAÜ5ØBÜ5ØIÜ5Ø8Ü5Ø?Ü5ØFÜ 5Ø6Ü5Ø;Ü5Ø4Ü5ØAÜ5ØAÜ5Ø8Ü5Ø?Ü channel on WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029Vb5xdoy2975BcTM5m133 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ5Ø Ü 5ØÜ5ØÜ5ØÜ5ØÜ LABARI ME CIKE DA "BAN TAUSAYI, " "MATSANANCIYAR DAMUWA, KUNCIN CUZIYA, " "SADAUKARWA, " ZAZZAFAR SOYAYYA ME TSAYAWA A RUHI. WRITING BY MARYAM STAR YAR BAIWAR JJRT. MARUBUCIYAR RAYUWAR SAMHAD DAFIN MACIJI A DAREN AURENA AND NOW ZAFIN WUTA *https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341 &mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION* *(J.W.A)* "_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sau™i_. " """Jajirtattu mu ne ™arfi a zuciya, hikima a magana, jajircewa a aiki. Ba mu ja da baya, ba mu faWuwa. Mu ne tarihi" "da ake ginawa!"" " THE NOBLE WRITER'S TEAM ( DEDICATION IS OUR STRONG ) Typing... PAID BOOK 500 ONLY CHAPTER 50-55 .EJ-1D' FE-1D' 'DDG E3( "Me saukar danutsuwa gami da nishaWi, kafin ingama tunani akan daWin ™amshi turare wa ta matashi wacce ta" "™awatu cikin uban ado kamar wacce za ta je gasar kyau ta bayyana a parloun, gayu iya gayi ta yi shi amma kuma kallo Waya nai ma ta na tabbatar da ta na tare da matsananciyar damuwa, fuskarta fayau babu komi akanta sai man leSe me she™i, idanuwanta duk sun zurma can ciki da alama tayi rashin lafiya saboda sautari akan samu irin wannan ramarne wajen wanda yai rashin lafiya, ko me fama da matsananciyar damuwa." "Siririyar sallama ta yi idanuwanta na akanmu, amsa ma ta na yi ina janye idanuwa daga kallonta, kallon secons biyu" "tai mana sannan ta Wauke kai zuwa inda Yaya Hashim ke zaune, cike da girmama ya zamo daga kujerar tare da faWin. ""Ranki ya daWe Hajiya Sulaima barka da wannan lokacin.""" "A ta™aice ta amsa tare da bashi umurnin mu biyo bayanta, babu Sata lokaci yai manah inkiya akan mu taso da sauri." "Hakanan kawai na ji gabana ya tsananta dokawa da tsananin ™arfi, sannan kuma kasala ta baibaye ni da ™yar na" samu na mi™e akan ™afafuwana. "Abbama tuni ya mi™e ya na ta faman sakin gyatsa da buWaWWiyar muryarshi. Rufawa Yaya Hashim baya mukai har zuwa wa ta ™ofa ta glass wacce akaiwa ado da kalar gorlding, sai Waukar ido ta ke, bayan wannan wacce Yaya Hashim ya kira da Sulaima ta shiga muma muka rufa ma ta baya ni da Abba fuskokinmu fal mamakin irin wannan dukiya da aka narka, a wani ™ayataccen makeken parlou wanda ya gaji da gaWuwa muka Sulla, su uku ne zaune akan ™ayataccin kujerun alfarwa waWanda aka ™awata wajen da su, Dattijuwa ce zaune kusa da wa ta mata wacce taWan jingina da jikin Dattijuwar, sai wa ni kamulallen mutum zaune a kujerar kusa da su, kusa da mutumin wacce aka kira da Sulaima ta nufa tare da zaunawa ™asan ™afafuwanshi." "Cike ca fara'a Dattijuwar ta ke mana sannu da zuwa, yayin da na sake shiga wani irin yanayi marar misaltuwa ga" "zazzaSi da ke shirin rufar ma ni nan take, a ™as™ance muka rakuSe ni da Abba, mu na jinmu wani iri ganin yanda muka samu mutanen wajen kamar sarakuna saboda ado da kwalliya, mu kuma sai na dinga ganinmu kamar bayi du™e a gaban sarki ko yarima." "Abba kamar zai taune harshe wajen gaisarda su,ni kuwa cike da nutsuwa na gaidasu ba tare da na kallesu ba." "Mommy ce ta Wago a hankali ta na gyara zamanta tare da kafe ni da ido kamar me kokonto a kaina, sai kuma ta kalli Pahpah wanda shima dai idonshi a kaina ya ke, ita kuma Hajjo hankalinta na wajen Abba wanda ke ta faman" "zare idanuwa ya na ™arewa duk abin da idonshi ya sauka akanshi kallo, idan ya kalli abu sai ya lissafi idadin kimanin kuWaWaWen da abin zai iya lashewa sannan ya jinjina kai ya koma wajen wani abun, bayan kamar min tuna biyu da zamanma Pahpah ya kalli Yaya Hashim tare sa gyaran murya sannan ya ce." """Masha Allah, Hisham wannan ita ce ™anwar ta ka ko? gaskiya na yaba da hankalinta sosai, kuma ina da ya™ini" "akan za ta iya, nutsuwarta da kamalarta sun burge ni ainun, sannan ina fatan itace za ta zame mana abin alfahari anan gaba.""" """Dararammm"" ™irjina ya doka da tsananin ™arfi, yayinda zuciyata ke kokowar fitowa saboda razani da fargabar da" nike tsintar kaina a gaban waWanan mutane. "Aje numfashin Pahpah ya yi daidai da tabbatuwar lissafin da zuciya da kwanyar Abba ya haWe waje Waya, tare da" "gamsar da kanshi wannan ita ce sakayyar yanda gobenshi da ta iyalanshi za ta kasance, dan haka sai ya aro bargon nutsuwa ya yafawa kanshi, tare da ™o™arin hana idanuwanshi kalle-kallen abubuwan da suke neman caza tunaninshi." Nutsuwarshi ta yi daidai ta kallonshi da Pahpah yai tare da fara yi ma shi magana ya na karantar yanayinshi. Babban abin da ya burge bai wuce yanda naga Abba ya kame kamar ba shi ba ya na zayyano zantuka masu ma'ana "da dattako, sai na ji wani sanyi da farin ciki ya baibaiyane yau Waya Abba ya Soye hallayarshi a gaban mutane." BAYAN AWANNI BIYU. "Zaune nike akan mafefen royal bed Win da ya mamaye Wakin, ya yinda idanuwa ke zubarda hawaye wanda ni kaina" "bansan na minene ba, amma zuciyata ta tilasta ni amincewa sa lallai Abba baya so na, ban taSa kawo afkuwar irin wannan lamarin nan kurkusa a rayuwata ba, ban san mi yasa a kaina Abba ya ke kasancewa me son kanshi ba, muddin lamari ya shafe ni to babu makawa sai Abba ya nuna son kai akaina." "Šaure fuska na yi tare da furta ""Abba kenan, ina mai tabbatar maka daga wannan karon rayuwata ta canza," "Abba daga yau bazan sake kasancewa cikin ba™in cikin abubuwanda kake yiminba, daga yau zan tsaya tsayin daka wajen ganin na inganta rayuwta kamar ko wace mace."" Na yi maganar kamar Abban na gabana ko ancemin ya na jin abin da nike faWa." "Rigar da aka aje kusa da ni marar nauyi na Wauka, sai da na tabbatar da babu me kallona sannan na shiga warware" "™aton towel Win da aka kawomin wai in Waura idan zan shiga wanka, a jikin ™aton madubin da ke sha™e da kayan kwalliya na kalla, ina sake ™arewa surar jikina kallo ta cikin gashin, wani irin daWi ne da sanyi ne ya baibaye ni domin kuwa ni kaina nasan Allah yayimin baiwar tsarin zubin hallitta me Waukar hankali, sai na ji zuciyata na min wasu sa™e-sa™e aiko nai saurin yin A'uziyya tare da hanama kaina sake yarda da yin makamancin wannan tunanin, cikin sauri na zura rigar tare da mulke jikina da lallausan losion wanda naga an jera, ban tsaya jiran komi ba na Wauki veil Win rigar na Waure kaina da shi, sai na kawo hijabina na saka, kallon kaina nai a madubi sai naga na yi wani irin kyau na musamman wanda zan rantse ban taSa yin irinshi ba, tunawa da wannan matar wacce na ji sun kira da Mommy ta ce inyi sauri ta na jirana, ya saka nai hanzarin juyawa dan infita, sai de kuma na mance inda ™ofar ta ke, duk inda na taSa sai inga ashe ba ™ofar ba ne, tashin hankali ne ya baibaye ganin ™ofa ta Sacewa ganina, da ™yar na rarrashi kaina banyi kuka ba, amma kuma daf ni ke da rafka ihu ko za'a samu wanda zai kawo min Wauki idan ya jiyo ni." "˜arar buWe abu na ji, cikin sauri na Waga kaina dan ganin minene, sai na sauke udanuwa akan wacce na ji an" "kira da Sulaima, ajiyar zuciya na saki ina godiya ga Allah da ya kawo min Wauki." "Guntun murmushi ta sakarmin tare da ™arasowa inda nike ta na min magana da turanci, aiko gaba na sake tsallen" "bugu, dan harga Allah nasan ina jin turanci amma da na ji yanda ta ke nata turancin cike da kwarewa da iyayi sai na kasa fahimtar mi ta ke nufi." """Oh sorry, Mubeenah ko! dama Mommy ce ta ce ki zo muje idan kin ™arasa, tun Wazu muke jiranki amma shiru" "baki fito ba.""" "Zurum na mi™e tsaye ba tare da na yi magana ba, dan sai na tsinci kaina cikin tsoron buWe baki inyi magana kar inyi" ba daidaiba in kwafsa. "Ganin na mi™e tsaye ya saka ta Wauke kai daga kallona da ta ke, a ranta ta ke yabawa da irin kyawun da Allah yai min," "sai de rashin gyara da ™arancin wayewa ya disashe ™yalin kyawun nawa, amma duk da haka kallon farko za'a sakani a cikin jerin kyawawa." Bin bayanta ni ke kaina a ™asa har muka isa wani Wan ™aramin parlou wanda babu komi a cikinsa saga na'urar Ac sai "™aramin fridge me kyau da tsari sai kujeru masu taushi. ganinmu ya saka Mommy da Hajjo mi™ewa tsaye, bayan mun ™arasa na zame na sake gaidasu ta hanyar yin jimla." Bayan sun amsa Hajjo ta matso kusa da ni tare da kama hanuna ta na faWin. """Mu je jikata yarinyar kirki, Allah ya albarkaci rayuwarki ya haskaka ki da saiken alkairi.""" Amsawa na yi a cikin zuciyata ina yaba karamci irin na waWanan mutanen. "Mommy ce gaba sai ni da Hajjo da Sulaima a bayanta, sai da tai Wan jimmm sannan ta tura ™ofar glashin tare sa Bisimilla ta tura kanta ciki, haka Sulaima ta rufa ma ta baya, yayinda Hajjo ta tura kanta tare da janyo hanuna nima" na shiga. "Wa ni irin mummunan bugu ™irjina yau, wanda saura ta™i Waya rak ya ragewa zuciyata ta wuntsilo ta ma™ogarona" "zuwa waje, ban san lokacin da na du™e a wajenba na shiga maida numfashi da tsananin sauri, hannunawa dafe da ™irjina, dokawar da zuciyata ke yi na barazanar toshe magudanar numfashina, yayin da wa ta iriyar zufa tare da sanyi suka lulluSe ni lokaci guda, juyowar Mommy da du™owar Hajjo a kaina ta na jijjigani ya yi daidai ta isowar Pahpah wajen, cikin hanzari ya matso kusa da ni fuskarshi na bayyanar da annuri gami da tausayina a lokaci Waya, kafin kowa ya samu damar cewa komi Pahpah ya du™a tare da kamo hannuwana ya mi™ar da ni tsaye, sai da ya tabbatar da na samu nutsuwa sannan cikin taushin murya gami da rarrashi ya ke faWin." """Ki nutsu! nutsu kinji mah doughter, ki tausayawa halin da Wan uwanki musulmi, kuma wanda ke amsa suna miji" "a gareki yanzu ya ke ciki, ke kaWaice za ki iya ceto rayuwarshi da taimakon ubangijinmu, na baki yardata 100% a karo na farko a cikin rayuwata da na yarda da wani mutum na daban har na yi marabada shi a cikin familynah.""" "Duk da yanda ™afafuwana ke rawa su na barazanar kayarda ni, amma sauraren kalaman da suka ci gaba da fitowa" "daga bakin Pahpah, wanda nike wa kallon mutum me daraja da karamci, sai na ji zuciyata na bani kwarin gwuiwa, hakan ya saka na shiga gyaWa ma shi kai, ban san wane zaren ™addara bane ya janyo ni zuwa cikin waWannan ahali masu karamci, ban san cewa amincewar da na yi ba zai zama mabuWin buWe ™ofofin ™addararon rayuwata, haka kawai nike ji a jikina daga yau kuma yanzu rayuwata ta sauya, sauyi sosai wanda ya banbanta da irin faWi tashi da tarin ™alubalen da na fuskanta a rayuwata." "Cike da tausaya Pahpah ya janyo hannuna zuwa ainahin cikin Wakin, wanda shigata cikinshi ya zaftare abubuwa da" "dama daga ratuwa da burukana, Wakin da ya zama wajen da zan kafa tarihin wa ta rayuwa me cike da rikitattun al'amurra." "Duk ta™o Waya da zanyi, ina aje ™afata ne tare da bugawar zuciya me tsananin ™arfi, sannan kuma ina jin wani irin" "ZAFI me kama da ZAFIN WUTA ya na fuskanto ni, a daidai lokacin da na sauke takona na ™arshe, a lokacin ne zuciyata ta tsaya cak da bugawa, gangar jikina ta kafe akan ™afafuwa, a sa'ilin da idanuwa suka sauka abin abin da ya nemi hargitsa duniyata a lokacinne kwanyata ta shiga maimaitomin tariyar mafarkan da suka addabe ni a cikin barci musamman kwanakinnan " "ALHAMDULILLAH YAU DAI ALLAH YA AMINCE NA KAMMALA FREE PAGE, YANZU ZAMU SHIGA AINAHIN CIKIN" LABARIN BA TARE DA ATA LOKACI BA. DOMIN SAMUN DAMAR KARANTA WANNAN LABARI ME RIKITATTUN LAMURRA KI DAURE KI BIYA NAIRA 500 KACAL A WANNAN LAYIN. 9136291920 MARYAM UMAR OPAY. "NICE TA KU HAR KULLUM ME SON GANIN FARIN CIKINKU""MARYAM STAR KE MUKU FATAN" "ALKAIRI """ WAŠANDA SUKA BIYA PAYMENT SAI MUN HAŠU A BOOK TWO... An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels