An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels ÿþ"[3/19, 2:56 PM] +234 810 388 4440: * Boss Bature *" www.novels elite.com.ng for more books. Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B "Zagayeta su kayi gaba Wayansu,su jahad na ambatar sunanta,fawan ne ya Wauko masu ruwa a fridge ya dawo ya mi™a ma uncle Winsu,kar6a yayi tare da buWe murfin ya Webo ruwan hannunshi nata kerma ya watsa mata shi a fuskarta,nan take ta farka tana faman yin atishawa,Alhamdulillah suka shiga faWi suna kallonta,yunkurawa tayi ta tashi daga zaune tana bin su da kallo Waya bayan Waya kafin ta mayar da idanunta akan Su hosana da jahad da suka zuba mata ido," "?Muryarta na rawa tace""jaj..jahad hos...sana...ku ne?ko dae idona ne ke nuna mun ba dai dai ba" "Ba ™aramin farin ciki ne ya lullu6esu ba sehrish ta dawo cikin hayyacinta ta gane su,atare suka faWa" ",jikinta suka rungume juna suna kuka" "Murmushi kawai Abusufyan ke saki bashi kaWae ba ma fuskar kowannansu na Wauke da murmushi,musamman Abbansu junaid farin ciki kamar ya zuba ruwa a ™asa yasha,haka hajiya azeemarsu har cewa take yi""yanzu nan waWannan ´an ukun duka namu ne?´a'´an mu ne?Allah abun godiya,yau dole in yi nafilar dare don mi™a godiyata ga Allah S.W.A daya nuna mun ´a'´an abusufyan Winmu da ranmu kuma da lafiyarmu,Ashe dae da rabon yara suga danginsu,bayin Allah sun sha wahalar rayuwa,amma bakomai har yanzu lokaci bai ™ure mana ba,zamu nuna maku soyayyar da baku samu ba arayuwarku,Zamu baku duk wani jin daWi na duniya da kuka rasa,zamu gatanta ku,sai mun cika ku da farin cikin da zaisa ku manta duk wani ™unci da kuka ta6a fuskanta arayuwarku,waWanda kuma sukayi silar jefa rayuwarku cikin hatsari tabbas sai sun WanWani kuWarsu sai sunji dama ba'a halicce su cikin" ",duniyar nan ba" "Abbansu junaid ya kar6e da cewa""Ae daga rana irin ta yau su fara ™ irgen kwanakin mutuwarsu,saboda ™arshen su yazo,sun tabka babban kuskuren ta6a jinin SALAHUDDEEEN HUSSEIN!Wallahi thumma tallahi Waya daga cikinsu bazai sha ba!' ranshi amatu™ar 6ace yayi maganar," "Abbas yace""Abba ina ganin yakamata yaran nan suje su kwanta dare yayi sosai,suna bu™atar hutu,in ',yaso koma menene gobe zamu ida tattauna akai" ",Jinjina kai Abbansu yayi tare da mayar da idanunshi kansu sehrish dake manne da juna suna kuka" ",Gyaran murya ya Wan yi masu,atare suka Wago suna kallonshi da idanunsu dake zubar da hawaye Kuyi kuka yara bazan hanaku ba,dole kuyi kuka domin kuwa an cuci rayuwarku,an zalunce ku,an """ "™untata maku,an rabaku da mahaifinku na asali kuma an rabaku da danginku,duk akan laifin da baku" "kuka aikata ba,saboda son zuciya irin na mutanan nan su rasa akan wa zasu Wauki fansar su sae akan" ",waWannan bayin Allahn 'Shiru ya Wanyi yana faman sauke ajiyar zuciya" "abusufyan na zu™unne akusa dasu ya sunnar da kanshi ™asa,hakanan ya dinga jin kunyar yaran yana ji" ",aranshi tamkar duk shi ne silar jefa su cikin halin da suka shiga" Su fawan kuwa dasu twins irfan jabeer da sauransu duk suna atsaye kowannansu jikinshi asanyaye ",kamar waWanda aka zare ma lakka,lokaci guda sukaji tsananin Son yaran ya kamasu" "duk wannan abun dake faruwa gwaggon katsina,na zaune saman kujera tana ta faman matsar kwalla,har lokacin bata daina tsinar dangin Sayyadi ba,haris sai faman lallashinta yake yi tana buge mashi hannu tana faWin""ka rabu dani Harisu!abun da ciwo wlh,Zuciyata tafarfasa takeyi,´a'´an abusufyan Wina aka wula™anta kamar dabbobi?wlh bazan ta6a daina tsinewa Sayyadi ba,munafuki algungumi Wan wuta,Ya Allah ka tsine ma sayyadi da duk zuriyarshi harda unguwar zomar da ta yanke mashi cibinshi, Ya Allah kayi mana maganinsu,Sayyadi ko Wan iska,uwarshi ta haifa mana masifa munafuki lokacin da yake zuwa wurin abu har ™asa yake zukunnawa ya gaishe Ni,da wata" "guntuwar jallabiyarshi ta gado,™afafun nan nashi kaman shebur sanye cikin silifar Wan ta '.....shegiya. Muna yi mashi kallon Biri yana yi mana kallon ayaba" "sai faman sambatu takeyi abun ba ™aramin ™ona mata rai yayi ba,can kuma tace""Allah sarki abu,nasan yanzu ta gane cewa Allah Waya ne,yarinyar nan akwai taurin kai kamar kwallon goruba ga kafiya,kunnuwan nan nata kamar na Zoman daji falo falo dasu,ba irin jan kunnan da banyi mata ba,amma ta™i ji na,Ae ga irinta nan yanzu majnun ya koya mata hankali yanzu tana can Saman bola ' tana sambatu baiwar Allah,wama yasan uwa duniyar data shiga" ",Sehrish ku tashi ku tafi Waki ku kwanta,gobe zamu ™arasa magana daku,"" Abbansu ne yayi maganar"" Mi™ewa sukayi tsaye tare da yi masu sallama sannan suka wuce Wakin nata,gaba Waya sehrish ta Wan shiga ruWu,batasan meya faru ba,amma bakomai yafi Waure mata kai ba face ganinsu hosana da" ",jahad,taya akai suka San inda take har suka zo wurinta?abun kamar a mafarki take ganinshi" "Atare suka shiga cikin Wakin,anan fa suka tsaya suna kallon juna fuskar kowaccen su Wauke da tsantsar" ",farin ciki mara misaltuwa" "Sehrish Ashe da rabon zamu sake ganinki a duniyar nan""?jahad ce tayi maganar yayin da hawaye ke """ ",sauka a fuskarta" "ta Waura da cewa ""Sehrish munyi kewarki sosai,munyi kukan rashinki atare damu,munsha wahala sosai,abubuwa marasa daWi sun faru damu bayan rabuwar mu dake,amma duk wani hali da muka shiga hakan baisa mun manta dake ba sehrish kullum kina aranmu,koda yaushe muna cikin zullumin a wane hali kike?kina raye kuwa?kina jin daWin rayuwarki?kina da ™oshin lpy ko akasin hakan '" "jin wannan maganar ta Jahad yasa ta fashe da kuka mai cin rai,janyota jahad tayi jikinta sosai ta rungumeta,itama hosana ta matsa tare da sanya hannayenta ta bayansu,suka haWe su ukun,sun jima a wannan yanayin kafin daga bisani suka haye saman gadon su duka ukun suka zagaye junansu suna fuskantar juna a zaune" "Sai lokacin sehrish ta buWe bakinta tare da cewa""inaso ku faWamun meya faru na daina samun wayar tsohuwa,sannan kuma inason jin yadda akai har ku ka san inda nake,nayi mamakin yadda na manta ' daku gaba Waya acikin rayuwata,nasan ban kyauta maku ba,Amma kuyi ha™uri ku yafe mun" ta ™arasa maganar tare da kai hannunta ta shafo gefen fuskar hosana tana kallonta da idanunta "waWanda suka canza launi sosai,sai lokacin ta gane cewa ashe sune yaran da Marshal Omar ke ru™o a wurinshi,rashin sani yafi dare duhu,har waya suka yi dasu jahad amma bata ganesu ba,saboda bata" ",acikin hayyacinta" "Jahad ce ta kwashe dukkan abunda ya faru tun daga kan Jefa wayar tsohuwa da hosana tayi acikin Masai da kuma mutuwar tsohuwa,da kuma zamansu acikin cell,haWuwarsu da Marshal Omar,zamansu a" ",wurin gwaggon katsina da kuma rayuwarsu agidan Aunty babba,komai ta sanar mata" "Sosai sehrish tayi kuka tamkar ranta zai fita,har zazza6i saida ya lullu6eta nan take,bakomai yafi girgiza ta ba face mutuwar tsohuwa,da kuma zamansu hosana a gidan Aunty babba,abun ba ™ aramin ta6a zuciyarta yayi ba,wani irin ciwon kai ne ya rufar mata mai raWaWin gaske,rarrafawa tayi ta koma gefe guda saman bed mattress Win ta kwanta tare da janyo pillow ta rufe fuskarta dashi,Wurinta su jahad suka koma tare da kwantawa kusa da ita,kowanannsu na acikin yanayi,tabbas sunga rayuwa......" "Da™yar bacci 6arawo ya sace su,amma fa dukkansu babu wanda babu zazza6i ajikinshi," "Kowa fa ya manta da cikinshi saboda lamarin su hosana,a gidan babu wanda yaci abincin daren" "shi,saboda ™unci da takaicin yadda rayuwar ´a'´an uncle Winsu ta kasance," Lokacin da Azmee ta turo ™opar Wakin nasu samun su tayi kwance suna bacci kowacce fuskarta "Wauke da hawaye,bacci sukeyi amma hawayen basu daina zuba daga idanunsu ba,ba ™aramin tausayinsu taji ba,ta jima tana kallonsu kafin ta rufe masu ™opar ta koma bedroom Winta," "Kwance yake asaman katafaren gadonshi,tunda ya dawo bedroom Winshi,ya shiga toilet yayi wanka,ya dawo ya kwanta yana tunanin duniya,juyi kawai yake yi asaman gadon bacci ya™i W aukarshi,har lokacin zuciyarshi bata sauka ba,abun ya dame shi sosae,ya tsani zalunci arayuwarshi,ya tsani mugun mutun mai hali irin na dabbobi,tabbas idan har sayyadi ya bari ya shigo hannunshi sai ya WanWani kuWarshi,daga baya kuma ya dawo yana tunanin wai yanzu ´ar yarinyar nan da take yi mashi aiki,ashe ´ar uwarshi ce?jinin shi?Wiyar Uncle Winsu?hakan na nufin cewa ita ™anwarshi ce...?" "Wonders shall neva end'ya furta hakan tare da lumshe idanunshi,nan take kuma ya tuna da hoton da "" Uncle abusufyan ya basu lokacin da suke a U.s,hakan na nufin cewa Hoton yaran ne ya basu lokacin da suke ™anana,zan tambayi uncle hoton wacece nai selecting acikinsu,as I promised then zan taimaketa" ' da kuWi ta sayi duk abunda takeso bazan fasa ba "Wasu dae sunyi bacci a wannan daren yayin da wasu kuma Baccin ya ™aurace ma idanunsu,a tsaye Abusufyan ya kwana idanunshi sun ™ an ™ ance saboda ra W a W in da yake ji acikin zuciyarshi,bawan Allah,wlh abunda ciwo,taya ma zai iya bacci?yasha kuka dae,ga wani irin Matsanancin ciwon kai da yake fama dashi,yawo yake ta yi acikin dakin yama rasa tunanin da zai yi yayin da tafin hannunshi na dama ke dafe da saitin zuciyarshi,wani irin bugawa takeyi mashi" "mara daWi," "Yana cikin tsayuwar ne har aka kira sallar asuba bai ankare ba,sae da Yaji ana mashi knocking ™" "opa,muryarshi asha™e yace""Wanene,""" ",Ni ne""muryar Abban su junaid ce""" "Hakan yasa shi cewa""™opar abuWe take yaya ka shigo daga ciki,""." "Tura ™opar Abba yayi ya shiga ciki yana ganin Abusufyan atsaye yace""dama saida rai na ya bani" "cewar baka yi bacci ba abusufyan,'" Yayi maganar tare da ™arasawa ya dafa kafaWarshi yana kallon fuskarshi da hawaye suka wanke ta ",sharkaf" "Cikin sanyin murya yace""duk wanda yace maka kayi ha™uri tamkar ya cuce kane!amma ya zakayi abusufyan?dole ha™urin nan shi zakayi,nasan abun da ciwo,raWaWinshi na iya zarce na ™unar wuta,abusufyan bazan ce kayi laifi ba,amma kasan cewa dole ne dama kaga badai dai ba!kayi aure batare da sanin mahaifiyarka ba,baka sanar mata ba balle tasanya albarka acikin auren naku,kunyi komai a6oye kai da gwaggon katsina,sai gashi yau Allah ya bayyana mana komai,nasan kai kanka kayi mamakin ganin ³a'´anka su duka ukun a ™ar™ashin kulawar gidan mu,kaWan daga cikin Ikon Allah kenan!kwata kwata yaran basu san suna da dangi ba,garari kawai sukeyi a wula™ance cikin gari,mu ma haka bamu son cewa akwai wasu ´a'´a waWanda suka kasance jinin mu ne su ba,babu wanda yasan haka,amma cikin ikon Allah da yake shi hakimun ne,sai gashi silar aikatau Waya ta faWo hannunmu,yayin da silar ciwon Waya daga cikinsu da aka kai asibiti Allah ya ™ addara haWuwarsu da Omar yayin da shi kuma yaje wurin Wan uwanshi Dr haris,lamarin ubangiji girma gare shi!gaba Waya Allah ya haWa yaran a wurinmu ta hanyar da bamu ta6a tsammani ba,kamar yadda kai da gwaggon katsina baku yi tsammanin abunda kuka aikata asirrance zai tonu ba,tunda baku sanar mana ba sae gashi Allah ya sanar damu,su kansu yaran basu yi tsammanin zasu haWu da dangin ubansu na asali ba,su dama basu da masaniya akan wanine ubansu. '" "Dakatawa abba yayi da maganar yana kallon abusufyan dake ta faman shesshe™ar kuka muryarshi na kerma ya shiga cewa""Ya Allah ka yafe mun kuskuren dana aikata na auren abu batare da sanin mahaifiyata ba da kuma dangina ba......tun farko nine silar jefa rayuwarsu Cikin halin da suka tsinci kansu,da ace ban 6oye ma kowa ba,duk da ammi bazata barni in auri abu ba amma ina da tabbacin cewar Abbanmu salahuddeen zai aura mun ita inna nasanar mashi,iyakaci dae Ammi zata zangwameta ne daga baya kuma nasan zata fara sonta,wlh ni sam tunanin hakan baizo mani ba a wannan lokacin,idona ya makance,kuma ba laifin gwaggon katsina bane,Son da takeyi mun ne yasa ta aikata hakan don ta faranta mun ganin halin da na shiga a lokacin jin cewar Mommynmu ba zata bari in auri abu ba,gashi na mutu akan sonta" "kaicona.......'fashewa yayi da wani sabon kukan,dana sani kenan irin wadda ba'ason yinta,abun yayi ta maka ciwo azuciyarka,shiyasa kullum muke cewa Allah ya tsare mu daga aikata aikin danasani,saboda bai da daWi,Waci gare shi," "Ba ™aramin tausayi yaba Abba ba,tuni shima hawaye suka fara sauka akan fuskarshi,janyo abusufyan" ",yayi ajikinshi sosai ya rungume shi yana lallashinshi" "A ™arshe yace""Abusufyan ka manta da duk wani abu daya faru dazun,yanzu lokacin farin cikine,yakamata ka nuna godiyarka ga Allah subhanahu wata ala daya nuna maka wannan ranar da ya haWaka da triplet Winka dukkansu da ransu kuma da lafiyarsu!wlh abusufyan dana ga yaran nan amatsayin ´a'´anka kaWan ya hana in buga tsalle saboda murna. 'yayi maganar yayin da suka raba" ",jikinsu dana juna" "?tallabo fuskarshi abba yayi cike da zolaya yace""Kasan me" ",Abusufyan ya girgiza mashi kai alamar a'a" "Abba yace""nifa Wazu dana ga ka firgita da ganin yarinyar nan nayi tunanin cewa ko ka ™yasa ne,har ina cewa shikenan lokacin barin gwaurantakar abusufyan yayi aduniya ashe ashe uban ne gaba ' Waya" ",Ya ™arasa maganar yana dariya,murmushi abusufyan ya Wanyi" "Abba ya kuma cewa""Wai yanzu nan duk aikinka ne waWannan abusufyan?ashe dae ™anin nawa bana" '...wasa bane ",fashewa da dariya abusufyan yayi tare da sunnar da kanshi ™asa" "Hakan ba ™aramin daWi yayi ma Abba ba,dama so yake ya sanyashi farin ciki don ya gusar mashi da" ",damuwar da yake ciki" "dafa kaWarshi abba ya kuma yi tare da cewa""duk haihuwata ya'ya goma sha takwas akan su jahan ne kawai na samu ´an biyu,amma kai da yake mai sa'a ne,na ku ba irin namu bane sai gashi ka haifa mana ´an uku reras!ko Ya ammi zata ji in taga ´a'´an mara jin maganar nan nata abusufyan nasan zata ce" ",shegen bisa zai aika ae" ",Wannan karan atare suka fashe da dariya" "Daga bisani Abusufyan yace""yaya hussein inaso naga yaran nan sosai,na damu dasu wlh. '" "Wani irin kallon rainin wayau Abba yayi mashi kafin yace""yau naga ikon Allah!ni kake fadama kana son ganin ´a'´anka?Yaran nan fa naka ne halak malak,ae ni nama yi tunanin a wurinsu zaka kwana,saboda suna bu™atarka sosai atare dasu,yanzu basu da burin daya wuce suga mahaifinsu atare "",dasu" Wani irin daWi ne ya lullu6e abusufyan yace "?""Zan iya zuwa wurinsu yanzu""" "Abba yace""Ka bari mu dawo daga masallaci inyaso kai tsaye kawai sai ka wuce wurinsu,""" """,Fuskar shi Wauke da farin ciki yace""okey,bari naje nayi alwala" """,Abba yace""muna jiranka a main palour in ka kammala,ka same mu acan" ",Yana ™arasa maganar tashi ya juya tare da nufar ™opar Wakin nashi ya fuce tare da tura masa ™opar" ",Toilet abusufyan ya shiga batare da 6ata lokaci ba,ya Wauro alwalar" "Lokacin daya fito babban falon anan ya same su kowannansu ka kalla zakaga alamun damuwa a fuskokinsu,wasu ma da alama basuyi bacci ba,musamman Marshal Omar babu alamar yayi bacci adaren jiya,hatta Sgr ma akwai alamun rashin isasshen bacci atattare dashi,taya zaiyi bacci sayyadi na yawo acikin gari,shi fa in ya ™ullaci mutun irin haka har sai yaga bayanshi sannan yake samun kwanciyar hankali,su twins kuwa fuskokinsu sunyi jawur su da fawan,kowa dae da damuwa" "aranshi," "Bayan sun kammala haWuwa suka wuce masallaci atare," "Tura ™opar Wakin nasu azmee tayi don ta tashe su sallar asuba,ba ™aramin mamaki tayi ba,ganinsu ajere suna sallah,kowaccensu na sanye da dogon hijabi a jikinta hijjaban sehrish ne hosana da jahad suka sanya,abun ba ™ aramin burgeta yayi ba,dama indae suna tare su ukun,musamman in akace maka akwai jahad atare dasu tofa basa wasa da ibada,duk da itama Sehrish Win ba daga baya ba,amma jahad Win itace kan gaba,saboda ita ba'a tashinta sallar asuba da zarar anfara kiran sallar asuba duk nisan baccin da tayi zata farka ne da kanta,abun sama rai ne" "da kuma sabo da yi,da kuma imanin mutun," "Murmushi kawai azmee ke saki tana kallonsu gwanin ban sha'awa,´a'´an abusufyan,jikokin Ammi da * salahuddeeen,´a'´an ™anin Abban sojoji Abusufyan,™anne ga Marshal Da Sgr duk su kaWae,abun farin ciki abun murna!yanzu su sun zama abunso wlh,yayyansu gaba Waya sojoji har goma sha takwas,ko" *sauro ne yayi gigin Cixon fatar jikinsu sae yaji saukar alburushin bindiga asaman goshin shi "Azmee na tsaye tana kallonsu taji alamun motsin mutun a bayanta,jin an dafa ta yasa tayi firgit ta" "Wan juya,Hajiya azeema ce jikinta sanye da hijabi blue,hannunta ru™e da carbi,fuskar nan Wauke da murmushi tace""Nazo ganin ´a'´anmu ne,idan ba damuwa ki bani hanya in wuce ciki,"" Murmushi azmee tayi tare da matsa mata hanya ta wuce ciki,sai da ta shiga ciki sannan azmee tabi bayanta tana cewa""sallah nazo in tashe su suyi,shi ne na same su ashe har sun tashi ma,abun ba ',™aramin burgeni yayi ba dana gansu ajere su ukun suna sallah" "Murmushi hajiya azeema tayi ayayin da take zama daga gefen gadon su tace""Albishirinki,""tayi" ",maganar tana kallon azmee "",Azmee tace""Goro" ",Fari ko ja,""cike da zolaya tayi maganar""" """,Fari dae,shi ne ke tare da alkhairi,wannan launin jan alamace ta hatsari""" "Dariya hajiya azeema tayi kafin tace""Tab jiya anyi babu ke!Labari da Wumi Wuminsa!zazzafan gaske. '" "!""A ™agare azmee tace""Meya faru" "A lokacin su jahad sun sallame sallah,suna zaune saman dardumar suna sauraransu," "Nuna su hajiya azeema tayi tare da cewa""Ke wai ashe yaran nan ´a'´an abusufyan ne!!!""" ",Gaban azmee ne ya faWi Rasss!saboda yadda maganar ta dirar mata kai tsaye acikin kunnuwanta" ",Wai dagaske""?tayi tambayar cike da mamaki""" "Hajiya azeema tace""hmmmm ke dae bari,wani iko sai ubangiji,dagaske fa nake,babu wanda baiyi ',mamakin wannan abun al'ajabin ba,yara dae ´a'´an ™aninmu ne sufyan" "Juyawa azmee tayi tana kallonsu sehrish da sukayi zuru suna kallonsu musamman Sehrish da batasan kan zancen ba,saboda bata a hayyacinta lokacin da akayi maganar,amma lokacin da jahad ke bada labarin rayuwarsu taji komai a kunnanta kuma daga nan ne Sihirin jikinta ya lalace saboda tunaninta daya rinjayi kwalwarta harta tariyo dukkan abunda ya faru arayuwarsu ga kuma addu'ar da Sgr keta yi" ",mata acikin kunne" "Cike da mamaki azmee tace""taya akai hakan ya faru?dama abusufyan ya ta6a aure ne kenan? Ata™aice azeema ta bata labarin yadda abusufyan ya auri abu batare da saninsu ba,har suka samu ',™aruwar ´an uku" ",Wani irin farin cikine ya lullu6e azmee saboda tsabar farin ciki bakinta ya™i rufuwa" "Jahad!dagaske ne abunda kunne na ke jiyo mun""?sehrish ce tayi maganar tana kallon jahad da """ ",tsananin mamaki" "Murmushi jahad tayi ta jinjina mata kai alamar eh,ta ™ara da cewar""jiya duk baki a hayyacinki,abun farin cikin nan ya faru,Mun jima muna wahalar rayuwa ashe muna da dangi mai girma irin wannan bamu sani ba,cikin ikon Allah kuma sai gashi Allah ya haWa mu dasu ta hanyar da bamuyi tsammani ba,ina tunanin addu'ar da muka jima munayi ne Allah ya kar6a mana,Ashe oumman mu sai da ta fara auren uncle Win su abusufyan sannan ta auri wannan fasi™in mutumin sayyadi,da cikinmu ta shiga gidan ' shi" "?AruWe sehrish tace""taya hakan zai yiwu" "Hajiya azeema ce ta katse ta da cewar tabbas zancenta gaskiya ne sehrish!ku ´a'´an ™aninmu ne Abusufyan,sai da ya fara auren mahaifiyarku sannan Mugun mutumin nan daya ™untata rayuwarku ya aureta. 'gaba Waya hajiya azeema ta kwashe labarin rayuwar mahaifiyarsu agidan gwaggon katsina" "',da kuma haWuwarsu da abusufyan har izuwa rabuwar aurensu ta auri sayyadi ta sanar ma Sehrish tun kan takai ™arshen labarin nata,Sehrish tayi sujjada,tana shesshe™ar kuka,saboda tsabar farin" "ciki,Ashe ita Wiyar uncle Winsu ce abusufyan?hakan na nufin su Babban yaya ´an uwanta ne na" "jini!haba no wonder ae sha™uwar dake tsakaninta da junaid tayi yawa,kai kana ganin abun zakasan" ",cewar akwai ala™a ta jini ajikinsu,ta damu da mutanen gidan sosai,ashe danginta ne su Win" "Jikin azmee ba ™aramin sanyi yayi ba bayan hajiya azeema ta sanar mata irin zaluncin da sayyadi yayi ma su Sehrish,har idanunta sai da suka cicciko da kwalla saboda tausayinsu da taji,ta jima tana tsinar" ",sayyadi acikin zuciyarta" "Muryarta tamkar zatayi kuka tace""dama ina ta son mu samu lokaci Sehrish ta bani tarihinta wllh,ashe haka suka sha ukubar rayuwa bayin Allah,kai koma wanene wannan mugun mutumin ya cika babban azzalumi,saboda tsabar zalunci ya raba yara da mahaifinsu ya kuma ™ untata rayuwarsu,duniya ina zaki damu.......'azmee na cikin magana,Abusufyan ya turo ™opar Wakin bakinshi Wauke da sallama,gaba Waya hankalin su sehrish ya dawo kanshi,shi ma kuma yana W ago idanunshi suka sauka akan ´an ukun nashi,kwata kwata ma bai lura da hajiya azeema da kuma azmee dake a Wakin ba,Su sehrish kawai yake kallo cike da so da ™auna,ko kyaftawa baiyi,kamar ya haWiye su haka yake ji,kamar yadda yake jinsu haka suma suke jinsu,sae ™are mashi kallo suke yi kamar su watsa a guje su rungumo shi haka suka dinga ji,ta wani 6angaren kuwa abun ba ™aramin yawo yake yi masu akai ba,Wai nan mahaifinsu ne halak malak,ubansu wanda yayi silar zuwansu duniwa,dama suna da uba da dangi a duniya?tambayoyi iri iri suke shiga yiwa kansu," "Ganin sun zubama juna ido tsakanin Abusufyan da kuma su sehrish dake zaune saman darduma suna kallon shi,hakan yasa hajiya azeema tayi masu gyaran murya hankalinsu ya dawo kanta sannan tace""Zaman me kuke yi ne?baku ga mahaifin naku bane?ba zaku zo ku rungume shi ba,kuji Wumin" ?mahaifinku a jikinku jin wannan maganar ta hajiya azeema yasa su mi™ewa gaba dayansu jiki na rawa suka ™arasa wurin ",shi" "Tunkan su ™araso ya buWe masu hannayenshi alamar su shiga ciki,haWasu yayi dukansu ya rungume su sosai ajikinshi kamar zai maidasu cikin cikinshi,hawaye ne suka shiga gangarowa a idanuwanshi da kuma idanuwansu sehrish,bai ta6a tunanin zaiga wannan ranar ba,yau gashi ga ´ a'´anshi sun dawo wurinshi,tabbas Allah ne ya kar6i addu'ar daya jima yana yi,atare suka Wago idonsu cike tab da hawaye suka haWa baki wurin cewa""Abba,""" "Har cikin zuciyarshi yaji wani irin sanyi ya ratsa shi,muryarshi akasalance yace""Ku sake maimaitawa banji ba,""" ",Abba,""suka maimaita mashi kamar yadda ya umarta""" "Wlh kunyarku nake ji!duk wani abu daya faru arayuwarku ni ne sila,Na cuci rayuwarku,Naji na tsani "" kaina ´a'´ana suna a wani hali na rayuwa amma nagaza taimakonsu,zan iya zu™unnawa saman guiwaowina agabanku domin in nemi gafararku.....,'tunkan ya ™ara maganar gaba Waya ya tafi zai zu™unna saman guiwowins,cikin sauri suka rurru™e shi suna cewa""Abba dan Allah kada kayi mana haka bamu so,ka daina Waura laifin akanka,dama Allah ya riga da ya ™addara faruwar hakan,dan Allah" ",kada ka zu™unna agabanmu,mu fa ´a'´anka ne" "Ganin dagaske kneel down zaiyi agabansu yasa suka riga shi zube wa saman guiwowinsu,tsayawa daga tsaye yayi yana kallonsu,Azmee da hajiya azeema duk suna kallon abunda ke faruwa,ba ™ aramin tausayi suka basu ba," "Abusufyan""! Hajiya azeema ce ta ambaci sunanshi,amsawa yayi yayin da ya mayar da idanunshi """ ",akanta" "Anatse ta soma magana""yanzu ba lokacin ba™in ciki bane ko lokacin tuna baya,Lokacin farin ciki ne wannan,dariya yakamata in dinga gani a fuskar kowannanku ba hawaye ba,ko ba haka ba azmee?tayi" ",tambayar tare da mayar da idanunta kan azmee" "Murmushi azmee tayi kafin tace""Wannan haka yake,Abusufyan ina tayaka Murna sosai,nayi farin ciki mara misaltuwa,naji daWi da sehrish ta kasance ´arka ce,ko ince suka kasance ´a'´anka ne,lamarin ubangiji da girma yake,babu wanda ya ta6a tsammanin haka,naji ma ina ganin kamannin fuskarka a fuskar sehrish ashe ´ar kace.....'magana take hawayen farin ciki na gangarowa daga fuskarta," "Murmushi kawai abusufyan ke saki,a lokacin harsu Sehrish sun mi™e tsaye suna tsaye akusa" ",dashi,hosana ta rurru™e hanunshi kamar wani zai kwace mata shi" "Hajiya azeema ce tace""Azmee yakamata mu basu wuri su gana da juna,don na lura da yadda Uban ´an ukun nan ke zumuWi akan ´a'´anshi,""cike da zolaya ta ™arasa maganar tare da mi™ewa taja hannun azmee suka fuce suna dariya," "Ajiyar zuciya ya sauke tare da mayar da idanunshi kansu jahad yace""kun samu bacci kuwa jiya?ya" ",tambayesu ne saboda fuskokinsu daya gani duk a yamutse,musamman idanunsu sun ™an™ance" "HaWa baki sukayi wurin cewa""Eh,""" "?Hosana tace""abba,dagaske kaine Abban mu ko" ",Ga zahiri kin gani,""yayi maganar yana yi mata nuni da fuskarshi,murmushi suka saki gaba Wayansu"" Sun jima atsaye tare dashi suna magana jefi jefi saboda basu saba da juna ba,duk jin abun suke wani" ",iri haka,kamar mafarki ne suke yi ba gaske ba" "Ku koma ku kwanta,kuyi bacci ku huta,idan har akwai inda keyi maku ciwo ku sanar mun zansa """ ",aduba ku yanzun nan 'wannan maganar tashi ba ™aramin sanyaya masu jiki tayi ba" ",Abba,lafiyarmu qalau,babu abunda ke damun mu,'suka faWi hakan atare""" ",GyaWa kanshi yayi tare da kama hanya zai juya da nufi yabar Wakin nasu" "Cikin sauri jahad ta ru™o hannunshi tare da cewa""Abba,dan Alla kada ka tafi kabarmu,muna bu™atarka ',a kusa damu,muna so mu kasance tare da mahaifinmu" "Sehrish ta kar6e da cewa""hakane Abba,ka dawo mu zauna atare dakai,muna bu™atar kyakkyawar ',kulawa daga wurinka" """,tana kai ™arshen maganar hosana tace""Abba pls,ko don saboda Ni" "Wani irin murmushin farin ciki abusufyan ya saki yana kallonta,batare da 6ata lokaci ba,suka wuce saman gadon nasu,a tsakiya suka sanya abusufyan,yayin da suka kwanta gefe da gefenshi,sosai ya rungume hosana ajikinshi,duk in ya tuna labarin yada ta samu ta6in hankalinta nan take sai yaji idonshi sun ciko da kwalla," "Idan Allah ya kaimu gobe,da kaina zan gyara maku gashin kanku inyi maku kalaba guda biyu,kamar """ "',yadda na ta6ayi maku Lokacin da kuna yara,nasan ba zaku iya tunawa ba" "Jikinsu ne yayi wani irin sanyi, wani irin yanayi suka shiga gaba Wayansu," "* 234 810 388 4440: * Boss Bature+ ]PM 2:56 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * "Ga duk maison karanta littafin Abban sojoji,zai biya 300 ne,za'a tura mashi tundaga farko har inda _ muka tsaya,kuma zai cigaba da samun update dinshi akai akai,ga wanda ke bu™ata zai tura mun message ta whatsapp Wina (08103884440) kada ku bari abaku labari sannan a kula wannan itace numbar wayata,Wasu suna Waukar numbar Wanda suka bani tallarsu kayansu suna kiransu a matsayin" "_ni,bayan ni ga numbar dana bada nan itace numberta" "Nagode sosai da addu'o'inku agare ni,da kuma uzurin da kukayimun,har zuwa wannan lokacin,Allah *" * yabar zumunci a tsakaninmu daga nan har gidan aljanna "nace ba Masu satar littafi suna fitarwa ta bayan fage,mai yasa baku ™arasa masu labarin ba?kuma * kenan saida kuka jira ni?ae nayi tunanin cewa zaku ™arasa masu labarin ne ashe dai sai anjira" *Boss Bismillah "Kai tsaye sautin ringing Win wayar ya daki dodon kunnan Aunty babba dake baje saman gadonsu tana Bacci,a lokacin ko yatsanta bata jin xata iya motsawa saboda baccin dake a idanunta,yatsina fuska tayi alamar an takura mata," "Ishaq dake tsaye agaban mirror yana gyara jikinshi ya Wan gyara murya tare da cewa""Madam ki daure "",ki tashi ki Waga kiran nan!da alama kira ne mai muhimmanci tun Wazu wayar ke ta ringing" "Uban tsoki Aunty babba ta buga tare da yun™urawa da™yar ta tashi daga zaune,jikinta na sanye da" ",sleeping dress,riga da wando purple colour" "Fuskar nan tayi suntum kamar wadda aka nausa,hannu takai tare da Waukar wayar dake ajiye saman bedside drawer,duba screen Win wayar tayi ganin sunan Hayaam ya bayyana yasa ta ™ara tamke fuska kamar ta shanu,Waga kiran tayi tare da kara wayar a kunnanta,rai a6ace tace""Meyasa kika kirani "",fitsararra!ko kin kira ne don ki ™arasa yimun rashin kunyar taki don ubanki" "on the other hand hayam tace""haba aunty laila,ni harna manta da abunda ya faru atsakanin mu 'tunkan hayaam ta ™arasa maganar Aunty babba ta katse mata hanzarinta da cewa""Idan kin manta" ",ae ni ban manta ba,Ki faWamun uban miyasa kika kira ni,idan ba haka ba ni zan kashe wayar" "Zuba mata ido Ishaq yayi yana kallonta aransa yace""Zagi kamar ´ar maguzawa,ko kunyata bata ji,sae ',faman Wura ashar take yi,ni dae Allah ya haWani da Guyaba" "cike da damuwa hayaam ta sassauta muryarta,tare da cewa""Aunty laila,na shiga uku,ko ince mun ',shiga uku,Akwai gagarumar matsala,Gaba daya duk wani plan Winmu ya tashi aiki" "Tunda Aunty babba taji hakan,gabanta ya faWi rasss,™asa ™asa da murya tayi tace""Hayaam meya" ?faru?wata irin matsala kike magana akai "Aunty laila,Ashe yarinyar nan mai aikin gidansu,Wiyar uncle Winsu ce Abusufyan!!!!!"" tamkar saukar "" aradu haka aunty babba taji maganar Hayaam aikuwa a matu™ar gigice ta mi™e tsaye tana cewa kutumar uba!inji ubanwa!yaushe Abusufyan ya ta6a aure,Wlh ™aryane koma wani Wan ™aniyar ne ya "" ' faWi maki hakan babban ma™aryaci ne" ",Gaba daya hankalin ishaq ya dawo kanta,maganar dayaji tana fadi ta tsaya mashi aranshi "",Wani abusufyan din kuke magana akai""" ",Firgit Aunty babba tayi tare da ware ido tana kallonshi sam ta manta da cewar yana acikin Wakin Hankali a matu™ar tashe ta mi™e tsaye da nufin ta fuce daga cikin Wakin,Saboda tsabar ruWu ta nufi" ",hanyar shiga toilet" "',gyaran murya ishaq yayi mata tare da cewa""kada fa ki shiga toilet da waya a kunnanki" "A zabure ta juya ta kuma nufi wardrobe da alama ruWu yasa ta manta hanyar fita daga Wakin,zuba mata" ",ido yayi yana mai mamakin irin kiWimar da tayi,to ko lafiya?ya tambayi kansa" "Bata ankara ba sae da goshinta ya bugi jikin wardrobe din kayan nasu,sannan ta gane inda ta dosa,Rai a6ace ta kama hanya ta fuce daga dakin,saukowa downstairs tayi ta mi™i hanyar wannan tsohon store" ",Win data ta6a gar™ame su hosana aciki,anan corridor Win ta tsaya tana sauraran Hayaam" "Wlh Aunty laila da gaske ne,Ni shaidace,Naji komai lokacin da Uncle Win nasu yake korama junaid "" bayani,bama haka ba Aunty azmee da kanta ta gasgata mun hakan,Babban abunda yafi rikitar dani Yaran fa triplet ne ashe,kuma dukkansu Mata ne kyawawan gaske,kamannin su sak iri Waya,Kuma kina ' kallonsu zaki gane cewa ´a'´anshi ne" "Hannu Waya Aunty babba tasa ta dafe tsakiyar kanta,yayin da dayan hannun ke ru™e da wayarta data" ",kara a kunnanta" "Hayaam bazan ta6a yarda da zancenki ba,Taya hakan ma zata faru!mutumin da bai ta6a yin aure "" ba,Shi za'ace yana da ´a'´a har ´an uku!Cikin shege kenan ya ta6a yima wata harya same su!Ni ban yarda da kalamanki ba,Hayaam kinsan cewa babu kyau tsoratar da musulmi,Idan wasa kike mun ki" !!!!!daina 6acin raine yasa hayaam ta kashe wayar "Fashewa da kuka tayi saboda ™ululun ba™in cikin daya tokare mata ma™oshinta,ga zuciyarta dake ta" ",faman tafarfasa,Gaba daya bata jin daWin jikinta" ",Zubama wayar ido Aunty babba tayi tana kallonta" "Tsoki taja tana jinjina kai tace""dama saida raina ya bani cewa ™arya take yi mun,tayi mun hakan ne" ",saboda ta tsoratar dani don in saukko,Shashasha kawai ""Mommy kin farka kenan""" "Muryar hafsat ce ta katse mata zancen zucin nata," "Juyowa tayi tana kallonta,atsaye take fuskar nan Wauke da murmushi jikinta na sanye da riga da wando na jeans,ta Waure sumar kanta da ribbom,yayin da hannunta ke ru™e da Cup mai Wauke da Tea" ",mai zafi sai faman tiriri yake yi" "Tunda Aunty babba taga hafsat na murmushi tasan cewa akwai matsala,hakanan dae ba zakaga fuskar" ",hafsat da murmushi ba tunda farar safiya" "?""™a™alo murmushin ya™e Aunty babba tayi tare da cewa""Lafiya naga kina murmushi" "Lafiya lou mommy,kawai wani abun farin ciki ne ya faru,nasan cewa muddin kema kika ji,zaki yi "" ',farin ciki sosai" "Murya asanyaye aunty babba tace""FaWamun daughter har na ™osa naji wannan abun farin cikin?halan" "?""an ™ara maku albashi ne?ko matsayi aka ™ara maki wurin aiki" "Dariya hafsat tayi tana girgiza kai tace""Mommy baki canka dai dai ba,wannan albishir Win da nakeso inyi maki yafi ™arfin duk waWannan abubuwan da kika lissafo,kar6i tea Win nan ki fara korawa kafin na "",faWa maki" "Hannunta na kerma ta kar6i kofin da hafsat take mi™a mata,a hankali takai cup din bakinta ta kur6i Tea Win,kusan sau uku tana kur6arsa,kafin ta Wan jinkirta bayan ta janye kofin daga bakinta ',tace""daughter dan Allah ki faWamun wannan wani abun farin ciki ne!wlh duk na ™osa naji" "',Zan faWa maki mommy amma mu shiga daga cikin palour mu zauna""" "Ba inda zanje,idan zaki faWamun ki faWamun kawai,Sae ja mun rai kikeyi,"" tayi maganar tana faman """ ",tamke fuska" "Hafsat tace""bada jimawa ba,Na kira Aunty azeema,don in gaishe da ita,Anan take sanar dani cewa" !...´a'´an uncle abusufyan Sun bayyana "Tunkan ta ™arasa maganar a gigice Aunty babba ta saki kofin dake hannunta,Ya tarwatse ™asa,Ruwan" ",tean dake ciki ya fallatsar masu a ™afa" "ja da baya hafsat ta Wanyi tana kallonta tace""haba mommy,so kike ki ™onamin ™afa ta,daga faWin abun" ?farin ciki "Rai amatu™ar 6ace tace""Ki 6ace mun da gani sakarya kawai,Ma™aryatan banza,bazan ta6a yadda da ',kalamanku ba,duk bakinku Waya da Hayaam" "Ta faWi hakan tare da kama hanya fuuuuu kamar zata tashi sama,ranta duk a jagule,bin bayanta hafsat tayi da kallo harta haye upstairs,ta6e baki tayi tare da watsa hannayenta tace""I don't care, Ni dae farin ciki nakeyi,Daddy ma nake jira in tambayeshi yaushe zamu je gidan saboda a qagare nake dana ga ´a'´an uncle Winmu Abusufyan,tunkan na gansu har naji ina sonsu sosai,in ma na tashi tafiya hada tsaraba zan tafin masu dashi,'" ",Cike da farin ciki hafsat take maganar,zu™unnawa tayi tana tattare kofin da aunty babba ta fasa" "Lokacin da Aunty babba ta ™arasa bedroom Win nasu,har ta Waga ™afarta zata zura acikin Wakin taji muryar ishaq yana cewa""Alhamdulillah!Alhamdulillah!Alhamdulillah!Abba nayi farin ciki sosai,Meyasa tun jiya ba'a sanar dani ba,ae da tunda sanyin safiya zanyi maku dirarr mikiya,Amma ina taya uncle murnar ganin ´a'´anshi,kuma ina tayamu murnar samuwar ´an uku acikin zuri'ar mu,gaskiya bazan ma iya jurewa ba,Zan shirya nazo ne kawai,saboda na qosa naga ´an ukun mu bayin Allah...." "Abba yace""wani abun ma sai kayi tozali da yaran,kyawawan ´an mata dasu,Yadda kasan photo copy ',Win abusufyan haka suke,kamanninsu sak iri Waya da nashi" "Murmushi Ishaq yayi tamkar yana agabanshi yace""Abba kafin na ™araso,dan Allah a isar musu da sa™on gaisuwata,Ace yayansu General ishaq yana gaishe su sosai da sosai,kuma saboda suma zaiyi ',zuwa na musamman" """,Insha Allah zan sanar masu yanzun nan,Allah ya kawoka lfy"" "",Ameen Abbana""" "Sun jima suna waya kafin sukayi sallama ishaq ya ajiye wayar," !!!!!!!tashin hankalin da ba'a sama shi date ",Magana dae ta tabbata da gaske ne zancen da hayaam da hafsat suka faWa mata,TabWijancan" "Dakyar ta iya shiga cikin Wakin,lokaci guda ta rasa kuzarin jikinta kamar wadda tayi Zazza6i na sati" ",Waya" Jin takun tafiyarta yasa ishaq juyawa yana kallonta fuskarshi a washe har ya kammala shiryawa cikin ",haWaWWiyar shadda" "Ganin yana ™o™arin buWe baki yayi mata magana yasa tayi saurin katse shi da cewa""Naji abunda ya" ",faru,Hafsat ta sanar dani komai,ina tayaku murna,'ko amsar shi bata tsaya ji ba,ta faWa cikin toilet Tana juyo muryarshi daga cikin bedroom Win yana cewa""Ni yanzu zan wuce Abuja ne,inyaso kun biyo" ",ni daga baya ko zuwa gobe ko jibi haka,duk dae yanda kuka yanke shawara keda hafsat "",daga cikin toilet tace""Allah ya sauke ka lpy,in anje agaishe mana da mutanen gidan" ".zasuji insha Allah,"" ya amsa mata tare da kama hanyar fita daga Wakin""" d' "Acan 6angaren kuwa har lokacin suna a falon kan junaid da Uncle abusufyan ya gama fahimtar dashi game da Su Hosana da jahad," "jiki asanyaye yace""Amma meyasa su ba suyi rayuwa atare damu ba?meyasa Abba?uncle why?cike da tuhuma yake maganar yana kallonsu,yayin da fuskarshi ke Wauke da damuwa," "abban su ne yace""Junaid,mu kanmu bamu san dasu ba,da ace munsan da zamansu da bamu bari hakan ya faru ba,™addara ce kawai ta riga fata,""" "Shiru junaid ya Wanyi yana ™are ma su Jahad kallo,yaso ace tun fil azal tare da yaran ya taso,da ba ™aramin kulawa zasu samu a wurin ´an uwansu ba,Allah sarki rayuwa kenan,Rashin sani yafi dare duhu,su kansu su Sehrish sae dama dama suke da sun san cewa suna da wannan family Win daba abunda zai hana su nemi danginsu,Tabbas an cuci rayuwarsu ™iri ™iri an rabasu da Ubansu kuma an" ",hanasu danginsu,wata shari'ar dae sae a lahira" "Nasan yanzu kowa yana jin yunwa,saboda halin da muka shiga jiya babu wanda ya samu damar cin "" abinci acikin mu,Yakamata yanzu komai ya wuce,Lokacin farin ciki ne,Za'a shirya gagarumar walima saboda ´an ukun mu,munaso su manta da duk wani abu da ya faru a rayuwarsu kuma su ™addara cewa tamkar yau ne suka faWo duniya,ko ba haka ba""? Ya yi maganar yana kallon matasan gidan dake atsaye,Kowannansu fuskarshi asake,su fawan ne suka haWa baki wurin cewa""Wannan haka yake Abba,In sha Allah zamu nuna masu soyayyar ´an uwantaka,har sai sun manta da dukkan wani ™unci da" ",suka fuskanta na rayuwarsu,' murmushi kawai Abusufyan ke saki don ba ™aramin daWi yaji ba" "Marshal Omar yace ""Sannan kuma muna ™ara baku ha™uri game da halin da kuka tsinci kanku,duk da ba laifin mu bane,amma mun Waura ma kanmu laifin,Muna neman afwarku,Hosana Sehrish and Jahad,forgive us pls,'" ",gaba Waya jikinsu yayi sanyi,lokaci guda kuma sukaji wata irin soyayyar ´an uwansu ta kamasu" "Jahad ce tayi ™o™arin cewa""duk wani abu daya faru damu dama can rubutaccen ne!Allah ya riga da ya ™addara faruwan hakan,mun gode ma Allah da muka cinye wannan jarabawar,da juriya kuma da ha™uri,yanzu gashi gaba Wayanmu muna farin cikin wannan rana da Allah ya haWamu da danginmu,Babban abun farin cikin ma da ya kasance Uncle abusufyan shine mahaifinmu ba waccen fasi™in mutumin ba.......'kasa ™arasa maganar tayi saboda kukan daya zo mata,Janyota Abusufyan yayi tare da rungumeta ajikinshi,yana Wan bubbuga bayanta," "Ya Omar,"" hosana ce ta ambaci sunan shi,tana faman kumshe dariya abakinta,gaba Waya suka mayar """ "da hankalinsu akanta,nuna shi tayi da yatsanta sannan ta nuna kanta,kafin ta haWe yatsun wuri guda ta" "™ullasu,Alamar ita dashi sun zama" ",kallonta" "´an uwan juna, ™ayataccen murmushi Marshal ya saki yana" "Duk wannan abun dake wakana akan idon Sgr dake atsaye,ya goya hannayenshi asaman wide" "chest Winsa,Har lokacin bai sauko ba,hankalinsa fa bazai kwanta ba har sai yayi tozali da YA SAYYADI," "Suna cikin magana muryar azmee ta katse su da cewa""Abba an kammala shirya breakfast W in,yakamata ku hallara a dining Win,"" tana magana idonta na akan su jahad fuskar nan Wauke da murmushi," "Batare da 6ata lokaci ba,gaba Wayansu suka hallara asaman zungureran dining table Win wanda ke shake cike tab ma™il da kayan makwalashe naci dana sha,mutun goma shabiyu yake Wauka,akwai kuma wanda Abban su junaid yasa aka ™ara cikin wanda aka shirya walimar jiya dasu,Ansanya shi a gefen nasu mai mazaunin mutun shida,Aunty azmee ta jera wasu kayan kalacin asaman shi,anan Abusufyan" ",ya zauna tare da su sehrish jahad da hosana" "Tun daga kan yadda kowa ke zuba abinci acikinshi zai tabbatar maka da cewar ba ™aramar yunwa suke ji ba,ko azmee basu jiya tayi serving Winsu ba suka shiga zuba abincin da kansu,Sgr ne kawai tayi serving Winsa sae kuma Abbansu,amma sauran ba wanda ya tsaya jira,wurin yayi tsit bakajin" "hayaniyar komai,sai sautin Cokulla,kwas kwas kwakwasss," "Wagowa Marshal omar yayi karaf idonshi yaci karo dana hosana,ta zuba mashi ido ko kyaftawa batayi,kasancewar table Winsu na kusa dana juna,tazarar kadan ce," "Da cokalin hannunshi yayi mata nuni da plate din gabanta,alamar ta mayar da hankalinta kan abunda" ",take ci" ",murmushi tayi tare da kai hannu ta dauki lemu tana korawa" "Junaid kuwa duk ya rasa samun natsuwa sam ya gaza cin abincin dake a gabanshi sae faman juya cokalin yake yi acikin plate,duk in ya tuna abunda yayi ma Jahad acikin mota amatsayin Sehrish sai yaji gabanshi ya faWi rass,fargabar shi kada jahad tayi tunanin ko Wan iska ne shi,tunda ba sanin shi tayi ba,kar kuma tace zata sanar ma wani abunda yayi mata,tunawa yayi da lokacin daya tsoma harshenshi acikin bakinta ya ™an™ameta yana kissing lips Winta,ba iya nan ba ya tsaya har hannunshi saida ya zura ackin hijabinta" ",Hankali tashe junaid ya mi™e yana ™o™arin barin dining Win,hankalin kowa ya koma kanshi" ",Har suna haWa baki wurin tambayar shi ina zashi" "fuskarshi Wauke da damuwa yace""Abba,bana jin yunwa,dama munyi breakfast tare da Mommy,zanje wurinta yanzu"" Abbansu yake ma magana amma hankalinshi na akan Jahad dake shan farfesun da azmee ta zuba mata a plate,da alama ba ™aramin daWi farfesun yayi mata ba,duba da yadda ta mayar da" ",hankali akanshi" "Okey,zaka iya tafiya,"" ya bashi amsa,cikin sauri junaid ya kama hanyar zuwa bedroom Win Abbansu "" don acan ta sauka,yana tafiya yana waiwayen su jahad aranshi yana cewa""wayyo Allah na,bansan me zai biyo baya ba,nasan cewa dole ta sanar ma Uncle abunda nayi mata,idan ta faWa mashi shi kuma zai faWa ma Abban mu ne,Abban mu kuma zai faWa ma Babban yayanmu ne,shi kuma zaice wuyana ya isa yanka tunda har na iya Sumbatar mace daga nan zaiyi tunanin turani aikin Soja abunda banso,shikenan 'tawa ta ™are" "ranta ne ya bata cewar ana kallonta,hakan yasa ta tsagaita daga shan farfesun da takeyi,ta Wan Wago" ",idanunta,kai tsaye suka sauka akan junaid dake can nesa dasu yana kallonsu" "Mamaki ne ya kamata ganin yadda ya ™ura mata ido yana kallonta,aranta tace""bansan meyasa yake kallona ba,tsorana kar ace baisan ganina ne,'" "Allah yasa halinta irin na Sehrish ne,idan takasance mai sau™in kai irin na rishi Wina nasan cewa zata "" rufa mun asiri,amma anya zatayi sau™in kai?Nasan me zanyi daga yanzu zan dinga Waure mata fuska,in nuna kamar na tsane ta,nasan hakan ne kawai zaisa taji tsorona ta™i faWa masu abunda ya faru" ",""atsakaninmu!good idea" "Yana kai ™arshen zancen zucin nashi ya watsa mata harara tare da murguWa mata baki,ya juya ya nufi" ",bedroom Win abbansu" "Jiki asanyaye jahad ta Wauke idanunta daga kallon bayanshi da take yi,lokaci guda taji komai ya fita ranta ba don komai ba sai don kallon da taga junaid yayi mata,maganarta ta tabbata,Junaid baison" ",ganinta,tunda gashi ya harare ta kuma hada murguWa mata baki" "Muryar daddynsu ce ta katse ta da cewa""Jahad,meya faru ne?naga kin daina shan farfesun ina fata" ?lafiya "',firgit ta Wanyi tare da wurga eye balls Winta akanshi tace""Am ok daddy" "jinjina kansa yayi kafin yace""Ku saki jikinku,kuci abinci sosai,kada kuji komai,nasan baku saba ',ba,don na lura akwai rashin sabo atattare daku,amma a hankali zaku saba da ´an uwanku" "hosana tace""Abba ae ni,nama saba da kowa,baka ga yadda nake ta cika cikina da abinci ba,jahad ce ke ',jin kunya,ni bana jin kunyar kowa" "Dariya sukayi gaba Wayansu,Sehrish na cikin sakin dariyar nan,Karaf idanunta suka haWu dana Sgr,Wagowar shi kenan yayi arba da ita,gabanta ne taji ya faWi rass saboda fuskarshi a murtuke take ba annuri,nan take dariyar da takeyi ta koma ciki,ganin ta zuba mashi ido,yasa shi jefa mata harara,a hanzarce ta kawar da idanunta daga kallon fuskarshi da take yi,jikinta kuma yayi sanyi,ta shiga" "tambayar kanta dalilin hararar da taga big bro yayi mata,kodai baya farin ciki ne da kasancewarta" "JININ SA!?tabbas hakan zai iya faruwa,Wata™il kodan ya saba ganinta a matsayin ´ar" "aikinsa,baiwarsa,™as™antacciya shiyasa yanzu Yake nuna 6acin ranshi don yana ganinta tamkar a" ",matsayi Waya suke dashi,³a'´an Wa da ™ani,da alama hakan baiyi masa ba" "Idan har dagaske ne abunda nake hasashe,insha Allah zan tattara na bar masu gidan,saboda bana son "" 6acin ranshi,zan iya yin komai don farin cikin shi,"" ta ™arasa zancen zucin nata tare da sake Wagowa a hankali don ta saci kallonshi,adai dai lokacin shima ya ™ara Wagowa da kyawawan idanuwanshi kai tsaye suka shiga cikin nata,nan take taji gabanta ya kuma faWuwa rass,kasa janye idanuwanshi yayi daga kallonta da yake yi,a yayin da yake jujjuya spoon Win dake hannunsa acikin plate Win abincin gabansa,har Yanzu bai daina mamakin kasantuwarta ´ar uwarshi ba,ta jininsa,tamkar a mafarki haka yake ganin abun,ganin ta zuba mashi ido batare da ta janyesu ba yasa shi Waure fuskarshi yasha" ",murrr,saboda kada ma yarinya taga fuska har tayi tunanin raina sa don tasamu matsayi" "U will still remain who u are,wadda take aiki a ™ar™ashina,Matsayin dana baki kenan,""ya fada a "" ransa" "Murmushi Abusufyan yayi tare da cewa""bazasu kara wahala ba,bazan ta6a bari hakan ya faru ba,tunda dae har yaran nan suka bayyana a matsayin ´a'´ana,In sha Allah bazan ™ara bari suyi aikin wahala ba,ko cokali bazan ™ara bari Waya daga cikinsu ta Wauko ba acikin gidan nan,rayuwar hutu kawai nake so suyi rayuwar ´anci,"" ya ™arasa zancen zucin nashi a yayin da yake bin kowaccen su da kallo cike da ',so da ™aunar ´a'´an nashi" "Janye idanunshi yayi daga kan nata,kafin ya mi™a hannu tare da Waukar Glass cup mai Wauke da abun" "sha me sanyi ya kai shi saitin mouth dinsa yana sipping Winshi anatse,yayin da sanyin lemun ke ratsa throat Winsa,a hankali ya lumshe idanunsa tare da Wan ware su kaWan,again suka ™ara sauka akan na sehrish a karo na uku kenan,agaggauce tayi hanzarin janye idanunta daga kan fuskarshi ta mayar dasu" ",akan plate Win abincin dake a gabanta" "Hannu Sgr ya sanya tare da yago tissue ya goge bakinsa,kafin ya mi™e tare da juyawa ya nufi" "upstairs,Mi™ewa Marshal yayi da alama shima ya kammala breakfast Šin nasa,shima upstairs ya nufa," "Fitowar Hajiya azeema keda wuya daga cikin bedroon Winta,ta jiyo muryar gwaggon katsina tana ta faman sambatu tana cewa""Tsiyarta kenan mutun yazo gidan ´an gayu,Ni bazan iya rayuwar turawan nan ba,taya za akai ma mutun salalar biredi tare da tea rabin kofi kamar wata ´ar iska ace in sha""?" "Tafiya take tana sambatu zaninta a hannu sai Wan undi ajikinta,kanta kuwa ta kifa wannan Waurin Wan" ",kwalin nata mai kama da helmert" "har zata gifta hajiya azeema tayi gyaran murya tare da ambaton sunanta""Goggo,"" fuska a yamutse ta juyo tana kallonta,dawowa tayi daga gefenta suna fuskantar juna tace""Yawwa azeema,wai nikam inaso ',in tambayeki" "Natsuwa hajiya azeema tayi tare da cewa""ina sauraronki gwaggo,""" "Jiya nayi wani mafarki,´a'´an abusufyan sun bayyana,wasu ´an uku kyawawan gaske,da nayi "" tunanin koda gaske ne abun ya faru amma daga baya na gane ba gaskiya bane,in ba haka ba,yaushe abusufyan ya ta6a yin aure""? Tayi tambayar tana kallon hajiya azeema,wadda ta saki baki tana kallon" ",gwaggon" ",Ganin azeema tayi sototo tana kallonta yasa tayi tunanin cewa ko abunda ta faWa ya bata mata rai ne Nasan dole kiyi mamaki kema,Mafarkin fa kamar dagaske,Waya daga cikinsu har tana sharara mana "" labarin ™arya waisu ´a'´an wata zainabu ne,kuma ma acikin labarin hada wata hajiya Ameena,in banda" "?""shaiWan ina abusufyan ina ´a'´a" "˜iris ya rage Azeema ta fashe da dariya agaban gwaggon katsina,ganin yadda ta ha™i™ance tana kora" ",mata bayani,kuma babu alamun wasa a fuskarta" "˜unshe dariyar bakinta tayi tare da basar da ita tace""Gwaggo Anya kina shan maganinki kuwa?ina Dr harris yake?gaskiya inason ganinshi,'" """,Tsoki gwaggon katsina taja tare da cewa""Harrisun daya zama Wan iska" "Waro ido waje azeema tayi tace""gwaggo harris ne Wan iska""?" "ta6e baki tayi tare da cewa""Zan masa ™arya ne?ba Wan cikina bane""?nasha wahalar yima yarona tarbiya amma waccen sauden 'kasa ™arasa maganar tayi saboda kukan daya ciyota,zanin hannunta" ",takai saitin idonta tana ™o™arin goge hawayenta" "Zuru harris yayi wanda fitowarshi kenan kuma atare da saude suka fito,jin maganar gwaggone ma" ",yasa yayi hanzarin cire hannunshi daga cikin na sauden" "?,Hajiya azeema tace""gwaggo faWamun me harris Win ya akaita" "Hankali tashe Saude tace""ya harris pls kada ka bari gwaggo ta faWa mata abunda muka aikata,kasan ',gwaggo yadda take Waukaka abu,inta tashi faWi saita ™ara ma miya gishiri" """,Dr harris yace""just don't worry ur self,insha Allah bazata faWa mata ba" "FaWin hakan keda wuya gwaggon Katsina tace""Azeema abun da ciwo,yanzu yunwa nake ji,shiyasa" "ma kika ga nafito ina sambatu,Wurin waccen matar zani,wlh ba azmee ba Allah yasa ramadan ce ita yau saina zazzaga mata rashin mutunci!Ni zata raina ma hankali tunda safe,takawo mun tea rabin kofi da salalar biredi wai in fara da wannan,don ta raina mun hankali,nayi mata kama da kusu ne?" "Rai a6ace tayi maganar,aikuwa atare haris da saude suka fashe da dariya,a hanzarce ta juyo" ",sakamakon jin sautin dariyar tasu,nan take ta tsuke fuska ganin shi tare da saude" "Murmushi Hajiya azeema tayi tare da cewa""haba gwaggo baki fahimce ta bane,cewa fa tayi ki fara da wannan tana nufin kafin ki tashi fitowa zuwa yin breakfast Win,yanzu haka yana can an shirya mana mu "",kawai ake jira muje muci namu kalacin" "Hajiya azeema ta ™arasa maganar tare da ru™o zanin hannun gwaggon tace""Bari na taimaka maki ki "",Waura shi" "Girgiza kai tayi tare da cewa""Barmin shi a hannuna,nafison inji iska na shiga ta ko'ina,""murmushi hajiya azeema tayi kafin tace""hakan ma yayi gwaggo,ae under skirt din ma bamai sharashara bane,yana da kauri,amma duk da haka dae ki Waura zanin yadda zaki fito da kyau tunda ga rigarshi kin sanya "",ajikinki,Kuma kinga Abusufyan na nan,Ga kuma ´a'´ansa,bazasu so suga gwaggonsu a haka ba" "wani irin ™ayataccen murmushi gwaggon katsina tasaki tare da cewa""Kenan dagaske ne Mafarkin da" "?""nayi jiya" "Jinjina kai Azeema tayi tace""Ae suna nan,duk abunda ya faru jiya dagaske ne,ba mafarki kikayi ',ba,agabanki akayi komai kin dai shafa'a ne" "Jin haka yasa tayi saurin mayar da zanin ajikinta tana Waure shi tana cewa""Allah sarki ´a'´an abusufyan Wina,bayin Allah,sunsha wahala a hannun wannan fasi™in mutumin ba™in shaiWani,Allah" "?""mutumin nan ™aho ne kawai bai fito masa aka ba,amma ina tantama anya ba Irin shaiWan bane gwaggo kidaina maganarsa ma,Ni wlh ko zancen shi ma bana so anayi,Na tsani mutumin nan kamar "" yadda natsani mutuwa ta,""acewar hajiya azeema,tayi maganar ne a yayin da take kama hanyar Zuwa Dining area Win nasu,bin bayanta Gwaggon tayi tana cewa""Ae ko sai dai ki toshe kunnanki,don zancen ',sayyadi ya zama dole,in har ba'a kawo min kansa ba,bazan daina faWan sunan shi ba" ",Murmushi kawai hajiya azeema tayi,atare suka ™arasa dining area din" "Gaggaisawa suka fara yi da junansu,su jahad na ganin saude suka tashi atare suka nufe ta,dama Jiya basu samu damar gaisawa da ita ba,saboda yanayin da suka shiga gaba Wayansu,haWasu tayi ta rungume ajikinta,cike da farin ciki tace""Ina tayaku murna sosai,nayi farin ciki sosai,Ya harris ya sanar dani komai agame daku,ashe ku jininsu ne,'ta ™arasa maganar ayayin da take raba jikinta daga nasu,kowannansu fuskarshi Wauke da murmushi,Jahad tace""Aunty saude kinga ikon Allah ko?munsha wahala sosai,mu kanmu bamu ta6a tunanin cewa muna da dangi ba,amma sai gashi ™addara ta haWamu da ya Omar,Ita kuma ´ar uwarmu Sehrish ™addarar aikine ya kawota gidan nan,Muna tare da ´an ',uwanmu ba tare da mun sani ba,sae gashi rana Waya Allah ya bayyana mana komai" "Saude tace""Congratulations Once again,ina ™ara tayaku murna sosai da kuka fito daga tsatson wannan Family Win,abun alfahari ne wannan""kafin ta mayar da idanunta kan Hosana,Cike da zolaya taja kumatunta tare da cewa""Hosana Kinga yadda kika canza?kamar ba wannan Sha takwas sha taran "",ba,mai Wan kai,kinyi kumatu kamar Balon balon,Ga haske gaskiya ya Omar ya Iya raino" ",Fashewa da dariya hosana tayi tana faman sunnar dakai" "Kiyi ma sister Winku mana,Ita bazata taso mu gaisa ba""?tayi maganar tana kallon sehrish dake """ ",zaune,tana faman kallonsu Waya bayan Waya" ",Murmushi jahad tayi tare da juyawa tayi mata alamar ta taso da hannunta" "Mi™ewa sehrish tayi tare da nufar inda suke,koda ta ™araso saude ta sanya hannu tare da janyota ta" "rungumeta,kafin ta raba jikinta dana sehrish tace""Masha Allah,gaskiya ban ta6a ganin triplet,masu kama iri Waya sak kamar taku ba,ina taya ki murna sosai da Allah ya haWaki da ´an uwanki,da kuma ',mahaifinku,da kuma danginku" """,Fuskar sehrish Wauke da murmushi tace""Ngde sosai" "',Allah ya tsare mana ku,Ya Albarkaci rayuwarku ya kuma kare ku daga sharrin ma™iya""" ",Atare suka amsa mata da Ameen,bama su kadae ba,hadasu Abba dake sauraron maganganun nasu" "Kamar yadda Abba yayi al™awarin shirya gagarumar walima na bayyanar ´a'´an ™aninsa Abusufyan,Da kanshi ya fidda date Win da za'a gabatar da ita,Kuma tun aranar ya fara kiran ³an uwa da abokanan arzi™i yana sanar dasu game da ´a'´an abusufyan da suka bayyana,Babu wanda bai bari ba,kowa kira yake tun daga kan danginsu na Zaria,na damaturu dana sauran states Win da kuma waWanda ke zaune ˜asashen waje,kowa saidaya sanar mawa,Bayan Abbas ya koma gidane da safe Amani ke tambayarshi meya faru ne jiya ya hanasu zuwa gidansu,Anan ya kwashe duka abunda ya faru game da su Sehrish ya sanar mata,wani irin farin ciki ne ya cika ta,Ba don komai ba sai don sanin cewa plan Win Aunty babba ya gama Tarwatsewa,ae tunda taji cewar ´an mata ne kuma sun kai shekara goma sha bakwai zuwa sha takwas kyawawan gaske,Nan fa ta kwashe da dariyar mugunta aranta tana cewa Naga yadda za'ae Aunty laila ta cimma burinta,Gida bai ™oshi ba taya za'a ba na waje,Ae tuwona maina za'ayi,Haba ae xance ya ™are," "ita kanta Amani ta ™osa ranar walimar tazo saboda suje gidan,saboda taji cewar Aranar Aunty babba" ",da hafsat zasu zo Abuja,babban burinta taga tashin hankalin da aunty babba zata fuskanta inta gansu" "Ranar walimar kuma yayi dai dai da ranar da Ammi zata zo,tare da wasu daga cikin danginsu,haka zalika captain Najeeb da kuma Talal suma duk a ranar zasu dawo gida,ba don komai ba sai don su sanya ´a'´an uncle Winsu abusufyan acikin idanunsu,Kowa Wokin ganinsu yake yi kamar kamar me,musamman da sukaji irin rayuwar da yaran sukayi a wula™ance sai suji wani irin tausayinsu da kuma ™aunarsu ya shiga cikin ransu,kuma duk aranar MG Osman da kuma Captain Adam suma zasu dawo gida,wanda tun dawowarsu daga U.s suka tafi sada zumunci,Gaskiya wannan Babbar rana ce,Hakan yasa ma Zamuyi shiri na musamman ni da makaranta littafina don mu halarci gidan" "amatsayin gayyar soWi tunda ba'a gayyace mu ba,Sa kaine kawai," "Cikin ´an kwanakin nan wata irin rayuwar farin ciki suke gudanarwa tare da Daddynsu,kullum yana manne dasu,Da kanshi ya zauna yayi masu kitson kalaba guda bibbiyu akansu kamar yadda ya ta6a yi masu suna yara,koda yazo kan Sehrish,Cike da mamaki yace""Ya akai naga gashin kanki guntu?ko kinyi wani ciwo ne dayasa aka datse maki gashin,""girgixa kai tayi tare da cewa""a'a Laifi nayi ma Babba yaya shine ya yanke mun gashin da almakashi,""" "da buWar bakin Abusufyan sai cewa yayi""Yayiwa kanshi ai,"" murmushi sehrish tayi duk da batasan me daddyn nasu yake nufi da hakan ba,duk a wannan kwanakin basu je school ba,Abusufyan da kanshi" ",yace kada su damu shi da kanshi zai kaisu makarantar don karma a tuhume su" "A 6angaren Sir Commander haroon kuwa,tamkar munafuki haka ya koma acikin gidan,ba kowa ma ke sanin lokacin da yake shigowa gidan ba,da kuma lokacin da yake fita,Da alama dae akwai" "wani abu da yake shiryawa a 6oye," *AMRISH* "Zaune take acikin class Win gaba daya ta shiga damuwar rashin ganin Sehrish kwana biyu ko layinta ta kira bata samu,hatta wayar junaid ta jaraba kira shima ba'a Wagawa,hakan ba ™aramin tayar mata da hankali yayi ba,tagumi tayi idonta cike tab da hawaye saboda damuwar da take ciki,taso ace sehrish na nan atlease zata Webe mata kewa,tana cikin wannan tunanin har malam ya shigo cikin class Win nasu bata sani ba,bayan ya kammala amsar gaisuwa daga wurin student din,kai tsaye ya ™arasa seat Win da Amrish take,hannun shi yakai wanda ke ru™e da maker ya Wan bubbugi desk Winta,a firgice takai idanunta akanshi,Yun™urawa tayi tare da mi™ewa ganin Ya mu'allim,wanda tun ranar daya ba sehrish Ruwan addu'ar nan bai ™ara zuwa makarantar ba,duk da sun samu labarin cewar Ya tafi Umra ne,shiyasa aka musanya masu shi," "Murmushi ya Wan saki afuskarshi yana kallonta yace""tunanin me kike yi ne?har na shigo cikin class" ?Win baki sani ba ",Muryarta na rawa tace""Ayimun afwa ya mu'allim,Bana jin daWi ne bansan ka shigo ba" "Jinjina kanshi yayi tare da Wan kai idanunshi kan Seat Win sehrish yace""Ina yarinyar nan take?´ar" "?""family Win Salahuddeeen hussein naga kamar bata a class Win" "fuskarta Wauke da damuwa tace""Batazo ba,yau kusan kwana huWu kenan bata zo school ba,kuma nayi ',trying kiran layinta amma bana samu,har brother Winta na kira,shima layinsa ba'a samu" Jin hakan yasa shi fargabar to kodai wani abu ya faru da yarinyar?Yaso yaji ya tayi da ruwan addu'ar "?daya bata,shin tasha ko bata sha ba" "Jinjina kanshi yayi tare da juyawa yace""Allah yasa dae lafiya,in har batazo ba,zuwa sati mai zuwa zan ',je gidansu don na binciki dalilin rashin zuwan nata" "Jiki asanyaye Amrish ta koma ta zauna,saman seat Win nata,jikinta har ya fara kerma saboda tsoran kar" ",ace wani abune ya faru da Sehrish" .A ™arshe dae ta yanke shawarar neman gidansu don taje ta ganta da kanta *SANARWA SANARWA* *$$ME TAKEN NA AMARYA HUTAA* "MUNA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA MUNA BADA HAYAR KAYAN * AMARYA(WEDDING GOWN), KAYAN BRIDAL SHOWER, KAYAN BIRTHDAY PARTY, KAYAN FITAR SUNA, SANNAN MUNA BADA HEAD AND SHOULDER, MUNA DA POSS, MUNA ALKYABBAR KAI AMARYA KO TARON WALIMAR SAUKA, MUNA DA KAYAN FULANI FARARE NA YARA DANA MANYA MUNA DA NA AMARYA BLUE BLACK, SANNAN MUNA GYARAN JIKIN AMARYA DA UWARGIDA CIKIN KWANA UKU CAKAL ZAKIGA KIN KOMA TAURARUWA MAI WALWALI. MUNAYIN TURARUKAN WUTA DA HUMRA DA" "*.KOLACCAR, KOWANNE KALA KIKE BUKATA AKWAI CIKIN FARASHI MAI SAUKI" *LOCATION KANO* 08062073990 Ina kuke mata hamshakai wayanda suka amsa sunan su wajen mazajen su ina mata masu son qamshi shin ko kunsan tsafta bata tafiya seda qamshi ina masu son turare mai riqon gida tareda qamshin shi mai sanyaya zukata mardie collection tazo muku da dadadan turarukanta masu lasting riqon gida harma da jiki ku tuntube mu da nmb kamar haka 08136666994 inda zaku samu kaya kamar haka Wadrobe balls Madarar kulleccham Vaseline kulleccham Kajiji Halut Couscous Khumrah Da dai sauransu harda abin wanke toilet yayi tas komi dafe warshi wato BETHALEX METAL ku garzayo kar ayi baku Ina kuke mata hamshakai wayanda suka amsa sunan su wajen mazajen su ina mata masu son qamshi shin ko kunsan tsafta bata tafiya seda qamshi ina masu son turare mai riqon gida tareda qamshin shi mai sanyaya zukata mardie collection tazo muku da dadadan turarukanta masu lasting riqon gida harma da jiki ku tuntube mu da nmb kamar haka 08136666994 inda zaku samu kaya kamar haka Wadrobe balls Madarar kulleccham Vaseline kulleccham Kajiji Halut Couscous Khumrah Da dai sauransu harda abin wanke toilet yayi tas komi dafe warshi wato BETHALEX METAL ku garzayo kar ayi baku "It's not just good ...it's finger linking good faster than fast food, better fine dining. Snack" Awarah Farah Zobo Samosa Cup cake etc Contact me 09063302182or 09012179727. "* 234 810 388 4440: * Boss Bature+ ]PM 2:56 ,19/3[" ",Allah ya kaimu lpy,Abba,'jahad da sehrish ne suka haWa baki wurin bashi amsa""" "Abusufyan yace""ba abba zaku dinga kirana ba,saboda ana kiran Yaya hossein da Abba,abun zai dinga ruWa mutane ne arasa gane wani abban kuke nufi,amma ku dinga kirana Daddy,saboda a bambanta sunan,ina fata haka yayi maku?" ",Eh daddy,""suka haWa baki wurin bashi amsa,hakan ba ™aramin daWi yayi mashi ba""" "Abba ita Oumman mu fa?dagaske ne ta haukace kuma tana saman bola tana hauka kamar yadda "" gwaggon katsina tace?kuma wanene majnun Win da naji gwaggo tace shi ya koya ma oummanmu hankali,'hosana ce tayi maganar,jahad tace""Ke fa matsalarki kenan baki da kan gado,tunda kika ji ance" ",Majnun ae kinsan wa ake nufi,'Murmushi Abusufyan yayi yana sauraronsu" "Sehrish tace""dan Allah ku daina magana,kuna takurama daddynmu bacci fa yake ji,baku ga idanunshi" ",ba" "Mayar da idanunshi yayi kan sehrish data aza kanta asaman kafaWarshi,kafin ya mayar da idanunshi kan jahad itama tana manne dashi,ga hosana kuma data manne mashi asaman chest Winshi,kamar zata koma ciki,Allah kaWai yasan irin farin cikin da yake ji acikin ranshi,daWi kamar ya kashe shi,babban burinshi Ammi tazo taga yaran daga zarar ta amince dasu,bai da wata sauran damu,zancen sayyadi kuma ya gama sama ranshi lokacin mutuwarshi yazo,Saboda Case Winshi na hannun Zaki da" ",damusa,tabbas sai ya Wandani kuWarsa" "Daddy,bakace komai ba!oumman mu fa muna so mu sake ganinta atare,""muryar hosana ce ta dawo "" dashi daga zurfin tunanin daya shiga,firgit ya danyi tare da sanya hannunshi ya shafa kanta yace""Kada ku damu,insha Allah komai yazo ™arshe,Oumman ku duk inda take bi'iznillahi za'a ganota ne,inason komai ya lafa ne,daga ni har ku mu samu kwanciyar hankali sosai,sannan zan fara sanyawa a binciko mun makwabtan nan naku,ina da tabbacin cewa za'a samu wasu bayanai masu muhimmanci a "",wurinsu" "Ba ™aramin daWi suka ji ba,burinsu oummansu itama tashigo cikin wannan daular suci gaba da rayuwa" ",acikin family Win Abbansu" "Daddy Allah ya taimaka,kuma ya baku sa'a akan duk wani yun™uri da zakuyi na ganin kun kawo "" ™arshen Mugun mutumin nan dashi da duk wani wanda yake da hannu akan cutar da zuri'armu,Allah ya tonu asirinsu,kuma Allah ya bayyanar da Oumman mu da ranta,Insha Allah daga rana irin ta yau zamu kasance kullum muna taya ku addu'a saboda asamu nasarar kama ya sayyadi,'murmushi abusufyan yayi yana sauraran maganar jahad,bayan ta kammala maganar Sehrish tace""insha Allah daddy zamu tayaku da addu'a kuma zamu jajirce wurin ganin mun bada gudummawa wurin binciken gano waWanda ke da hannu akan cutar da zuri'armu,duk da mu mata ne muna da rauni,amma hakan bazai hanamu mi™ewa ',tsaye ba wurin kawo ™arshen Ya sayyadi da kuma ire irensa,shaiWanun dake take masa baya" "tana kai ™arshen maganarta hosana tace""Abba don Allah Idan kun gano ya sayyadi,inaso abani damar" """,da zan fasa mashi tsakiyar goshin shi da bindiga,ko in harbi saitin zuciyarshi ta daina bugawa" ",Dariya sosai abusufyan yayi yana sauraron kalaman hosana" "Hosana,ae idan ya mutu ta hanyar harsashin bindiga sai inga kamar yayi mutuwar sau™i ne,nafi so ya "" rayu tamkar matacce,gashi da rai amma baida wani sauran amfani,shi kanshi sai ya dinga ro™on Allah ya Wauki ranshi ya mutu ya huta,a tunanina ba,amma abunda nake gani yakamata mu shirya mashi" ",mummunan ™arshe,wacece acikinku zata bamu idea?yayi tambayar yana jiran amsoshinsu" "Kowacce da irin shawarar da take bayarwa akan yadda za'a shiryama ya sayyadi mummunan ™arshe,bad ending kenan,ba kamar hosana tafi kowa bada mummunar shawara,daga bisani kuma suka fara tsara ma kansu Happy life bayan an kashe ya sayyadi da tawagarsa,zasu fita ™asashe daban daban yawon sha™atawa tare da daddynsu,oummansu da kuma ´an uwansu,araina nace hada mazajanku ko ' abun kamar zaifi bada citta harda kanunfari" "Bacci ne ya Waukesu atare manne da juna saman gadon,abun gwanin burgewa uba da ´a'´anshi" masu kama guda. "Har wuraren ™arfe goma na safe basu farka ba,dama sun tara bacci sosai a idanunsu,har Abbansu junaid sai da ya le™o Wakin ya same su a baje suna sharar bacci murmushi ya saki,tare da curo wayar shi daga Aljihun rigar jikinshi,hoto ya Waukesu kusan guda uku,bayan ya kammala ya" "maida masu ™opar Wakin ya rufe," "Bayan ya fita daga sashen su kitchen ya nufa a lokacin Azmee harta kusa kammala aikin breakfast,yayi mamakin ganinta ita kadae tana ta faman aiki," "Tana ganinshi ta ajiye aikin da takeyi ta ™araso gaban shi tare da gaishe shi cikin girmamawa tace""barka da safiya Abba,antashi lpy?jiya sai muka ji abun farin ciki,Hajiya azeema ke sanar dani wai ashe su sehrish ´a'´an Abusufyan ne,Wlh nayi farin ciki sosai,dama na jima ina ganin kamanninta da" ".',Shi" "Fukarshi asake yace""wllh Alhmdllh,mun Samu ™aruwar ´an uku,ni dai ince jiya banganki ba,ae naso ace agabanki akayi komai,kema kiji wannan abun al'ajabin da kuma tashin hankalin,labarin dae babu daWin ji,Amma ta wani 6angaren kuma mun gode ma Allah da ya bayyana mana yaran nan amatsayin jinin mu,munyi farin ciki sosai,har Walima ma nake so asake shirya mana saboda yaran nan,'" "Murmushi azmee tayi tare da cewa""Yaushe kenan?ko yau zamu fara shiryawa ne""?" "Girgiza kai Abba yayi alamar a'a sannan yace""Wannan walimar ta musammance,gagarumin shagali za'ayi,akwai bu™atar kwanciyar hankali kafin lokacin,amma zanyi shawara da Abusufyan,idan har '.....muka tsara komai,zan sanar maki,don ku shirya tarbar ba™i,zamu sa a™aro wadanda zasu tayaki aiki 'Tunkan yakai ™arshen maganar azmee tace""a'a Abba,zan iya ni kaWai,basai an ™aro masu aiki ba Okey,ba damuwa naga kina ta wahala ke kadae,wai nikam ina yarinyar nan take ne?wata ´ar fara """ "?""kanwarsu laila?naga kamar atare kuke aikin girki da ita ko ta koma gida ne" "Azmee tace""a'a bata koma ba,bata jin daWin jikinta ne,shine nace mata ta huta kawai,in taji sau™i taci ',gaba da tayani,saboda yarinyar akwai son aiki" "Jinjina kai Abba yayi tare da cewa""Allah ya bata lpy,bari zanyi ma Kanal yousouf magana ya dubata...'" "',Cikin sauri azmee tace""A'a. ae na bata magani dama ciwon ciki ne,insha Allah zata warke" ",Okey,' ya ambaci hakan tare da fucewa ya wuce cikin main palour dinsu""" "Zama yayi saman sofa yana murmushi,bakomai yake tunawa ba face yadda yaga abusufyan tare da ´an ukunsa,aranshi yace""Allah sarki,rayuwa kenan komai mai wucewa ne in bawa yasa ha™uri aransa,junaid tun yana jinjiri rabonshi da mahaifiyarshi,sai gashi jiya rungume da ita yana bacci,´an ukun abusufyan tun suna ciki rabonsu da ubansu, tun kafin cikinsu ya bayyana ma,sun sha wahalar rayuwa amma sai gashi komai na rayuwarsu ya canza yanzu tamkar basu ta6a shiga wani ™uncin rayuwa ba,sannu a hankali zasu manta da duk wata u™uba da suka sha arayuwarsu,Yau dae gasu can" ",rungume da mahaifinsu suna bacci,Allah sarki" "A ™arshe kuma yace""Oh,ni kuma gani nan babu mai rungumata,abusufyan nacen rungume da ´a' ´an shi,junaid ma na can manne da mommynsu,gaskiya nayi kewarsu sosai '" "Abba!"" karaf kiran ya sauka a kunnanshi a Wan firgice ya juya don yaga wanene,bakowa bane face "" Junaid yana tsaye hannunshi ru™e da waist Winshi,har yanzu shaddar jiya ce ajikinshi,fuskar nan tashi cike da annuri sai faman zabga murmushi yake yi yadda kasan wanda akayi mashi albishir da gidan" ",Aljana" "Wani irin farin ciki ne ya lullu6e abbansu,yunkurawa yayi zai mi™e tunkan ya ™arasa mi™ewar junaid ',ya watsa da gudu kai tsaye ya faWa jikinshi sosai ya rungume shi yana faWin""I really miss u Abba Nima junaid nayi kewarka sosai,jiya da tunaninka na kwana araina,'yayi maganar yana Wan bubbuga """ ",bayanshi" "?raba jikinsu sukayi dana juna,ganin abbansu na kallon bayanshi yasa shi cewa""Abba mommy ko" "?murmushi yayi tare da cewa""Ashe ka gane,ta ina ne?ko ba tare kuka zo ba" ".,Wan ta6e baki junaid yayi nan fa hankalin abbansu ya tashi" "Jiki asanyaye yace""Junaid bazata zo ba ko?Allah yasa dae ba Australlia ta koma ba,dama tunda na ganka kai kadae gabana ya fadi,don nasan halinta,'" ",Fashewa da dariya junaid yayi ganin yadda Abban nasu ya tashi hankalinshi don baiga mommynsu ba ',Waure fuskarshi yayi""oh ka Wauki abun wasa ko?ba zaka faWamun ina take ba" "Yana cikin maganar ya jiyo takun takalminta,baisan lokacin daya janye junaid gefe Waya ba,Zuba mata ido yayi yana kallonta fuskarshi Wauke da murmushi,tsayawa tayi tana ™are mashi kallo,ba ™aramin kyau tayi ba saboda kwalliyar da junaid yayi mata,da kanshi ya shafa mata janbaki ya gyara mata jagirar idonta,duk da haskenta sai da yashafa mata hoda,wai don Abbansu ya ganta da kyau,kuma shi da kanshi ya za6a mata rigar da zata sanya,jallabiya ce brown colour mai kyan gaske tayi rolling mayafi akanta,kamar wata balarabiya,tayi haske sosai kamar wata fatalwa,ga tsayi dake gareta kamar Sgr," "Komawa junaid yayi saman sofa yana kallonsu,jira yake yaga mai zasu yi,sun wani ™ura ma juna" ",ido,sae murmushi yake saki" "Cigaba da tafiya tayi harta ™araso kusa dashi suna fuskantar juna," "Waro ido waje junaid yayi tare da cewa""Anshiga uku,Abba kaga yadda ka koma agaban mommy,wai 'dama ahaka kukayi aure Wayyo Allahna" "maganar junaid tasa suka fashe da dariya gaba Wayansu,shi abunda ya bashi mamaki tsawonta agaban" ",abban nasu,sae yaga abban nasu ya koma mashi guntu" "Sun jima suna sakar ma juna murmushi kafin daga bisani suka rungume juna sosai,kamar zasu zama daya,ba ™aramin kewar juna sukayi ba,duk da akwanakin can baya yana kai mata ziyara Australlia,daga" ",bayane ya daina zuwa saboda abubuwa da sukayi mashi yawa" "Kasa rabuwa sukayi da junansu,junaid kuwa ya tasa su gaba yana kallonsu kamar wanda ya samu" ",television" "Adai dai lokacin twins suka shigo cikin falon,sakamakon Yunwa data ciwo su,karaf idanunsu suka ""!sauka akan Mommynsu dake rungume da Abbansu,har suna haWa baki wurin Cewa""Mommy" "Cikin sauri suka raba jikinsu dana juna,wurga idanunta tayi akansu jahan da ayaan dake tsaye suna kallonta fuskar kowannansu Wauke da farin ciki," "Da gudun gaske suka ™arasa inda take gaba Waya suka faWa jikinta,haWasu tayi duka ta rungume ajikinta,tuni taji hawaye sun cicciko a idanunta,tayi kewar ´a'´anta sosai,muryoyinsu tamkar zasu yi kuka suka haWa baki wurin cewa""we really missed u mom!ashe zamu sake ganinki acikin" ",gidanmu,'suka ™arasa maganar ayayin da suke raba jikinsu da nata" "Hawaye tagani a idanunsu,cikin sauri ta sanya hannunta tana share masu hawayen muryarta na rawa ' saboda kukan daya zo mata da™yar ta iya cewa""i missed u too my twins,nasan ban kyauta maku" "Jahan ya katseta""Mommy abubuwa da yawa sun faru,wanda da ace kina tare damu na tabbatar cewar ' bazasu faru ba,mun yi rashinki akusa damu mommy,munyi kewarki" "Mommy..amma dae ba zaki sake komawa ba ko""?acewar ayaan""" "Jinjina mashi kai tayi alamar eh sannan tace""nadawo kenan bazan sake komawa ba,I will be with u,for the rest of my life. """ "Murmushi kawai Abbansu ke saki yana kallon uwa da ´a'´anta,abubuwan farin ciki dae sai faruwa" ",sukeyi acikin gidan" "Mommy,kinga junaid ko ya girma sosai,yayi kukan rashinki sosai lokacin da baki nan,amma yanzu "" nasan cewar zaki bashi kulawa,dan Allah mommy ki bashi kyakkyawar kulawa saboda yafi kowa" ",bu™atarki,'ayaan ne yayi maganar yana kallon junaid dake zaune yana ta faman murmushi" "Itama kallon nashi tayi tare da cewa""Insha Allah ayaan,daga yanzu junaid zai canza gaba W aya,zan bashi kyakkyawar kulawa,bama shi kadae ba hada ku gaba dayanku,Amma banga fawan ba dasu Irfan,and kanal yousouf ko duk suna ciki ne""?" "',Jahan yace""basu tashi daga bacci ba,bari naje na kira maki fawan Win" "Dakatar dashi tayi da cewa""A'a kada ka tashe shi daga bacci,nasan daga ya farka yaji labarin zuwa na zaizo ne,but where is Alexander?" "?""Atare suka haWa baki wurin cewa""Mommy wanene Alexander kuma" "Dariya Abbansu yayi tare da cewa""tana nufin Babban yayanku,ae sunan data raWa mashi kenan ko kun ',manta" "Ae mun saba da kiranshi da babban yaya,mun manta da wannan sunan,shima yana a bedroom """ ",Winshi,duk bacci sukeyi saboda jiya bamu samu isasshen bacci ba" "Abba ne yayi mata nuni da 3 seater din dake gefensu yace""bismillahi,ki zauna mana ko baki gaji da" ",tsayuwa bane,ko da yake na tuna fa Soja ce matar tawa,'yayi maganar cikin zolaya" "Murmushi kawai tayi tare da samun wuri ta zauna,shima abban nasu ya zauna daga gefenta,wuri su" ",ayaan suka samu saman 2 seater suka zauna" "Cike da kulawa tace""Amma meya hanaku samun bacci da wuri ne?naji kunce baku samu isasshen bacci ba ko wani abu ya faru ne'?" "Ayaan yace""abun farin cikine ya faru jiya agidan nan mommy,nasan kin kwaso gajiyar tafiya,idan "",kika huta nasan cewa Abba zai baki labari anjima" "Da sauri junaid yace""meya faru ne?dan Allah ayaan ka faWa mana yanzu kawai,Mommy fa tun jiya ',tazo ™asar nan,muna acan tare da ita agidanta ma muka kwana,bata sanar ma kowa ba,sae abban mu Baki sake jahan yace""Wai dagaske?mommy abun ´ar haka ce,wato shine mu ba'a sanar mana da" "zuwan naki ba,junaid kawai kika sanar mawa,no wonder shiyasa jiya ban ganka ba,abun ya tsayamun" "araina,ba don abunda ya faru ba na bayyanar ´a'´an uncle Winmu daba abunda zai hana mu nemeka a wannan lokacin,duk wannan abun shiya Wauke mana hankalinmu ""tunkan ya ™arasa maganar Junaid" ",yace""³a'´an uncle?wani uncle Win kenan""?aWan rude yayi maganar" "Mi™ewa Ayaan yayi tare da ru™o hannun junaid yabar wurin tare dashi,sai da suka samu wurin da" "?""bakowa sannan yace""kai kasan meya faru jiya" "Cike da zumuWi junaid yace""taya za'ae in sani,ni da bana agida,don Allah ka sanar dani har na™osa ',naji" "Ayaan yace""hmmmmm,labari da Wumi Wuminsa,ko kasan cewa yarinyar nan Sehrish Wiyar uncle" Winmu ce Abusufyan? "Gaban junaid ne ya faWi rasss!saboda yadda maganar ta dira a kunnanshi,can kuma ya Wan Waure ',fuskarshi yace""pls Ya ayaan dan Allah ka daina jamun rai,ni dae ka faWimun gaskiyar abunda ya faru Ayaan yace""kai nifa bada wasa nake maka ba,na ta6a maka wasa irin wannan ne!Sehrish Wiyar uncle" ",Winmu ce abusufyan" "Tur6une fuska junaid yayi tare da Wan bubbuga ™afarshi rai a6ace yace""yaushe uncle ya ta6a aure da har zai haifi ´a'´a,kuma ma ´ar tashi ka rasa wadda zaka ce sae sehrish,kaji tsoran Allah ya Ayaan,babu ',kyau ™arya" "Rai a6ace Ayaan ya dunguri goshin junaid tare da cewa""Shashasha,ana ™o™arin a fahimtar dakai ',amma ka™i yadda,don ubanka kaje Wakin nasu ka le™a,zaka ga abun mamaki" "Turo baki junaid yayi tare da juyawa ya nufi hanyar xuwa Wakin sehrish yana cewa""mai ™arya dae Wan ',wuta" "Murmushi ayaan yayi yana kallon bayanshi,yasan cewa muddin junaid yaga Sehrish da ´an uwanta" ",sai ya haukace masu,farat Waya bazaiyi tunanin ´an uku bane,sae ranshi ya fara bashi cewar Aljanune" "aikuwa,junaid na ™arasawa kopar dakin,a hankali ya sanya hannunshi tare da tura ™opar dama a buWe take,zura ™afarshi ya fara yi kafin ya ™arasa shiga bedroom Win,koda baby junaid ya shiga ciki bai kai idanunshi kansu ba,sae da ya fara rufe ™opar Wakin sannan ya juyo fuskarshi a washe,Karaf idanunshi suka sauka akan abusufyan dake rungume da hosana suna bacci,gabanshi ne ya faWi rass cike da mamaki yace""Kai uncle tare da rishi Wina,kwance saman gado suna bacci,Anya kuwa bansamu matsalar idanu ba. '" "Junaid!"" Jin an ambaci sunanshi yasa shi juyawa a firgice yaci karo da Sehrish dake zaune gaban "" mirror tana shafa powder a fuskarta,sae faman sakar mashi murmushi take yi,waro ido waje junaid yayi a tsananin tsorace ya mayar da idanunshi kan hosana dake rungume da abusufyan ya kalleta ya sake" ",juyowa ya kalli wadda ke zaune agaban mirror" "Muryarshi na rawa yace""Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un!Nashiga ukuna!wai meyake damuna ne!meyake shirin faruwa dani ne!kodai nafara gamo da aljanu ne. 'bai kai ™arshen maganar tashi ba" ",yaji an buWe ™opar toilet Win dakin,da sauri ya wurga idanunshi wurin" ",Jahad ce ta fito,jikinta sanye da bathrobe,alamar wanka tayi" ",Tashin hankalin da ba'a sa mashi date" "Hankali amatu™ar tashe junaid ya dinga kallonsu Waya bayan daya,idan ya kalli jahad sai ya kalli" ",sehrish dake zaune gaban mirror,sae ya kuma juya ya kalli Hosana dake manne da uncle Winsu Tunkarar shi jahad tayi fuskarta Wauke da murmushi,sehrish kuma na cewa""Junaid nice fa,baka gane ni ba,""" "Ae ina,a gigice junaid ya fasa wata uwar ™ara wadda tayi sanadiyar tashin Abusufyan da hosana daga" ",dogon baccin daya Waukesu" "Da gudun gaske junaid ya dam™i handle din ™opar Wakin tamkar zai balle ta,buWewa yayi tare da watsa wa da gudu har yanayin tuntube,tun kan ya fito daga corridor din dakin,Abbansu da mommynsu dasu twins suka nufo wurin saboda jin sautin razananniyar ™arar da junaid ya saki," "A sukwane ya faWo wurinsu,hankalin Abbansu ba ™aramin tashi yayi ba,ganin yadda junaid ke gudu" ",duk tsigar jikinshi ta tashi" ",Da™yar suka samu suka dam™oshi saboda ™okarin guduwa yake yi daga cikin gidan" "Hatta Marshal Omar da Sgr sai da suka jiyo ™arar junaid,duk wani mai bacci acikin gidan sai da ya farka,Waya bayan Waya suka shiga fitowa suna tambayar ko lafiya," ",Jikinshi sae kerma yake yi duk yabi ya firgice,tambayarshi suka shiga yi ko lafiya" "Muryarshi na kerma yace""Abba rishi uku acikin Wakinta,Abba na mutu wlh aljanune ke" ",bibiyata. 'yana faWin hakan ya sume ajikin Abban nasu" "Tunda sukaji haka ransu ya basu Cewar yaje Wakin Sehrish ne,Abbansu baiso hakan ba,dama yasan" ",shi firgitacce ne,yaso ace tun farko saida ya fara yi mashi bayani anatse sannan yaje Wakin nasu Ayaan kuwa tun lokacin da yaji junaid ya fasa ™ara,ya ™umshe dariya abakinsa,saboda yasan tsiyar" "daya tsula mashi,zaiyi wuya junaid ya yarda cewar Sehrish ´an uku ne,ba kasafai yake fahimtar irin waWannan abubuwan ba,sai an zaunar dashi cikin lalama anyi mashi bayani dalla dalla,sannan ake" ",samu ya yadda" ",Junaid ne ko""?abusufyan ne yayi tambayar,yayin da yake daga zaune saman gadon""" "Sehrish tace""Shine daddy,ya ruWe ne saboda ya ganmu mu uku,ya tsorata sosai naso na fahimtar dashi amma sai naga ya watsa aguje,'jin haka yasa abusufyan yin hanzarin saukowa daga saman gadon ya" ",fuce daga Wakin" "Jikin jahad ba ™aramin sanyi yayi ba,ganin halin da junaid ya shiga saboda ya gansu su uku,tsoronta" ",kar wani abu ya same shi,ganin yadda ya watsa waje aguje" "Inaso naje naga halin da yake ciki,bansan meyasa ya firgita ba har haka,""sehrish ce tayi maganar a "" yayin da take mi™ewa daga saman stool,jikinta na sanye da farar riga da dogon wando fari,kanta kuma" ",na sanye da hula fara ta roba,buWe ™opar dakin tayi ta fuce tare da nufar inda suke" "Komawa jahad tayi ta zauna saman kujerar gaban mirror,hannu tasa tare da Waukar man shafawar" ",sehrish ta buWe shi tana lakuto shi a hannunta tana shafa ma jikinta" "Jahad wai meya faru ne?naji sautin ™ara a kunne na,"" hosana ce tayi maganar,tana zaune tsakiyar """ ",gadon sae faman hamma takeyi saboda yunwar da take ji" "˜anin Ya Omar ne,junaid ya shigo Wakin nan,ina tunanin ya tsorata ne da ganinmu shiyasa ya "" "",firgita,saboda yaga fuskokinmu iri Waya dana sehrish" """,sauko da ™afafunta tayi ™asa tana cewa""bari naje naga meke faruwa a wajen" "Da sauri jahad tace""Kada ki fita hosana!sehrish ta fita muddin ya ™ara yin arba dake zai zauce ne,ki" ",bari sehrish tadawo sai muji daga bakinta,idan an fahimtar dashi ya fahimta,sai mu fita atare ',Hosana tace""amma fa Yunwa nake ji sosai aciki na" ",Bari daddy ya dawo zanyi mashi magana,nasan zai sa ashirya mana breakfast Winmu,'acewar jahad"" Murmushi hosana tayi tare da cewa""jahad bakiji irin farin cikin da nayi ba jiyan nan!,wlh inason Daddynmu sosai,tun lokacin da gwaggon katsina tace mu ´a'´an abusufyan Winta ne,ta kuma kirashi awaya tabamu mu gaisa dashi,tun daga lokacin nake jinshi araina,na dinga addu'ar Allah yasa ya zama ' mahaifinmun duk da alokacin nasan wanene mahaifin namu" "Nikaina hosana a lokacin,da muka fara waya dashi sai da naji jikina yayi sanyi,naji wani irin yanayi """ "atattare dani ashe dae dagaske mahaifin namu ne,gaskiya munyi dacen uba,yana da kirki sosai duk da" "ban zauna dashi na wani lokaci ba,amma tun daga kan Fuskarshi zakasan cewar mutumin kirki ne,ashe lokacin da muna yara har zuwa ya ta6ayi ya Wauke mu yakaimu gidansu yayi mana wanka sannan yayi mana kitson kalaba,bawan Allah,Allah kaWai yasan yadda yaji acikin zuciyarshi lokacin da wannan ',ba™in mugun ya rabashi damu" "Hosana ta ™ara da cewa""Mummuna kawai,fuskarshi kamar Wuwawu saboda rashin kyau,har naqosa naga yadda Ya omar Wina zai karairaya ™asusuwan jikinshi,""ta ™arasa maganar tana yin nuni da" ",hannayenta,yadda takeso Omar yayi ma Ya sayyadi" "Ta cikin mirror jahad ke kallonta tana dariya tace""ae ba ´a'´a Omar kaWae ba,baki lura da yadda wannan mai blue eyes Win nan yayi ba,wani fari kyakkyawa mai ™irar nan,har ni sai da na tsorata dashi ' ganin yadda ya zabura yabar wurin yana huci" "Hosana tace""ae nagane shi,Ni wlh tsoran idanunshi nake ji, kaman aljani,wai shima yanzu Wan" ?uwanmu ne ko?duk ´an gidansu ya Omar ne ko "Yayanmu zaki ce,ae yanzu duk wanda kika gani acikin gidan nan,to yayan mu ne,jiya baki lura da "" wani matashi acikinsu ba wani fari,mai mutunci wanda yazo ya kira mu,lokacin da alAbbansu ke" "?""neman mu" "Murmushi hosana tayi alamar tagane shi tace""daga gani zaiyi sau™in kai sosai,kuma da alama ba ',™aramin farin ciki yake damu ba,mun gode ma Allah jahad daya haWamu da dangin mu" "Lokacin da sehrish ta shiga main palour din nasu,anan ta samu matasan gidan duk tsaitsaye akan junaid,dake kwance saman doguwar sofa Win da Abbansu ya kwantar dashi,a lokacin har sun yayyafa mashi ruwa ya farfaWo,bakinsa sai faman kerma yake yi kuma har lokacin bai daina faWin ""Rishi guda" ",uku""ba" "Abusufyan yace""bawan Allah,nidai naji an saki ™ara ashe wai junaid ne,bansan time Win daya shigo ba,lokacin ina bacci ne,ae da ban bari hakan ya faru ba,da tun lokacin na fahimtar dashi,ashe har yanzu ',junaid na nan da wannan firgitar tashi,ae nayi tunanin ya daina" "Shafa gefen fuskarshi abba yayi a yayin da yake zaune daga gefen daman kujerar yace""Ya tsorata ne sosai,ae ni kaina banyi tsammanin zaije Wakin nata bane,naso ace saida na fara yi mashi albishir sannan ',yaje wurinsu" "Jahan dake tsaye yace""Aikin ayaan ne,shine ya tura shi Wakin nata,'ya ™arasa maganar yana hararar" ",ayaan dake tsaye yana dariya" ",Duk Alexandra na tsaye tana sauraronsu,sam batasan inda zancen nasu ya dosa ba" "Koda sehrish ta ™araso,zuba mata ido Alexandra tayi tana kallonta,gaban sehrish ne ya faWi lokacin da tayi arba da ita,har sai da ta ambaci Innalillahi acikin zuciyarta,ba komae ya firgitar da ita ba face ganin fuskar sgr a fuskar matar,kuma batasan da ita acikin gidan ba, sai dai lokaci guda taji aranta kaman ta" ",ta6a ganin hoton matar" "Cike da mamaki Alexandra tace""wacece wannan kuma""?tayi maganar tare da yin nuni da sehrish" ",wadda tuni ta koma bayan abusufyan ta tsaya" ".',Jahan ne ya bata amsa da cewa""³an ukun uncle abusufyan ne" "?Abusufyan kuma?dama ya ta6a aure ne""" "Eh,ya ta6a aure batare da sanin kowa ba,sai daga baya abun ya bayyana cewar ´a'´ansa ne,kuma ´an "" ukune kamanninsu iri Waya sak,abunda yasa kika ga junaid ya ruWe kenan,baisan cewa su uku bane,Waya ya sani acikinsu,muma sai jiya Allah yasa mukasan da zamansu muka san cewa ´a'´anshi ',ne,Nasan abba zai sanar dake komai" "Jinjina kai Alexandra tayi tare da Wan ta6e bakinta,yayin da ta janye idanunta daga kan sehrish ta" ",mayar dasu kan junaid dake ta faman sambatu" "',Abba pls ku fahimtar dani mana!meyasa nake ganin Sehrish guda uku?ko na samu ta6in hankali ne""" ",Junaid u should calm down ur mind,in baka natsu ba taya zamu fahimtar dakai,""acewar abbansu""" "Jin hannun mutun acikin nata yasata yin saurin juyawa,sai lokacin ta lura dashi sam bata ga fitowarshi" ",ba" "Mommy,""ya ambaci sunanta cikin sanyin murya,cike da farin ciki tace""Fawan!ka farka daga baccin """ ",kenan""?tayi maganar ayayin da take janyo shi jikinta,sosai ta rungume shi ""Mommy tun yaushe kika zo ba'a sanar mun ba?sae dai na fito na ganki unexpected""" "Tun jiya nazo fawan,muna tare da junaid acan gidana muka kwana tare dashi sai yau da safe muka "" ',dawo atare,da fatan na sameka cikin ™oshin lapiya" "',Alhamdulillah mommy munyi missing Winki sosai da sosai""" ",Nima nayi missing Winku fawan,'magana suka cigaba dayi atsakaninsu""" "Duk wannan abun dake faruwa alexandra bata tanka ma abusufyan ba,shima kuma bai tanka mata ba,tun lokacin daya shigo falon yayi arba da ita,yaga ta kawar da kanta gefe tun daga lokacin shima ya share ta,dama bata shiri dashi,tun lokacin da Abba ya aurota,ya ta6a zama agidan,yanayin yadda take wahalar da yayanshi ne yasa yayi mata rashin kunyar da ta haddasa gaba atsakaninsu,saboda shi bakinshi bai rufuwa muddin yaga tana gaya ma Yayanshi hossein magana saiya mayar mata da martani mai zafi,wannan dalilin ne yasa Abba yace ya tattara ya koma wurin ammi don bazai iya jurar zama dashi ba,kullum haWa mashi Bomb yakeyi acikin gida,shiyasa abusufyan bai zauna agidan yayan nashi ba,kuma ammi bata kawo shi gidan ba lokacin daya addabeta da rashin jin maganarshi,kawai ta yanke" ",shawarar kai shi gidan hajiya Ameenatu" "Kowa daya fito tun daga kan su irfan jabeer,khaleed da kanal yousouf babu wanda baiyi farin cikin zuwan mommynsu junaid ba,daya bayan Waya saida tayi hugging Winsu ajikinta,kanal yousouf ne kawai ta manna ma kiss a gefen fuskarshi,ji suke tamkar mahaifiyarsu ce Maryam ta dawo gidan,Allah sarki Allah ya ji™an rai,tun daga yanayin yadda alexandra ta kar6esu hannu bibbiyu tana rungumarsu ransu" ",ya basu cewar ta shiryu yanzu,da alama babu wannan girman kan nata da kuma Zafin ran nan Sehrish dae duk jikinta yayi sanyi tun daga kan irin kallon da taga Mommynsu junaid nayi mata,ranta" "ya bata cewar akwai matsala,sam fuskarta babu yabo babu fallasa lokacin da Jahan ke sanar da ita" ",cewar Wiyar uncle Winsu ce" "Abbansu na ™o™arin fahimtar da junaid,suka jiyo muryar sgr yana tambayar""Meya faru ne!""yayi maganar ne ayayin da yake saukowa daga saman stairs Win,jikinshi na sanye da shirt fara ta Wame" ",jikinshi sai kuma dogon wando jeans,ba ™aramin kyau yayi ba" "Gaba daya suka juyo suna kallonshi,Marshal Omar na biye dashi abayanshi,atare suka sauko, Wani irin farin ciki ne ya lullu6e alexandra lokacin da tayi arba da first born dinta wato Surgeon General Rafayet,gaba Waya tagaza rufe bakinta saboda ba ™aramin so take mashi ba,tana matu™ar" ",alfahari dashi" "Sehrish kuwa tunda taji muryarshi taji gabanta ya faWi rass,tabbas tayi kewarshi sosai,jiya abubuwan da suka faru ne suka hana takai mashi dinner Winshi,tasan cewa da™yar ne idan yaci wani abu ajiyan" ",nan" "Aranta tace""bansani ba ko yana farin ciki da kasancewata ´ar uwarshi,Wiyar ™anin Mahaifinshi,ko" "?""yaya yaji aranshi" ",Jahan ne ya sanar dasu abunda ya faru da junaid" "™arasawa Sgr yayi wurin Mommyn tasu,ita tafara manna mashi kiss a gefe da gefen fuskarshi sannan" ",shima yayi mata kamar yadda tayi mashi,daga bisani kuma suka rungume junansu" "Abun ba ™aramin burge sehrish yayi ba,har sai da ta Wan saki murmushi kaWan a fuskarta," ",Am really glad to see u mom,""ya furta hakan ayayin da suka raba jikinsu daga na juna""" "Shafa gefen fuskarshi tayi tare da cewa""Yanzu ka kyauta mun?tun yaushe rabon dana sanya ka a ',idanuna Alex?ka daina zuwa wurina,kusan 1 year kenan baka tako ™afarka kazo ba" "Ganin hawaye sun cicciko a idanunta yasashi yin saurin ruko hannayenta tare da cewa""pls mom just forget about the past,nasan ban kyauta ba,amma kullum kina araina,kuma ina kiranki awaya muna ' gaisawa" "Abbansu ne ya katse firar tasu da cewa""Ashe ba daWi,Rama mun yayi Nima,™iri ™iri kin rabani da ',aurena kinsa anata yi mun kallon Tazuru" ",Dariya sukayi gaba Wayansu,banda sehrish dake tsaye jugum tana sauraronsu" "Matsawa Omar yayi cike da zolaya yace""Oh Mommy abun ´ar wariyar launin fata ce ko?atare da bro" ",Wina muka fito,amma ko kulani bakiyi ba. 'yayi maganar yana Wan Waure fuskarshi" "murmushi alexandra tayi tare da komawa wurin marshal,ta manna mashi kiss agefen fuskarshi sannan ta dafa shoulders Winshi tare da cewa""Omar ni bazan iya cewa komai ba,so nake nafara huce haushina akanshi kafin nadawo kanka,dama kaine mai Wan son zumuncin,duk lokacin da kuka samu hutun aiki kana janyo shi kuzo wurina,amma yanzu duk kun juya mun baya,ni nasan duk shirin Abbanku ne yasan ' cewa dole nayi kewarku" "Omar yace""no ba haka bane mommy,rayuwarce sai a slow,bamu manta dake ba,kuma kamar yadda rafayet ya fadi,muna kiran ki fa awaya kullum mu tambayi lpyrki,da ace kin ™ara 1 week baki zo ' nigeria ba,da kin ganmu munzo,ba don ma aiyuka da sukayi mana yawa ba,ae da mun rigaki zuwa" "Ba ™aramin daWin kalaman Omar taji ba,yasan duk wata hanya da zaibi don ya kare kansu a ',wurinta,ba kamar SGR ba,shi kai tsaye kawai yake maganarshi ba wata kwana kwana" ",Sai da suka samu natsuwa sosai,sannan suka tattara hankalinsu kan junaid" ",Ina sehrish take ne""?Abbansu ne ya ambaci sunanta,saboda yaga gifcinta a wurin""" "Da sauri ta amsa mashi da cewa""Gani nan Abba,""tayi maganar tare da fitowa daga tsayen da take" ",abayan daddynsu" "HaWa ido sukayi da Sgr,da sauri ta kawar da idonta,zuciyarta na harbawa da ™arfi da ™arfi,da™yar ta" ",iya ™arasawa wurin abban nasu ta gaishe shi" "Bayan ya amsa mata yace""ki fahimtar da junaid,ina tunanin in yaji daga bakinki zaifi yadda cewa ku ',´an uku ne" Murmushi sehrish ta Wan yi tana kallon fuskar junaid wanda ke kwance saman kujerar duk yabi ya ",rikita kanshi,tunda tayi magana yasan cewa itace saboda yaji muryarta" ",Cikin sanyin murya ta soma magana" "?Junaid ka manta kwanaki na ta6a sanar dakai cewa Ina da ´an uwa?waWanda nake kira da wayarka"" Amma ai kince mun baki da wasu ´an uwa lokacin da muka yi maki magana akansu ni da aunty """ ",azmee,""yayi maganar yana faman hura hanci" "Junaid a lokacin bana cikin hayyacina bansan ya akai na manta dasu ba,amma yanzu nadawo "" hayyacina kuma Zan iya tuna komai a game dasu,idan baka yadda dani ba,bari na tuna maka,ko ka tuna Yarinyar daka Wauko a school cikin motarka?tun lokacin saida nayi ™o™arin fahimtar dakai cewar bani ',bace,ni ina a makaranta ka barni,shine dalilin da yasa nasha wahala aranar" "Jin wannan maganar ta sehrish yasa junaid mi™ewa daga zaune,bakomai ne ya faWo mashi aranshi ba" "face,yadda jahad ta kasa sakewa dashi,kuma launin gashin kanta ba™i ne ba irin na sehrish ba,hatta muryarsu ma akwai Wan bambanci,haba no wonder shi dae ya jima yana tunanin cewa al'jana ya Wauko" "a motarshi ashe ashe mutunce,indae dagaske ne xancen sehrish hakan na nufin cewa ´ar uwartace ya Wauko a motarshi?to kodai sune yaran da Ya Omar Winsu yasa su gyarama gidan uncle Winsu zai kawosu suyi rayuwa aciki......'bai ™arasa zancen zucin nashi ba,Muryar Omar ta katse Hanzarin shi""Junaid!maganar da take faWa maka dagaske ne!they're triplet,kuma ´a'´an uncle abusufyan ',ne,dukanmu bamu son da haka ba sai jiya Allah ya bayyana mana komai" "Yana kai ™arshen maganar tashi ya juya tare da kallon fawan yace""Kaje ka kira mun su hosana da ',jahad suzo ya gansu da idanunshi don ya shaida cewar mutane ne ba aljanu ba" Cike da zumuWi fawan ya wuce bedroom Win sehrish a lokacin har jahad ta kammala shirya kanta ",cikin riga da skirt na sehrish,ba ™aramin kyau tayi ba" "Kwankwasa ™opar fawan yayi kafin ya turo tare da cewa""Ya omar nason ganinku yanzu,'jin haka yasa" ",sukayi saurin kimtsawa,duk suka yafa gyala a kansu" ",Atare da fawan suka shigo cikin main palour Win" ",Jerawa sukayi kusa da sehrish duk sun sha jinin jikinsu tsoransu kar ace wani abun ne kuma ya taso" ",zuba masu ido junaid yayi yana kallonsu,idan ya kalli jahad sai ya kalli hosana" "A ™arshe ya tsaida idanunshi kan jahad,ta hanyar gashin girarta ya gane cewa itace ya Wauko a" ",motarshi,har suka sha Love" "Dafe kanshi yayi tare da cewa""OMG!Abba kenan reesh ´ar uwata ce,jini na,Wiyar uncle Winmu abusufyan!taya hakan ya faru?kuma dama rishi ´an uku ne su ba ita kaWae bace!idan har dagaske ne" _!!!!!!!meyasa basu taso atare damu ba "Karaf maganganun da junaid ke faWi suka dira a kunnan Hayaam,wadda fitowarta kenan,yunwa ta korota daga bedroom Winta ta gaza jurewa shine ta lalla6a ta fito don ta shiga kitchen," "Gabanta ne yayi wani irin bugu ji kake rasss!rarasss!hankali amatu™ar tashe ta Wago da idanunta ta sauke su akan Mutanen dake tsaitsaye acikin falon,waro ido waje tayi ganin Sehrish dasu jahad,anan ta tuna abunda azmee ta faWa mata jiya na cewa ´an uku ne su,kuma kamanninsu iri Waya sak,a fili ta ambaci""Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un!!Ya Allah ka rabani da mugun Ji da kuma mugun gani!nashiga uku Ni yau Hayaam,bari dae na ™ara kasa kunne naji uban da suke tattaunawa,ya Allah kasa korar" ",shaggun za'ayi daga gidan" "Junaid sehrish Win daka sani da kuma waWannan biyun masu kama da ita sak,´a'´ana ne,ni ne "" mahaifinsu,Na auri mahaifiyarsu ne ba tare da sanin kowa ba. 'ata™aice Abusufyan ya fayyace ma" ",Junaid komai" "Saboda tsabar kiWima hayaam ™iris ya rage ta fasa ™ara a wurin,ta matukar firgita da jin abunda abusufyan ya sanar ma jahad,tashin hankalin da ba'a sama shi date,gudu gudu,sauri sauri hada tuntube wurin komawarta cikin bedroom Winta,jikinta sae faman kerma yake yi kamar wadda sanyi ya kama,hannu ta aza asaman kanta tana faWin""nashiga uku!na bani na lalace!™arshe na yazo acikin gidan nan!taya akai haka ya faru duk ina nan sake da baki bansani ba,wai yanzu dagaske yarinyar nan mai aikin gidan dana raina,nake ganinta ™askantacciya yar wurin uncle Winsu ce Abusufyan,TabWijancan,Kallo ya koma sama!kai anya kuwa banyi kuskure wurin sauraran maganar shi" ?ba ",Turo ™opar da akayi ne yasa ta yin firgit ta juya" ",Tana ganin azmee hannunta Wauke da plate na breakfast Win da ta kawo mata" "Jiki na rawa hayaam ta ™arasa wurinta tare da cewa""Aunty Azmee wai dagaske ne Seh...seh..rish Wiyar ""!uncle Winsu ce abusufyan" "˜ayataccen murmushi azmee ta saki tare da cewa""Dagaske ne mana!Nima sai da asuba nakejin" ",wannan labarin a wurin Hajiya azeemarsu 'tunda azmee ta soma magana hayaam ta fita hayyacinta" "?Har sai da azmee ta ambaci sunanta""Hayaam!naga kamar kin tafi duniyar tunani ne?lafiyarki kuwa Murmushin ya™e ta saki tana ™o™arin danne damuwarta tace""Azmee bana jin daWi ne,zuciyata "",tafarfasa takeyi ne" "azmee tace""Allah sarki,dama saida raina ya bani cewa baki lafiya,To Allah ya sawake,yanzu dae ga . ' wannan ki fara karyawa nasan kina jin yunwa" Wani irin bugu Hayaam takai ma plate Win dake hannun azmee nan take yayi gefe guda ya tarwatse ",™asa,snacks Win dake aciki suka 6are" "Ita kanta hayaam sai da ta firgita saboda ba'a cikin hayyacinta tayi hakan ba,tsananin 6acin rai ne da" ",™iWimar da tayi" "'!!Hankali tashe azmee tace""Hayaam" Tunkan ta karasa maganar hayamm ta zukunna jiki na rawa tashiga kwashe snacks Win dake zube ",a™asa tana mayarwa cikin plate din" "' Muryarta na rawa tace""dan Allah aunty azmee ki tafi kawai,nagode sosai zanci" "˜iris ya rage azmee ta fashe da dariya,ganin yadda la66an hayaam ke kerma kamar gandar nama,tasan" ",cewa duk akansu sehrish ne" ",Allah ya baki lafiya,""ta ambaci hakan tare da juyawa tabar mata Wakin""" ",Azmee na fita hayaam ta jefar da plate Win" "mi™ewa tsaye tayi nan fa tashiga safa da marwa tana zagaye Wakin,bakowa ne ya faWo mata aranta ba ." ",face Aunty laila,tabbas ya kamata tayi gaggawar sanar da ita halin da ake ciki" "Jiki na rawa ta Wauko wayarta dake ajiye saman mirror,tana danna wayar yatsun hannunta na" ".kakarwa,da™yar ta tsaida hankalinta wuri guda ta danna ma Aunty Babba kira" "* 234 810 388 4440: * Boss Bature+ ]PM 2:56 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * "Ga duk maison karanta littafin Abban sojoji,zai biya 300 ne,za'a tura mashi tundaga farko har inda _ muka tsaya,kuma zai cigaba da samun update dinshi akai akai,ga wanda ke bu™ata zai tura mun message ta whatsapp Wina (08103884440) kada ku bari abaku labari sannan a kula wannan itace numbar wayata,Wasu suna Waukar numbar Wanda suka bani tallarsu kayansu suna kiransu a matsayin" "_ni,bayan ni ga numbar dana bada nan itace numberta" "Nagode sosai da addu'o'inku agare ni,da kuma uzurin da kukayimun,har zuwa wannan lokacin,Allah *" * yabar zumunci a tsakaninmu daga nan har gidan aljanna "nace ba Masu satar littafi suna fitarwa ta bayan fage,mai yasa baku ™arasa masu labarin ba?kuma * kenan saida kuka jira ni?ae nayi tunanin cewa zaku ™arasa masu labarin ne ashe dai sai anjira" *Boss Bismillah "Kai tsaye sautin ringing Win wayar ya daki dodon kunnan Aunty babba dake baje saman gadonsu tana Bacci,a lokacin ko yatsanta bata jin xata iya motsawa saboda baccin dake a idanunta,yatsina fuska tayi alamar an takura mata," "Ishaq dake tsaye agaban mirror yana gyara jikinshi ya Wan gyara murya tare da cewa""Madam ki daure "",ki tashi ki Waga kiran nan!da alama kira ne mai muhimmanci tun Wazu wayar ke ta ringing" "Uban tsoki Aunty babba ta buga tare da yun™urawa da™yar ta tashi daga zaune,jikinta na sanye da" ",sleeping dress,riga da wando purple colour" "Fuskar nan tayi suntum kamar wadda aka nausa,hannu takai tare da Waukar wayar dake ajiye saman bedside drawer,duba screen Win wayar tayi ganin sunan Hayaam ya bayyana yasa ta ™ara tamke fuska kamar ta shanu,Waga kiran tayi tare da kara wayar a kunnanta,rai a6ace tace""Meyasa kika kirani "",fitsararra!ko kin kira ne don ki ™arasa yimun rashin kunyar taki don ubanki" "on the other hand hayam tace""haba aunty laila,ni harna manta da abunda ya faru atsakanin mu 'tunkan hayaam ta ™arasa maganar Aunty babba ta katse mata hanzarinta da cewa""Idan kin manta" ",ae ni ban manta ba,Ki faWamun uban miyasa kika kira ni,idan ba haka ba ni zan kashe wayar" "Zuba mata ido Ishaq yayi yana kallonta aransa yace""Zagi kamar ´ar maguzawa,ko kunyata bata ji,sae ',faman Wura ashar take yi,ni dae Allah ya haWani da Guyaba" "cike da damuwa hayaam ta sassauta muryarta,tare da cewa""Aunty laila,na shiga uku,ko ince mun ',shiga uku,Akwai gagarumar matsala,Gaba daya duk wani plan Winmu ya tashi aiki" "Tunda Aunty babba taji hakan,gabanta ya faWi rasss,™asa ™asa da murya tayi tace""Hayaam meya" ?faru?wata irin matsala kike magana akai "Aunty laila,Ashe yarinyar nan mai aikin gidansu,Wiyar uncle Winsu ce Abusufyan!!!!!"" tamkar saukar "" aradu haka aunty babba taji maganar Hayaam aikuwa a matu™ar gigice ta mi™e tsaye tana cewa kutumar uba!inji ubanwa!yaushe Abusufyan ya ta6a aure,Wlh ™aryane koma wani Wan ™aniyar ne ya """ ' faWi maki hakan babban ma™aryaci ne ",Gaba daya hankalin ishaq ya dawo kanta,maganar dayaji tana fadi ta tsaya mashi aranshi "",Wani abusufyan din kuke magana akai""" ",Firgit Aunty babba tayi tare da ware ido tana kallonshi sam ta manta da cewar yana acikin Wakin Hankali a matu™ar tashe ta mi™e tsaye da nufin ta fuce daga cikin Wakin,Saboda tsabar ruWu ta nufi" ",hanyar shiga toilet" "',gyaran murya ishaq yayi mata tare da cewa""kada fa ki shiga toilet da waya a kunnanki" "A zabure ta juya ta kuma nufi wardrobe da alama ruWu yasa ta manta hanyar fita daga Wakin,zuba mata" ",ido yayi yana mai mamakin irin kiWimar da tayi,to ko lafiya?ya tambayi kansa" "Bata ankara ba sae da goshinta ya bugi jikin wardrobe din kayan nasu,sannan ta gane inda ta dosa,Rai a6ace ta kama hanya ta fuce daga dakin,saukowa downstairs tayi ta mi™i hanyar wannan tsohon store" ",Win data ta6a gar™ame su hosana aciki,anan corridor Win ta tsaya tana sauraran Hayaam" "Wlh Aunty laila da gaske ne,Ni shaidace,Naji komai lokacin da Uncle Win nasu yake korama junaid "" bayani,bama haka ba Aunty azmee da kanta ta gasgata mun hakan,Babban abunda yafi rikitar dani Yaran fa triplet ne ashe,kuma dukkansu Mata ne kyawawan gaske,kamannin su sak iri Waya,Kuma kina ' kallonsu zaki gane cewa ´a'´anshi ne" "Hannu Waya Aunty babba tasa ta dafe tsakiyar kanta,yayin da dayan hannun ke ru™e da wayarta data" ",kara a kunnanta" "Hayaam bazan ta6a yarda da zancenki ba,Taya hakan ma zata faru!mutumin da bai ta6a yin aure "" ba,Shi za'ace yana da ´a'´a har ´an uku!Cikin shege kenan ya ta6a yima wata harya same su!Ni ban yarda da kalamanki ba,Hayaam kinsan cewa babu kyau tsoratar da musulmi,Idan wasa kike mun ki" !!!!!daina 6acin raine yasa hayaam ta kashe wayar "Fashewa da kuka tayi saboda ™ululun ba™in cikin daya tokare mata ma™oshinta,ga zuciyarta dake ta" ",faman tafarfasa,Gaba daya bata jin daWin jikinta" ",Zubama wayar ido Aunty babba tayi tana kallonta" "Tsoki taja tana jinjina kai tace""dama saida raina ya bani cewa ™arya take yi mun,tayi mun hakan ne" ",saboda ta tsoratar dani don in saukko,Shashasha kawai ""Mommy kin farka kenan""" "Muryar hafsat ce ta katse mata zancen zucin nata," "Juyowa tayi tana kallonta,atsaye take fuskar nan Wauke da murmushi jikinta na sanye da riga da wando na jeans,ta Waure sumar kanta da ribbom,yayin da hannunta ke ru™e da Cup mai Wauke da Tea" ",mai zafi sai faman tiriri yake yi" "Tunda Aunty babba taga hafsat na murmushi tasan cewa akwai matsala,hakanan dae ba zakaga fuskar" ",hafsat da murmushi ba tunda farar safiya" "?""™a™alo murmushin ya™e Aunty babba tayi tare da cewa""Lafiya naga kina murmushi" "Lafiya lou mommy,kawai wani abun farin ciki ne ya faru,nasan cewa muddin kema kika ji,zaki yi "" ',farin ciki sosai" "Murya asanyaye aunty babba tace""FaWamun daughter har na ™osa naji wannan abun farin cikin?halan" "?""an ™ara maku albashi ne?ko matsayi aka ™ara maki wurin aiki" "Dariya hafsat tayi tana girgiza kai tace""Mommy baki canka dai dai ba,wannan albishir Win da nakeso inyi maki yafi ™arfin duk waWannan abubuwan da kika lissafo,kar6i tea Win nan ki fara korawa kafin na "",faWa maki" "Hannunta na kerma ta kar6i kofin da hafsat take mi™a mata,a hankali takai cup din bakinta ta kur6i" "Tea Win,kusan sau uku tana kur6arsa,kafin ta Wan jinkirta bayan ta janye kofin daga bakinta ',tace""daughter dan Allah ki faWamun wannan wani abun farin ciki ne!wlh duk na ™osa naji" "',Zan faWa maki mommy amma mu shiga daga cikin palour mu zauna""" "Ba inda zanje,idan zaki faWamun ki faWamun kawai,Sae ja mun rai kikeyi,"" tayi maganar tana faman """ ",tamke fuska" "Hafsat tace""bada jimawa ba,Na kira Aunty azeema,don in gaishe da ita,Anan take sanar dani cewa" !...´a'´an uncle abusufyan Sun bayyana "Tunkan ta ™arasa maganar a gigice Aunty babba ta saki kofin dake hannunta,Ya tarwatse ™asa,Ruwan" ",tean dake ciki ya fallatsar masu a ™afa" "ja da baya hafsat ta Wanyi tana kallonta tace""haba mommy,so kike ki ™onamin ™afa ta,daga faWin abun" ?farin ciki "Rai amatu™ar 6ace tace""Ki 6ace mun da gani sakarya kawai,Ma™aryatan banza,bazan ta6a yadda da ',kalamanku ba,duk bakinku Waya da Hayaam" "Ta faWi hakan tare da kama hanya fuuuuu kamar zata tashi sama,ranta duk a jagule,bin bayanta hafsat tayi da kallo harta haye upstairs,ta6e baki tayi tare da watsa hannayenta tace""I don't care, Ni dae farin ciki nakeyi,Daddy ma nake jira in tambayeshi yaushe zamu je gidan saboda a qagare nake dana ga ´a'´an uncle Winmu Abusufyan,tunkan na gansu har naji ina sonsu sosai,in ma na tashi tafiya hada tsaraba zan tafin masu dashi,'" ",Cike da farin ciki hafsat take maganar,zu™unnawa tayi tana tattare kofin da aunty babba ta fasa" "Lokacin da Aunty babba ta ™arasa bedroom Win nasu,har ta Waga ™afarta zata zura acikin Wakin taji muryar ishaq yana cewa""Alhamdulillah!Alhamdulillah!Alhamdulillah!Abba nayi farin ciki sosai,Meyasa tun jiya ba'a sanar dani ba,ae da tunda sanyin safiya zanyi maku dirarr mikiya,Amma ina taya uncle murnar ganin ´a'´anshi,kuma ina tayamu murnar samuwar ´an uku acikin zuri'ar mu,gaskiya bazan ma iya jurewa ba,Zan shirya nazo ne kawai,saboda na qosa naga ´an ukun mu bayin Allah...." "Abba yace""wani abun ma sai kayi tozali da yaran,kyawawan ´an mata dasu,Yadda kasan photo copy ',Win abusufyan haka suke,kamanninsu sak iri Waya da nashi" "Murmushi Ishaq yayi tamkar yana agabanshi yace""Abba kafin na ™araso,dan Allah a isar musu da sa™on gaisuwata,Ace yayansu General ishaq yana gaishe su sosai da sosai,kuma saboda suma zaiyi ',zuwa na musamman" """,Insha Allah zan sanar masu yanzun nan,Allah ya kawoka lfy"" "",Ameen Abbana""" "Sun jima suna waya kafin sukayi sallama ishaq ya ajiye wayar," !!!!!!!tashin hankalin da ba'a sama shi date ",Magana dae ta tabbata da gaske ne zancen da hayaam da hafsat suka faWa mata,TabWijancan" "Dakyar ta iya shiga cikin Wakin,lokaci guda ta rasa kuzarin jikinta kamar wadda tayi Zazza6i na sati" ",Waya" Jin takun tafiyarta yasa ishaq juyawa yana kallonta fuskarshi a washe har ya kammala shiryawa cikin ",haWaWWiyar shadda" "Ganin yana ™o™arin buWe baki yayi mata magana yasa tayi saurin katse shi da cewa""Naji abunda ya" ",faru,Hafsat ta sanar dani komai,ina tayaku murna,'ko amsar shi bata tsaya ji ba,ta faWa cikin toilet Tana juyo muryarshi daga cikin bedroom Win yana cewa""Ni yanzu zan wuce Abuja ne,inyaso kun biyo" ",ni daga baya ko zuwa gobe ko jibi haka,duk dae yanda kuka yanke shawara keda hafsat" """,daga cikin toilet tace""Allah ya sauke ka lpy,in anje agaishe mana da mutanen gidan" ".zasuji insha Allah,"" ya amsa mata tare da kama hanyar fita daga Wakin""" d' "Acan 6angaren kuwa har lokacin suna a falon kan junaid da Uncle abusufyan ya gama fahimtar dashi game da Su Hosana da jahad," "jiki asanyaye yace""Amma meyasa su ba suyi rayuwa atare damu ba?meyasa Abba?uncle why?cike da tuhuma yake maganar yana kallonsu,yayin da fuskarshi ke Wauke da damuwa," "abban su ne yace""Junaid,mu kanmu bamu san dasu ba,da ace munsan da zamansu da bamu bari hakan ya faru ba,™addara ce kawai ta riga fata,""" "Shiru junaid ya Wanyi yana ™are ma su Jahad kallo,yaso ace tun fil azal tare da yaran ya taso,da ba ™aramin kulawa zasu samu a wurin ´an uwansu ba,Allah sarki rayuwa kenan,Rashin sani yafi dare duhu,su kansu su Sehrish sae dama dama suke da sun san cewa suna da wannan family Win daba abunda zai hana su nemi danginsu,Tabbas an cuci rayuwarsu ™iri ™iri an rabasu da Ubansu kuma an" ",hanasu danginsu,wata shari'ar dae sae a lahira" "Nasan yanzu kowa yana jin yunwa,saboda halin da muka shiga jiya babu wanda ya samu damar cin "" abinci acikin mu,Yakamata yanzu komai ya wuce,Lokacin farin ciki ne,Za'a shirya gagarumar walima saboda ´an ukun mu,munaso su manta da duk wani abu da ya faru a rayuwarsu kuma su ™addara cewa tamkar yau ne suka faWo duniya,ko ba haka ba""? Ya yi maganar yana kallon matasan gidan dake atsaye,Kowannansu fuskarshi asake,su fawan ne suka haWa baki wurin cewa""Wannan haka yake Abba,In sha Allah zamu nuna masu soyayyar ´an uwantaka,har sai sun manta da dukkan wani ™unci da" ",suka fuskanta na rayuwarsu,' murmushi kawai Abusufyan ke saki don ba ™aramin daWi yaji ba" "Marshal Omar yace ""Sannan kuma muna ™ara baku ha™uri game da halin da kuka tsinci kanku,duk da ba laifin mu bane,amma mun Waura ma kanmu laifin,Muna neman afwarku,Hosana Sehrish and Jahad,forgive us pls,'" ",gaba Waya jikinsu yayi sanyi,lokaci guda kuma sukaji wata irin soyayyar ´an uwansu ta kamasu" "Jahad ce tayi ™o™arin cewa""duk wani abu daya faru damu dama can rubutaccen ne!Allah ya riga da ya ™addara faruwan hakan,mun gode ma Allah da muka cinye wannan jarabawar,da juriya kuma da ha™uri,yanzu gashi gaba Wayanmu muna farin cikin wannan rana da Allah ya haWamu da danginmu,Babban abun farin cikin ma da ya kasance Uncle abusufyan shine mahaifinmu ba waccen fasi™in mutumin ba.......'kasa ™arasa maganar tayi saboda kukan daya zo mata,Janyota Abusufyan yayi tare da rungumeta ajikinshi,yana Wan bubbuga bayanta," "Ya Omar,"" hosana ce ta ambaci sunan shi,tana faman kumshe dariya abakinta,gaba Waya suka mayar """ "da hankalinsu akanta,nuna shi tayi da yatsanta sannan ta nuna kanta,kafin ta haWe yatsun wuri guda ta" "™ullasu,Alamar ita dashi sun zama" ",kallonta" "´an uwan juna, ™ayataccen murmushi Marshal ya saki yana" "Duk wannan abun dake wakana akan idon Sgr dake atsaye,ya goya hannayenshi asaman wide chest Winsa,Har lokacin bai sauko ba,hankalinsa fa bazai kwanta ba har sai yayi tozali da YA" "SAYYADI," "Suna cikin magana muryar azmee ta katse su da cewa""Abba an kammala shirya breakfast W" "in,yakamata ku hallara a dining Win,"" tana magana idonta na akan su jahad fuskar nan Wauke da" "murmushi," "Batare da 6ata lokaci ba,gaba Wayansu suka hallara asaman zungureran dining table Win wanda ke shake cike tab ma™il da kayan makwalashe naci dana sha,mutun goma shabiyu yake Wauka,akwai kuma wanda Abban su junaid yasa aka ™ara cikin wanda aka shirya walimar jiya dasu,Ansanya shi a gefen nasu mai mazaunin mutun shida,Aunty azmee ta jera wasu kayan kalacin asaman shi,anan Abusufyan" ",ya zauna tare da su sehrish jahad da hosana" "Tun daga kan yadda kowa ke zuba abinci acikinshi zai tabbatar maka da cewar ba ™aramar yunwa suke ji ba,ko azmee basu jiya tayi serving Winsu ba suka shiga zuba abincin da kansu,Sgr ne kawai tayi serving Winsa sae kuma Abbansu,amma sauran ba wanda ya tsaya jira,wurin yayi tsit bakajin" "hayaniyar komai,sai sautin Cokulla,kwas kwas kwakwasss," "Wagowa Marshal omar yayi karaf idonshi yaci karo dana hosana,ta zuba mashi ido ko kyaftawa batayi,kasancewar table Winsu na kusa dana juna,tazarar kadan ce," "Da cokalin hannunshi yayi mata nuni da plate din gabanta,alamar ta mayar da hankalinta kan abunda" ",take ci" ",murmushi tayi tare da kai hannu ta dauki lemu tana korawa" "Junaid kuwa duk ya rasa samun natsuwa sam ya gaza cin abincin dake a gabanshi sae faman juya cokalin yake yi acikin plate,duk in ya tuna abunda yayi ma Jahad acikin mota amatsayin Sehrish sai yaji gabanshi ya faWi rass,fargabar shi kada jahad tayi tunanin ko Wan iska ne shi,tunda ba sanin shi tayi ba,kar kuma tace zata sanar ma wani abunda yayi mata,tunawa yayi da lokacin daya tsoma harshenshi acikin bakinta ya ™an™ameta yana kissing lips Winta,ba iya nan ba ya tsaya har hannunshi saida ya zura ackin hijabinta" ",Hankali tashe junaid ya mi™e yana ™o™arin barin dining Win,hankalin kowa ya koma kanshi" ",Har suna haWa baki wurin tambayar shi ina zashi" "fuskarshi Wauke da damuwa yace""Abba,bana jin yunwa,dama munyi breakfast tare da Mommy,zanje wurinta yanzu"" Abbansu yake ma magana amma hankalinshi na akan Jahad dake shan farfesun da azmee ta zuba mata a plate,da alama ba ™aramin daWi farfesun yayi mata ba,duba da yadda ta mayar da" ",hankali akanshi" "Okey,zaka iya tafiya,"" ya bashi amsa,cikin sauri junaid ya kama hanyar zuwa bedroom Win Abbansu "" don acan ta sauka,yana tafiya yana waiwayen su jahad aranshi yana cewa""wayyo Allah na,bansan me zai biyo baya ba,nasan cewa dole ta sanar ma Uncle abunda nayi mata,idan ta faWa mashi shi kuma zai faWa ma Abban mu ne,Abban mu kuma zai faWa ma Babban yayanmu ne,shi kuma zaice wuyana ya isa yanka tunda har na iya Sumbatar mace daga nan zaiyi tunanin turani aikin Soja abunda banso,shikenan 'tawa ta ™are" "ranta ne ya bata cewar ana kallonta,hakan yasa ta tsagaita daga shan farfesun da takeyi,ta Wan Wago" ",idanunta,kai tsaye suka sauka akan junaid dake can nesa dasu yana kallonsu" "Mamaki ne ya kamata ganin yadda ya ™ura mata ido yana kallonta,aranta tace""bansan meyasa yake kallona ba,tsorana kar ace baisan ganina ne,'" "Allah yasa halinta irin na Sehrish ne,idan takasance mai sau™in kai irin na rishi Wina nasan cewa zata "" rufa mun asiri,amma anya zatayi sau™in kai?Nasan me zanyi daga yanzu zan dinga Waure mata fuska,in nuna kamar na tsane ta,nasan hakan ne kawai zaisa taji tsorona ta™i faWa masu abunda ya faru" ",""atsakaninmu!good idea" "Yana kai ™arshen zancen zucin nashi ya watsa mata harara tare da murguWa mata baki,ya juya ya nufi" ",bedroom Win abbansu" "Jiki asanyaye jahad ta Wauke idanunta daga kallon bayanshi da take yi,lokaci guda taji komai ya fita ranta ba don komai ba sai don kallon da taga junaid yayi mata,maganarta ta tabbata,Junaid baison" ",ganinta,tunda gashi ya harare ta kuma hada murguWa mata baki" "Muryar daddynsu ce ta katse ta da cewa""Jahad,meya faru ne?naga kin daina shan farfesun ina fata" ?lafiya "',firgit ta Wanyi tare da wurga eye balls Winta akanshi tace""Am ok daddy" "jinjina kansa yayi kafin yace""Ku saki jikinku,kuci abinci sosai,kada kuji komai,nasan baku saba ',ba,don na lura akwai rashin sabo atattare daku,amma a hankali zaku saba da ´an uwanku" "hosana tace""Abba ae ni,nama saba da kowa,baka ga yadda nake ta cika cikina da abinci ba,jahad ce ke ',jin kunya,ni bana jin kunyar kowa" "Dariya sukayi gaba Wayansu,Sehrish na cikin sakin dariyar nan,Karaf idanunta suka haWu dana Sgr,Wagowar shi kenan yayi arba da ita,gabanta ne taji ya faWi rass saboda fuskarshi a murtuke take ba annuri,nan take dariyar da takeyi ta koma ciki,ganin ta zuba mashi ido,yasa shi jefa mata harara,a hanzarce ta kawar da idanunta daga kallon fuskarshi da take yi,jikinta kuma yayi sanyi,ta shiga" "tambayar kanta dalilin hararar da taga big bro yayi mata,kodai baya farin ciki ne da kasancewarta" "JININ SA!?tabbas hakan zai iya faruwa,Wata™il kodan ya saba ganinta a matsayin ´ar" "aikinsa,baiwarsa,™as™antacciya shiyasa yanzu Yake nuna 6acin ranshi don yana ganinta tamkar a" ",matsayi Waya suke dashi,³a'´an Wa da ™ani,da alama hakan baiyi masa ba" "Idan har dagaske ne abunda nake hasashe,insha Allah zan tattara na bar masu gidan,saboda bana son "" 6acin ranshi,zan iya yin komai don farin cikin shi,"" ta ™arasa zancen zucin nata tare da sake Wagowa a hankali don ta saci kallonshi,adai dai lokacin shima ya ™ara Wagowa da kyawawan idanuwanshi kai tsaye suka shiga cikin nata,nan take taji gabanta ya kuma faWuwa rass,kasa janye idanuwanshi yayi daga kallonta da yake yi,a yayin da yake jujjuya spoon Win dake hannunsa acikin plate Win abincin gabansa,har Yanzu bai daina mamakin kasantuwarta ´ar uwarshi ba,ta jininsa,tamkar a mafarki haka yake ganin abun,ganin ta zuba mashi ido batare da ta janyesu ba yasa shi Waure fuskarshi yasha" ",murrr,saboda kada ma yarinya taga fuska har tayi tunanin raina sa don tasamu matsayi" "U will still remain who u are,wadda take aiki a ™ar™ashina,Matsayin dana baki kenan,""ya fada a "" ransa" "Murmushi Abusufyan yayi tare da cewa""bazasu kara wahala ba,bazan ta6a bari hakan ya faru ba,tunda dae har yaran nan suka bayyana a matsayin ´a'´ana,In sha Allah bazan ™ara bari suyi aikin wahala ba,ko cokali bazan ™ara bari Waya daga cikinsu ta Wauko ba acikin gidan nan,rayuwar hutu kawai nake so suyi rayuwar ´anci,"" ya ™arasa zancen zucin nashi a yayin da yake bin kowaccen su da kallo cike da ',so da ™aunar ´a'´an nashi" "Janye idanunshi yayi daga kan nata,kafin ya mi™a hannu tare da Waukar Glass cup mai Wauke da abun sha me sanyi ya kai shi saitin mouth dinsa yana sipping Winshi anatse,yayin da sanyin lemun ke ratsa throat Winsa,a hankali ya lumshe idanunsa tare da Wan ware su kaWan,again suka ™ara sauka akan na sehrish a karo na uku kenan,agaggauce tayi hanzarin janye idanunta daga kan fuskarshi ta mayar dasu" ",akan plate Win abincin dake a gabanta" "Hannu Sgr ya sanya tare da yago tissue ya goge bakinsa,kafin ya mi™e tare da juyawa ya nufi" "upstairs,Mi™ewa Marshal yayi da alama shima ya kammala breakfast Šin nasa,shima upstairs ya nufa," "Fitowar Hajiya azeema keda wuya daga cikin bedroon Winta,ta jiyo muryar gwaggon katsina tana ta faman sambatu tana cewa""Tsiyarta kenan mutun yazo gidan ´an gayu,Ni bazan iya rayuwar turawan nan ba,taya za akai ma mutun salalar biredi tare da tea rabin kofi kamar wata ´ar iska ace in sha""?" "Tafiya take tana sambatu zaninta a hannu sai Wan undi ajikinta,kanta kuwa ta kifa wannan Waurin Wan" ",kwalin nata mai kama da helmert" "har zata gifta hajiya azeema tayi gyaran murya tare da ambaton sunanta""Goggo,"" fuska a yamutse ta juyo tana kallonta,dawowa tayi daga gefenta suna fuskantar juna tace""Yawwa azeema,wai nikam inaso ',in tambayeki" "Natsuwa hajiya azeema tayi tare da cewa""ina sauraronki gwaggo,""" "Jiya nayi wani mafarki,´a'´an abusufyan sun bayyana,wasu ´an uku kyawawan gaske,da nayi "" tunanin koda gaske ne abun ya faru amma daga baya na gane ba gaskiya bane,in ba haka ba,yaushe abusufyan ya ta6a yin aure""? Tayi tambayar tana kallon hajiya azeema,wadda ta saki baki tana kallon" ",gwaggon" ",Ganin azeema tayi sototo tana kallonta yasa tayi tunanin cewa ko abunda ta faWa ya bata mata rai ne Nasan dole kiyi mamaki kema,Mafarkin fa kamar dagaske,Waya daga cikinsu har tana sharara mana "" labarin ™arya waisu ´a'´an wata zainabu ne,kuma ma acikin labarin hada wata hajiya Ameena,in banda" "?""shaiWan ina abusufyan ina ´a'´a" "˜iris ya rage Azeema ta fashe da dariya agaban gwaggon katsina,ganin yadda ta ha™i™ance tana kora" ",mata bayani,kuma babu alamun wasa a fuskarta" "˜unshe dariyar bakinta tayi tare da basar da ita tace""Gwaggo Anya kina shan maganinki kuwa?ina Dr harris yake?gaskiya inason ganinshi,'" """,Tsoki gwaggon katsina taja tare da cewa""Harrisun daya zama Wan iska" "Waro ido waje azeema tayi tace""gwaggo harris ne Wan iska""?" "ta6e baki tayi tare da cewa""Zan masa ™arya ne?ba Wan cikina bane""?nasha wahalar yima yarona tarbiya amma waccen sauden 'kasa ™arasa maganar tayi saboda kukan daya ciyota,zanin hannunta" ",takai saitin idonta tana ™o™arin goge hawayenta" "Zuru harris yayi wanda fitowarshi kenan kuma atare da saude suka fito,jin maganar gwaggone ma" ",yasa yayi hanzarin cire hannunshi daga cikin na sauden" "?,Hajiya azeema tace""gwaggo faWamun me harris Win ya akaita" "Hankali tashe Saude tace""ya harris pls kada ka bari gwaggo ta faWa mata abunda muka aikata,kasan ',gwaggo yadda take Waukaka abu,inta tashi faWi saita ™ara ma miya gishiri" """,Dr harris yace""just don't worry ur self,insha Allah bazata faWa mata ba" "FaWin hakan keda wuya gwaggon Katsina tace""Azeema abun da ciwo,yanzu yunwa nake ji,shiyasa ma kika ga nafito ina sambatu,Wurin waccen matar zani,wlh ba azmee ba Allah yasa ramadan ce ita yau saina zazzaga mata rashin mutunci!Ni zata raina ma hankali tunda safe,takawo mun tea rabin kofi da salalar biredi wai in fara da wannan,don ta raina mun hankali,nayi mata kama da kusu ne?" "Rai a6ace tayi maganar,aikuwa atare haris da saude suka fashe da dariya,a hanzarce ta juyo" ",sakamakon jin sautin dariyar tasu,nan take ta tsuke fuska ganin shi tare da saude" "Murmushi Hajiya azeema tayi tare da cewa""haba gwaggo baki fahimce ta bane,cewa fa tayi ki fara da wannan tana nufin kafin ki tashi fitowa zuwa yin breakfast Win,yanzu haka yana can an shirya mana mu "",kawai ake jira muje muci namu kalacin" "Hajiya azeema ta ™arasa maganar tare da ru™o zanin hannun gwaggon tace""Bari na taimaka maki ki "",Waura shi" "Girgiza kai tayi tare da cewa""Barmin shi a hannuna,nafison inji iska na shiga ta ko'ina,""murmushi hajiya azeema tayi kafin tace""hakan ma yayi gwaggo,ae under skirt din ma bamai sharashara bane,yana da kauri,amma duk da haka dae ki Waura zanin yadda zaki fito da kyau tunda ga rigarshi kin sanya "",ajikinki,Kuma kinga Abusufyan na nan,Ga kuma ´a'´ansa,bazasu so suga gwaggonsu a haka ba" "wani irin ™ayataccen murmushi gwaggon katsina tasaki tare da cewa""Kenan dagaske ne Mafarkin da" "?""nayi jiya" "Jinjina kai Azeema tayi tace""Ae suna nan,duk abunda ya faru jiya dagaske ne,ba mafarki kikayi ',ba,agabanki akayi komai kin dai shafa'a ne" "Jin haka yasa tayi saurin mayar da zanin ajikinta tana Waure shi tana cewa""Allah sarki ´a'´an abusufyan Wina,bayin Allah,sunsha wahala a hannun wannan fasi™in mutumin ba™in shaiWani,Allah" "?""mutumin nan ™aho ne kawai bai fito masa aka ba,amma ina tantama anya ba Irin shaiWan bane gwaggo kidaina maganarsa ma,Ni wlh ko zancen shi ma bana so anayi,Na tsani mutumin nan kamar "" yadda natsani mutuwa ta,""acewar hajiya azeema,tayi maganar ne a yayin da take kama hanyar Zuwa Dining area Win nasu,bin bayanta Gwaggon tayi tana cewa""Ae ko sai dai ki toshe kunnanki,don zancen ',sayyadi ya zama dole,in har ba'a kawo min kansa ba,bazan daina faWan sunan shi ba" ",Murmushi kawai hajiya azeema tayi,atare suka ™arasa dining area din" "Gaggaisawa suka fara yi da junansu,su jahad na ganin saude suka tashi atare suka nufe ta,dama Jiya basu samu damar gaisawa da ita ba,saboda yanayin da suka shiga gaba Wayansu,haWasu tayi ta rungume ajikinta,cike da farin ciki tace""Ina tayaku murna sosai,nayi farin ciki sosai,Ya harris ya sanar dani komai agame daku,ashe ku jininsu ne,'ta ™arasa maganar ayayin da take raba jikinta daga nasu,kowannansu fuskarshi Wauke da murmushi,Jahad tace""Aunty saude kinga ikon Allah ko?munsha wahala sosai,mu kanmu bamu ta6a tunanin cewa muna da dangi ba,amma sai gashi ™addara ta haWamu da ya Omar,Ita kuma ´ar uwarmu Sehrish ™addarar aikine ya kawota gidan nan,Muna tare da ´an ',uwanmu ba tare da mun sani ba,sae gashi rana Waya Allah ya bayyana mana komai" "Saude tace""Congratulations Once again,ina ™ara tayaku murna sosai da kuka fito daga tsatson wannan Family Win,abun alfahari ne wannan""kafin ta mayar da idanunta kan Hosana,Cike da zolaya taja kumatunta tare da cewa""Hosana Kinga yadda kika canza?kamar ba wannan Sha takwas sha taran "",ba,mai Wan kai,kinyi kumatu kamar Balon balon,Ga haske gaskiya ya Omar ya Iya raino" ",Fashewa da dariya hosana tayi tana faman sunnar dakai" "Kiyi ma sister Winku mana,Ita bazata taso mu gaisa ba""?tayi maganar tana kallon sehrish dake """ ",zaune,tana faman kallonsu Waya bayan Waya" ",Murmushi jahad tayi tare da juyawa tayi mata alamar ta taso da hannunta" "Mi™ewa sehrish tayi tare da nufar inda suke,koda ta ™araso saude ta sanya hannu tare da janyota ta rungumeta,kafin ta raba jikinta dana sehrish tace""Masha Allah,gaskiya ban ta6a ganin triplet,masu kama iri Waya sak kamar taku ba,ina taya ki murna sosai da Allah ya haWaki da ´an uwanki,da kuma ',mahaifinku,da kuma danginku" """,Fuskar sehrish Wauke da murmushi tace""Ngde sosai" "',Allah ya tsare mana ku,Ya Albarkaci rayuwarku ya kuma kare ku daga sharrin ma™iya""" ",Atare suka amsa mata da Ameen,bama su kadae ba,hadasu Abba dake sauraron maganganun nasu" Kamar yadda Abba yayi al™awarin shirya gagarumar walima na bayyanar ´a'´an ™aninsa "Abusufyan,Da kanshi ya fidda date Win da za'a gabatar da ita,Kuma tun aranar ya fara kiran ³an" "uwa da abokanan arzi™i yana sanar dasu game da ´a'´an abusufyan da suka bayyana,Babu wanda bai bari ba,kowa kira yake tun daga kan danginsu na Zaria,na damaturu dana sauran states Win da kuma waWanda ke zaune ˜asashen waje,kowa saidaya sanar mawa,Bayan Abbas ya koma gidane da safe Amani ke tambayarshi meya faru ne jiya ya hanasu zuwa gidansu,Anan ya kwashe duka abunda ya faru game da su Sehrish ya sanar mata,wani irin farin ciki ne ya cika ta,Ba don komai ba sai don sanin cewa plan Win Aunty babba ya gama Tarwatsewa,ae tunda taji cewar ´an mata ne kuma sun kai shekara goma sha bakwai zuwa sha takwas kyawawan gaske,Nan fa ta kwashe da dariyar mugunta aranta tana cewa Naga yadda za'ae Aunty laila ta cimma burinta,Gida bai ™oshi ba taya za'a ba na waje,Ae tuwona maina za'ayi,Haba ae xance ya ™are," "ita kanta Amani ta ™osa ranar walimar tazo saboda suje gidan,saboda taji cewar Aranar Aunty babba" ",da hafsat zasu zo Abuja,babban burinta taga tashin hankalin da aunty babba zata fuskanta inta gansu" "Ranar walimar kuma yayi dai dai da ranar da Ammi zata zo,tare da wasu daga cikin danginsu,haka zalika captain Najeeb da kuma Talal suma duk a ranar zasu dawo gida,ba don komai ba sai don su sanya ´a'´an uncle Winsu abusufyan acikin idanunsu,Kowa Wokin ganinsu yake yi kamar kamar me,musamman da sukaji irin rayuwar da yaran sukayi a wula™ance sai suji wani irin tausayinsu da kuma ™aunarsu ya shiga cikin ransu,kuma duk aranar MG Osman da kuma Captain Adam suma zasu dawo gida,wanda tun dawowarsu daga U.s suka tafi sada zumunci,Gaskiya wannan Babbar rana ce,Hakan yasa ma Zamuyi shiri na musamman ni da makaranta littafina don mu halarci gidan" "amatsayin gayyar soWi tunda ba'a gayyace mu ba,Sa kaine kawai," "Cikin ´an kwanakin nan wata irin rayuwar farin ciki suke gudanarwa tare da Daddynsu,kullum yana manne dasu,Da kanshi ya zauna yayi masu kitson kalaba guda bibbiyu akansu kamar yadda ya ta6a yi masu suna yara,koda yazo kan Sehrish,Cike da mamaki yace""Ya akai naga gashin kanki guntu?ko kinyi wani ciwo ne dayasa aka datse maki gashin,""girgixa kai tayi tare da cewa""a'a Laifi nayi ma Babba yaya shine ya yanke mun gashin da almakashi,""" "da buWar bakin Abusufyan sai cewa yayi""Yayiwa kanshi ai,"" murmushi sehrish tayi duk da batasan me daddyn nasu yake nufi da hakan ba,duk a wannan kwanakin basu je school ba,Abusufyan da kanshi" ",yace kada su damu shi da kanshi zai kaisu makarantar don karma a tuhume su" "A 6angaren Sir Commander haroon kuwa,tamkar munafuki haka ya koma acikin gidan,ba kowa ma ke sanin lokacin da yake shigowa gidan ba,da kuma lokacin da yake fita,Da alama dae akwai" "wani abu da yake shiryawa a 6oye," *AMRISH* "Zaune take acikin class Win gaba daya ta shiga damuwar rashin ganin Sehrish kwana biyu ko layinta ta kira bata samu,hatta wayar junaid ta jaraba kira shima ba'a Wagawa,hakan ba ™aramin tayar mata da hankali yayi ba,tagumi tayi idonta cike tab da hawaye saboda damuwar da take ciki,taso ace sehrish na nan atlease zata Webe mata kewa,tana cikin wannan tunanin har malam ya shigo cikin class Win nasu bata sani ba,bayan ya kammala amsar gaisuwa daga wurin student din,kai tsaye ya ™arasa seat Win da Amrish take,hannun shi yakai wanda ke ru™e da maker ya Wan bubbugi desk Winta,a firgice takai idanunta akanshi,Yun™urawa tayi tare da mi™ewa ganin Ya" "mu'allim,wanda tun ranar daya ba sehrish Ruwan addu'ar nan bai ™ara zuwa makarantar ba,duk da" "sun samu labarin cewar Ya tafi Umra ne,shiyasa aka musanya masu shi," "Murmushi ya Wan saki afuskarshi yana kallonta yace""tunanin me kike yi ne?har na shigo cikin class" ?Win baki sani ba ",Muryarta na rawa tace""Ayimun afwa ya mu'allim,Bana jin daWi ne bansan ka shigo ba" "Jinjina kanshi yayi tare da Wan kai idanunshi kan Seat Win sehrish yace""Ina yarinyar nan take?´ar" "?""family Win Salahuddeeen hussein naga kamar bata a class Win" "fuskarta Wauke da damuwa tace""Batazo ba,yau kusan kwana huWu kenan bata zo school ba,kuma nayi ',trying kiran layinta amma bana samu,har brother Winta na kira,shima layinsa ba'a samu" Jin hakan yasa shi fargabar to kodai wani abu ya faru da yarinyar?Yaso yaji ya tayi da ruwan addu'ar "?daya bata,shin tasha ko bata sha ba" "Jinjina kanshi yayi tare da juyawa yace""Allah yasa dae lafiya,in har batazo ba,zuwa sati mai zuwa zan ',je gidansu don na binciki dalilin rashin zuwan nata" "Jiki asanyaye Amrish ta koma ta zauna,saman seat Win nata,jikinta har ya fara kerma saboda tsoran kar" ",ace wani abune ya faru da Sehrish" .A ™arshe dae ta yanke shawarar neman gidansu don taje ta ganta da kanta *SANARWA SANARWA* *$$ME TAKEN NA AMARYA HUTAA* "MUNA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA MUNA BADA HAYAR KAYAN * AMARYA(WEDDING GOWN), KAYAN BRIDAL SHOWER, KAYAN BIRTHDAY PARTY, KAYAN FITAR SUNA, SANNAN MUNA BADA HEAD AND SHOULDER, MUNA DA POSS, MUNA ALKYABBAR KAI AMARYA KO TARON WALIMAR SAUKA, MUNA DA KAYAN FULANI FARARE NA YARA DANA MANYA MUNA DA NA AMARYA BLUE BLACK, SANNAN MUNA GYARAN JIKIN AMARYA DA UWARGIDA CIKIN KWANA UKU CAKAL ZAKIGA KIN KOMA TAURARUWA MAI WALWALI. MUNAYIN TURARUKAN WUTA DA HUMRA DA" "*.KOLACCAR, KOWANNE KALA KIKE BUKATA AKWAI CIKIN FARASHI MAI SAUKI" *LOCATION KANO* 08062073990 Ina kuke mata hamshakai wayanda suka amsa sunan su wajen mazajen su ina mata masu son qamshi shin ko kunsan tsafta bata tafiya seda qamshi ina masu son turare mai riqon gida tareda qamshin shi mai sanyaya zukata mardie collection tazo muku da dadadan turarukanta masu lasting riqon gida harma da jiki ku tuntube mu da nmb kamar haka 08136666994 inda zaku samu kaya kamar haka Wadrobe balls Madarar kulleccham Vaseline kulleccham Kajiji Halut Couscous Khumrah Da dai sauransu harda abin wanke toilet yayi tas komi dafe warshi wato BETHALEX METAL ku garzayo kar ayi baku Ina kuke mata hamshakai wayanda suka amsa sunan su wajen mazajen su ina mata masu son qamshi shin ko kunsan tsafta bata tafiya seda qamshi ina masu son turare mai riqon gida tareda qamshin shi mai sanyaya zukata mardie collection tazo muku da dadadan turarukanta masu lasting riqon gida harma da jiki ku tuntube mu da nmb kamar haka 08136666994 inda zaku samu kaya kamar haka Wadrobe balls Madarar kulleccham Vaseline kulleccham Kajiji Halut Couscous Khumrah Da dai sauransu harda abin wanke toilet yayi tas komi dafe warshi wato BETHALEX METAL ku garzayo kar ayi baku "It's not just good ...it's finger linking good faster than fast food, better fine dining. Snack" Awarah Farah Zobo Samosa Cup cake etc Contact me 09063302182or 09012179727. "* 234 810 388 4440: * Boss Bature+ ]PM 2:56 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * "Ga duk maison karanta littafin Abban sojoji,zai biya 300 ne,za'a tura mashi tundaga farko har inda _ muka tsaya,kuma zai cigaba da samun update dinshi akai akai,ga wanda ke bu™ata zai tura mun message ta whatsapp Wina (08103884440) kada ku bari abaku labari sannan a kula wannan itace numbar wayata,Wasu suna Waukar numbar Wanda suka bani tallarsu kayansu suna kiransu a matsayin" "_ni,bayan ni ga numbar dana bada nan itace numberta" "Nagode sosai da addu'o'inku agare ni,da kuma uzurin da kukayimun,har zuwa wannan lokacin,Allah *" * yabar zumunci a tsakaninmu daga nan har gidan aljanna "nace ba Masu satar littafi suna fitarwa ta bayan fage,mai yasa baku ™arasa masu labarin ba?kuma * kenan saida kuka jira ni?ae nayi tunanin cewa zaku ™arasa masu labarin ne ashe dai sai anjira" *Boss Bismillah d' "A hankali ya tura ™opar bedroom Winsa tare da shigewa ciki,turus yayi ya tsaya yana kallon junaid dake manne da Mommynsu suna bacci yadda kasan wani jinjiri ya ™an™ame ta sae faman sharar bacci suke yi atare,murmushi ya Wan saki tare da wuce wa cikin bedroom Win,Rage kayan jikinshi yayi bayan ya kammala ya shige cikin toilet,Within 15mins yayi wanka,sae gashi ya fito" "Waure da towel,tsaf ya kammala gyara jikinshi agaban dressing mirror,kafin ya koma wurin Closet" "Winshi,ya Wauko wasu lallausan kayan bacci riga da wando farare ya zura ajikinshi,bayan ya kammala shirin kwanciya,ya zagaya ta baya dai dai saitin da junaid yake manne da mommyntasu ya lalla6a tare da hayewa saman gadon,zuba mata ido yayi yana kallonta,kullum koma mashi takeyi tamkar sabuwar amarya,ji yake kamar ma ba'ajima da yin aurensu ba,saboda tsabar son da yake yi mata,ba ™aramin kewar matar shi yayi ba,har yanzu bai kammala hucewa ba,tunda tadawo kullum da daddare suna manne da juna,a kwanakin nan ba ™aramin kwanciyar hankali ya samu ba,ya zama cikakken mutun don rashin Alexandra ba ™aramin gibi yayi mashi ba,kasa janye idanunshi yayi daga kallonta da yake yi,tayi wani irin haske mai kyan gaske,fatarta kamar ta jinjiri saboda tsabar she™in da takeyi da daukar ido,bin dogon gashin kanta yayi da kallo wanda ya baje agadon bayanta,a hankali ya mayar da idanunshi akan farar half vest Win dake ajikinta,nan take ya fara shiga yanayi na bu™atarta,ga kuma junaid ya riga shi,to ya kenan?" "™asa ™asa yayi da muryarshi dai dai saitin kunnan Junaid ya ambaci sunan shi a hankali""Junaid!junaid!tashi ka koma bedroom Winka,""yayi hakan ne saboda baison ya tashe ta,yasan inta farka ba lallai tabari ya rabata da junaid ba,jin shiru junaid bai motsa ba yasa shi ™ara Wan Waga ""!muryarshi yace""junaid!junaid!pls get up and go back to ur bedroom,inaso in kwanta ne" "Shiru junaid ba alamun ma zai farka,hannu yasa tare da Wan bubbuga kafaWarshi ""!!yace""Junaid!junaid!Ka tashi mana" "Duk wannan suratan da Abbansu keyi kaf a kunnan junaid,sarai yana jinshi yayi banza dashi,tun kiran farko da yayi mashi ya farka,koda yaji Abbansu na cewa ya tashi ya koma bedroom Winshi zai kwanta,sai ya ™ara ™an™ame mommyn tasu,don yaci alwashin cewa yau fa abbansu bazai kwana tare da mommynsu ba,ba don komai ba sae don shi aganinshi Abbansu baiyi mashi adalci ba,don me zai dinga kwana tare da Mommynsu bayan shi ne ya dace su dinga kwana tare da ita,Saboda tafiyar da tayi ta barshi tun yana jinjiri,yanzu lokacin shi ne bana abbansu ba,dole ya ha™ura yabar mashi,Tashin" !hankalin da ba'a sama shi date "Junaid!nafa son cewa kana ji na,kayi banza ka ™yale ni!zaka tashi ko saina yi wurgi dakai,""a faWace """ ",Abban nasu yayi maganar yana kallonshi" """,turo baki junaid yayi cikin ™un™uni yace""Abba,wlh ba inda zani!yau kwana na ne" "Har saida gaban Abbansu ya faWi rass saboda yadda maganar ta junaid ta dirar mashi a kunnanshi,Cike" "!""!da mamaki ya maimaita maganar ""yau kwanana ne" "Junaid dake ma™ale da Mommynsu yace""eh,abba kadaina ma wahalar da kanka,Allah yau ba inda zani,kullum sai kayimun wayau,kana kwana tare da mommy,fisabilillahi Ni da kai waye ya dace ace" ?!!!yana kwana tare da Mommy "Saboda tsabar takaici sam abbansu ya rasa me zaiyi ma junaid,gashi babu mabugi a kusa balle ya" ",kwaWe shi,ko ya samu sanyi aranshi" "Ganin junaid ya turje bilha™™i dagaske yake bazai tashi ba,gashi kuma Alexandra tafara mutsu mutsu alamun suna takura mata,kuma baiso ta farka daga baccin saboda gudun karta hanashi kora junaid" ",izuwa bedroom Winshi,hakan yasa ya yanke shawarar binshi ta lalama" "Sassauta muryarshi yayi tare da cewa""Pls babyn abbansa,abeg dan Allah ka tashi ka koma bedroom "",Winka,help ur dad pls,bakasan halin da nake ciki ba,pls junaid Win Abbansa" "˜ara ™an™ame Mommynsu yayi tare da cewa""wlh Abba dama kadaina yi mun magiyar nan,ni yau tare "",da mommyna zan kwana" "Muryarshi tamkar zaiyi kuka yace""to ni a ina kakeso na kwana?junaid baka tausayin Abbanka" "?""ko?meyasa zakayi mun haka?yau kuma rigimar akaina zata ™are" "ashagwa6e junaid yace""Abba,gaskiya kayi ha™uri nidai babu inda zani,kaje bedroom Wina ka kwana" ",mana,'yayi maganar tare da ™ara shigewa jikin Mommyn tasu" "?""!!Rai a6ace Abba yace""Don ubanka zaka tashi ko bazaka tashi ba" "shiru yayi bai tanka mashi ba,sae ma minsharin ™aryar da ya dinga ja,don abban nasu yasan cewa" ",bacci ya Wauke shi" "A daddafe Abbansu ya mi™e daga zaunen da yake gefen gadon,ranshi duk a jagule kamar ya aza hannu aka ya fasa ihu haka yake ji,shi kaWae yasan halin da yake ciki,bai ta6a sanin cewa junaid bai da wayau ba sae yau,duk yasa ya zama abun ban tausayi,hawaye ne kawai bai zubar ba,amma ba ™aramin 6ata mashi rai yayi ba,ya jima yana zagaye a cikin bedroom Win,yana kallonshi,a ™arshe ya nufi ™opar" ",bedroom Win tare da buWewa ya fuce waje" ",Gobe ma anan zan kwana,""junaid ne yayi maganar bayan jin fitar abban nasu daga Wakin""" "Daughter""! ™iris ya rage ta saki tray Win dake hannunta,don bata tsammaci jin muryar mutun a bayanta "" ba,bakowa bace wannan face Sehrish wadda ke tsaye a cikin kitchen tana shiryama Sgr fresh fruits tare da coffee,jikinta na sanye da doguwar riga ta bacci mara nauyi milk colour tayi rolling mayafi akanta" ",launin ba™i" "Ganin daddynsu yasa ta sakin murmushi tare da cewa""daddy,dama idonka biyu bakayi bacci ba har wannan lokacin""?" "™arasa shiga kitchen Win yayi yana cewa""taya zan iya baccin?bayan Waya daga cikin ´a'´ana idonta biyu bata runtsa ba,raina ne ya bani cewar akwai wadda batayi bacci ba acikinku shiyasa na fito don "". inga wacece ashe kece" "fashewa da dariya sehrish tayi jin abunda yace,shima dariyar ce Wauke a fuskarshi," "tsayawa yayi dab da ita yana kallon kayan marmarin da ta kammala Jera ma sgr,ta gyare tsaf ta .." ",yayyanka mashi su" "Yanzu wannan kayan daWin duk na wanene?ko ke zaki sha""?yayi tambayar a yayin da yakai "" hannunshi cikin ™ayataccen tray din wanda ke Wauke da plate na kayan marmarin ya Wauki yankin" ",abarba Waya tare da turata abakinsa yana sha" "Bani zan sha ba,na babban yaya ne,""tunkan ta ™arasa maganar taga ya dakata da taunar abarbar da "" yake yi yana kallonta fuskar shi Wauke da mamaki yace""Kina nufin Rafayet kika shiryama" "?""wannan?shiya sanyaki ne" "Jinjina kai tayi tare da cewa""eh daddy,shine ya bu™aci na dinga kai mashi fruit tare da coffee adai dai irin wannan lokacin ™arfe sha biyu na dare in sun dawo daga aiki. 'da™yar ta ™arasa maganar ganin" ",yadda fuskarshi ta canza,alamar wani abu baiyi mashi daWi ba" ",Daddy wani abu""?ta furta hakan tana kallonshi""" "?""shiru yayi jimmm kamar mai nazarin wani abu,kafin daga bisani yace""da sanin Abbanku" "girgiza kai tayi alamar a'a sannan ta ™ara da cewa""yasan cewa inayi mashi aiki daddy,amma banda ',tabbacin cewar ko yana da masaniya akan hakan,bansani ba ko babban yayanmu ya sanar dashi" "ta6e baki Uncle abusufyan yayi kafin yace""Abba bazai ta6a bari ba,bana tunanin cewar ya sani,taya" ?!!mace kamarki zata dinga zuwa Wakin namiji a irin wannan lokacin ",Gabanta ne taji ya faWi rass,sunnar da kanta tayi tana wasa da yatsun hannnunta" "That's imposssible!!!Banaso gaskiya hakan bai kwantamin araina ba,duk da Wan uwanki ne shi a "" yanzu,amma hakan bai dace ace kina zuwa Wakinshi ba a irin wannan lokacin,in fact ba'a son mace da ""!namiji suna ke6ewa,nasan kinsan da wannan" ",Muryarta na kerma tace""Hakane daddy" """,Jinjina kanshi yayi tare da cewa""Yawwa,Wauki kayan marmarin ki kai masa,kada ki makara" "Hannunta na kerma ta Wauki tray din da sauri da sauri ta nufi hanyar fita daga kitchen Win,har ta kusa" ",fita daga cikinsa,muryarshi ta dakatar da ita "",Sehrish""" ",Na'am daddy,""ta amsa mashi tare da Wan juyawa ta baya tana kallonshi""" "daga yau!banaso ki ™ara zuwa don kiyi mashi aiki,koda da safe ne ko da rana,Azmee itace mai aikin "" gidan nan,idan ma da bu™atar masu aikin zansa a ™aro wasu,amma ba zakuyi aiki wa kowa ba,ina fata ',kin fahimce ni" "Tunda abusufyan ya fara maganar gabanta ya shiga faWuwa,hankalinta yayi mugun tashi,tuni idanunta" ",sun fara canza launi" "',Fuskarta Wauke da damuwa tace""daddy,inajin tsoran shi sosai,bansan taya zan sanar dashi hakan ba Murmushi Abusufyan yayi tare da takawa kusa da ita suna fuskantar juna yace""Bance ki sanar mashi ba,kawai inaso daga yau ki Wan Waga ™afa daga zuwa part Winsa don kai mashi abinci ko yi masa gyara,nasan cewa bazai damu da hakan ba,tunda ga azmee,in ma yayi magana akan hakan ki sanar ""!dashi cewa""NI NA HANAKI" "wani irin wahalallen yawu Sehrish ta haWiye a bakinta,sam bazata iya yima daddyn nasu gardama ba,tasan cewa yayi hakan ne saboda tausayinsu da yake ji,baison suna aikin wahala,amma wannan hukuncin da ya yanke mata ba ™aramin horo bane agareta,Na farko hakan zai nisanta tsakaninta da SGR,ganinshi zaiyi mata ™aranci,in har ba downstair ya sauko ba,Allah ya haWasu to bafa zata samu damar ganinshi ba,Abu na biyu kuma hayaam zata samu damar shige masa,don tasan cewar daga ta daina yin aiki a ™ar™ashinsa,hayaam zata kunno kai,na uku kuma batasan me zai biyo baya ba,in har ' yasan cewar ta daina yi mashi aiki,Shin zai damu ko bazai damu ba" "Zaki iya tafiya,kada ki jima a bedroom Win nashi,dare yana ™ara yi,da zarar kin kai mashi,kiyi """ ",hanzarin komawa cikin ´an uwanki ki kwanta kiyi bacci ki huta "",Toh Abba,zanyi duk yadda kace""" "Murmushi abusufyan ya saki tare da cewa""ki kulamin da kanki daughter,sai da safe,""" "murmushin tayi itama bayan ta amsa mashi,batare da 6ata lokaci ba,ta wuce sashen Sgr,kamar wadda aka zare ma lakar jikinta haka take tafiya,ba don komai ba sai don Hukuncin da Daddy W insu ya yanke,Taya zata iya rayuwa batare da tana sanya babban yaya acikin idanunta ba akai akai!anya kuwa zata iya jurewa?wa zai kula mata dashi kamar yadda take kula dashi?tashin hankalin da ba'a sama shi date," "Wani irin farin cikine ya lullu6e hayaam dake la6e wurin kitchen Win tana sauraron abunda Uncle abusufyan ya tattauna tare da sehrish,kamar ta zuba ruwa a ™asa tasha don tsabar farin ciki,ashe munafukar tana la6e ta kasa kunne tana sauraronsu,bakomai ya fito da ita ba daga Wakinta face yunwar da taciyota,hakan yasa ta lalla6a ta fito don ta sama ma kanta abunda zata ci,anan ne fa tajiyo muryoyinsu suna magana acikin kitchen Win,shine tayi masu la6e,ta kwashe duk abunda suka tattauna acikin kunnanta,Lokaci guda ta manta ma da yunwar da take ji acikin cikinta,gudu gudu sauri sauri ta koma bedroom Winta,faWawa tayi saman gadonta tana faman ti™ar dariya,bayan ta tsagaita da yin dariyar tashiga tufka da warwara acikin zuciyarta," "Idan har inaso in samu nasarar cigaba da zama acikin gidan nan,dole saina haWa kai da wani!wanda "" zai taimaka mun,wurin ganin na cimma burika na!tabbas ina bukatar shi,""ta ambaci hakan ayayin da" ",take ™o™arin mi™ewa daga zaune" ?!*WANENE SHI* *Surgeon General Rafayet* "A ™opar shiga bedroom Winshi ta tsaya,zuciyarta duk a ™untace take,don idanunta acike suke tab da hawaye ba don komai ba sai don hukuncin da daddynsu ya yanke agame da zuwanta part Win SGR,yanzu shikenan Yau zata kasance rana ta ™arshe da zatayi aiki a sashen shi?shikenan bazata" ™ara takowa ba da sunan ta kula dashi ba? "Tamkar ta fashe da kuka haka ta dinga ji,dakyar ta daure ta cije tare da zuba sallama,shiru ba'a amsa mata ba hakan yasa ta ™ara daga muryarta,ta kuma zabga sallamar akaro na biyu,shima shiru bai amsa mata ba,hakan yasa ta fara tunanin cewa kodai yayi bacci ne ko kuma yana acikin" "toilet,don tasan shi akwai yin wankan dare duk in xai kwanta," "Tunani tayi ai shi muharraminta ne a yanzu hakan yasa ta kutsa kai tare da shigewa cikin bedroom Win nasa,wani irin daddaWan kamshi ne ya daki hancinta,mai daWin gaske,ga ratsa zuciya,lumshe idanunta tayi a hankali tare da sake buWesu,tana ™are ma shimfiWeWen gadon nashi kallo,kasa janye idanunta tayi daga kallon shi da takeyi,Yana a kwance saman gadon,yayi covering jikinshi da lallausan blanket Winsa,dai dai saitin stomach Winsa bargon ya tsaya,sumar kanshi ta rufe mashi fuskarshi da alama dae a gajiye suka dawo yau,baccin ma kamar bai shirya mashi ba ya W auke shi,duba da yadda yayi kwanciyar,right hand Winshi na asaman kanshi ya zagayo dashi ta" "dayan 6angaren," "A hankali sehrish ke nufar gadon nasa tana tafiya kamar wadda kwai ya fashe mawa akai,saboda rashin kwarin jikinta,ajiye mashi tray din tayi asaman side table W insa,sannan tashiga tunanin,kodai ta tashe shi daga baccin kota ™yale shi?ta jima tana nazari kafin zuciyarta ta bata shawarar cewa ta tashe shi kawai,ganin cewa ba kayan bacci ne ajikinsa ba,hakan na nufin baiyi night bath Win daya saba yi ba,tabbas bazaiji daWin baccin shi ba," "Zuba mashi ido tayi tana ™are mashi kallo,anan taga zufa na tsattsafowa a saman dogon hancinsa,da kuma wuyansa,mamakine ya kamata,aranta tace""Zufa kuma?duk da sanyin A.c dake akwai?karfa ace babban yaya bashi da lafiya""?cike da damuwa tayi tambayar,can kuma tace""kodan baiyi wankan daren" ",daya saba yi bane?zai iya yiyuwa hakane,amma fa ina tsoran tashin shi daga bacci" "Bari dai kawai na ha™ura kar in jama kaina,don na lura kwanan nan Waure mun fuska yake yi,kamar ',nayi masa wani laifi" "Tana kai ™arshen zancen zucin nata,tayi wani kwakkwaran juyi da nufin tabar wurin,cikin rashin" "sani tayi tuntu6e da doguwar ™afarsa Waya data sauko ™asan gadon,birkicewa tayi duk yadda taso ta ru™e jikinta amma abun ya faskara,gaba Waya ta tafi Wungurugum ta faWa saman jikinshi," "Hankali a matu™ar tashe Sehrish ta zazzare idanunta tana kallon fuskarshi,gabanta ne yayi wani irin mugun bugu,ganin ya fara motsa idanunshi yasa ta soma kiciniyar mi™ewa daga saman jikinsa,sae dai kash bata samu wannan damar ba domin kuwa Sgr harya ware kyawawan idanuwanshi,biji-biji ya dinga ganinta acikin idanunshi,ita kuwa tuni jikinta ya shiga kerma,a hankali yakai hannunshi tare da Wan Murza idanunshi,kafin ya ™ara ware su da kyau akanta,gaba Waya duk tabi ta rikice tuni zufa ta fara tsattsafo mata,ganin cewa dagaske dae ita yake kallo yasa ta ambaton nashiga uku,a hanzarce ta bar jikinshi ta sauka daga saman gadon,la66anta na rawa" "tace""dan Allah kayi ha™uri babban yaya,wlh ba yin kaina bane,na kawo maka fruits ne kuma banyi" "niyyar na tashe ka ba,tuntu6e nayi da ™afarka na faWo saman jikinka.....'kasa ™arasa maganar tayi saboda wani irin kallo da taga yana jifarta da shi,sunnar da kai ™asa tayi tana faman wasa da yatsun hannunta dake ta faman kerma," ",Kneel down,"" ya furta da wata irin kasalalliyar murya ta wanda bacci bai ishe shi ba""" ",cikin sauri Sehrish ta zube saman guiwowinta agaban gadon nashi" ",Ur Hands up and close ur eyes,"" yayi maganar yana yi mata nuni da hannunshi""" ",Jiki na rawa ta Waga hannayenta sama tare da kulle idanunta,sosai ta rufe su,tana matsar kwalla ',Kada kiyi attempting buWe idanunki,ko sauke hannayenki if not kinsan mai zai biyo baya"" ',Muryarta na kerma tace""bazan buWe ba" "Gud,"" ya furta hakan a yayin da yake cire blanket Win dake rufe da jikinsa,a hankali ya sauko daga "" saman gadon,tsayawa yayi yana rage kayan jikinsa,sae da ya rage daga shi sae short,sannan ya wuce" ",cikin toilet ya rufe ™opar" "Saboda tsabar tsoro batama san cewa Sgr ya shiga toilet ba,sae faman shesshe™ar kuka takeyi,after some minutes ya fito daga cikin toilet Win nasa,jikinshi sanye da bathrobe white colour,gaban dressing mirror Winshi ya zauna,ya shiga shafe jikinshi da mai,bayan ya kammala ya feshe ko'ina tass da tsadaddun tururrukan jikinshi,nan take ™amshin ya gauraye ko'ina na cikin bedroom Win,ya jima agaban" ",mirror Win kafin ya yun™ura tare da mi™ewa ya nufi can cikin bedroom Win wurin Closet Winshi" ",Almost 30mins Sehrish tayi zu™unne saman guiwowinta jikinta na kerma" ",dawowa yayi jikinshi sanye da nigh dress masu kyan gaske" "Wuri ya samu ya zauna daga gefen gadon yana fuskantarta,a hankali ya mi™a hannunshi tare da buWe side drawer ya Wauko wannan hoton da Uncle Winsu Abusufyan ya ta6a basu lokacin da suna ´an shekara sha a duniya,zuba ma hoton ido yayi yana ™are mashi kallo,kafin ya Wago da idanunshi ya azasu akan fuskar sehrish yana kallonta,da alama nazarin wani abu yake yi a fuskarta da kuma fuskar ™aramar yarinyar dake acikin hoton hannunsa,so yake ya gano wacece yarinyar dake acikin hoton nan,´ar ™aramar yarinya wata zararriya da ita,gashin kanta duk ya tarwatse ya yamutse yayi datti babu gyara,kayan jikinta duk sun fita hayyacinsu sun yage,ga ™afafunta ko takalma babu,fuskarta kuwa duk tayi jaga jaga da majina,hoton yayi confusing Winshi,kokwanto ya shiga yi anya itace a cikin" ",hoton?kodai Waya daga cikin ´an uwanta ne "",Open ur eyes""" "Jin muryarshi yasa tayi saurin buWe idanunta wanda ke fitar da kwalla,muryarta na rawa tace""babban yaya dan Allah kayi ha™uri bazan ™ara ba,""tayi maganar tana faman shasshe™ar kuka," "?""Mi™a mata hoton hannunshi yayi tare da cewa""Who is she" "hannunta na kerma ta kar6i hoton daya mi™a mata,˜ura ido tayi tana kallon hoton,nan take tashiga tambayar kanta ina Sgr ya samu hoton Waya daga cikinsu?ita kanta bazata iya tuna waya Wauki hoton ba,kuma haka zalika bazata iya tantance wacece acikin hoton ba,saboda abun yayi confusing Winta,Kamar ita kamar kuma hossana,saboda gashin kan daya harmutse kamar na Mahaukaciya,tasan" ",cewa hosana ce kawai keda irin wannan hargitsastsen gashin" "Ina sauraranki,""ya furta hakan a yayin da yakai hannunshi tare da Waukar cup of cofeen da takawo """ ",mashi,ya shiga kur6ar shi anatse" "',Cikin en ena tace""Wannan kamar hosana ce,bazan iya tantance wacece ba" "Waure fuskarshi yayi tare da cewa""Oh ba zaki iya tantance wacece acikin hoton ba?what does that ""mean" """,Muryarta tamkar zatayi kuka tace""Inaji hosana ce,wannan itace gashin kanta yake a haka" "',Hannu Sgr yasa tare da kar6e hoton ya ajiye shi a gefen shi" ",Tsuru tsuru tayi da idanunta,cike da tsoran kar ace ta ™ara wani laifin" "?I want u to tell me..,wannan bastard Win menene ma sunan shi""" ",Ya sayyadi,"" ta bashi amsa""" "akwai wasu mahimman bayanai da nakeso naji daga gare ki,hope zaki natsu kiban amsa,"" jinjina kai "" "",tayi tare da cewa""in sha Allah" """?Awani area kuka zauna a kano""" ",A hotoro ne"" ta bashi amsa""" "Jinjina kai yayi tare da ajiye cup Win dake hannunshi,then ya Wauki banana yana 6areta a hankali yace""zaki iya tuna address Win gidanku kenan""?" """,Eh""" "Okey,' ya Wanyi shiru bayan yakai ayabar abakinsa ya Wan gutsireta acikin bakinshi,kafin ya kuma "" cewa""a labarin da sister Winki ta bayar,ta faWi cewa shi wannan mutumin ya ta6a nemanku,a cikinku" "?""akwai wadda ya ta6ayin raping" "Daram!!!taji gabanta ya faWi,girgiza kai tashiga yi muryarta har tana harWewa wurin saurin cewa""babu...bai ta6a samun nasarar yin hakan ba,yadai ta6a yunkurin hakan,""" "Shiru Sgr ya Wanyi sae lokacin ya Wan Wago da idanunshi ya kalli fuskarta,gaba daya duk tabi ta rikice jikinta sae faman kerma yakeyi,yanayinta kuma kamar akwai wani abu data 6oye masa," "Tell me the truth!kinsan bana son ™arya,even if u hide it to me i will find out soon,so its better ki "" ""!!sanar dani,before naji a wurin wani" "Hawaye taji sun wanke mata fuskarta,ji take kamar ta tashi ta watsa da gudu,saboda ta tsani taji ana" ",zancen Ya sayyadi" "Wagowa tayi da idanunta waWanda suka rune suka canza launi,kai tsaye suka sauka acikin nashi,cikin ',shesshe™ar kuka tace""bazan maka ™arya ba,yaso yayi hakan amma Allah bai bashi dama ba" "?""In har dagaske ne abunda kika faWa,to meyasa kike kuka""" """,Saboda banason ana mun maganar shi,hakan yana tunamin rayuwar da mukayi a baya""" "kawar da idanunshi yayi daga kan fuskarta,sannan yace""Its okey,u can wipe ur tears,amma ba hakan yana nufin za'a daina maki maganar shi bane!dole ta hanyarku ne zamu samu dukkan bayanan da ',mukeso,before muci nasarar kama shi" """,Hannu tasa tana share hawayenta tace""Allah ya bani ikon Amsawa" ",U can leave,""ya bata umarnin tafiya""" "Tashi tayi jikinta asanyaye ta juya tana nufar hanyar fita daga bedroom Win nashi,gaba Waya duk jikinta yayi mugun sanyi,wata irin kasala ta lullu6eta,har ta kusa fita daga bedroom Win nashi ta Wan tsaya tare da juyowa a hankali don tayi ma Wakinshi kallon karshe tunda daga yau bazata ™ara zuwa" ",sashen shi ba,da sunan yi mashi aiki" "Juyowarta keda wuya,idanunta suka shiga acikin nashi,har saida gabanta ya faWi,kasa tafiya tayi kallonshi kawai takeyi,a yayin da shima yake kallonta," "Kusan 8 mins sannan taji muryarshi acikin kunnanta yace""Lafiya""?" ",girgiza kai tayi alamar ba komai,kafin tasa kai ta fuce daga bedroom Win nashi" "Saukowa downstair tayi,hawaye nata faman zarya a fuskarta,sai da ta goge tears Win sannan ta" "wuce bedroom Winsu, a hankali ta tura door Win Wakin ta shiga,Samun Jahad tayi zaune daga gefen gadon ta zabga tagumi,yayin da hosana ke ta faman sharar bacci," """,Bayan ta rufe masu ™opar Wakin ta koma daga gefen jahad ta zauna tare da ambaton sunanta""Jahad" ",A razane ta Wago tana kallon Sehrish,sam bataji shigowarta ba" "?""Mekike tunani ne""" "Murmushi jahad ta Wanyi tare da cewa""Ashe kin fita,na farka ban ganki ba,acikin Wakin,' Sehrish tace""Naje part Win babban yayanmu ne,'" ",Wannan mai blue eyes Win""? Jahad ta tambaya yayin da take kallonta"" "",Eh,Sunan shi RAFAYET,amma suna kiranshi da BABBAN YAYA""" ",Shine babbansu kenan""?acewar jahad""" "A'a bashi bane babbansu gaba Waya ba,Akwai wanda suka girme shi sosai,Sunan ne ya dace dashi "" "",shiyasa suke kiranshi da haka" "Jahad tace""kamar bazaiyi sau™in kai ba,na lura ko magana baisan yi,ni in inama kallonshi tsoro yake bani,araina har cewa nake yi wai shima nan Wan uwanmu ne,™wayar idonshi daban koda yake ga Ayaan nan shima idanunshi ash ne,mommynsu ma nata kalar na babban yaya ne,amma Mommynsu fa kamar" "?""bata son ganinmu nake gani ko kin lura da haka" "Sehrish tace""eh hakane,amma kada kisa ma ranki wannan,idan kika lura abun kamar a jininsu yake ita da babban yaya,in ka biye ta yanayinsu toh bazakayi rayuwa asake ba,duk zaka takure kanka ne,kayi tunanin cewa kamar sun tsani mutane basa son ganinsu bayan ba haka bane,kawai basu cika son ',magana ba,ko kallon mutane basa son yi" "Cike da mamaki jahad tace""tofa su kuma haka suke?shiyasa junaid shima baison ganina,har yau fa junaid ko son haWa ido baiyi dani,in kuwa muka haWa ido dashi har hararata yake yi ya kuma murguWa mun baki,Wlh bana jin daWin abunda yake yi mun,sai inga kamar ya tsane ni ne,abun ba ™aramin damuna yake yi ba,gashi inason nasamu kusanci sosai dashi,kamar yadda naga kuna shiri a tsakaninki ',dashi,bansan meyasa ni yake mun haka ba" ",Tayi maganar fuskarta Wauke da damuwa" "Sehrish tace""kai junaid Win keyi maki hakan?to ae duk gidan nan babu kamar shi,indai wurin son mutane ne,yafi kowa faran faran da mutane kullum cikin fara'a yake,Junaid fa ko yau kuka fara haWuwa dashi zai nuna tamkar kun ta6a haWuwa a baya,kuma yadda zai saki jiki da mutun zaisa kayi tunanin "",kamar kun share shekaru kuna atare" ",Sosai Sehrish ta shiga kora mata bayani agame da junaid" "Abun ba ™aramin Waure ma jahad kai yayi ba,cike da mamaki tace""To Amma meyasa ni yake mun" "?""haka" "Murmushi sehrish tayi tare da cewa""dole akwai dalili,amma ki barni dashi in sha Allah zan tambaye "",shi inji" """,gyaWa kai jahad tayi tare da cewa""Shikenan,dan Allah duk yadda kikayi dashi ki sanar mun" ",sun jima suna fira atsakaninsu kafin bacci yayi awon gaba dasu,´an ukun Abusufyan" "Wuraren ™arfe biyu daidai na dare,wata irin guguwar iska,ta shigo ta cikin windown Wakin su Sehrish mai matu™ar tsoratarwa da kuma razanarwa ba™i wulik mai tafe da wani irin sauti,wanda ya ciccika kunnuwansu,a firgice hosana ta farka tare da fasa wata irin razananniyar ™ara,wanda yayi silar tashin Sehrish,ita kanta ta tsorata da ganin guguwar iskar nan,ta tattare wuri guda yadda kasan kwarangwal din mutun haka shape Winta ya koma bayan ta sauka a dakin nasu,ga yayi ajikinta," "˜an™ame Sehrish hosana tayi sosai tana cewa""Wayyo Allahna,mun shigo uku,ina daddynmu" "',yake,menene wannan abun" "Babu abunda Sehrish ke ambato face""innalillahi wa'inna ilaihirraji'una,yayin da ta ™ura idanunta akan" ",guguwar nan data saukar masu acikin Wakinsu" "jikinsu sae faman kerma yake yi gaba Wayansu,hakoransu sae faman rawar Wari suke yi kaf kaf" ",kaf,saboda wani irin sanyi daya ziyarce su" "ganin guguwar ta tsaya agefen gadonsu,kamar su take kallo don harda ´an idanu gare ta hakan yasa ""!suka ™ara fashewa da kuka suna faWin""Wayyo Allah mun shiga uku" "A firgice jahad ta farka,jin ihun da su hosana keyi,adai dai lokacin hosana na cewa""wlh hada ´an idanu ke gare ta,mun shiga uku,""" "Zuba masu ido jahad tayi tana kallonsu ganin yadda suka kware baki suna kuka,Ga bargo a" ",hannunsu,sun rurru™e" "A hankali ta mayar da idanunta kan abunda suke kallo,guguwar nan ta gani tsaye da suffar" ",kwarangwal tayi masu ™uru da ido" ",Jahad kina ganin abunda muke gani kuwa""?Sehrish ce tayi mata maganar""" "Jinjina kai jahad tayi tare da cewa""Nagani,mutun ne wannan ba guguwar gaske ba,koma waye yazo "",ne don ya tsoratar damu ne kawai babu abunda zai iyayi mana" "Hankali atashe hosana da sehrish suke kallon jahad,jin abunda tace,babu alamun jin tsoro atattare da" ",ita,hankalinta kwance tayi maganar,ganin haka yasa suma suka dakatar da kukan da sukeyi" "Wama ya sani,ko ya sayyadi ne yazo da suffar guguwar nan don yazo yaga yadda muka koma,"" """ ",jahad ce tayi maganar fuskarta Wauke da dariya" "Baki asake suke kallonta,sehrish tace""Anya jahad ba macanzarki akayi mana ba?na fara kokwanto anya kece?taya zaki ga wannan tashin hankalin amma ki nuna baki damu ba?guguwa face tayi suffar kwarangwal kuma hada ´an idanu kuru tana kallonmu ki kalla dakyau,""" "Tsoki jahad taja tare da cewa""Nice mana,nifa Allah kaWai nake tsoro,dashi na dogara,wannan koma menene yazo wlh ni dariya ma halittar take bani,ji idon fa yadda yake jujjuyawa kamar an Worashi,' fashewa da dariya jahad ta kuma yi,Kafin ta kalli su hosana tace""abunda za'ae yanzu muja bargo mu lullu6e,mu rabu da ita,idan ta gaji da tsayuwa ta tafi,koda yake ba ™afafu gareta ba,fiffike zatayi ta ',tashi" "Ta ™arasa maganar cike da nishaWi,jan bargon nasu tayi,cikin sauri suka gyara kwanciyarsu ta lullu6esu da bargon,saboda tsabar tsoro Bargon da suka lullu6a dashi sae faman kerma yake yi," ",Jahad dagaske,baki ji tsoron wannan abun ba""?kasa-kasa Sehrish ta tambaye ta""" "Murya na kerma jahad tace""yanzu haka ma kuka nake yi,wlh atsorace nake,™arfin hali kawai nayi,saboda na ta6a jin wani malami yace idan ka nuna kana jin tsoran Aljani shine yake cin nasara ',akan mutun,shi har faWama yake yi da aljanu shine nima na jaraba yin irin nashi" ",Duk da halin da Sehrish ke ciki sai da ta fashe da dariya tana kumshe baki" "Jahad kinja mana bala'e,koma meye yanzu kin ™ara fusata shi da kalamanki,bansan me zai biyo baya """ ",ba,""acewar sehrish" "',Jahad tace""Addu'a zamuyi kawai,insha Allah ba abunda zasu iya yi mana" "Muryar hosana suka jiyo abayansu tana cewa""Sehrish dan Allah kuyimun addu'a,ko fatiha bazan iya karantawa ba a halin da nake ciki a yanzu,ga fitsari ya matse ni,'muryarta tamkar zatayi kuka tayi" ",maganar" "',Jahad tace""ki tashi ki shiga toilet mana!kinsan Allah kada kiyi mana fitsarin kwance" "Fashewa da kuka hosana tayi tana cewa""taya zaki ce in shiga toilet bayan wannan halittar na nan ta ',™ura mana ´an idanunta,Allah ba inda zanje,sai dae ki tashi ki rakani ko kuma inyi shi a wando" "?""Har haWa baki sukeyi wurin cewa""Wai wa zai raka ki "",Ke ko sehrish daya daga cikinku ta rakani""" "Tab,wlh nidai ba inda zanje,sai dai ko Sehrish,"" jahad nakai ™arshen maganarta sehrish tace""Ke baki "" "",je ba sai ni kike tunanin cewa zan rakata,Ae wlh sai dae tayi shi a wando,ba inda zanje" ",Ganin basu Wauki maganarta serious ba yasa ta ™ara fashewa da wani kukan mai sauti" "Dawo tsakiyarmu ki kwanta,zanyi maki addu'ar Waukewar fitsari,ae na iya,Oumma ta ta6a koya "" mana,""fashewa da dariya sehrish tayi tana cewa""kai jahad,ni ban ta6a jin wata addu'a ta Wauke fitsari ',ba" "Tashi hosana tayi tare da komawa tsakiyarsu ta kwanta,tana jiran Jahad tayi mata addu'a kamar yadda 'tace" "Rufe idanunki""jahad ta fadi hakan fuskarta ™umshe da dariya,runtse ido hosana tayi tare da cewa""Na "" "",rufe" "Tofa mata addu'a jahad ta shiga yi a fuskarta,ita kanta me addu'ar batasan me take fadi ba,sae faman" ",motsi take da baki,intayi sosai saita tofa ma hosana a fuskarta" "',A ™ule hosana tace""waini sai tofa mun miyau kike a fuskata,kuma ni banji kina addu'ar ba" "Ita addu'ar a sirrance akeyinta,ba a bayyanata,kiyi shiru kawai zanci gaba da karanta maki har a samu """ ",fitsarin ya Wauke" "Shiru hosana tayi tana faman sauke ajiyar zuciya,yayin da jahad taci gaba da karanta mata addu'ar,duk" ",sehrish na sauraronsu" ",Abu kamar wasa,bacci ya Wauki hosana" ",Kamar tayi bacci""?sehrish ta tambaya""" "',Jahad tace""eh,tayi bacci yanzu saura mu ya rage muyi bacci" "?""Sehrish tace""taya zamu iya bacci da waccen halittar a Wakinmu?inta cutar damu fa" "Jahad tace""Insha Allah ba abunda zata iya yi mana,muyi addu'a kawai mu kwanta,mu Wauka kamar "",mafarki ma mukeyi" "Kamar yadda jahad tace haka suka haWa baki suna karanta addu'oi,bayan sun kammala kuma suka" ",shiga karanta ayoyin alkur'ani mai girma atare,cikin lokaci ™ankani bacci ya Waukesu" .Yin baccinsu keda wuya wannan guguwar ta disashe daga wurin ta 6ace 6aat "Tashin hankali,kowaye yazo masu da wannan suffar?" "Abunda ya faru bayan fitar abbansu daga bedroom Winshi,kai tsaye ya wuce upstairs part Win Marshal Omar,jikinshi duk asanyaye ha™ika junaid ba ™aramin 6ata mashi rai yayi ba,da alama sakin fuskar da yake yi mashi ne yana wasa dashi kamar tsaranshi,hakanne yasa raini ya fara shiga" "tsakaninsu," "Da sallama abakinsa ya shiga bedroom Win Marshal,samunshi yayi a kwance yana sharar bacci,bedside lamps Winsa ne suka haskaka wurin bed Winsa," "Shiga ciki abbansu yayi tare da hayewa saman gadon,ya jingina bayanshi a jikin headboard Win gadan,Ranshi duk a jagule yama kasa kwanciyar saboda yasan cewa koya kwanta bazai iya runtsawa ba,ba ™aramin ™untata yayi ba,junaid ya fusata shi sosai," "Kwakkwaran juyi marshal yayi zai gyara kwanciyarshi,karaf idanunshi suka sauka akan Abban ""!nasu,cike da mamaki ya ambaci sunanshi""Abba" "fuskarshi Wauke da damuwa yakai idanunshi akan fuskar Marshal yace""Omar,dama ba bacci kakeyi ba" ",ne?""yayi maganar ayayin da yake ™o™arin 6oye damuwarshi" "Yun™urawa Omar yayi tare da tashi daga zaune yana fuskantar abban nasu yace""Abba!meya faru" "?"",naganka anan?kuma fuskarka da alamun damuwa attare dakai" shiru abbansu yayi na wani lokaci yana deciding akan ya faWa ma Omar halin da yake ciki ko kuwa ya ",™yale zancem kawai" "?""Omar,ashe junaid bai da wayau har yanzu yaro ne shi""" "?"",aWan ruWe omar yace""me junaid ya aikata" "Hmmm,ya hanani sakat Omar,™iri ™iri junaid ya shige mun Wakina,yana can rungume da "" mommynsa,nayi nayi dashi ya tashi in kwanta amma ya ™iya,wai har ni yake ce ma Yau kwanan sa" "?""!ne" "Murmushi marshal Omar yayi jin shiriritar junaid,wato yau da Abbansu yake kishi," """,Abba,just calm down ur mind,ka bani 5 minutes yanzu zan dawo,just wait""" ",Ya ™arasa maganar tare da mi™ewa ya kama hanyar fucewa daga bedroom Win" ",Zugudum abbansu yayi yana jiran dawowar Marshal" "Saukowa downstairs yayi kai tsaye ya wuce bedroom Win Abban nasu,a hankali ya tura door tare da shigewa ciki,koda junaid yaji an tura ™ofa sae ya Wan Wago da kanshi don yaga wanene,ashe baiyi bacci ba damuwar jahad ta hana shi sak har yanzu a tsorace yake,duk a tunaninsa abbansu ne,karaf idanunsa suka sauka akan Marshal Omar dake shigowa ciki,ae yana ganin Marshal Omar ya qara ™an™ame mommynshi,don yasan cewa abbansu ne yakai shi qara shine akazo a Wauke shi," "Omar na ™arasawa wurin gadon ya Shiga tattara hannun jallabiyar jikinshi,muryar junaid kamar zai kuka yace""Ya omar dan Allah kada ka Wauke ni,wai ni mai yasa akeso a takuramin.....'bai ™arasa" ",maganar ba Omar ya Waukesa gaba Waya ya aza a kafaWarshi,ya fuce tare dashi daga Wakin" "Suna tafiya yana kuka kamar ™aramin yaro,Omar yace""rufe mun baki junaid,banason ™ara jin wani sounds daga bakinka stupid,wai har abba kake cema Yau kwananka ne!tsaran wasan ka ne!ko don kaga" ?yana wasa dakai ne shiyasa ka raina shi ",Ya ™arasa maganar a lokacin da yake hawa upstairs" "Cikin shesshe™ar kuka junaid yace""Ya omar,ni fa ban raina shi ba,saboda me zai dinga zuwa yana kwana tare da mommy,bayan ni ya dace ace ina kwana a wurinta,abba baiyi mun adalci '" "',Katse shi omar yayi da cewa""Shut up junaid" ",Tsit junaid yayi yana faman hura hanci" "Tunda har ka fara kishi da mahaifinka,hakan na nufin cewar zaka Iya aikin Soja!yadda zaka ji daWin "" "",kishin ™asarka" "',Hankali tashe junaid yace""Am sorry ya Omar,bazan ™ara ba,Zan daina hanashi kwana" "girgiza kai Omar yayi yana cewa""Ban amince ba,zuwa aikin Soja ba fashi junaid,U.S ma zamu turaka,zanyi ma sgr magana,dama abba kawai muke jira ya amince,kaga yanzu ka 6ata mashi rai nasan" ",cewar a shirye yake daya mi™a ka wurinsu koya huta da shiriritarka" "Turo kopar bedroom Winsu yayi ya shige da junaid ciki,Abba na ganin shi Wauke da junaid,ya Waure" ",fuska a cikin zuciyarshi kuwa ba ™aramin daWi yaji ba" """,Sauke shi saman gadon Omar yayi tare da cewa""Maza ka kwanta" ",turo baki junaid yayi yana kallon Abbansu,zuba mashi ido abban yayi yana kallon ikon Allah Kwantawa junaid yayi tare da Lullu6ewa da bargo,yayi ™asa ™asa da muryarshi yana cewa""abba hankalinka ya kwanta,ka rabani da mommyna,kuma gobe can zan kwana,in kuma aka hanani Wakinsu" """,sehrish zan dinga kwana" "Saukowa abba yayi daga saman gadon ya kalli Omar tare da cewa""ngde ssae Omar,Ni zan wuce,mu "",kwana lpy" """,Fuskar Marshal Wauke da Murmushi yace""Gud night abbana" Har yakai bakin ™opar fita daga Wakin ya juyo yana kallon Omar Win dake tsaye yana kallon bayansa "?""yace""Omar wai cikin triplet Win nan Wacece taka acikinsu" """,Sunnar dakai ™as Omar yayi yana faman sakin Murmushi,da™yar ya iya furta sunanta""Hosana" "Jinjina kai abbansu yayi fuskar nan Wauke da murmushi yace""batare da 6ata lokaci ba,bayan an kammala walimar jibi zan nema maka auranta a wurin mahaifinta,saboda banason wani daga waje ya gansu yace yana so,nafison dukansu su auri na gida,saboda na yadda sosai da irin tarbiyar dana baku,zaku kula da rayuwarsu sosai,""" "But. Abba Rafayet fa,?shima zaka nema mashi auren Waya daga cikinsu in yaso sai a haWa auren """ ?!!!!atare *SANARWA SANARWA* *$$ME TAKEN NA AMARYA HUTAA* "MUNA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA MUNA BADA HAYAR KAYAN * AMARYA(WEDDING GOWN), KAYAN BRIDAL SHOWER, KAYAN BIRTHDAY PARTY, KAYAN FITAR SUNA, SANNAN MUNA BADA HEAD AND SHOULDER, MUNA DA POSS, MUNA ALKYABBAR KAI AMARYA KO TARON WALIMAR SAUKA, MUNA DA KAYAN FULANI FARARE NA YARA DANA MANYA MUNA DA NA AMARYA BLUE BLACK, SANNAN MUNA GYARAN JIKIN AMARYA DA UWARGIDA CIKIN KWANA UKU CAKAL ZAKIGA KIN KOMA TAURARUWA MAI WALWALI. MUNAYIN TURARUKAN WUTA DA HUMRA DA" "*.KOLACCAR, KOWANNE KALA KIKE BUKATA AKWAI CIKIN FARASHI MAI SAUKI" *LOCATION KANO* 08062073990 Ina kuke mata hamshakai wayanda suka amsa sunan su wajen mazajen su ina mata masu son qamshi shin ko kunsan tsafta bata tafiya seda qamshi ina masu son turare mai riqon gida tareda qamshin shi mai sanyaya zukata mardie collection tazo muku da dadadan turarukanta masu lasting riqon gida harma da jiki ku tuntube mu da nmb kamar haka 08136666994 inda zaku samu kaya kamar haka Wadrobe balls Madarar kulleccham Vaseline kulleccham Kajiji Halut Couscous Khumrah Da dai sauransu harda abin wanke toilet yayi tas komi dafe warshi wato BETHALEX METAL ku garzayo kar ayi baku Ina kuke mata hamshakai wayanda suka amsa sunan su wajen mazajen su ina mata masu son qamshi shin ko kunsan tsafta bata tafiya seda qamshi ina masu son turare mai riqon gida tareda qamshin shi mai sanyaya zukata mardie collection tazo muku da dadadan turarukanta masu lasting riqon gida harma da jiki ku tuntube mu da nmb kamar haka 08136666994 inda zaku samu kaya kamar haka Wadrobe balls Madarar kulleccham Vaseline kulleccham Kajiji Halut Couscous Khumrah Da dai sauransu harda abin wanke toilet yayi tas komi dafe warshi wato BETHALEX METAL ku garzayo kar ayi baku "It's not just good ...it's finger linking good faster than fast food, better fine dining. Snack" Awarah Farah Zobo Samosa Cup cake etc Contact me 09063302182or 09012179727. "234 810 388 4440: Sai faman safa da marwa takeyi acikin bedroom Winta,gaba Waya + ]PM 2:56 ,19/3[ ta rasa samun natsuwa,hakanan ta dinga jin fargabar zuwa abuja,ga zumuWin zuwan da takeyi amma kuma tana zullumin abunda zai biyo baya,hakanan ta dinga jin kamar wani abu mara daWi zai faru,™afafunta har sun fara ciwo saboda zaryar da take ta faman yi,tun bayan da ta kammala sallar asuba bata koma bacci ba,Jikinta na sanye da Zumbuleliyar riga doguwa brown,sae guntun hijabin da ta kammala sallah dashi,hannunta na ru™e da wayarta,wani tunani ne ya fado mata aranta,cikin sauri ta shiga danna wayar dake hannunta,Hayaam ta buga ma waya,nan take kiran ya shiga,batare da 6ata lokaci ba hayaam ta Waga kiran,da™yar take magana saboda ta katse mata baccinta,rai a6ace tace""Lafiya" "!""kika kira Ni?bayan kin gama kwashe mun albarka" "Cikin lallami Aunty babba tace""Dan Allah hayaam komai ya wuce kinji ™anwata?nasan ban kyauta "",ba,amma kiyi ha™uri" "Tsoki hayaam taja tare da cewa""hmmm,halan yanzu kin gasgata maganata ne?shiyasa kika kira don" ?jin ™arin bayani """,Aunty babba tace""EH,hakane,na yadda da abunda kika faWamun,tuntuni shiyasa ma na kira ki" "Hayaam tace""Yanzu ya kenan?ya zamuyi?don gaskiya akwai matsala aunty laila,burin mu bazai ta6a ""!cika ba,muddin yaran nan suna nan" "Jinjina kai Aunty babba tayi tana cewa""babban takaicina yaran da suka kasance mata ne!har ´an uku,gaskiya abusufyan bai kyauta mana ba tsakani da Allah,haka ake?kawai sai yaje yayi aure a 6oye" "?""batare da sanin kowa ba?wai kuma da sanin ammi kuwa ',Hayamm tace""Anya,gaskiya ina tunanin Ammi bata sani ba" "Jin haka yasa Aunty babba cewa""Allah yasa in tazo tace bata amince da yaran ba,kinsanta Jarababbiyace,musamman ma da yayi auren bada saninta ba,Wai shin su yaran ina mahaifiyarsu take" ",ne?tana da asali kuwa""?tayi tambayar cike da son jin ™arin bayani" "Hayamm tace""Ina fa,ae rannan na tambayi azmee game da mahaifiyarsu,shine take sanar dani cewa "",mahaifiyar yaran ³ar fa mai gadin gidan gwaggon katsina ne!basu da wani asali,buzaye ne ´an niger Aunty babba tace""tabWijancan aikuwa Ammi bazata ta6a yarda dasu ba,kinsanta ta tsani mutun mara asali,gata ita kaifi Waya ce muddin tace bata yarda dasu ba amatsayin ´a'´an Abusufyan to fa korasu "",zatayi daga gidan,yakamata muyi wani abu akai,tun kafin takai ga zuwa" """,Hayaam tace""meke nan zamuyi?kinsan fa gobene walimar kuma gobe zata zo" "Abunda zamuyi shine,Ae ina da numbar Ammin a wayata,zanyi amfani da sabon sim Wina,wanda ban "" fara amfani dashi ba,zan kirata na sanar da ita game dasu tunkan taji a wurin wani,""acewar Aunty babba" "dariya hayaam tayi tare da cewa""Gaskiya aunty laila kin iya haWa tuggu,ni sam banyi tunanin hakan ba,wannan ce hanyar da zamu bi wurin tarwatsasu,idan kika kirata awayar ki tunzurata sosai,ki Waurata akan network har sai ta amince da kalamanki,ki sanar da ita cewa yaran shaggu ne,abusufyan yayi ma "",mahaifiyarsu ciki a 6oye,shine suka so su 6oye mata,don karta sani" "Murmushi Aunty babba ta saki tana cewa""hakan yayi sosai,zan tsara komai yanzu ""tana cikin" ",maganar taji alamar dirar motar ishaq" "Cikin sauri tace""Hayaam inaso ki Wauko min hoton yaran kafin muzo gobe,zan kashe wayar yanzu" ",ishaq ya dawo" """,Toh aunty laila,zanyi ™o™arin Wauko maki hoton nasu""" "Daga haka sukayi sallama da juna," "Ajiyar zuciya aunty babba ta sauke,har taji wani sanyi a ranta saboda ta samu mafita," "Bayan sun kammala wayar hayaam ta buWe ™opar Wakinta tare da fitowa,cikin sanWa hayam take tafiya don kar wani ya ganta,a haka har ta ™arasa bedroom Winsu sehrish,tura ™opar tayi cikin sa'a ta samu ™opar Wakin a buWe,le™a kanta ta fara yi anan ta same su,suna ta sharar bacci wanda" "tun bayan sallar Asuba da suka tashi suka koma suna yin baccin," "Murmushi ta saki tare da sa kai ta shige ciki,adai dai bakin gadon nasu ta tsaya tare da Wago da wayarta dama already a cikin camera take,Saita fuskarsu tayi dama kuma duk suna facing Win ceilling,kyakkyawan hoton fuskokinsu ta Wauka,bayan ta kammala Waukar hoton,ta lalla6a batare da kowa ya ganta ba,ta koma bedroom Winta,cikin sauri ta tura ma Aunty babba hoton ta whatsapp" "Winta," d' "Wuraren karfe takwas,suka farka daga bacci,sehrish ce ta fara shiga toilet tayi wanka,bayan ta fito daga wankan jahad ta shiga ciki,gaban dressing mirror ta zauna ta gama shafe jikinta,ta feshe shi da turare,sannan ta koma ta Wauko Jallabiya fara ta zura ajikinta,ba ™aramin kyau tayi mata ba,musamman adon dake jikin rigar na stones,shiya ™ara ™awata rigar,bayan tayi rolling kanta da mayafin rigar,ta fito daga cikin bedroom Win nasu ta wuce kitchen,cike da zumuWin kaima babban" "yaya breakfast Winshi gaba Waya ta manta da abunda Uncle abusufyan ya faWa mata," "A kitchen ta samu azmee,har ta kusa kammala girkin,ganin yadda take ta aiki ita kaWae yasa sehrish taji duk ba daWi,muryarta a sanyaye tace""Ina kwana Aunty azmee,""" "Juyowa tayi daga tsayen da take gaban gas cooker,fuskar nan Wauke da murmushi tace""Lafiya lou" "´an matan abusufyan,fatan kun tashi lafiya""" "Lafiya lou,amma aunty azmee gaskiya banajin daWi in naga kina aiki ke kaWae,meyasa baki tashe mu """ ",ba,munzo mun tayaki aikin""?tayi maganar yayin da take ™arasa shiga cikin kitchen Win" "Azmee tace""kada ki damu,na riga na saba da aiki,wannan ba wani abu bane,Abba ma ya nemi daya "",™aro masu aiki amma nace mashi ya barshi kawai,saboda na saba da yin aiki ni kadae" "Girgiza kai sehrish tayi tare da cewa""that's impossible,gaskiya in har ba zaki amince a ™aro masu aiki ba,to daga yau Ni dasu jahad zamu dinga tayaki aiki,don bazaiyiwu ba kiyi ta wahala ke kaW ai,""" ",murmushi kawai azmee tayi batare da tace Komai ba" "Aunty azmee idan akwai abunda kika kammala inaso zan fara kaiwa dining in jera,kinga na rage "" "",maki wani aikin" """,Ban kaiga shiryasu ba,amma sai dai idan zaki kaima Sgr nashi,sae na haWa maki,ki kai mashi""" """,Murmushi ta saki tare da cewa""Toh" "Shirya mata breakfast azmee tayi acikin ™ayataccen tray,bayan ta kammala,sehrish ta Wauki tray" "Win tare da fucewa daga kitchen Win," "tana cikin tafiya harta kusa hayewa upstairs taji anyi mata gyaran murya abayanta,cikin sauri ta juya don taga Wanene,ganin Uncle abusufyan yasa gabanta faWuwa,saboda tana kallonshi ta" "tunano da abunda ya faWa mata a daren jiya," "Muryarta na rawa ta furta""Daddy,""™arasawa yayi wurinta tare da tsayawa dab da ita fuskarshi a W" "aure yace""Me na faWa maki jiya?tun yanzu zaki fara sa6amun""?" "Hankali tashe sehrish tace""a'a daddy,wlh mantawa nayi,bazan ™ara ba,dan Allah kayi ha™uri,""" """,Zo ki wuce ki mayar da kayan abincin kitchen,inyaso azmee taje takai masa""" "Jiki asanyaye Sehrish ta juya tare da kama hanyar komawa kitchen,duk wannan abun daya faru akan" ",idon,Mommynsu junaid alexandra,tana tsaye abakin part Winsu na downstairs tana kallonsu" "Haka ta koma kitchen da kayan abincin idonta cike tab da hawaye,taci burin ta ganshi yau,amma Uncle abusufyan yayi mata tsiya," "Tamkar wadda aka zarewa laka haka ta shiga kitchen Win,Azmee na ganinta dauke da tray a hannu tace""Lafiya naga kin dawo da kayan abincin""?tuni hawaye sun wanke mata fuskarta,muryarta tamkar zatayi kuka tace""Uncle ne ya hanani zuwa part dinsa da sunan aiki,tun jiya da daddare ya" "gargaWeni akan Karna kuskura na ™ara yin aiki a ™arkashinsa,bansan meyasa ya hanani ba,""" "Cike da mamaki azmee tace""to fa!ko meyasa yayi hakan?kuma kin tabbata bakiyi wani laifin ba wanda yajawo har ya hanaki aiki a part Winsa""?" ",Aunty azmee ni banyi laifin komai ba,""ta ™arasa maganar a yayin da take ajiye tray Win hannunta"" Shiru azmee tayi aranta tana mai mamakin hukuncin da Abusufyan ya yanke ma sehrish,to kodai don saboda basa shiri da Alexandra ne?tabbas zai iya yiyuwa hakane!tunda akwai gaba atsakaninsu,dole" ",kuwa ya hana Sehrish tayi ma Sgr aiki,don bazai ta6a yarda ´arsa tazama baiwarsa ba" "Aunty azmee ko zaki iya nema mun alfarma a wurinsa yabarni in cigaba da aiki acikin gidan nan """ ",kamar yadda na saba,""muryar Sehrish ce ta katse mata tunaninta" "zaro ido azmee tayi tare da cewa""Ni ´ar ubanwa?na isa in shiga tsakaninki da mahaifinki?bazaiyiwu ba sehrish,shawarar da zan baki shine kawai ki bi Umarnin mahaifinki ki xauna lafiya,Shi kaWae yasan "",dalilinshi na yin hakan,kuma in har kika yi mashi biyayya zakiga ribar yin hakan" ",Wakyar ta iya haWiye yawun bakinta,ga hawaye sae faman zarya sukeyi a fuskarta" "Wannan hukuncin da mahaifinki ya yanke,yayi mun dai dai,don koda bai dakatar dake daga yi "" ""!mashi aiki ba,to ni dakaina zan hanaki" "Gaban Sehrish ne ya faWi rass jin muryar Mommynsu junaid abayanta,Azmee kuwa na ganinta tasha" ",jinin jikinta don tasanta sarai bata da mutunci ta wani 6angaren" ",Juyawa sehrish tayi da sauri tana kallonta" "A hankali take tunkararsu yayin da take ci gaba da magana""Banason kusancinki dashi ko kaWan!just maintain a good distance between u and him,In ba haka ba,You will see the trouble!!""Jikin sehrish har kerma yake yi don ba ™aramin tsoranta takeyi ba,ko™arin 6oyewa a bayan Azmee takeyi,don gani take" ",tamkar Alexandra zata bugeta ne" "Koda ta ™araso dab dasu,harara ta wurga ma azmee tare da cewa""Matsa daga gabana,da ita nakeson magana,""jiki na rawa azmee ta janye jikinta gefe guda,aranta tace""tashin hankali ashe har yanzu matar "",nan,bata canza ba,lallai akwai matsala" "goya hannayenta tayi asaman ™irjinta,yayin da suke fuskantar juna ita da Sehrish,saboda tsabar tsoro ™iris ya rage sehrish ta saki fitsari,ko idonta bata iya dagawa ta kalleta saboda yadda tayi mata tsaye" ",aka" "Wani irin kallo Alexandra ke bin Sehrish dashi,tun daga ™asa har sama,yatsina fuska tayi tare da" "?""cewa""Ur name" """,Murya na kerma tace""Sehrish" "Jinjina kai alexandra tayi tare da cewa""saboda daddynki ya hanaki aiki a part Win rafayet shine kike" ?kuka?why """. girgiza kai sehrish tashiga yi tana cewa""a'a..ba saboda haka nake kuka ba.." ",Kukan menene toh""?ta sake jefa mata tambaya a karo na biyu""" ",Babu komai,""ta bata amsa tana faman zazzare idanu""" "Murmushin gefen fuska alexandra ta saki kafin ta kuma cewa""dama ana kuka ne just without any" "?""reason?ki faWamun gaskiya mana,kodai kin faWa tarkon shi ne" "Waro ido waje Sehrish tayi hankali tashe tace""a'a ba haka bane,kawai ina kuka ne saboda tsoron "",hukuncin da babban yaya zai yanke mun in ya gane cewa na daina yi masa aiki" "Ta6e baki alex tayi tare da cewa""Just calm down ur mind,Bama zai ta6a damuwa akan hakan ba,kiyi ma mahaifinki biyayya,kuma ki nisanta kanki dashi kamar yadda nace,hakan zaifi maki kwanciyar" ",hankali,""tana kai ™arshen maganarta,ta juya cike da isa tare da fucewa daga kitchen Win" "Fitarta keda wuya Azmee ta mayar da idonta kan sehrish saboda ta lallashe ta,amma ina,tuni" "sehrish ta watsa da gudu tabar kitchen Win," "A bakin ™opar dakinsu ta tsaya tana faman shesshe™ar kuka,zuciyarta har wani tafarfasa takeyi mata,dole tayi kuka saboda tasan cewa ta rasa Sgr na har abada,tunda mahaifiyarshi ta nuna bata sonta,zu™unnawa tayi a ™opar Wakin tana cigaba da kukan nata,ta jima zu™unne a wurin cikin wani irin yanayi mara daWin ji,tana jiyo muryarsu jahad acikin bedroom Win,suna tattaunawa kan wankan da zasu Wauka gobe ranar walima,hada zancen saloon Win da daddynsu yace zai kaisu ayau," "gaba Waya taji komai ya fita ranta,don har wani zazza6i taji ya saukar mata ajikinta,ita kaWae tasan raWaWin da takeji acikin zuciyarta,hannu tasa tare da share hawayenta sosai don karsu hosana su gane" ",cewa tayi kuka,bayan ta kammala goge hawayen ta mi™e,tare da buWe ™opar Wakin tashiga ciki" "Jahad na zaune gaban mirror tana shafa powder a fuskarta,hosana kuma na tsaye gaban wardrobe tana cewa""Nama rasa wani kaya zansa yau,saboda inaso in na kammala shiryawa inje in tashi Ya Omar daga bacci don nasan cewa bai kaiga tashi daga bacci ba,""ta ™arasa maganar tare da Wan juyawa ta kalli jahad tace""daddy yace yau zai kaimu Saloon ko?to da yaushe zamu fita?donni hada ™unshi za'ayimun a hannuna,yanzu ma in naje Wakin ya Omar zan tambayeshi wani kalar ™unshi yakeso ayimun ba™i ko ja,"" jahad tace""Soyayya daWi,kunshin ma sai an tambayi ya omar wani kala yakeso kenan?to gyaran" ?gashin fa?shi bazaki tambayeshi wani kala yakeso ba "murmushi hosana tasaki tare da cewa""dole ma in tambayeshi wani kalar gyaran gashi yakeso ayi" "_"",mun" "Suna cikin magana muryar Sehrish ta katse su da cewa""³an uwana rabin raina,me kuke tattaunawa akai ne?naji kamar ana gulmar ´a omar,ko kunnena ne,'tayi maganar tana ™o™arin danne" ",damuwarta,gefen gadon ta samu ta zauna,tana faman sauke ajiyar zuciya" "juyowa sukayi suna kallonta,hosana tace""Sehrish ina kika je,na tashi ban ganki ba,har naji tsoran kada . ""ace wannan halittarce mai ´an idanu ta Wauke mana ke" "Dariya sehrish tayi tare da cewa""ni harna manta da wannan abun,koda na tashi daga bacci ban iya "",tuna abunda ya faru jiya ba,sae naji kamar duk a mafarki ne" "Hosana tace""Ae taji tsoro ta gudu,yau da daddare in tadawo,zan aro bindigar yaya Omar in harba mata bullet acikin idanunta,""atare suka fashe da dariya jin abinda hosana tace,hada kwatantawa da hannunta" ",yadda zatayi shooting din guguwar" "Jahad tace""Cika baki kawai,kin manta kukan da ki kayi mana ajiya?kinfi kowa tsorata,ba don nayi maki addu'ar Waukewar fitsari ba,da ba'asan me zai biyo baya ba. 'dakyar ta ™arasa maganar saboda" ",dariyar da tazo mata" "cike da nishaWi suke yin firar tasu,kafin lokacin yin breakfast yayi atare suka fita,Hosana ta wuce part Win Omar,yayin da su kuma suka wuce dining,Sehrish dae jurewa kawai takeyi,suk ta gaza sakewa saboda rashin sanya sgr a idanunta,gashi bai sauko downstairs ba,saboda Azmee takai mashi nashi a part Winsu,kuma sam bai tambayeta akan Sehrish ba,Hakan na nufin cewa Sgr bai damu da ita ba ko" ",kaWan,dama haroon yace Iskace ke wahalar da mai kayan kara" "Yana kwance yana sharar bacci,hosana ta shiga bedroom Win nashi,lalla6awa tayi ta haye saman" "gadon har wurinshi ta ™arasa,saitin fuskarshi tana kallon zunzurutun kyawunsa," "Hura mashi iska tayi a fuskarshi,nan take ya Wan motsa tare da yatsina fuskarshi,murmushi hosana" "ta saki tare da kai hannu ta toshe mashi hancin shi,aikuwa a gigice ya farka batare da ya sani ba ya" "tattara dukkanin ™arfinshi ya cakumi hosana tare da yin wurgi da ita,gaba daya ta tafi yaraf ta kife ™asan tiles Win daga gefen gadon,nan take ta fashe da kuka saboda hancinta daya daki ™asa,shi duk atunaninshi wani ne ya kawo mashi hari shiyasa yayi mata haka,kuma yana yin wurgin da" "ita,yaci gaba da baccinsa,dama duk a cikin magagin bacci ne yayi mata hakan," "Cikin baccinshi ya jiyo sautin kukanta tana cewa""Wayyo Allah,hanci na ya fashe,ya Omar ka" "kashe ni,""" A firgice ya ware idanunshi tare da mi™ewa daga zaune yakai idanunshi wurin da sautin kukan ke "fita,anan ya samu hosana dafe da hancinta a zaune dirshan tana kuka," Hankali atashe ya sauko daga saman gadon ya zukunna agabanta yana tambayarta lafiya?garin "yaya taji ciwo a hancinta," "Cikin shesshe™ar kuka tace""bakaine ka cakume ni ba,kayi wurgi dani daga saman gado na faWo ™" "asa har hancina ya bugu,""" "Waro ido waje yayi tare da cewa""Ni kuma dakaina""?" "Jinjina kanta tayi tare da cewa""Eh mana,saboda kawai na toshe maka hanci," "* 234 810 388 4440: * Boss Bature+ ]PM 2:56 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B d' * TAKUN ˜ARSHE * "Hannu yasa tare da tallabo fuskarta yace""Hosana bada sani na nayi maki hakan ba,laifin ki ne,meyasa zaki toshe mun hancina?so kike na mutu'?" "Girgiza kai tayi""a'a,banso ka mutu,ae ni wasa nayi maka ko,""tayi maganar tana satar kallon fuskarshi," "?""FaWa mun me ya kawoki bedroom Wina har saman gadona""" "A ™ule tace""nifa nazo ne na tashe ka don kaje ka ci abinci,naga kowa ya fito banda kai,kuma zasu iya "",cinye abincin duka" "fuskarshi Wauke da murmushi yace""Waya faWa maki za'a cinye abincin,ae ko ban fita ba Azmee zata "",kawo mun ne har cikin part Wina" "Shiru tayi tana faman sauke ajiyar zuciya,Wagowa ta ™ara yi zata saci kallonshi suka haWa ido,ganin yadda yake kallonta ko ™yaftawa baiyi hakan yasa ta Waure fuska cikin shagwa6a tace""Ya omar wannan "",kallon fa,ka wani tsare ni da ido" "yadda tayi maganar ba ™aramin burgeshi tayi ba,ya jima yana kallonta batare da yace wani abu ba,har sai da ta hasala rai a6ace tace""shikenan tunda ba zaka mun magana ba,bari na tashi na tafi,dama ko ',abincina banci ba,saboda kawai inzo in tashe ka daga bacci,amma ko farin ciki ba kayi ba" "Ajiyar zuciya ya sauke tare da ru™o hannunta cikin nashi""Hosana,so nake ki faWa mun gaskiya,kina sona da gaske?kuma zaki aure ni? Waro ido waje hosana tayi tana kyakkyaftasu kamar na ´ar tsana jin" "_""!abunda yace,a ruWe tace""Ya Omar!aure fa" "Jinjina mata kai yayi tare da cewa""eh,aure hosana ko baki shirya ba,""" "Turo baki ta Wanyi tana ™un™uni ™asa ™asa,hankalinsa kam harya Wan tashi saboda ganin yadda ta tsorata don yayi mata zancen aure,dama fargabarsa kada sai anje wurin nema mashi auranta tace bata" ",shirya ba,don yasan ba cikakken hankali gare ta ba" "Lalla6ata ya shiga yi""pls hosana,ki faWamun gaskiya,zaki aure ni""?" "da™yar ta iya buWe baki tace""Ni yanzu tashi zanyi in tafi,dama zuwa nayi fa don in tambayeka,wani "",kalar ™unshi kake so ayimun ba™i ko ja" "ya lura cewa batason zancen auren shiyasa ta kawo maganar ™unshin,cikin sanyin murya yace""Nafison jan lalle zai fi yi maki kyau,kuma ba mai yawa ba ™unshin,´ar flower kawai za'a zana "",maki mai kyau" "Yana kai ™arshen maganar,hosana ta mi™e tana faman shan ™amshi,da sauri ta juya ta bar bedroom Win" ",nashi,bin bayanta yayi da kallo har ta fuce,jiki asanyaye ya mi™e tare da nufar toilet ya shige Hosana na fita daga cikin bedroom Win nashi,a falonsa ta tsaya tana faman zabga murmushi,tsabar" "farin ciki kamar ta zuba ruwa a ™asa tasha,Yau ya Omar ya nuna yana sonta harma yanayi mata zancen" ",aure,ta rasa ma wa zata fara faWamawa,sai faman zagaye zagaye takeyi a cikin falon" "Wuraren ™arfe biyu da rabi na rana,Abusufyan ya Waukesu acikin motarshi kamar yadda yayi masu al™warin kaisu wurin saloon da kanshi,hosana da jahad suna a bayan motar duk sun Wau wankan jallabiya sun laga mayafi,Sehrish na agaban motar kusa da driver seat inda Uncle abusufyan ke zaune yana driving Winsu anatse,Su jahad da hosana sae fira sukeyi tare dashi,amma" "ita ko uffan bata tanka masu ba,dama tunda ta shigo cikin motar Abusufyan ya lura da yanayinta," "gyaran murya yayi mata hakan yasa ta Wan dago da kanta ta kalle shi," "Meyake damunki ne Daughter?tunda kika shigo cikin motar nan baki tanka mana ba,ga ´an uwanki """ ".""suna ta fira a tsakaninsu amma ban dake "",Muryarta asanyaye tace""Babu komai" ",ko don saboda na hana ki kai ma Sgr abinci ne""? Yayi maganar batare daya kalleta"" "",Cikin sauri tace""a'a ba haka bane,kawai bana jin daWin jikina ne" "_"",Ban yarda ba daughter,saboda shi ne yasa kika shiga damuwa""" "Shiru tayi bata ce komai ba,murmushi abusufyan yayi kafin yace""banyi hakan don na takura maki ba,face don na Waukaka darajarki,nasan ba zaki fahimce ni ba a yanzu amma nan gaba da kanki zakiyi mun godiya akan hakan,idan kuma hakan ya 6ata maki rai,kiyi ha™uri,'ya ™arasa maganar adai dai lokacin da suka ™araso wurin Saloon Win,parking Win motar yayi jahad da hosana suka fita waje,tana ™o™arin buWe motar ta fita ya ambaci sunanta""Sehrish,""juyowa tayi tare da kallon fuskar daddyn nasu "",tace""Na'am daddy" """,Murmushi kawai nakeso kiyi mun kafin ki fita""" "fashewa tayi da dariya har fararen hakoranta suka bayyana,duk a tunaninta wani abu mai muhimmanci ne yasa ya kirata,ashe kawai don ya tambayi murmushinta ne,shima dariyar yakeyi,kafin su fita daga cikin motar atare," ************** "Fitowarshi kenan daga wanka,yana cikin shirya kanshi cikin riga da wandon jeans,yaji an kwankwasa ™opar Wakinshi,daga muryarshi yayi tare da cewa""™opar a buWe take,""yayi maganar tare da juyawa yana kallon mai shigowar," """,Cike da mamaki yace""Ya HAROON!kaine!dama kana nan" "Shu'umin murmushin nan nashi ya saki tare da ™arasa shiga cikin bedroom Win nashi yana cewa""Ina nan mana junaid,kaine ka manta dani,kowa ma ya manta dani,""" """,Ya haroon ba haka bane,wlh ni ban manta dakai ba,kana araina""" "ta6e baki haroon yayi alokacin da yake tsayawa agaban junaid suna fuskantar juna yace""Ka ™ara kyau da haske,hankalinka kwance baka da wata damuwa,ba kamar ni ba,kullum cikin damuwa nake,zuciyata har nauyi takeyi mun saboda halin da nake ciki amma babu wanda ya damu dani,yau ko mutuwa nayi "",babu wanda zai damu,sae ma farin ciki da za'ayi" "Jin wannan maganar ta haroon yasa jikin junaid yin sanyi,wani irin tausayin shi ya kamashi,muryarshi "",tamkar zaiyi kuka yace""pls Ya haroon dan Allah kadaina faWin wannan maganganun,wlh bana jin daWi Junaid ™arya nayi ne?an damu dani acikin gidan nan ne?kowa yayi watsi dani,babu wanda ke "" damuwa dani,tamkar bare haka nakeyin rayuwata,hatta azmee da take ´ar aiki acikin gidan nan ta fi ni" "?muhimmanci tunda ita ana damuwa da ita,ni kuwa fa" "Hawaye ne suka cicciko a idanun junaid,dama shi akwai tausayi,gaba Waya tausayin haroon ya kamashi,saboda duk abunda ya faWi gaskiya ne,ba'a damu dashi ba,ko zancen shi ma babu maiyi acikin" ",gidan,idan zai share wata a waje babu mai tambayar ina yaje" "Tamkar maraya ni fa haka nake acikin gidan nan,kalli kaga yadda na koma duk na rame saboda "" damuwa,gaskiya ni bazan iya cigaba da rayuwa ba junaid,zan kashe kaina ne kowa ya huta,"" yana kai" ",™arshen maganarshi ya juya da sauri zai bar Wakin" "Da gudun gaske junaid ya rungumoshi ta baya tare da fashewa da matsanancin kuka yana cewa""Meyasa ya Haroon!pls stop saying that,banason jin kana zancen mutuwa,ko kowa bai damu" "dakai ba,Ni nadamu dakai,ko don saboda ni ya haroon kada ka aikata hakan,idan ka kashe kanka,nima "",bazan rayuwa ba,zan bi ka mu tafi tare" "Wannan kalaman na junaid ba ™aramin sanyaya mashi zuciya su kayi ba,cire hannunshi yayi daga ru™on da yayi ma waist dinshi,sannan ya juya suna fuskantar juna yace""Junaid dagaske ne ka damu" "?""dani?kuma bakaso in mutu" """,cikin shesshe™ar kuka junaid yace""Eh ya haroon bana so pls" "Hannu haroon yasa yana share mashi hawayenshi,kafin daga bisani ya janyo shi ajikinshi tare da rungume shi sosai ajikinshi,kamar zai mayar dashi cikin shi,saitin kunnanshi yakai bakinshi tare da cewa""I love u so much junaid,cos you're so special,in dai zan kasance tare dakai bazan ta6a shiga wani ™unci na rayuwa ba,kallon ka kawai zai iya sanya farin ciki a cikin zuciyata,daga yanzu inason ka zama abokina junaid,saboda ka dinga Webe mun kewa,muna fita yawo atare,don bani da aboki,nifa kowa" ",gudu na yake yi,bansan meyasa ba,'ya ™arasa maganar tare da janye junaid daga jikinshi" "?""Junaid!ka amince zaka zama abokina""" "Jinjia kai junaid yayi tare da cewa""Eh,na amince,amma dan Allah ya haroon kadaina zancen zaka kashe kanka,banjin daWi banso pls,""" """,Shikenan na daina,daga yau kome kakeso ma zanyi,am sorry na sanyaka zubar da hawayenka"" "",Ya haroon ni zanje nayi ma Abba magana akanka,nasan abba zai fahimce ni""" "cikin sauri haroon ya ru™o hannun shi tare da cewa""A'a junaid,just leave it,banason kowa yasan meke tsakanina dakai,kada kayi ma kowa maganata don ba lalle su fahimce ni kaman yadda kai ka fahimce "",ni ba" """,Shikenan bazan faWa ba""" """,Yawwa junaid Wina,Yanzu zan barka ka ™arasa shiryawa""" "Yana faWin hakan ya juya tare da fucewa daga Wakin junaid,ya koma bedroom Winsa,agaban dressing" ",mirror Winshi ya tsaya yana ™arewa fuskarshi kallo" "A hankali wannan mugun murmushin nashi ya soma bayyana akan fuskarshi,fashewa yayi da dariya kafin daga bisani ya Waure fuskarshi,kalaman junaid ya shiga tariyowa,tuni jikinshi yayi sanyi,ta wani" "!6angaren ji yake tamkar bazai iya ba,amma bai da wata mafita daya wuce wannan" ",Junaid kada ka damu zamu mutu atare,""ya faWi hakan tare da komawa ya zauna daga gefen gadonshi""" "Bayan junaid ya kammala shiryawa,saukowa downstairs yayi har lokacin jikinshi ba kwari,haroon ba ™aramin tausayi ya bashi ba,A main palor ya samu Abbansu tare da Momnynsu dasu Twins suna fira atsakaninsu,tunkararsu yayi fuskarshi Wauke da murmushi,suna haWa ido da Abbansu ya watsa mashi harara,sunnar da kai ™asa junaid yayi da wurin Abban yaso ya fara zuwa amma wannan hararar da yayi mashi ce tasa ya fasa zuwa ya wuce wurin mommynsu,dukawa yayi tare da manna mata kiss kafin ya rungumeta,fuskarta asake tace""My romeo,""Amsa mata yayi da mommy,a lokacin daya koma wurinsu twins suna gaisawa,Jahan yace""Ina zuwa naga key Win mota a hannunka,""" """,Zanbi su uncle ne,"" ayaan yace""Kada ka bari Mommy taji to,in ba haka ba bazata bari kabi su ba"" Saboda me""?ya tambaya yana kallonshi,Jahan ne ya bashi amsa da cewa""Saboda bazata barka "" ba,idan ta tambayeka ina zaka je,sae kace mata gidan abokinka zakaje,""duk wannan maganar da sukeyi a kunnan abbansu saboda yana kusa dasu,kallonsu kawai yakeyi,juyawa junaid ya Wanyi tare da satar ',kallon mommyn,idonta na akanshi hakan ya tabbatar mashi da cewar so take taji me suke cewa" ",Ka tafi kawai,""acewar ayaan""" "harya juya zai tafi ya tuna da Abbansu,dawowa yayi tare da zu™unnawa agabanshi yace""Abba,""Waure" ",fuska abba yayi batare da ya tanka mashi ba" """,dan Allah kayi ha™uri abba in na 6ata maka rai,bazan ™ara ba""" "_"",Ta6e baki abba yayi tare da cewa""Junaid kenan,ae ni yanzu babu ruwana dakai,kafi ™arfi na "",Ashagwa6e ya kuma cewa""pls abba,kayi hakuri,ka manta da abunda ya faru jiya,bazan ™ara ba "",Naji,tashi ka tafi,ka kulamun da kanka""" "Murmushi junaid ya saki tare da mikewa ya manna mashi kiss a fuskarshi,sannan cikin sauri ya kama" ",hanyar fita" ",Junaid ina zuwa""? Jin muryar Momnynsu yasa shi dakatawa da tafiyar da yake yi""" ",tsayawa yayi tare da juyawo ya kalleta "",Mommy gidansu abokina zani je""" "?Kai da wa?waye zai kai ka""" "Nuna mata key Win motarshi yayi kafin yace""Ni zan kai kaina,""" "Jinjina kai tayi tare da cewa""Okey,u can go,"" da sauri ya fuce daga cikin gidan," "Mayar da idanunta tayi akan abbansu tace""Dama inaso inyi magana dakai,wai meyasa kuka bar romeo "",yana Driving da kanshi?Also babu wani security guard dake tsaronsa,Shi kadae yake yawonshi "",Abba yace""Allah xai tsare mana shi" "Alexandra tace""Nasan da wannan,Amma wannan babban ganganci ne,koda ace kowanne daga cikinsu zaiyi yawonshi batare da security guards ba,amma bai kamata ace kamar junaid ™aramin yaro yana yawo shi kaWae ba,ba wani tsaro atare dashi,Especially yadda kowa ya sanya mashi ido,gaskiya ni hakan bai kwanta mun araina ba!!""" "shiru abbansu yayi yana nazarin maganarta," "Jahan yace""Gaskiya Abba,maganar mommy gaskiya ne,yakamata ace junaid akwai security guards dake tsaronsa duk inda zaije,musamman a wannan yanayin da muke ciki,bibiyar rayuwarmu akeyi don "",kawai acutar damu,junaid kuma yafi kowa ™aranta acikinmu,yana bu™atar security" ",Abunda nake ™o™arin fahimtar dashi kenan,""acewar mommnynsu""" ",'jinjina kai Abba yayi tare da cewa""hakane,zanyi wani abu akai" ",daga nan suka cigaba da tattauna a tsakaninsu" *Boss Bature* "Tun bayan da Hayaam ta tura ma Aunty babba hotonsu hosana,bata samu damar duba hoton nasu ba,ko whatsapp Winta bata shiga ba,wayarma tana ajiye cikin bedroom Winta,Shirye shiryen zuwa walima kawai sukeyi,atare da hafsat suka fita saloon daga nan za'ayi masu ™unshi,bayan nan kuma zasu biya Shopping mall,saboda siyayyar da tace zatayi ma ³a'´an uncle Winsu,basu suka dawo gidan ba sai wuraren karfe shida na yamma agajiye suka dawo,kowa ya wuce bedroom W inshi,Aunty babba na shiga Wakinta,kai tsaye ta faWa saman gadonta ta shiga sharar bacci,Hafsa kuwa saida ta fara yin wanka,ta canza kayan jikinta izuwa riga da skirt marasa nauyi,sannan ta fito falo ta kwashe shopping bags Win da suka bari a falo,takaisu Wakinta,tana cikin dudduba kayan wayarta dake ajiye gaban mirror ta shiga ringing,hannu takai tare da Waukar wayar tana kallon screen Winta,ganin Sunan Aunty Hayaam ya bayyana akan secreen Win wayar,yasa ta Waga kiran tare da karawa a kunnanta," "',Assalamu Alaikum aunty hayaam""" "Ko amsa mata sallamar batayi ba tace""Hafsat ina Aunty laila take ne?tun da sassafe na tura mata hoton bata duba ba,har nagaji da jira,""" "Hafsat tace""yanzu muka dawo daga kasuwa agajiye,tana a bedroom Winta ina jin bacci ne ya" "?""dauketa,ko inyi mata magana ne" "Hayaam tace""A'a,kawai idan ta tashi ki sanar da ita cewa na tura mata hoton ´a'´an abusufyan Win,ta "",duba ta whatsapp Winta" "Wani irin farin ciki ne ya lullu6e hafsat,muryarta na rawa tace""hoton ´a'´an Abusufyan dinmu!zan "",sanar mata kuwa" "Rejecting call Win tayi,da gudu ta fito daga bedroom Winta,kai tsaye ta haye upstairs Wakin aunty babba,tura kopar Wakin tayi tare da shigewa ciki,a kwance ta samu aunty babba saman gadonta sai" ",sharar bacci takeyi,ga wayarta ajiye agefenta" "Cikin sanWa takai hannu tare da Waukar wayar,ta danna power Winta ta kawo haske,ganin akwai password yasa ta Wan bubbuga kafarta tana cewa""Kai mommy,yanzu dole sae kin tashi sannan zan "",samu damar ganin hoton babies Winmu!gaskiya ni a ™agare nake" "Tana cikin maganar,ta tuna da finger print Win dake akwai ajikin wayar,nan take zuciyarta ta bata shawarar cewar me zai hana,ta lalla6a ta hau saman gadon,ta dangwalo yatsan aunty babba,kota samu wayar ta buWe,Good idea,ta furta hakan tare da lalla6awa ta hau saman gadon,cikin sanWa ta ™arasa inda aunty babbar take,hannunta ta ru™o tare da sanya yatsan hannunta a wurin,ya rubuta mata wrong,haka ta dinga bin yatsun hannun aunty babba tana jarabawa,har sai da taci nasarar buWe wayar,saukowa tayi daga saman gadon,ta tsaya atsaye,hannunta har kerma sukeyi wurin daddana wayar,tsoranta kar Aunty babba tafarka saboda tasan halin Mommyn nata,ta tsani wani ya Waukar mata wayarta,kamar mara" ",gaskiya" "Tana shiga whatsapp Winta,sai ga wani security Win,rai a6ace tace""Mommy kamar mara gaskiya,duk "",tabi waya ta gar™ame da security" "Allah yaso shima finger print ne,komawa tayi tare da dangwalo yatsan aunty babba,whatsapp Win ya" ",buWe" "Kaitsaye ta shiga chat Winsu da Hayaam,anan taga hoton da Hayaam ta tura mata,bai buWe ba hoton saboda data a kashe take,cikin sauri hafsat ta kunna data Win,nan take yashiga loading yana ™o™arin" ",budewa,a hankali hoton ya soma bayyana,™ura ido hafsat tayi tana jiran hoton ya kammala buWewa Gabanta ne yayi wani irin mugun bugu ji kake Daram!!Dararam!!tamkar ana buga ganga,Waro ido waje hafsat tayi agigice a matukar razane,tamkar wadda taga Zombie,hankali a matu™ar tashe ""!!!tace""Kai" Hannunta har kerma yakeyi wurin yin zooming Win hoton nasu ta matso dashi kusa don tagani "dakyau,gaba Waya tagama kiWima,wata irin zufa ce ta soma tsattsafo mata agefen fuskarta,da™yar take" "iya haWiye yawun bakinta saboda ma™oshinta daya bushe ™amas,juyawa tayi ta kalli Aunty baba dake ta faman mutsu-mutsu alamar zata farka daga baccin da takeyi,aikuwa cikin sauri tayi deleting Win hoton gaba daya,sannan ta rufe wayar,tayi wurgi da ita asaman gadon,jikinta na kerma ta fuce daga dakin,gudu gudu sauri sauri haka take tattaka stairs Win ™iris ya rage ma tayi tuntu6e saboda yadda" ",jikinta ke rawa kafkaf kamar wadda sanyi ya kama" "Bedroom Winta ta koma,tana shiga ta aza hannu akai tana faWin""Tashin hankali!In har dagaske ne abunda idanuna suka gane mun acikin hoton nan kenan hakan na nufin cewa HOSANA DA JAHAD Suna araye kuma suna a gidansu daddy!taya hakan ya faru?Kenan Ya Omar shine ya Waukesu?Ina wannan tsohon mutumin da mommy tasa ya kwashe su da nufin ya zubar dasu?Taya akai hosana da jahad suka kasance ´a'´an uncle Winmu!?wacece ita Wayar yarinyar mai kama dasu sak!dama su ´an" ",uku ne?TabWijancan,akwai matsala" "Komawa tayi gefen gadonta ta zauna tare da kifa hannunta asaman fuskarta,hosana da jahad suna" "raye,suna gidan abban mu,wayyo Allah na,ina farin ciki sosai,duk da ina tsoran abunda zai biyo baya,Ashe jinina ne su!shiyasa akace rashin sani yafi dare duhu,mun cutar dasu sosai,mun zalunce su bayin Allah,mutuwa ce kawai batazo ta daukesu ba acikin gidan nan amma sunsha wahala,sun ™untata,tabbas Mommy mun shiga uku,idan Abba yaji,daga ni harke ba wanda zai tsira,kwara ni hukuncina mai sau™i ne tunda na nuna masu soyayya daga baya amma ita mommy itace silar fitar dasu" ",!daga gidan nan don azubar dasu,Wayyo Allah na" "Yatsun hannunta sae faman kerma sukeyi,jiki na rawa ta Wauki wayarta tare da lalubar numbar junaid" ",ta danna mashi kira" "A lokacin junaid yana tare dasu Uncle abusufyan,dama sai daya fara kiranshi a waya ya tambayi address Win inda suke ya bashi,har an kammala yi masu saloon tuntuni,anyi masu ™unshin jan lalle a hannuwansu,daga can suka wuce shoprite siyayya,bayan sun kammala siyayyar,suka biya gidan Uncle Win nasu wuraren 6,saboda su kwaso wasu daga cikin kayansu Jahad da hosana wanda zasuyi kwalliyar" ",walima dasu" "A bayan motar junaid aka sanya trolley Win kayan nasu,sannan Sehrish da hosana suka shige motar" ",abusufyan,jahad kuma ta shiga motar junaid,atare motocinsu suka fita daga cikin gidan" "Tunda jahad ta shiga motarshi,ya Waure fuskarshi,dama tun wurin siyayyar yake ta shan mur yana murtuke mata fuska,amma hakan bai hana tayi masa magana ba,duk in ta Wauko abu sai ta gwada mashi ta tambayeshi zaiyi mata kyau,da™yar yake amsa mata da eh,ko a'a,sai dae kawai tayi murmushi ta" ",girgiza kai" """,Kiran Hafsat na shigowa a wayarshi,yace""ki Wauki wayar,ki amsa wayar sai ki sanyata a handsfree hannu jahad tasa tare da ciro wayar daga aljihun gaban rigarshi,picking call Win tayi bayan ta sanyata" ",handsfree sannan tayi Mata sallama" "Muryar hafsat ce ta karaWe kunnansu""Junaid!kana ina ne""? Gaban jahad ne ya faWi rass saboda jin" ",muryar hafsat,duk da bata tabbatar da cewar ita bace,amma muryar tayi mata kama da ta sister hafsat "",Ina akan hanyar komawa gida ne yanzu hakan""" "Hafsat tace""junaid dan Allah so nake in tambayeka,waWannan yaran ´a'´an uncle abusufyan ³an uku" "?""ne" ",Of course they are triplet,""ya bata amsa a yayin da yake ™o™arin juya sitiyarin motar,ya karya kwana""" "!""Hafsat tace""Ya sunan su" "Juyowa yayi ya Wan kalli jahad da idanunta ke akan shi,kafin ya mayar da idanunshi kan driving din da yakeyi,a jere ya ambaci sunayensu""Hosana Sehrish Jahad""!hafsat na jin haka,a gigice ta kashe wayar," ",kiran ya katse,""Jahad ta faWi tana ™are ma wayar kallo"" "",May be network ne,idan na koma gidan zan kirata""" "?""In mayar maka da wayar""" """,A'a ki ru™e a wurinki,idan mun isa gida zan kar6a""" ",ta amsa mashi da toh" "Gallery Winshi ta shiga tana kallon kyawawan hotunanshi da yayi,tare da videos,yawanci duk na ban dariya ne,wasu yana a kwance,wasu ya zullo harshe waje,wasu hotunan ya kashe idanunshi, Dariya ta dinga yi a yayin da take kallon videos Winshi na tiktok,duk yana sauraron sautin dariyarta,wani lokacin har satar kallon fuskarta yakeyi,ba ™aramin kyau tayi mashi ba,musamman inta tuntsire da dariya,wani sa'in hada kifa kanta saman laps dinta saboda tsabar dariya,murmushi kawai" ",yayi tare da mayar da hankalinshi akan driving Win da yake yi,a haka har suka ™arasa gida" "Bayan hafsat ta katse kiran,ta Kifa kanta asaman pillow Winta,tare da fashewa da wani irin" "matsanancin kuka,dama ance dana sani ™eya ce," "Farkawa Aunty babba tayi da wata irin matsiyaciyar yunwa,sae faman hamma takeyi,tashi tayi daga zaune tare da kai hannu ta Wauki wayarta tana cewa""Ko hayam ta tura mun da hoton?bari na duba na gani,Allah yasa dai bata manta ba,""" "shiga cikin whatsapp Winta tayi tare da duba chat Winsu da hayaam,rai a6ace taja dogon tsoki tare da cewa""Wai dama bata turamun hoton ba!harfa ™ara nanata mata nayi akan ta tura mun hoton amma bata" ",turo ba,"" ta ™arasa maganar tare da yin wurgi da wayar saman gadon" "Saukowa tayi daga saman gadon,fita tayi daga cikin bedroom din ta sauko ™asa,kai tsaye ta nufi" ",kitchen" "Batare da 6ata lokaci ba,ta shiga harhaWa kayan da zatayi amfani dasu,bayan ta Waura girkin,ta Webo snacks a plate ta haWo da coke mai sanyi ta dawo falo,ta zauna,tana ci tana kallo a plasma hankalinta" ",kwance" "jin motsin mutun a gefenta yasa tayi firgit tare da juyawa don taga wanene,ashe hafsat ce atsaye yanayinta kamar na wadda tayi amai da zawo,fuskar nan tayi gwanin ban tausayi,idanunta sun ™ ankance saboda kukan da tasha," "?""Hafsat!lafiya naga fuskarki tayi jawur?kinyi kuka ne""" "Girgiza kai hafsat tayi tare da cewa""Babu komai mommy,wani film nake kallo acikin wayata,shine ya "",sanya ni kuka" """,Tsoki Aunty babba taja""shirmen banza,kawai daga kallon film saiki kama kuka kamar wata sakarya murmushin takaici hafsat tayi tare da samun wuri daga gefen aunty babba ta zauna,batare da tace" ",komai ba" "Aunty babba taci gaba da cewa""gaskiya kowane film ne wannan ya ciri tuta tunda har ya iya sanyaki" ",zubar da hawayenki,yadda kike da shegen taurin kai "",Mommy ba zaki gane bane""" """,Taya za'ae in gane?tunda bakiyi mun bayanin meya faru ,acikin film Win ba,ki Wan bani labari mana"" Gyara zama hafsat tayi kafin ta soma bata labarin kamar haka""wata matace fa,mijinta ya kawo mata wasu marayun yara donta rainesu a wurinta,tun ranar da mijin ya kawosu gidan shi kuma yayi tafiya,ae kuwa matar nan,ta shiga gana masu azaba,ta hanasu abinci yunwa kamar zata kashesu,har bugunsu takeyi,sannan kuma ta dinga sanyasu aikin wahala,har saida suka kusa rasa rayuwarsu,mommy kinsan" "?""meya faru" """,Dakatawa Aunty babba tayi daga shan lemun hannunta da takeyi tace""a'a saikin faWa Hmmm,Mommy ™arshe fa matar nan,tasa aka kwashe yaran nan,aka 6atar dasu saboda kawai kar "" '...asirinta ya tonu a wurin mijinta" ",Hakan da tayi yayi mun dai dai,""Acewar aunty babba""" "Murmushi hafsa tayi kamin tace""Ae ban ™arasa maki labarin film Win ba,bayan tasa an zubar da yaran nan,ita duk a tunaninta sun mutu ma,Ashe can wurin gararin rayuwar da sukeyi a daji Allah ya haWasu da kanin mijinta har ya taimakesu ya kaisu gidansu mijin,da akayi bincike aka gano cewar yaran ´a'´an kawunsu ne wato ™anin mahaifinsu,""" "?Aunty babba tace""tashin hankali!ita ko wannan ya zatayi da kanta" """,Dariya hafsat tayi tare da cewa""Nima abunda nake tunani kenan!amma Mommy idan kece ya zakiyi shiru Aunty babba tayi tana tunani kafin daga bisani tace""Ae kawai tunkan asirina ya tonu zan gudu" "ne,a neme ni arasa,amma nikam hafsat wai ya sunan Film Win nan ne?tayi tambayar tare da kallon hafsat Win wadda itama kallonta takeyi,mikewa hafsat tayi tsaye tare da cewa""An fara kiran sallar "",magriba,bari naje nayi salla" ",Amma baki faWamun sunan film Win ba!""Aunty babba ce ta sake nanata mata tambayar da tayi mata"" AN YANKA TA TASHI* shine sunan film Win mommy,yanzu na kalleshi a tashar youtube,tana kai *" ",™arshen maganarta,ta juya da sauri ta wuce bedroom Winta" "Zugudum Aunty babba tayi tana maimaita sunan film Win da hafsat ta faWa mata,wato An yanka ta" ",tashi" "Aranta tace""gaskiya ya kamata in kalli film Win nan,Inaso inga yadda matar nan zata ™are,ko ya mijinta zaiyi da ita?tabWijancan,akwai bada™ala,""tayi maganar tare da mikewa ta wuce kitchen domin ta" ",duba girkin da ta Waura" "Bayan ta kuma fitowa daga kitchen Win,upstairs ta wuce bedroom Winta,gefen gadon ta zauna tare da mi™a hannunta ajikin drawer chest ta janyo gidan farko,sabon sim ne ta Wauko tare da daukar wayarta dake ajiye saman gadon,zura sim card Win tayi aciki,sannan ta lalubo lambar wayar Ammi wadda tayi copying kan phone,danna mata kira tayi,nan take kiran ya shiga,kusan sau uku" "kiran na katsewa batare da anyi picking Winsa ba,tana kira a karo na hutu Ammi ta Waga kiran " "Wan zaro ido Aunty babba tayi kafin ta gyara natsuwarta tare da zabga sallama""Assalamu Alaikum Ammi barka da warhaka,""ta ma™e muryarta yadda ammi bazata iya gane muryar wacece ba," "on the other hand Ammi ta amsa mata da cewa""Wa'alaikumus salam,barkanki dai,zan iya sanin dawa" ",nake magana""a dake take magana" "Aunty babba tace""Nasan bakisan dawa kike magana ba,saboda baki sanni ba,Ni matar abokin Abusufyan ce,wadda ke zaune a ™asar turkey,""" ",Shiru ammi tayi tana sauraran me magana" "Aunty babba taci gaba da cewa""akwai wani mummunan abu da abusufyan ya aikata a 6oye baison kowa ya sani,shiyasa na kira don in sanar dake,don banason abunda zai ta6a mutuncin family Winku,wannan abun kunya ne,muddin ya fita waje mutane sukaji to fa,zaku rasa duk wata ™ima da ' martaba da kuke da ita" "tana cikin magana Ammi ta dakatar da ita""Ya isa haka!banason wata kwanana,ki faWamun abunda kikeson sanar dani!me Abusufyan ya aikata?wani laifi ne wannan da har kike ikirarin zai ta6a ™imar" "?"",family Winmu a idon jama'a" "Wani irin wahalallen yawu aunty babba ta haWiye kafin da™yar ta soma kora mata jawabi kamar haka "". Shekarun baya da dadewa,Abusufyan yayi ma wata fyaWe,harta samu ciki""" "Wata irin tsawa da Ammi ta daka mata har sae da takusa sakin fitsari a wando,a tsiwace tace""Dakata!ki iya bakinki!kinaso ki shiga tsakanina da Wana ne!wacece ke,kada kiyi tunanin kin kirani "",da 6oyayyiyar number,zan iya sa agano munke duk inda kike" "Muryar Aunty babba na kerma tashiga faWin""wlh dagaske nake ammi ba ™arya nake ba,gobe idan kinzo abuja wurin walima,zaki ga yaran,ae suna nan gidan Abba,Sun jima suna 6oye maki gaskiya,saboda tsoron hukuncin da zaki yanke ma Abusufyan,yanzu haka maganar da nake maki,sun gama shirya yi maki ™aryar cewar yaran ba shaggu bane ta hanyar aure aka haife su bayan ba haka bane,suna nan yaran ´an uku ne mata,sun girma sosai,' tana kai ™arshen maganar Ammi tace""Kin" "?""gama" "Shiru Aunty babba tayi tana faman mazurai aranta tace""Wannan tsohuwa badae taurin kai ba,bansan" """,ya zanyi na fahimtar da ita ba,ta cika jaraba" ",tana cikin wannan zancen zucin Ammi ta katse kiran" "Wurgi Aunty babba tayi da wayarta,tare da mikewa tana cewa""Ae shikenan,nasan cewa gobe tana "",ganin yaran zata tuna da kalamai na,daga nan saita Wauki hukuncin daya dace" d' *Boss Bature* "Zaune yake asaman Sofa mai mazaunin mutun uku,gaba Waya ya tattara hankalinshi akan Laptop Winshi da yake daddawana anatse,jikin shi na sanye da linen tank top,blue colour tabi shape din jikinsa,sick pack din nan nasa ya bayyana ajikin rigar,trouser Win jikinsa kuma white colour" "ne,wani irin daddaWan ™amshi ne ke fitowa daga kowani sashe na jikinsa," "Shigowa Azmee tayi part Win nasa da sallama a bakinta,yayin da hannunta ke ruke da tray,amsa mata sallamar yayi batare daya Wago ya kalleta ba,™arasawa azmee tayi tare da ajiye mashi tray W in asaman empty table din dake a gefenshi,hannu takai tare da ciro plate ta daukko serving spoon tana ™okarin buWe warmer,muryarshi ta katse mata hanzarinta da cewa""Wazu da safe meyasa kika kawomin breakfast?kuma kika gyaramun bedroom Wina,dama kece ke gyara mun part Wina ne""? "",gabanta ne taji ya faWi rass,muryarta na kerma tace""A'a bani bace,Sehrish ce" "Meya hanata yi mun aiki,""?yana magana yana danna laptop dinsa har time Win bai Wago da idonshi ba """ ",ya kalle ta" "Azmee tace""Am...um...dama...""bata ™arasa maganar ba,ya dakatar da ita ta hanyar Waga mata" ",hannunshi,cikin sauri ta shiga taitayinta" """,Cike da bada Umarni yace""Call her right now" "Jiki na rawa azmee ta juya tare da fucewa daga part dinsa,downstairs ta saukko,babu kowa a falon duk" ",suna a bedroom Winsu,wasu ma sunyi bacci" "Kai tsaye Wakinsu Sehrish taje,tsayawa tayi abakin ™opar Wakin tana kwankwasawa,sai faman" ",knocking takeyi amma ba'a buWe mata kopar ba,da alama sun jima da yin bacci" "Har sae da ta fidda rai da za'a buWe mata kopar,tana kokarin juyawa tabar wurin,taji alamun za'a buWe" ",kopar,Jahad ce ta buWe Wakin tana tambayar wanene" ",Ganin azmee yasa tayi saurin gaishe da ita cikin girmamawa" "Azmee da nan take ta gane ba sehrish bace tace""kiyi hakuri na tashe ki kina bacci,Sehrish nake "",nema,dan Allah ki sanar da ita cewa SGR yana nemanta a part Winsa" ",Jahad tace""tayi bacci,bari na tashe ta,""tayi maganar tare da juyawa cikin sauri ta shiga cikin Wakin" "Wucewa azmee tayi ta koma kitchen,cike da zullumin mai zai biyo ba idan Sehrish ta sanar ma Sgr cewa Uncle abusufyan ne ya hanata yin aiki a part Winsa,tabbas za'a kwashi ´an kwallo," "Sehrish!ki tashi babban yaya yana son ganinki a part Winsa,dan Allah ki tashi kije,""jahad ce keta "" kokarin tashinta daga bacci,sehrish kuwa sai faman mutsu mutsu takeyi,da™yar ta iya cewa""Wanene ke" ?'nema ne """,Jahad tace""babban yaya" "Jin sunanshi yasa Sehrish buWe idanunta ta wurgasu kan jahad dake tsaye,yatsina fuska tayi tare da maimaita sunan nashi""babban yaya?shike nema na,waya faWa maki""?" """,Aunty azmee,yanzun nan bata jima da tafiya ba,naga kamar ma bata acikin natsuwarta""" "Jin hakan yasa gaban sehrish faWuwa rass,yunkurawa tayi tare da mikewa zaune,ta saukko da ™afafunta ™asa,kafin ta mi™e tsaye,saboda tsabar saurin ta fita ko Mayafi bata Wauka ba,gashi kanta ko kallabi babu,sumar kanta ce da tasha gyara,an mayar mata da gashin mai gazar gazar ya sauko har kafaWarta,a hankali gashin kan nata ke toho yana fitowa,har ta launin gashin anyi mata dying dinsa ya koma 2 colour,Kayan bacci ne ajikinta riga da wando sharara suke,farare masu laushin gaske,irin" ",waWanda kana sanyasu ajikinka,Ko baka jin bacci nan take zai zo maka" "Tunkan ta ™arasa shiga falon nashi take jin War War acikin zuciyarta,tun jiya rabon da ta sanyashi acikin idanunta,da™yar ta iya yi mashi sallama tare da kutsa kai cikin falon nashi,bai amsa sallamarta ba,har ta ™arasa inda yake,atsaye muryarta na rawa tace""Gani,""bai dago ba kuma bai tanka mata ba,sae ma cigaba da danna system Winshi da yake yi,lokaci bayan lokaci yakan kai hannunshi ya dauki Coffee ya kur6a,zuba mashi ido tayi tana kallon kyakkyawar fuskarshi,ba ™aramin kewarshi tayi ba,sam batayi" ",tunanin ma zai nemeta ba" "sai da ta ™ara cewa""babban yaya gani,Aunty azmee tace kana kira na,""sannan ya soma magana" "?""anatse""yau da safe,meya hanaki zuwa part Wina" ",Shiru tayi gabanta na faWuwa,batasan amsar da zata bashi ba,saboda tsoran abunda zai biyo baya "",Kinsan bana maimaita magana,amsarki nake jira""" "Runtse idanunta tayi aranta tana fadin""nashiga uku,!Allah ka kawomin Wauki,bansan me zan faWa masa ba,""shirun da tayi mashi ne ya fusata shi,aikuwa a zafafe ya daka mata tsawa,har sai da ta zura da gudu saboda yarda ta tsorata,kama hanyar fita tayi saboda ruWewar da tayi,hakan yasa ya mi™e tsaye tare da bin bayanta,ru™o hannunta yayi tare da fusgota ta dawo saitin shi,Waro ido waje tayi tare da ja da baya da baya,har suka ™ure ma bangon,runtse idonta tayi muryarta na kerma tashiga faWin""Am so "",sorry babban yaya,I can explain,zan faWa maka" "A hankali ya ware blue eyes Winshi akan fuskarta,sumar kanta yabi da kallo,yayi mamakin ganin yadda gashin yayi tsayi cikin ™ankanin lokaci har ya kamo kafaWarta,gyaran gashin da akayi mata ya ™ara fiddo da kyawun fuskarta,mayar da idanunshi yayi akan La66anta dake ta faman kerma duk tabi ta gigice,lokaci guda ya tsinci kanshi cikin wani irin yanayi mara misaltuwa,moving ya ™arayi gaba Waya yayi mata rumfa da faffaWan ™irjinshi,lokacin da taji tsinin hancinshi na gogar nata,nan take gabanta ya kuma bugawa daramm,jikinta ya shiga yin kerma ta ko'ina,gaba Waya duk tabi ta susuce har lokacin ta gaza buWe idanunta saboda tsabar tsoro,jin saukar hannunshi asaman ™irjinta yasa ta yin saurin ware idanunta arazane,kai tsaye suka sauka cikin nashi,face to face,Eyes to eyes,nose to nose,mouth to" ",!!mouth" "A firgice ta janye idanunta daga kan fuskarshi ta mayar dasu akan ™irjinta,Ashe gaban rigarta ne ta bari a buWe ta manta bata sanya links Win rigar ba,Shine ya sanya hannunshi a wurin yana manne mata su,jurewa kawai takeyi amma ba ™aramin yanayi Sgr ya jefa mata ba,musamman yadda hannunshi ke nutsewa a cikin boobs Winta,ba ita kaWae ba,hatta shi kanshi daya kai hannunshi wurin saida yayi" ",regretting,saboda wani abu daya dinga jin yana fisgarshi yadda kasan magnet,mayen karfe ba" "da™yar ya iya zame hannunshi daga saman ™irjin nata,bayan ya kammala sanya mata links Win,Sannan cikin sanyin murya yace""tell me the reason why baki zo yi mun aiki da safe ba!bakisan bana son" ?!sharing a aiki na ba "Magana yakeyi amma idanunshi sae ™okarin lumshewa sukeyi tamkar mai jin bacci,wanda kuma ba" ",kowa ne yajawo hakan ba face Sehrish" """Cikin en ena tace""Kayi ha™uri ba laifina bane,Daddy ne ya hanani zuwa "",Cike da mamaki yace""Kina nufin Uncle ne ya hanaki zuwa" ",Jinjina mashi kai tayi alamar eh,yayin da take ta faman haWiyar yawu" "?""just without any reason ya hanaki aiki a ™ar™ashi na"" ." ",daga mashi kai tayi alamar eh" "Cije pink lips Winsa yayi tare da tsoma hannunshi acikin sumar kanshi yana cakuWata,ranshi a matu™ar 6ace yace""hakan bazai ta6a yiyuwa ba,dole kiyi aiki a ™ar™ashina!ban damu da matsayinshi a wurinki ba,dole ne ayimun biyayya!!!!!!!!*" *!Tashin hankalin da ba'a sama shi date* "Gobe walima,suwa suka shirya zuwa " *SANARWA SANARWA* *$$ME TAKEN NA AMARYA HUTAA* "MUNA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA MUNA BADA HAYAR KAYAN * AMARYA(WEDDING GOWN), KAYAN BRIDAL SHOWER, KAYAN BIRTHDAY PARTY, KAYAN FITAR SUNA, SANNAN MUNA BADA HEAD AND SHOULDER, MUNA DA POSS, MUNA ALKYABBAR KAI AMARYA KO TARON WALIMAR SAUKA, MUNA DA KAYAN FULANI FARARE NA YARA DANA MANYA MUNA DA NA AMARYA BLUE BLACK, SANNAN MUNA GYARAN JIKIN AMARYA DA UWARGIDA CIKIN KWANA UKU CAKAL ZAKIGA KIN KOMA TAURARUWA MAI WALWALI. MUNAYIN TURARUKAN WUTA DA HUMRA DA" "*.KOLACCAR, KOWANNE KALA KIKE BUKATA AKWAI CIKIN FARASHI MAI SAUKI" *LOCATION KANO* 08062073990 Ina kuke mata hamshakai wayanda suka amsa sunan su wajen mazajen su ina mata masu son qamshi shin ko kunsan tsafta bata tafiya seda qamshi ina masu son turare mai riqon gida tareda qamshin shi mai sanyaya zukata mardie collection tazo muku da dadadan turarukanta masu lasting riqon gida harma da jiki ku tuntube mu da nmb kamar haka 08136666994 inda zaku samu kaya kamar haka Wadrobe balls Madarar kulleccham Vaseline kulleccham Kajiji Halut Couscous Khumrah Da dai sauransu harda abin wanke toilet yayi tas komi dafe warshi wato BETHALEX METAL ku garzayo kar ayi baku Ina kuke mata hamshakai wayanda suka amsa sunan su wajen mazajen su ina mata masu son qamshi shin ko kunsan tsafta bata tafiya seda qamshi ina masu son turare mai riqon gida tareda qamshin shi mai sanyaya zukata mardie collection tazo muku da dadadan turarukanta masu lasting riqon gida harma da jiki ku tuntube mu da nmb kamar haka 08136666994 inda zaku samu kaya kamar haka Wadrobe balls Madarar kulleccham Vaseline kulleccham Kajiji Halut Couscous Khumrah Da dai sauransu harda abin wanke toilet yayi tas komi dafe warshi wato BETHALEX METAL ku garzayo kar ayi baku "It's not just good ...it's finger linking good faster than fast food, better fine dining. Snack" Awarah Farah Zobo Samosa Cup cake etc Contact me 09063302182or 09012179727. "* 234 810 388 4440: * Boss Bature+ ]PM 2:56 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * "Ranshi a matu™ar 6ace yace""hakan bazai ta6a yiyuwa ba,dole kiyi aiki a ™ar™ashina!ban damu da" "matsayinshi a wurinki ba,dole ne ayimun biyayya!!!!!!!" "Waro ido waje Sehrish tayi tana kallonshi,hankali atashe jikinta sai faman kerma yakeyi,ji take tamkar ta zura da gudu,saboda yadda taga Sgr ya fusata tsoranta kar ya ciro belt Win wandonsa ya rufe ta da bugu,tana cikin wannan zancen zucin muryar shi ta katseta da cewa""listen to me!"" Natsuwa tayi tana sauraronshi kamar yadda ya Umarta," "Banaso na ™ara ganin Azmee tazo part Wina da sunan za tayi mun aiki,ke nakeso ki kawo mun "" ""?breakfast sannan ki gyaramun part Wina,hope u understand" "',Muryarta har kerma takeyi wurin cewa""E zan..na..fahimta" "Jinjina kanshi yayi tare da cewa""Okey,yanzu kizo kiyi serving Wina,then idan kin kammala ki gyara mun bedroom,""babu wasa a fuskarshi yake yin maganar,wato yadda ya tsare Sehrish yadda kasan ´ar cikinshi,ta yi tsuru tsuru,Ni dai bansan ya Sehrish zata ™are ba,ga umarnin mahaifinta gana kuma yayanta mai matukar tsauri,shin wa zatayi ma biyayya?a sanin mu dai Umarnin Mahaifi shine sama da" ",komai,bayan na mahaifiya,bari mu gyara zama muga yadda wannan Al'amarin zai kaya" "Ja da baya yayi tare da juyawa ya koma saman sofa ya zauna sannan yace""Am waiting for u,""" "Jiki asanyaye Sehrish ta ™araso inda yake,yatsun hannunta sae kerma sukeyi,a haka ta shiga serving Winshi,a plate ta zuba mashi chicken pepper soup ta tura mashi agabanshi,yana ci tana satar kallon fuskarshi,ba ™aramin mamaki Sgr yake bata ba,ta jinjina ma ™arfin halinsa na yau,batasan me zai faru gobe ba amma tabbas akwai bada™ala," "Bayan ya kammala cin dinner Win nashi,sai da ta gyara mashi bedroom Winshi,sannan ta samu ta fito daga part Winsa da kayan abincin,a hankali take taka stairs Win,ranta a jagule ba don komai ba sai don karya umarnin mahaifinta da tayi,wanda kuma ba komai ne yaja hakan ba face shegen tsoron Sgr da takeyi,da ba don haka ba,da ba abunda zai hana tayi mashi gardama,don a yadda yake da bad temper Win nan ta kuskura tace zatayi mashi jayayya,bugu zai kai mata,zu™unnawa tayi asaman steps Win benen tana faman cizon la66anta,a hankali ta furta""sae yaushe ne zan fita daga wannan KURKUKUN ˜ADDARAR da nake ciki?yaushe ne abubuwa zasu fara tafiya dai dai arayuwata?daga wannan sai wannan""? Idonta cike tab da hawaye tayi maganar,kafin ta yun™ ura tare da mi™ewa ta nufi bedroom Winsu bayan ta kai kayan kitchen,a hankali ta tura ™opar tare da shigewa ciki,bayan ta datse ™opar ta juya,mamaki tayi ganin jahad ru™e da wayarta a hannunta ta ™ura ma screen Win wayar ido,duk a tunaninta zata zo ta same ta tayi bacci,ashe bata koma" "bacci ba tun bayan da Azmee ta tashe ta," "˜arasawa tayi tare da hayewa saman gadon a gefenta ta zauna,cike da mamaki take kallon jahad,ganin ko motsi ba tayi,bama tasan ta shigo Wakin ba,ko menene yaja hankalinta haka?" "Jahad!""Sehrish ce ta ambaci sunanta,a firgice ta juyo tana kallonta,ganin sehrish yasa ta sakin "" "",murmushi tare da cewa""Har kin dawo,ae nayi tunanin acan zaki kwana" "dariya sehrish tayi tare da dungurin goshinta tace""Abun hada tsokana,Nima nayi tunanin zanzo na "",same ki,kina bacci ashe idonki biyu,me kike yi da wayar ne""?don naga gaba Waya yaja hankalinki ˜ayataccen murmushi jahad ta saki tare da cewa""Hmmmm ba zaki gane bane,wani zazzafan hausa novel ne nake karantawa acikin wayarki,dama jira nakeyi kizo in tambayeki a ina zan samu cigaban" "?""littafin" "Cike da mamaki Sehrish tace""Novel kuma?ae ni bana karatun littafin hausa,banma san ya akai kika "",samu littafin a wayata ba,don gaskiya bana ajiye su" "Wani kallon rainin wayau jahad tayi mata tare da cewa""Kina nufin duk haWuwar littafin nan baki ta6a" ?karanta shi ba!hakanan kike ajiyar shi acikin wayarki "Yatsina fuska Sehrish tayi tare da cewa""nifa bansan dashi ba,may be cikin friends Wina na makaranta "",ne wata wurin tura ma wasu ta turamun shi batare da sani na ba" "jinjina kai jahad tayi tace""gaskiya an barki a baya,tunda uwata ta haife ni ban ta6a karanta littafin me shegen daWi irin wannan ba,tunda na fara karantashi bakina ke awashe,kamar anyi mun albishir da" ",gidan aljanna,""ta karasa tana daria" "Ta6e baki sehrish tayi tare da cewa""Wai ya sunan Littafin ne?naji sai faman zuzuta shi kike yi,inaso "",inji sunanshi ne saboda tun daga kan sunan littafi ake tantance in mai daWi ne ko mara daWi" "!*˜ayataccen Murmushi jahad ta saki tare da Furta sunan Littafin*A SANADIN MAKWABTAKA ""Maimaita sunan Sehrish tayi""A sanadin makwabtaka" """,Jahad tace""kwarai kuwa,sunanshi kenan" "Gyara zama sehrish tayi tare da cewa""kawo wayar mu gani,zan jaraba karanta one page naji ya" "?""daWinsa shin yakai Abban sojoji da nake jin friends dina nata faman cewa ya hadu" "Jahad tace""Ae ya zarce nan,""tayi maganar tare da mi™a mata wayar tace""one page kika ce zaki "",karanta,zan jira ki kammala don inci gaba daga inda na tsaya" "Hannu sehrish tasa tare da kar6ar wayar,ta buWe page Win littafin asanadin makwabtaka,a natse ta fara "",karantashi" ",Zuba mata ido jahad tayi tana jira taga reaction Winta" "a hankali murmushi ya fara bayyana akan fuskar Sehrish,daga ™arshe ma ta fashe da dariya,tunda tafara karanta littafin sae faman zabga murmushi takeyi,ita da tace zata karanta one page sai gashi ta zarce page biyar,ganin abun ya wuce gona da iri yasa jahad sanya hannu ta kar6e wayar tana cewa""Ya "",isa haka,je ki kwanta,gobe akwai shirye shiryen waleema" "Waure fuska sehrish tayi tare da cewa""wlh baki isa ba,sai da kika fara WanWana mun zuma abakina na" "?""lasa daga baya kuma kizo kice zaki hana ni" "itama jahad Win ta tamke fuskarta tace""ae ni na fara karantawa tun farko,ke da bakisan ma da zaman ""littafin acikin wayarki ba sai da na faWa maki" """,wurga mata harara sehrish tayi tare da mi™a mata hannu tace""Bani wayata "",Jahad tace""wlh bazan bada ba,sai na kammala karanta littafin nan" "Abu kamar wasa suka shiga cece kuce,ran sehrish yayi mugun 6aci,aikuwa ta cakumi wuyan rigar jahad,nan fa suka shiga kokowa asaman gadon kamar ´an wrestling,wani bugu da Sehrish takai ma jahad a kumatunta ne yasa ran jahad ya 6aci,a fusace tayi wurgi da wayar Sehrish,kai tsaye ta faWi" ",saman tiles,ta daku sosai ji kake taratssss!screen Win wayar ya tarwatse" ",Tashin hankali" "la66an sehrish har kerma sukeyi wurin cewa""kika fasa mun wayata""?" "Girgiza kai jahad tayi hankalinta a matu™ar tashe tace""dan Allah sehrish kiyi ha™uri,wlh bada sanina ""nayi hakan ba,raina ne ya 6aci saboda naji zafin bugun da kikai man" "Hawaye ne suka cika idon Sehrish cikin murya kamar ta mai son yin kuka tace""Ni babban ba™in ciki na,ba wayar data fashe bane,nasan daddy zai iya canzamin wata,Amma littafin fa?a ina zan same" "?""shi,daga ji zai dauke ma mutum damuwa yasa shi nishadi" "Jahad tace""Am so sorry sehrish,na maki al™awarin cewa,zan nemo maki shi,nasan baza a rasa me shi ba,akwai wata class mate Wina sunanta hafsat bature,ta kware wurin karanta littattafan hausa,insha" "Allah idan muka koma school zan tambayar maki ita,nasan bazata rasa littafin a wayarta ba,idan ma "",babu littafin to ina da tabbacin cewar tasan marubuciyar shi,sae ta bamu numbar wayarta" "Jin haka yasa sehrish sakin murmushin jin daWi,matsawa tayi tare da rungume jahad tace""yawwa "",jahad,kinyi tunani mai kyau,nagode sosai,yakamata mu kwanta yanzu,dare yayi fa sosai" "tayi maganar ayayin da ta gyara kwanciyarta,itama jahad ta kwanta,atare su kayi addu'ar bacci cikin" ",™an™anin lokaci baccin ya Waukesu" "Nagode sosai da shawarwarin daka bani,kuma insha Allah ina da tabbacin cewar in muka biyo mashi "" ta wannan hanyar zamuci nasara akanshi,abun zai zama tamkar wasan kwaiwayo,"" Acewar Abbansu junaid dake tsaye a bakin ™opar fita daga Wakin Uncle abusufyan,Uncle Win na a bayanshi fuskar" ",kowannansu Wauke da murmushi,da alama sun kammala tattaunawar da sukeyi" """,Nike da godiya yaya Hossain,idan har wannan abun ya tabbata,zanfi kowa farin ciki""" "Juyowa Abba yayi cike da zolaya yace""kada ka manta,gobe ne fa sunan ´an ukun da aka haifa maka,me zaka yanka masu""?" "sunnar dakai ™asa Abusufyan yayi yana dariya,yace""Sa za'a yanka masu guda uku,raguna uku,Wawisu .. "",guda uku,´an shila guda Wari uku,kaji guda Wari uku suma" "Dariya Abba yayi yana bubbuga kafadarshi yace""Abun ya ™ayatar dani wato komai guda uku kenan za'a yanka masu,idan ma ba uku ba to Wari uku,dole dae ukun ta fito kamar yadda suke ´an uku,a "",™agare nake da goben nan tayi,bari na hanzarta zuwa na kwanta" "Allah ya nuna mana ita lafiya,""acewar abusufyan daga haka Abba ya bude kopar tare da fucewa yana "" "",faWin""mu kwana lfy" "Bayan fitarshi,Abusufyan ya koma tare da hayewa saman katafaren gadonshi,yayin da idanunshi ke fuskantar ceiling,bakomai ne ya faWo mashi aranshi ba face ABU,a kullum cikin tunanin wani hali take ciki yake,ha™i™a ya damu da ita sosai,kusan kullum ne sai yayi mafarkinta,dama da yawa idan ka sanya abu aranka,zaiyi wuya bakayi mafarki akansa ba,babban abunda yafi damunshi duk in zai ganta a" ",mafarkin cikin wani irin mawuyacin hali" "Bakomai ne yasa na damu sosai akanta ba,face sanin cewa ita marainiya ce,bata da kowa a duniyar "" nan wanda zai damu da ita idan bani ba,da kuma ´a'´an data haifa ba,Abu bata da kowa bata da wanda zai neme ta idan wani mummunan abu ya faru da ita,da ace ™addara bata haWani da Abu ba harna aureta ba,a yau akace ta 6ace,nayi imanin cewa babu wanda zai damu akan hakan,mahaifinta ne kawai shi kuma Allah yayi mashi rasuwa,Allah yaji™anka baba buzu,haka ya dam™a mun amanarta,duk da yasan halina bana jin magana ga ™uruciya dake fusgata,yayi mun halaccin da bazan ta6a mantawa ba,kuma Insha Allah zan ru™e mashi amanar daya bani,bazan ta6a mantawa dashi ba,saboda shine silar komai,gashi har nasamu ™aruwar ´an uku tare da ´arsa,naso ace yana raye nasan zaifi kowa farin cikin ',ganin jikokinsa" "Hawaye ne suka soma gangarowa daga cikin idanuwansa masu Wumin gaske,murmushin takaici ya" ",saki tare da gyara kwanciyarshi,ya runtse idanunshi da™yar bacci ya Wauke shi" "A 6angaren Abba kuwa,bayan sun rabu da Uncle abusufyan,yana shiga bedroom Winshi,ya tsaya turus ganin junaid kwance yana sharar bacci,ga mommynshi agefe tana bacci itama,girgiza kai yayi tare da cewa""bansan meyasa junaid keyi mun haka ba,ya raina ni wlh,""juyawa kawai yayi" "tare da fucewa daga bedroom Win ya koma upstairs bedroom Win junaid ya nufa ya kwanta,ya ™" "yale shi ne saboda yana cikin farin cikin gobe walima,baison abunda zai 6ata ranshi," "Wuraren ™arfe 2 na dare junaid ya farka sakamakon zungurar shi dayaji anyi da sanda,a firgice ya tashi zaune yana faman zazzare manyan idanunshi masu Wauke da bacci,™asa ™asa yaji ana ambatar sunanshi Junaid!junaid!aikuwa a tsorace ya sanya hannunshi tare da toshe kunnanshi ya fasa uwar ™ara,kai tsaye sautin ™arar daya saki ta daki dodon kunnan Alexandra,a firgice ta farka,ganin junaid da tayi a zaune jikinsa sai kerma yake yi hakan yasa ta mi™e tare da janyoshi jikinta tana faWin""junaid!romeo Wina what's wrong with u?baka lafiya ne,""duk tabi ta tsorata da halin da yake ciki," "Muryarshi na kerma yace""Mommy,wani abu zai faru dani,dan Allah ki taimaka mun,banso in mutu .. "",yanzu" "Jin wannan maganar ta junaid ba ™aramin tayar mata da hankali tayi ba,kankame shi ta ™arayi muryarta na rawa tace""Junaid,kadaina faWin haka banason ji,babu abunda zai faru dakai indai kana tare" ",dani,nasan cewa mafarki kayi,pls calm down ur mind,mu koma mu kwanta" "Wagowa yayi daga jikinta,cikin shesshe™ar kuka yace""Mommy dan Allah,ki tashi muyi sallah,sai "",kiyimun addu'a" """,a ruWe tace""Salla kuma junaid,am not a muslim bana sallah,zan daiyi maka addu'a" ",A'a mommy nidai ki tashi muyi sallah,kiyimun addu'a,""Ashagwa6e yayi maganar""" "Junaid ka fahimce ni,bakasan cewa niba musulma bace!ko daddynku bai ta6a faWa maka bane,Ni "" "",bana sallah,I don't even know how to do it" "Jin haka yasa junaid sake fashewa da wani sabon kukan mai sautin gaske yana cewa""Mommy ki tashi "",muyi sallah,ki tashi mommy!wlh idan baki tashi munyi sallah kinmun addu'a ba mutuwa zanyi Tashin hankali,gaba daya junaid yabi ya rikice mata ya hanata sakat,duk yadda taso ta fahimtar dashi" ",akan cewa ita ba musulma bace,bata sallah amma abun ya faskara,junaid ya kurmance mata" "Babu arzi™i ta amince zatayi sallar,tasata gaba yayi ta shiga toilet ta dauro alwala,ko alwalar bata wani iyaba,ruwa kawai ta watsa a fuskarta,ta wanko hannayenta da kafafuwanta tafito,shi ma ya shiga cikin toilet Win,wucewa tayi wurin wurin closet Winsu,ta buWe kayan Abbansu ne a jere sai kayan sawar ta,wanda tazo dasu,gaba daya babu hijabin da zata sanya,dakyar ta samu wani mayafin doguwar rigarta" ",mai Wan tsayi,ta Wauko shi tare da sanyashi ajikinta,sae yayi mata tamkar hijabi" "tsayawa tayi tana jiran junaid ya fito suyi sallar,lamarin nashi ba ™aramin Waure mata kai yayi ba,™iri ™iri junaid yasata za tayi sallah,ya rufe idonshi ya nuna tamkar baisan cewa ita ba musulma bace,aranta tace""Anya junaid bai samu ta6in hankali ba?in ba haka ma meyasa zai yi forcing Wina akan inyi salla bayan yasan cewa ni ba musulma bace,Omg!ni bansan ma ya akeyin sallar ba,ko time Win baya dana "",ta6a musulunta ba don Allah nayi ba,ko sallah banyi a lokacin" "tana cikin zancen zucin nata sai ga junaid ya fito daga cikin toilet yana faman yarfa hannunshi,ruwan" ",alwalar da yayi yana WiWWigowa ™asa" ",Carpet Win salla ya dauko masu na abbansu sannan ya dawo ya shimfiWa masu shi" ",Juyawa yayi tare da kallon Mommyn tasu wanda tayi sototo tana binshi da kallo "",Ni zan shiga gaba saiki tsaya abaya""" "Dawowa bayanshi tayi ta tsaya,shi kuma ya tsaya agaba,tare da daidaita natsuwarshi,ya kabbara sallar,anatse suka shiga yin sallar atare,tunda suka kai raka'a dayan farko,bacci ya kwashe Alexandra,junaid bai sani ba yaci gaba da yin sallarshi,sai da yayi kusan raka'a takwas sannan ya" ",sallame" "cikin bacci taji an ambaci sunanta da ™arfi""Mommy""!!a firgice ta farka tare da buWe idanunta tana" "kallonshi,muryarta adisashe irin ta mai bacci tace""junaid har mun kammala sallar,""zum6ura mata baki "",yayi rai a6ace yace""nadai kammala sallar mommy,kin barni ni kaWae,kina ta bacci" "cikin lallashi tace""kayi ha™uri romeo Wina,saida na faWa maka cewa banyin sallah,nifa ban iya "",ba,nadai samu nayi Waya,dakyar itama na samu nayi ta,don bacci nake ji" """Shikenan kiyimun addu'a yanxu,sai muje mu kwanta""" "Yadda yayi maganar ba ™aramin tausayi ya bata ba,nan take taji kamar bata kyauta mashi ba,jiki asanyaye ta sanya hannunta tare da ru™o hannunshi,ta shiga karanta mashi addu'oin,cikin harshen Faransanci,bai damu da yaren da takeyi mashi addu'ar ba,saboda yasan cewa Allah yana ji da kowani "",irin yare aka ro™esa" "Ta jima tanayi mashi addu'a tana tottofa masa asaman sumar kanshi,kafin daga bisani suka koma saman gadon suka kwanta,ba ™aramin kwanciyar hankali junaid ya samu ba,tunda ta tofa mashi addu'ar nan take yaji wani sanyi aranshi,tamkar an bashi ™warin guiwa,kuma tunda ya kwanta bacci ya" ",Waukeshi bai ™ara jin an zungure shi ba" "DARE YAYI GARI YA WAYE," "Tun bayan Kammala Sallar asuba,Azmee da Saude,Suka fara Waura girke girken da zasuyi anan cikin gida,Uban aiki ne a gabansu,saboda Abinci ne kala kala zasuyi,na kasashe daban daban,saukin su ma Naman da za'a yanka basu zasuyi aikinshi ba,An riga da an bada aikin naman already,sai dai kawai in an kammala akawo masu shi Hada snacks sukayi order wanda za'a ci,akwai kuma Naman da Azmee zatayi masu farfesu dashi,da kuma tsiren nama,don ta kware a wannan 6angaren,Sunyi nisa acikin aikin sai ga Hajiya azeema ta shigo,bayan sun gaisa da junansu,itama tace tazo ayi aikin da ita,hakan ba ™aramin daWi yayi masu ba,nan suka haWu su uku,suka tasar ma girkin nan,Cikin ™an™anin Lokaci,Wani irin daddaWan ™amshi ya gauraye" "ko'ina na kitchen Win," "Hatta main palour Win kamshi ya karaWe cikinsa,gwaggon katsina dake kwance,saman gado,tun bayan sallar asuba ya Wauketa,tana cikin bacci ta dinga jin ™amshin abinci nashiga Hancinta,ba arzi™i ta farka tana faWin""wannan wani irin ™amshi ne mai tashin mutun daga bacci""?tana maganar tana shinshinar kamshin,saukowa tayi daga saman gadon,jikinta sanye da kayan baccin" "nan nata na gado,fitowa tayi daga cikin bedroom Win nata tana tunkarar inda kamshin ke fitowa," "Kamar daga sama suka ji muryar gwaggo tana cewa""Ikon Allah,™amshi ya tashe ni daga bacci,ya kawo ni cikin kitchen,don inci daWi,""" ",Murmushi suka saki gaba Wayansu,kafin suka shiga gaishe da ita" "™arasawa tayi cikin kitchen Win suna haWa ido da saude ta watsa mata harara tare da cewa""ya akai kuka bar wannan tana girki?bafa ta iya girki ba,Rannan ta zuba mana Gishirin lalle amatsayin gishiri cikin farfesun nama,gaba Waya girkin nan bai ciyu ba,™arshe saboda tsoran kar asirinta ya tonu inyi mata faWa,ta dauki farfesun ba tare da sanin kowa ba taje ta zuba ma karnukan layinmu,kunsan kare da nama nan fa suka lashe farfesun nan tasss suka cinyi shi,aikuwa cikinsu ya kumbura sumtum,sukayi mussai,gaba Waya suka mace aka zubdo su,mai karnukan nan yace bazai yarda ba,sai yayi shari'a da Saude,ranar saude har gudawa saida tayi don jin za'a kaita ™ara kotu,yarinya tabi ta burkice mana,da™yar Harrisu ya biya diyarsu,daba don haka ba,da tuni saude an jima da yanke mata hukuncin ' kisa" "Tunkan gwaggo takai karshen Labarin da take basu gaba Waya suka fashe da dariya,banda saude "",wadda ta tur6une fuska,rai a6ace tace""Kai gwaggo" "gwaggo tace""™arya nayi?ko ba haka akayi ba,ki faWi tsakaninki da Allah in ba ayi hakan ba,ranar fa har gudawa kikayi,kika dinga kuka kina cewa gwaggo ki maishe ni rugarmu,saboda kawai na kashe karnuka shine za'a kai ™arata kotu,wlh ko shanun baffa na kashe ba za'ayi mani wannan hukuncin ba,sai "",ku ´an gayu da kuka Wauki ran kare da mahimmanci karen da ko hisabi baza'ayi dashi ba" "Sake fashewa da dariya sukayi,yadda gwaggo take kwaikwayon muryar Saude,ba ™aramin dariya ta "",basu ba,saboda hausar irin ta fulanin da basu kware bace" "fuskar saude tamkar zatayi kuka,batasan meyasa gwaggo keyi mata haka ba,duk in suka shiga cikin mutane saita kunyata ta,wannan labarin da take bayarwa ya jima da faruwa,tun lokacin da Dr harris ya Waukota daga rugarsu ya kawota gidansu,lokacin batasan komai ba,ita arayuwarta ba abunda ta bama mahimmanci inba Kiwon shanu ba shi kadae tafi sani,gwaggo kuma bata koyar da ita komai ba,kwana uku da zuwanta gidan ne,ta shiga kitchen ta Waura masu girki,tana cikin girkin ta fara neman gishiri zata zuba acikin,gafa gishirin acikin farar roba an zubashi,amma saboda ta saba ganin gishiri kulle acikin leda yasa tayi zaton koba gishiri bane,hakan yasa ta fito ta wuce W akin gwaggo don ta sanar da ita cewa babu gishiri a gidan,tana shiga Wakin gwaggon katsina,ta same ta tana bacci,harta juya zata fita shine taga wasu kullun kaya da aka kawoma gwaggo acikin leda,nan fa ta shiga laluban kayan,ta za™ulo ledar gishirin lalle ta fuce dashi,duk a tunaninta gishiri ne,dayake kanta a toshe yake,kwata kwata bata lura da lallen dake acikin ledar ba,ita dae kawai gishirin lallan ta Wauko,taje ta zuba masu acikin girkin,ba don Allah yasa gwaggo ta tashi tana neman gishirin lallanta ba,har saude taji,daba ™aramin illa zata yi masu ba,karshe dai abun kan karnukan layinsu ya ™are,tun daga wannan lokacin ne harris ya sanyata a makaranta,da kuma makarantar koyon girki,har ta samu ta kammala secondary,daga nan ne akasamu kanta ya waye," ",Gwaggo me kikeso a zuba maki ne?nasan yunwa ce ta koro ku,""azmee ce tayi maganar""" "Gwaggo tace""komi ma da kuka girka,a zuba mun in WanWana inji yaya WanWanon girkin naku yake,don tunda kuka sanya saude acikin girkin nan naku nasan cewa dole a samu matsalar rashin gishiri kodae ta "",zuqa shi,ko kuma yayi kaWan" "murguWa mata baki saude tayi tare da juyawa ta shige cikin store,tana faWin""nashiga uku da wannan matar,a haka Haris yakeso in zama surukarta,bansan ya zan ™are da ita ba,lafiya lou nake yin girkina acan gida,har santi takeyi amma yanzu tazo sai sharri takeyi mun agaban mutane,Zamu koma gida ne,nasan me zanyi mata,ae mun saba dama,""" "Saude bata fito daga cikin store Win ba,sai da taji fitar gwaggo daga kitchen din,bayan sun zuzzuba mata abincin da suka girka,komai sai da tasa suka zuba mata,a ™aton tray ta fuce dashi tana cewa""idan "",na cinye wannan zan dawo a ™ara mun" "dawowa tayi cikinsu suka cigaba da aiki,azeema tace""sai kin dinga ha™uri da ita,bayin kanta bane,ku "",tayata da addu'a,Allah ya yaye mata wannan haukan da aka Waura mata" "Saude tace""insha Allah,zamu cigaba da tayata da addu'a,ae yaya harris ya sanar dani komai,na tausaya mata sosai,Allah dai ya tonu asirin waWanda ke shirya masu wannan ma™ar™ashiyar,Allah ya kawo "",™arshensu" """,Azmee tace""ae bazasu kai labari ba,a sannu asannu zasu gane kurensu" ",Suna aiki suna tattaunawa game da irin rayuwar da su sehrish sukayi a baya" "Wuraren ™arfe 10 sun kammala Komai,an gyara kitchen Win tamkar ba'a ta6a girki acikinsa" "ba,tun da wuri Abokanan Abba suka fara zuwa,Hada wasu daga cikin abokan Abusufyan wanda ke" "zaune a Nigeria,tuni gida ya fara ciki,tun da su sehrish suka tashi daga bacci ko arzi™in yin wanka basu samu damar yi ba,saboda kiransu da ake tayi,duk wanda yazo saiya bu™aci a kira mashi su ya gansu,daga sunje haka za'a dinga yabon kyawunsu ana sanya masu albarka,gashi duk wanda sukaje gaidawa cikin abokanan Abba,sai Yayi masu kyautar makudan kudi,babu wanda yayi masu kyautar ™asa da naira dubu Wari biyar,hosana duk tabi ta susuce,sae faman lissafin kuWaWen da suka samu takeyi,daga sun dawo cikin Waki zata fara fadin Abokin abba mai farin gemu ya bamu kyautar Dubu Wari takwas,sae wannan abokin nasa mai sanye da kaki da yazo ya bamu kyautar gonaki guda uku,kuma ya haWa mana da dawakai,Sai kuma wannan mai ™aton tumbin shine ya bamu kyautar miliyan Uku,Ni miliyan Waya,Jahad miliyan Waya,sae sehrish itama miliyan daya,bayan shi kuma sae wannan abokin daddyn namu Wan fari mai kumatu,wanda ya biya mana Umrah,Ashe da rabon zanje in ta6a ka'aba Wakin Allah,harma in ro™e shi akan ya yaye mun haukan dake damuna,don banson jin anace mun Zararriya,haka ta dinga sambatu har sai da suka" "fara gajiya da surutun hosana," "Sehrish na cikin toilet tana wanka,amma hankalinta gaba Waya ya tafi akan Sgr,kalamanshi na jiya ne suka shiga dawo mata acikin kanta,dole tayi aiki a ™arkashin shi batasan meyasa yake son ganinta a matsayin ´ar aikinsa ba," "Tana cikin wannan zancen zucin tajiyo muryar jahad,daga waje tana cewa""Sehrish dan Allah kiyi sauri ki fito,inaso nima nayi wankan,kafin asake kiran mu,""" "jin haka yasa tayi saurin kammala wankan ta fito,Waure da towel a waist Winta,shiga ciki jahad tayi,don tayi wankan itama,duk hosana na zaune gefen gadonsu hannunta ru™e da biro da memo din Sehrish sae "",faman lissafin kyaututtukan da suka samu takeyi" "Girgiza kai sehrish tayi tare da cewa""Aiki ya same ki hosana,kowa na Wokin zuwa yayi wanka amma ke hankalinki na akan kuWin da muka samu,abunda baki sani ba,idan mukayi wanka mu kayi "",kwalliya,sae mun samu ninkin abunda muka samu a yanzu" "Juyowa hosana tayi tare da waro ido jin an ambaci kuWi tace""dagaske kike sehrish idan mukayi wanka" "?""mukayi kwalliya zamu samu fiye da wannan kuWin da muka samu" "Jinjina kai sehrish tayi tace""kwarai kuwa,ke dai kawai ki tashi ki fara yin wanka,jahad na fitowa,ki "",shige ciki" ",Cike da zumuWi ta mi™e ta koma ta tsaya a kopar shiga toilet Win tana kwankwasa ma jahad "",Ki fito nima in shiga""" "Murmushi sehrish ta saki,dama wayau tayi mata,don taji Wazu suna magana da jahad tana cewa ita ba" ",yanzu zatayi wanka ba,sae da marece,bayan tun yanzu akeso su shirya,don agansu da kyau" "Gaban dressing mirror ta zauna,tana shafa mai ajikinta,sae faman sauri takeyi saboda taje part Win Sgr,kamar yadda ya umarce ta akan taje da safe ta kai mashi breakfast Winshi,kuma ta gyara mashi bedroom Winsa,light makeup tayi a fuskarta,saboda wannan wankan safe ne zata Wauka,da anjima" ",Azmee tace za'ayi masu makeover,tamkar brides haka zasu fito" "Bayan ta kammala yin kwalliyar,komawa tayi wurin wardrobe din kayansu ta buWe tana ™are masu kallo,dama kullum zata zura kaya ajikinta sai ta tsaya yin ruwan ido wurin za6en kayan da zata sanya," "Da rana zan sanya shadda lace Wita,da marece kuma zan Wauki wankan Swiss lace,yanzu dae bari na """ "sanya wannan Arab gown Win,naga sai faman ™yalli takeyi,in na sanyata ajikina,ba ™aramin kyau zanyi ba,""ta ™arasa maganar tare da janyo rigar,golden colour ce,gaba Waya jikinta adon stones ne masu ™yalli" "da Waukar ido,batare da 6ata lokaci ba ta shiga kiciniyar zura rigar ajikinta,da™yar ta shigeta saboda ta matse ta,gaba Waya tabi shape Win jikinta,kirjinta ya fito sosai,ga wani uban hips daya bayyana ajikin kayan,dama akwaita da diri sosai,don dai bata cika sanya kayan da zasu bayyana surar jikinta" ",bane,hannun rigar na net ne,dogo ne ya kawo har wrist Winta,kana hangen fatar hannunta ta ciki siririn mayafin ta Wauko,ta sanyashi asaman kafaWarta,wa'iyazubillah,ba ™aramin wankuwa sehrish "",tayi ba,juyowa tayi tare da kallon Hosana wadda ta saki baki tana kallonta,tace""Nayi kyau" "Yadda hosana ta saki baki,tana kallonta ko kyaftawa batayi ba ™aramin dariya ya bata ba,har saida ta ambaci sunanta,sannan hosana ta iya buWe baki tace""Wlh kinyi kyau Sehrish sosai,kamar ´ar matan "",aljanna" "Dariya Sehrish tayi yayin da ta koma gaban mirror tana kallon kanta,hannu tasa tare da daukar kwalbar turarenta,tabi jikinta ta feshe,sannan ta fuce daga Wakin,tun da tafito idon kowa ya dawo kanta,abokanan matasan gidan da suka hallara a babban falon,duk saita tsargu,kitchen ta wuce anan ta" ",samu Azmee tana zuzzuba ma saude abinci acikin warmers tana fitarwa waje,wurin ba™i tana kai masu" ",Ae tunda azmee tayi arba da ita tashiga zuzuta kyanta" "."",Aunty Azmee ni nasan ban kai haka ba,kawai kina hura mun kaine""" "Azmee tace""ae kin zarce duk yadda nake faWi maki,dama shi mai kyau bai gane yana da kyau,sai in ana faWi,""" "murmushi kawai ta saki tare da cewa""Aunty azmee ina kayan breakfast Win babban yaya inaso nakai "",mashi" "?""Oh kin manta cewa abusufyan ya hanaki""" "Nasani Aunty azmee,bansan ya zanyi bane,babban yaya jiya yace,baison ki ™ara aiki part Winsa,ni "" kawai yakeso in dinga zuwa inayi mashi aiki,kuma har faWa mashi nayi akan cewa daddy ya hanani" ",amma yace shi babu ruwanshi,kawai nayi mashi aiki" "Jinjina Kai azmee tayi tare da cewa""TabWijancan,aikuwa akwai matsala!don wlh Abusufyan yaji wannan maganar bazai yadda ba,kuma ke in banda abunki kin manta wanene abusufyan a wurinki,mahaifinki fa ne,taya zaki tsallake umarninsa kibi na babban yayanku?hakan na nufin cewa yafi iko dake akan mahaifinki?kina ganin cewa abusufyan zaiji daWi idan yaji cewa kin cigaba da yi" "?""mashi aiki" "Jin wannan maganar ta azmee yasa jikinta yin sanyi,sunnar da kanta ™asa tayi,tuni idonta sun ciko da" ",kwalla" "GyaWa kai azmee tayi tare da cewa""Nasan don baki da yadda zakiyi ne sehrish,zan shirya maki breakfast Win ki kai mashi,amma karki kuskura ki bari Uncle abusufyan ya gani,kuma koda ya "",kamaki,kada ki sanya sunana aciki" ",Amsa mata tayi da toh" "Batare da 6ata lokaci ba,Azmee ta shirya mata warmers da sauran tarkacen abincin acikin kayataccen tray ta bata takai mashi,'" "Tunda sehrish ta fito daga kitchen Win gabanta ke faduwa sai faman waige waige takeyi,tsoranta kar" ",daddynsu ya ganta,cikin sa'a ta haye upstairs batare da taci karo dashi ba" "Ajiyar zuciya ta sauke lokacin data ™arasa cikin falonshi,babu kowa aciki,hakan yasa ta tunanin ko bai tashi daga bacci bane,tana ™o™arin shiga bedroom Winshi,taji muryar namiji a bayanta," "Ji mana,""a firgice ta juyo don taga wanene,Wan zaro ido tayi tana kallon matashin daya biyota,acan """ ",falo ta ganshi tare dasu kanal yousouf da alama abokinsu ne" "Murmushi ya sakar mata tare da cewa""Am sorry na biyo bayanki batare da saninki ba,nagaza jurewa" "',ne shiyasa na yanke shawarar yin hakan" ",muryar sehrish na kerma tace""Am...um..dan Allah ka jira ni awaje,yanzu zan fito "",Okey,zan tsaya awaje,but pls don't stay long""" "Ya faWi hakan tare da juyawa zai fita,har ya sakai zai fita daga falon,ya kuma juyowa tare da kallonta har lokacin tana a tsaye yace""Kin tafi da imanina sosai,zan iyayin komai don na mallake ki,""ya ™arasa" ",maganar tare da fucewa" "Ajiyar zuciya Sehrish ta sauke aranta tace""Kowanene wannan jarababben,baisan nan part Win wanene ',ba,so yake yaja mun masifa,ya wani kwaso kafafunshi ya biyo ni" "kamar ance ta juya,idanunta suka sauka kan Sgr dake tsaye ya goya hannayenshi asaman faffaWan" ",™irjinshi,fuskar nan kwata kwata babu annuri,daga shi sai short fari ajikinsa" "Gabanta ba ™aramin faWuwa yayi ba,™iris ya rage ta saki tray Win hannunta,tuni jikinta ya soma" "rawa," "Zoki wuce ciki,""yayi maganar babu alamun wasa a fuskarshi,jiki na rawa ta nufi bedroom Win "" nasa,matsa mata hanya yayi ta wuce,sannan ya kama hanya azafafe ya fito daga falonsa,anan waje ya samu saurayin nan,tsaye yana jiran fitowar sehrish bawan Allah,ya Wauki wankan suits,sae faman zabga" ",murmushi yake yi" "jin an ta6a kafadarshi yasa shi juyowa don yaga wanene,gabansa ne ya faWi Rasss lokacin da yayi arba .. da sgr tsaye agabanshi ya ru™e qugu,tamkar zaki haka ya koma mashi,mugun tsoranshi suke ji,saboda ko magana bata ta6a haWashi da abokanan ™annenshi ba,labarinshi kawai suke ji a wurin su Irfan,babu" ",wanda baisan Sgr ba,wato babban yaya" "?""!Fuskarshi a tamke yace""Wani ganganci ne yasa ka biyota har cikin part Wina" "Muryarshi na kerma yace""wlh ni ba ita na biyo ba,zuwa nayi kawai don in gaishe ka,dama Jabeer ne yace yakamata muzo mu mi™o gaisuwa wurin babban yayansu,kaji dalilin dayasa na kwaso ™afata "",nazo" "Wani irin kallo sgr ya wurga mashi,jin ya sharara mashi ™arya bayan yaji duk abunda yake faWa ma" ",sehrish" ",Sunnar dakai saurayin yayi yana faman mazurai,tsoranshi karya kai mashi naushi ""Hannu Sgr yasa tare da ru™o neck tie Winsa yace""menene sunanka" """,Cikin sauri yace""Jazz" "Sgr yace""Jazz ko?let me warn u,ka tsaya a iya matsayinka,in ba so kake ka kwana a gadon asibiti ba,ka rufe idanunka daga kallon matan mutane,hakan zaisa ka zauna lafiya,'yana kai ™arshen maganarshi yace""just u can leave.....""ae tunkan sgr ya ™arasa maganar,Sir Jazz ya watsa da gudu jiki na rawa ya sauka downstairs," ",Ajiyar zuciya sgr ya sauke tare da juyawa ya koma ciki" "a ™opar shiga bedroom Win ya tsaya,yana kallon sehrish dake ™o™arin gyara mashi gadonshi,har ta ajiye mashi kayan breakfast dinsa,yadda ta rankwafa shape Win hips Winta ya fito sosai,ba ™ aramin kyau tayi masa ba,sai yanzu ya gane dalilin dayasa wannan saurayin ya biyota,tunda yaga" "babban kaya dole ya zauce,baisan cewa babban goro sai magogin ™arfe," "gyaran muryar da yayi ne yasata yin saurin Wagowa,tana ganinshi tasha jinin jikinta,´an kame" "kame tashiga yi kamar wata mara gaskiya,™arasa shiga ciki yayi tare da samu wuri daga gefen" "gadon ya zauna,sannan anatse yace""Am hungry,""" "cikin sauri ta dawo gaban table Win tashiga ™o™arin yin saving Winshi,coffee mai zafi ta fara mi™a mashi acikin cup,hannu yasa tare da kar6a,yana cikin kur6ar coffeen kamar ance mashi ya W ago,idanunshi suka sauka akan Boobs W inta da suka fito sosai,tamkar zasu fasa gaban rigar,zukunnawar da tayi ne yasa suka yi hakan," "Nan take ya sha™e,ba arzi™i ya ajiye cup Win dake hannunshi,gaba Waya duk yabi ya susuce ya shiga yin tari,tamkar ma™oshin shi zai 6allo,ganin haka yasa sehrish dakatawa daga yin saving Winshi da" ",takeyi,tashiga yi mashi sannu" "da™yar ya samu ya daidaita natsuwarshi,muryarshi ashake yace""Ke!ina scarf Winki yake""?" ",Muryarta na kerma tace""gashi nan agefenka,da zanyi gyara ne,na ajiye shi anan don karya takuramin "",Harara ya Wan watsa mata tare da cewa""Waukarshi ki yafa,banason na ™ara ganinki haka kina yawo Toh,""ta amsa mashi,sannan ya kai hannunshi a gefenshi ya Wauko mata mayafin ya mi™a mata,tana "" kokarin kar6a ta aza hannunta asaman nashi,Wagowa yayi da idanunshi kai tsaye suka shiga cikin" ",nata,agigice tayi saurin kawar da nata idanun" "Tunda yake arayuwarshi wata ´a mace bata ta6a jan hankalinshi ba,da surar jikinta,harya shake irin haka ba,mata dayawa suna kawo mashi kansu,wasu har cire kayansu sukeyi don suja ra'ayinshi,amma basu ta6a cin nasara ba,donshi bashi da wannan Sha'awar ko kaWan,akan sehrish ne kawai ya ta6a ganin" ",wani sauyi,A ranar da suka faWa saman gadon shi atare,har yau yana mamakin wannan abun" *Aunty Babba* "Tuni sun kammala shirinsu na zuwa abuja,wankan shadda ta Wauka,doguwar rigace ta kashe W aurin Wan kwali abun sai wanda ya gani,Hafsat kuwa Code lace ta sanya ajikinta,riga da skirt milk colour,su aunty babba hada trolley na kayan sawa,ta sanya abayan boot Win motarsu,dama tace in taje sai tayi sati biyu,hafsat dae kallonta kawai takeyi,ita kadae tasan me zai biyo baya,hafsat ce take tu™in motar yayin da aunty babba ke zaune agefenta," "kafin su fita daga garin Kaduna,Hafsat tace""Mommy,yakamata mu tsaya a kasuwa ki saya mana "",niqabi" "aunty babba tace""Niqab kuma?daughter me zamuyi da niqabi sai kace wasu munafukai,"" murmushi hafsat ta saki tare da cewa""Mommy zaiyi mana amfani sosai,tunda nace maki mu sayi ',niqabi akwai dalilin dayasa nace maki haka" "guntun tsoki aunty babba tasaki tana cewa""Ni ba wani niqabin da zan siya,kedai in kina bu™ata ga ....." """,hanya nan kije ki siya" ",Parking Win motar tayi,adai dai bakin wani shopping mall" "?""Ni zanje in siya,kina bukatar wani abu"" "",A'a adawo lafiya""" "Fita hafsat tayi daga motar,kusan 15 mins sai gata tadawo hannunta ru™e da sabon niqab,ta" "siyo,komawa tayi cikin motar,sannan ta tashi motar,suka mi™i hanya," "A 6angaren Amani kuwa tuni ta kammala shirinta,sun Wau wankan lafaya itada Amal,Abbas da" "kanshi ya Waukosu acikin Motarshi," "Wuraren ™arfe biyu da rabi na rana,wasu matsiyatan motoci haWaWWun gaske,suka shigo cikin" "layin gidan,irin motocin nan na jigunan masu kuWi,masu rai da numfashi,su huWu ne motocin tare" "da security guards suke,kowace mota soja ne ke driving Winta,har suka ™etara gate Win gidan," ",A jere motocin suka tsaya,da gudu wani soja,jiki na rawa yazo ya buWe mata ™opa" "Tunkafin ta fito daga cikin motar,haya™in tabar da take sha ya fara fesowa waje,tashin hankali da ba'a sama shi date !Ko wacece Wannan" *SANARWA SANARWA* *$$ME TAKEN NA AMARYA HUTAA* "MUNA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA MUNA BADA HAYAR KAYAN * AMARYA(WEDDING GOWN), KAYAN BRIDAL SHOWER, KAYAN BIRTHDAY PARTY, KAYAN FITAR SUNA, SANNAN MUNA BADA HEAD AND SHOULDER, MUNA DA POSS, MUNA ALKYABBAR KAI AMARYA KO TARON WALIMAR SAUKA, MUNA DA KAYAN FULANI FARARE NA YARA DANA MANYA MUNA DA NA AMARYA BLUE BLACK, SANNAN MUNA GYARAN JIKIN AMARYA DA UWARGIDA CIKIN KWANA UKU CAKAL ZAKIGA KIN KOMA TAURARUWA MAI WALWALI. MUNAYIN TURARUKAN WUTA DA HUMRA DA" "*.KOLACCAR, KOWANNE KALA KIKE BUKATA AKWAI CIKIN FARASHI MAI SAUKI" *LOCATION KANO* 08062073990 Ina kuke mata hamshakai wayanda suka amsa sunan su wajen mazajen su ina mata masu son qamshi shin ko kunsan tsafta bata tafiya seda qamshi ina masu son turare mai riqon gida tareda qamshin shi mai sanyaya zukata mardie collection tazo muku da dadadan turarukanta masu lasting riqon gida harma da jiki ku tuntube mu da nmb kamar haka 08136666994 inda zaku samu kaya kamar haka Wadrobe balls Madarar kulleccham Vaseline kulleccham Kajiji Halut Couscous Khumrah Da dai sauransu harda abin wanke toilet yayi tas komi dafe warshi wato BETHALEX METAL ku garzayo kar ayi baku Ina kuke mata hamshakai wayanda suka amsa sunan su wajen mazajen su ina mata masu son qamshi shin ko kunsan tsafta bata tafiya seda qamshi ina masu son turare mai riqon gida tareda qamshin shi mai sanyaya zukata mardie collection tazo muku da dadadan turarukanta masu lasting riqon gida harma da jiki ku tuntube mu da nmb kamar haka 08136666994 inda zaku samu kaya kamar haka Wadrobe balls Madarar kulleccham Vaseline kulleccham Kajiji Halut Couscous Khumrah Da dai sauransu harda abin wanke toilet yayi tas komi dafe warshi wato BETHALEX METAL ku garzayo kar ayi baku "It's not just good ...it's finger linking good faster than fast food, better fine dining. Snack" Awarah Farah Zobo Samosa Cup cake etc Contact me 09063302182or 09012179727. "* 234 810 388 4440: * Boss Bature+ ]PM 2:56 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * "˜arasa fitowa tayi daga cikin motar,jikinta na sanye da wani jigunannan lace,anyi mata riga da zani,rigar takai har guiwarta,ta coge Waurin Wankwalin nan ture kaga tsiya,tun daga kan wuyanta zuwa hannayenta,duk zinari ne,tsohuwa mai ran ™arfe,hajiya Ammi kenan Ummu Hossein,Ummu Azeema,Ummu Abusufyan,kaka ga su junaidu da kuma sehrish,fara ce tass bafullatanar asali doguwa kuma siririya,tsufanta bai hanata yin gayu ba,tsohuwar soja ce wadda tasha gwagwarmaya,kuma itace mace ta farko a lokacinsu data fara ru™e mu™amin Major General,kaifi Waya ce ita,mace mai wuyar sha'ani,mutum mai tsananin ha™uri ne kawai zai iya jurar zama da ita,hannunta Waya na ruke da sandar karfe ta alfarma,yayin da Wayan kuma yake ru™e da" "sigari,tana tafiya tana busa ta,har ta hanci haya™in ke fitowa," "Babu wanda yayi tunanin cewar zatazo da wuri,bata sanarma kowa ™arfe nawa zata zo ba,duk sunyi tunanin sae wuraren marece zata ™araso,Atare da MG Osman da Captain Adam suka zo,sae Hajiya Sarah ´ ar wurin yayanta Modibbo,tare da ya'yanta mata su biyu Yasmeen da noor,dukkansu ba zasu wuce shekara ashirin da biyu ba,tunda matasan gidan sukaji zuwan ammi nan fa kowa yasha jinin jikinshi don sun san zuwanta bai cika zama alkhairi ba,duk in tazo sai wani abu ya faru,wannan karan basu san dame tazo ba,gaba Wayansu sun hallara a main palour W in suna jiran ™arasowarta ciki,mutun Waya ne bai fito wurin tarbarta ba,bakowa bane face Abusufyan,tun da yaji zuwanta ya kasa samun sukuni,sae faman safa da marwa yakeyi acikin bedroom Winshi,jikinshi nata kerma ba don komai ba sai don zullumin abunda zai biyo baya,idan tayi arba da triplet Winshi,duk da yayi ma kanshi al™awarin cewar,koda ace ta koresu to tabbas ™ afarsu ™afarshi,bazai ™ara barin rayuwarsu ta wula™anta ba,duk inda zasu je zai kasance atare" "dasu," "hayamm kuwa tana la6e jikin window tana le™en Ammi,tun fitowarta daga mota,wani irin farin ciki ne" ",ya lullu6eta saboda tana sa ran cewar tuggun da suka shirya,zaiyi aiki" "Lokacin da suka shiga falon,nan fa kowa ya shiga mi™a gaisuwa,abun da zai baka mamaki,ko amsawa wannan batayi kamar mai fama da ciwon baki,sai dae ta Waga masu hannu,Azmee ce ta kaisu Wakunan da aka gyara masu,domin su sauke gajiyar da suka kwaso,kafin zuwa anjima,kowa sai da ya kara zuwa gaishe ta Waya bayan Waya har Wakin data sauka,mutun uku ne kawai basuje" "gaishe ta ba,Sgr,Abusufyan sae junaid wanda bai kaiga fitowa ba daga bedroom Winshi," "Mg Osman kuwa a nan falon suka zauna tare da Marshal Omar,suna gaggaisawa,saboda anjima" "ba'a haWu ba sunyi kewar junansu sosai," "Hayaam tana ™o™arin zuge glass Win windon da take le™e sai ga Motar Abbas tayi parking cikin gidan,tsayawa tayi tana jiran ganin su wanene kuma suka ™ara zuwa,kodai Aunty laila ce ta ™ araso ne,bata ™arasa zancen zucin nata ba,Abbas ya fito daga cikin motar,daga bisani kuma Amani da Amal suka fito atare daga cikin motar," "˜ura ido Hayaam tayi tana ™are ma Amal kallo,cike da mamakin wacece wannan Kyakkyawar" "yarinyar da Amani tazo da ita,A iya saninta dae Amani bata ta6a haihuwa ba,balle harta haifi ´a" "kamar wannan,duk yadda taso ta gane wacece yarinyar nan amma hakan ya gagara,kwakwalwarta a toshe take,saboda tsabar mugunta irin tasu tun Amal na ™arama suka canza mata kamanni saboda u™ubar da take sha a hannunsa,dole hayamm ta kasa gane wacece ita," "Hayam!""muryar Azmee ce ta karaWe kunnanta,da sauri ta rufe glass Win windown tare da juyowa tana "" kallon Azmee,shigowarta kenan Wakin jikinta na Sanye da jallabiya ba™a,anyi mata kwalliyar zanen" ",flower blue,veil Win data yafa ma blue ne,ba ™aramin kyau azmee tayi ba,ta wanku sosai" "˜arasawa hayaam tayi wurinta tana faWin""Aunty Azmee sae yanzu za'a tuna dani?yunwa kamar zata "",kashe ni,kowa yana rayuwarshi acikin gidan nan sai ni duk a ™untace" "Ke kika so ki ™untata kanki hayam,Sgr yanzu haka ya manta da cewar ya koreki daga gidan nan,zai "" iya yiwuwa ma ya manta dake gaba Waya,kuma kinga yau ranar Walima ne mutane duk sunzo,ba dole bane ya ankara dake ba,bama haka ba mutumin da kafin ya Waga ido ya kalli wani aiki ne a wurinsa,don "",haka ina baki shawarar ki daina kullan kanki" "Tun kan azmee ta ™arasa maganar hayaam ta soma washe baki,la66anta har rawa sukeyi wurin cewa""An..aunty Azmee kina nufin sgr ya manta da laifin da nayi mashi kuma zan iya fita inyi yawo na ',acikin gidan nan kamar kowa" "Jinjina kai azmee tayi tare da cewa""Of course,amma fa hayaam koda gigin wasa kada ki kuskura ki ™ara yun™urin zuwa sashen shi!duk yawon da zakiyi ki tsaya a downstairs babu ruwanki da abunda ya" "?""shafi upstairs ina fata kin gane" "yatsina fuska tayi tana fadin""dama ni Aunty azmee me zai kai ni,waccen karan ma tsautsayi ne da "",™addara" "Sannan kuma,kada ki kuskura ki ™ara shiga shirgin Sehrish!kinsan dai yanzu tafi ™arfinki nesa ba kusa "" ba,´ar masu gida ce ita,kuma shalelen daddynsu,ga kuma yayyanta maza muddin kikace zaki ta6ata "",wlh zaki ta6o ma kanki ne,akanta sae abaki Red card na barin gidan nan" "ta6e baki hayaam tayi,tana faman hura hanci,maganar ba ™aramin ™ona mata rai tayi ba,don bata da" ",yadda zatayi ne" "Murmushi azmee tasaki tare da juyawa ta kama hanyar fita tana faWin""Yakamata kiyi wanka,ki shirya "",saiki fito ayi shagalin dake" "Cikin sauri ta ru™o rigar Azmee tace""Aunty Azmee don Allah ki taimakamun wlh yunwa nake ji,tun "",jiya da daddare rabona da Abinci" """,Its Okey,zan kawo maki yanzu""" "Komawa ciki hayaam tayi tana jiran azmee ta kawo mata abinci taci,kafin tayi wanka ta kimtsa, bayan su Amani sun shigo cikin main palour Win,anan suka zauna suna gaisawa dasu kanal yousouf,kafin tabar wurin tare da Amal,wurin Azmee taje suka gaisa tayi masu kwatancen Wakin Hajiya Azeema da kuma na gwaggo,duk saida tabisu ta gaishe su,hatta Wakin Abusufyan saida suka je,sukayi mashi Allah sanya Alkhairi,daga nan suka dawo kitchen,lokacin Azmee tana haWa ma Hayaam lunch Win da zata kai mata," "?""Juyowa tayi jin sallamarsu tace""har kun dawo" "Amani tace""Eh,duk naje nayi masu Allah sanya alkhairi,yanzu abunda ya rage mun inason zuwa wurin dasu yaran suke,bansan a wani Waki suke ba,'" "Azmee tace""Ae suna nan W akin da Sehrish take,ae kinsan W akinta wanda ke a kusa da namu,yakamata kuje wurinsu,'" """,Murmushi Amani ta saki aranta tace""ba dole inje ba,ni da nakeson na gyara tsakanina da Sehrish "",A fili kuma tace""okey,nagane Wakin bari muje wurinsu" "Juyawa sukayi atare da Amal suka nufi Wakinsu sehrish,abakin ™opar Wakin suka tsaya,Amani ta" "kwankwasa ™opar,jahad ce ta buWe kopar,ba ™aramin kyau tayi ba,wankan swiss lace ne ajikinta wanda" ",aka haWa da bazin shadda,stones work ne ajikin kayan wanda ya ™ara fito da Winkin sosai" "Murmushi Amani ta sakar mata tare da cewa""Sehrish ce ko""?ta tambaya ne saboda Abbas ya sanar da" ",ita cewar kamanninsu Waya sak" "Martanin murmushin jahad ta mayar mata kafin tace""A'a,ba ita bace,tana ciki in kira maki ita ne,""ta" ",™arasa maganar tana kallon Amal wadda itama jahad Win take ta kallo "",Amani tace""bari mu shiga daga ciki,sai mu gaisa" ",Matsa mata hanya jahad tayi suka shiga cikin Wakin" "A lokacin Sehrish na kwance saman gadon ta Wan kishingiWa,tana hutawa,saboda ba ™aramin gajiya tayi ba,sun sha zurga zurga,gashi Anjima za'a fara walimar bayan Sallar la'asar,shiyasa ta dawo Waki" ",don ta huta,kafin lokaci yayi,ganin Amani yasa ta mi™ewa daga zaune tana kallonsu" "Wuri Amani ta samu daga gefen gadon ta zauna,Amal ma ta zauna,tun kafin ma Amanin tace wani abu sehrish tace""Sannunku da zuwa,""hakan ba ™aramin daWi yayi ma Amani ba,tayi tunanin zata ga" ",akasin haka ne" "?""Yawwa,fatan mun same ku cikin koshin lafiya""" "Sehrish tace""Lafiya lou Alhmdllh,""" "Amani tace""kin gane ni ko""?murmushi kawai sehrish ta saki,taya za'ae ta manta da matar da tace zata iya rasa ranta idan ta cigaba da shisshige ma matasan gidan," "Ina fata dai baki ru™e ni aranki ba?dan Allah ki manta da komai dana ta6a faWa maki,komai ya "" wuce,yanzu zumunci ya ™ullu atsakaninmu,ko wancen karon ma da nayi maki wannan maganar,wlh "",bada wata manufa na faWa maki hakan ba" """,Jinjina kai Sehrish tayi tare da cewa""babu komai,ae ya riga ya wuce" "Ba ™aramin daWi Amani taji ba,juyawa tayi tare da kallon jahad dake tsaye tace""zo ki zauna mana,inaso muyi fira tare daku,""zagayawa jahad tayi ta 6angaren hannun hagu ta zauna daga gefen" ",gadon" "Amani tace""ina cikon ta ukun take ne?Abbas ya faWamun cewa ku ´an uku ne,""" "Jahad tace""hakane,hosana ce babu,taje wurin yaya Omar ne"" shiru Amani ta Wan yi tana maimaita" "?""sunan hosana a cikin zuciyarta,kamar ta ta6a jin sunan abakin wani,""ke ya sunanki" "Ni sunana jahad,"" jinjina kai amani tayi tare da cewa""Suna mai daWi,amma nifa bansan komai "" "",ba,agame daku,sehrish kawai nasani tana aiki a gidan nan" "Jahad tace""ae mu muna a wurin ya Omar ne,shi ya taimake mu a lokacin da muke cikin mawuyacin "",hali,bayan ™addara ta rabamu da ´ar uwarmu" """A ruWe Amani tace""Hannun Ya Omar.." "Jahad tace""eh,""" "?""Cike da son jin ™arin bayani Amani ta kuma cewa""Kun zauna a kaduna ne" "Ita kanta jahad sai da gabanta ya faWi jin Amani ta ambaci kaduna kai tsaye,taya akai tasan cewa sun" ",zauna a kaduna" "Da™yar ta iya bata amsa da cewa""Eh,mun zauna acan,daga baya ne Ya Omar ya dawo damu "",Abuja,gidan daddynmu" "Tashin hankali,mi™ewa amani tayi da sauri jikinta na rawa tace""Ga Amal nan ™anwata ce,in ba "",damuwa ta zauna a wurinku" "Amsa mata sukayi da toh,cikin sauri ta fuce daga Wakin,kallon juna jahad da Sehrish suka yi atare,duk" ",sun lura da yadda Amani ta ruWe" "Wacece wannan Sehrish""?jahad ce tayi mata tambayar,sehrish tace""matar yaya Abbas ce,Aunty """ """,Amani" "Taso ta ™ara tambayarta,amma saboda Amal dake zaune a wurin yasa tayi shiru,tabbas ta so taga kamannin Aunty babba kaWan a fuskar Amani,duk da Amani tafi kyau sosai,kuma ita bata da jiki irin na "",Aunty Babba,mi™ewa jahad tayi tare da cewa""Zan fita yanzu zan dawo" "Sehrish tace""adawo lafiya,""" "Bayan jahad ta fita,Sehrish ta kalli Amal dake zaune,rashin sabo yasa ta kame kanta wuri guda, Murmushi tasakar mata tare da cewa""ki saki jikinki mana,naga duk kin gaza samun natsuwa,ko dan ""?bamu ta6a haWuwa bane" "Sunnar da kai Amal tayi tana murmushi,wata irin kunyace da ita,da™yar ta iya cewa""banta6a zuwa nan "",ba,yau nafara zuwa,bazan iya sakin jikina ba,tunda bansan kowa anan ba" "Sehrish tace""Ae kuwa yanzun nan zansa ki saba dani,da farko dai ki dinga kirana da Aunty Sehrish,saboda ina kallon ™aramar fuskar nan taki nasan cewa na girme ki,tsawo ne kawai gare" "?""ki,amma a shekaru ba zaki wuce sha huWu ba,ko nayi ™arya" "dariya Amal tayi tana girgixa kai tace""A'a bakiyi ™arya ba,shekarata sha huWu amma na kusa kai "",shekara goma sha biyar,nan bada jimawa ba" ",Kice zamu zo yanka cake ko""?acewar sehrish"" "",Amal tace""Eh,zan gayyace ku idan lokacin yayi" "Sehrish tace""Nima na kusa cika shekara sha takwas,banma sani ba ko na kai shekara sha takwas ko ban kai ba,nifa banma son ranar da aka jefo ni duniya ba,ni dai kawai na ganni ina yawo na ne. 'kasa" "™arasa maganar tayi saboda dariyar da Amal ta kwashe da ita,abu kamar wasa sai gashi cikin lokaci" ",™ankani sun saba da juna,nan suka zauna suna ta fira atsakaninsu" "Amani kuwa tun bayan da ta fita daga Wakinsu sehrish,tarasa inda zata tsoma kanta,abun ba ™ aramin Waure mata kai yayi ba,Aunty babba ta sanar da ita cewar tasa an zubar da yaran da Omar ya kawo mata,kuma tace mata ´an biyu ne yaran,hakan na nufin cewar jahad ne da hosana a wurinshi?kamar yadda jahad ta sanar da ita cewa su A wurin yaya Omar suke,indae dagaske hakane to taya akai Yaran suka dawo wajen Marshal Omar bayan tasa an zubar dasu!?kodai Omar ya sanya Wan le™en asiri ne acikin gidan?tabbas hakan zai iya faruwa,indai kuwa hakane Watan cin uban Aunty laila ya tsaya,Zuwa maiduguri ba fashi," "Acewar Amani wadda ke ta faman yin safa da Marwa a tsakanin corridor Win Wakunansu sehrish,daga bisani tace""Allah yaso ni ban tsoma hannu na ba,a wurin cutar dasu ba,ashe da rabon aure na yayi lasting,Aunty babba kam ta shiga uku,taja ma kanta bala'e,kwara ma da hakan ya faru,da nayi niyyar Waukar ma Amal fansa,amma yanzu na fasa,zan zuba idone kawai inga yadda dramar nan zata kaya,""ta ™arasa zancen zucin nata,fuskarta Wauke da murmushi,ba komai take hangowa ba face yadda rayuwar" "' ,Aunty babba zata ™are" "Bayan fitar jahad,kitchen ta wuce ta shirya lunch acikin tray,kamar ita zata ci,upstairs ta wuce dashi,adai dai ™opar Wakin junaid ta tsaya tare da sanya hannunta Waya,ta Wan bubbuga ™opar W akin,wata murya taji daga cikin Wakin ta amsa mata da cewa""Wanene""?muryar kuma bata junaid bace," "Ni ce,"" ta bashi amsa ataikace""" "?""Kece wa""" "Jahad,""shiru taji anyi mata kafin,harta fidda rai da za'a buWe mata,tana ™o™arin barin wurin taji alamun "" ana buWe ™opar,tsayawa tayi har ya kammala bude kopar,ganin fuskar wani daban bata junaid ba yasa" ",tasha jinin jikinta,musamman yadda taga fuskar mutumin a murtuke babu fara'a ko mis™ala zarratin" "?""Wa kike nema""" "Muryarta na rawa tace""Wurin junaid nazo,naga ban ganshi ba duk yau,""" "Shine kika zo kawo mashi abinci?yace maki yana jin yunwa ne""?shiru jahad tayi masa batace komai """ ",ba,da alama dae wannan ba ™aramin masifaffe bane" ",Wuce ki shiga,""ya faWi hakan tare da matsa mata hanya ta wuce ciki,shi kuma ya fuce daga Wakin"" jikinta sai kerma yakeyi saboda tsoran mutumin da tayi arba dashi,hakanan taji tsanarshi aranta,kuma" ",sam baiyi mata kama da mutanen kirki ba" "Lokacin da ta ™arasa shiga Wakin a kwance ta samu junaid,daga shi sai farar shirt da short fari a jikinshi,ya kwantar da kanshi asaman pillow,idanunshi na arufe,ajiye mashi tray Win tayi asaman front "",table Win gadon nasa,sannan ta samu wuri daga gefen gadon ta zauna tare da ambaton sunanshi""junaid A hankali ya buWe idanunshi tare da azasu akan fuskar jahad,yanayin shi ya nuna tamkar baijin daWin" ",jikinshi,idanunshi kansu sun marairaice" "Bai tanka mata ba sae da ya gama ™are mata kallo sosai,saboda ya tantance wacece acikinsu,tashi" "?""yayi daga zaune sannan yace""Jahad ko" "Waga mashi kai tayi alamar eh,sannan ta ™ara da cewa""duk yau ban ganka ba,shiyasa nace bari nazo na "",duba ka,hada abinci ma nazo maka dashi,duk da bansan ko kana jin yunwa ba" "Thanks for your caring,duk yau babu wanda ya damu dani,sai ke kawai,naji daWi sosai,""yayi "" maganar tare da sauko da ™afafunshi ™asa,hannu yakai zai Wauki jug,ta riga shi Waukar jug Win tare da cewa""bari na zuba maka,""dakatawa yayi ta tsiyaya mashi lemu mai sanyi acikin cup,sannan ta mi™a" ",mashi,yasa hannu ya kar6a,tare da kai cup Win saitin bakinshi yana kur6a" "binshi tayi da kallo,yayi wani irin haske fari fat,kamar mara jini a jiki,hakanan ta dinga jin wani irin" ",tausayinshi na shigarta,ga tsananin ™aunarshi da takeyi kamar kamar me" "Har ya kammala shan lemun bata sani ba,juyawar da zaiyi suka haWa ido dashi,kawar da idonta tayi" "?""gefe guda tare da yin saurin cewa""Kamar baka lafiya ko" "?""Me kika gani""" """,Kawai yanayinka na gani,kamar na wanda bashi da ™oshin lafiya""" "Lafiyata ™alou,don inajin yunwa ne shiyasa kika ganni haka,amma da zarar naci na ™oshi,zan dawo "" "",dai dai" "Kasan kana jin yunwa amma meyasa baka tashi ka nemi abinci ba""?tayi maganar a yayin da take """ ",janyo plate ta shiga zuba mashi fried rice aciki" "Tun safe fa naketa yin bacci,ni kaina bansan ya akai nayi bacci mai tsayi ba,kuma dana tashi jikina """ ",duk ba ™wari,shiyasa bansamu na sauko downstairs ba,saboda kasalar data baibaye ni" "?""Kuma baka sha wani abu ba?kamar maganin bacci""" "Shiru junaid ya Wanyi yana tunani kafin yace""a'a bansha komai ba,amma ya haroon ya kawo mun wani tea a cup wuraren ™arfe takwas yace mun insha,kuma saida na tambayeshi maganin menene yace mun maganin ™ara kuzari ne,shine nasha,tun daga lokacin nidai ban ™ara sanin meke wakana ba,yanzu ma da kika ganni a kwance tashi na kenan,kuma shi ya tashe ni,yace mun in tashi inyi wanka in "",shirya,lokacin walima ya kusa" "?!""Wagowa jahad tayi tare da kallon fuskarshi tace""Wannan mutumin daya fita yanzu shine Ya haroon" ",Waga mata kai yayi alamar eh" "ta kuma cewa""Wanene shi?don ban ta6a ganinshi ba a gidan,""" """,Junaid yace""Shima yayan mu ne,bai cika zama gida bane shiyasa baki ta6a ganinshi ba "",Kada na cika ka da surutu,ka fara cin abincin""" "Ma™e hannayensa yayi tare da cewa""Hannu na ciwo yakeyi mun,""murmushi ta saki tare da kai hannu "",ta Wauki cokali tana faWin""bari na baka abaki to" "Webowa ta dinga yi tana tura mashi abakinshi yana Ci suna fira,gwanin ban sha'awa,a haka harta samu yaci abincin sosai,sannan ya tashi ya shiga toilet wanka,zama tayi tana jiran fitowarshi saboda yace ta jira shi,su fita atare,hakan ba ™aramin daWi yayi mata ba,a sannu a sannu dai junaid ya fara sakewa da" "ita,Allah sarki" *Boss Bature* "Bayan Sallar la'asar,kowa ya Wauki wani sabon wankan,Amani da kanta tayi masu Jahad makeup ita da Hosana da Sehrish,gaba Wayansu suka sanya Swiss lace ajikinsu,wanda aka Winka masu shi domin su sanya a aranar walimar,riga da skirt ne ba ™aramin kyau kayan sukayi masu ba,sun wanku iya wankuwa,yadda kasan dollar wurin kyau haka suka koma,Suna acikin Wakin nasu Su huWu hada Amal,in aka haWa da Amani sun zama su biyar kenan,zama tayi tana ™arasa gyara masu" "Waurin Wan kwalin da tayi masu," "A Can ciki kuwa Matasan gidan duk sun hallara,Azmee da Saude ne suke ta Wawainiyar bin kowani table dake a wurin suna Jejjera abinci kala kala,daga bayane hayaam ta samu damar fitowa da™yar,tun tana ´an kame kame kamar mara gaskiya har dae ta fara sakewa,tashiga tayasu Azmee" "kai ma ba™i lemu," "A hankali Motarsu Aunty Babba,ta shararo izuwa cikin gidan,a dai dai parking space,hafsat ta tsayar da motar,tare da juyawa ta kalli fuskar Mommyn nata dake ta faman jan minshari,tunda suka taho ta kama bacci acikin motar,hannu hafsat tasa tare da bubbuga kafadarta,a firgice Aunty babba ta farka tana fadin""Har mun ™araso ne,""" "',Hafsat tace""eh mana,gamu acikin gidan ma,kin barni da driving kina ta sharar bacci" "Yamutsa fuska Aunty babba tayi tare da buWe motar tana faWin,wlh agajiye nake,ga baccin ma bai isheni ba,kuma yunwa ma nake ji,'" "Bayan motar ta tsaya tare da buWe Boot Win motar,ta curo trolley Win kayansu,tare da saukko dashi" ",™asa" "Sai da hafsat ta sanya niqabin da ta siya a hanya sannan ta buWe motar ta fito,hannunta ru™e da ´ar purse Winta,ganinta da niqabi yasa Aunty babba jan guntun tsoki tare da fadin""Yau naga ikon Allah,kamar wata Munafuka,kin nace dae yau sai kin sanya wannan ba™in abun a fuskarki,kamar wata ""´ar shi'a" """,Mommy ba zaki gane bane""" "Tayi maganar tare da kama hanyar shiga cikin gidan,bin bayanta aunty baba tayi tana fadin""ba zaki zo ki kar6i trolley Win ba""" "Haba Mommy,Duk aikin driving Win da nayi,kuma sai na wani Wauki trolley,ae ke yakamata ki "" janyoshi,tun fa da muka kamo hanya kike ta bacci,kika barni da aiki,nima agajiye nake bazan iya "",Waukar shi ba" "Kar Allah yasa ki Wauka toh,""suna tafe suna magana har suka shiga cikin Main palour Win,Hayaam "" najin sallamar Aunty babba,ta wani saki ihu har saida hankalin kowa ya dawo kanta,da gudu taje ta rungumota tana faWin""Wayyo Allah aunty laila,tun dazu nake ta baza ido inga zuwanku amma shiru,har" "na fara fidda rai da zuwanku ashe kuna hanya,""tayi maganar tare da raba jikinta daga na aunty" "babba,fuskar nan awashe Aunty babba tace""Mezai hana mu zuwa,naso na sanar maki wlh mantawa ',nayi,koda yake bacci fa nayi a mota,hada ™arin haka yasa ban samu na kira ki awaya ba" "Gaskiya nayi kewar ku sosai,""acewar hayaam tayi maganar a yayin da take mayar da idanunta akan "" "",Hafsat dake sanye da niqabi,a ruWe tace""Kai!wai hafsat ce sanye da niqabi" "Hannu hafsat ta sanya tare da Wan Wage niqabin tace""Nice mana,gaba Waya hankalinki na akan "",mommy dayake kinfi damuwa da ita" "Washe baki hayaam ta kuma yi tare da rungumo hafsat ajikinta tana faWin""Sorry bangane ki bane "",wlh,kema ce kin sanya niqabi kamar wata mara gaskiya" "Suna cikin magana muryar Azmee ta katse su da cewa""maraba da manyan ba™i,Yau su hajiya laila ne "",a gidan namu,wata sabon gani,yau za'ayi ruwa da ™an™ara" "Dariya sukayi gaba Wayansu,kafin daga bisani Aunty babba tace""Ae wannan zuwan na musamman ne,Har sai kun gaji damu Allah,""tana magana hafsat na zungurinta alamar ta daina faWin zasu" ",jima,amma zafin Wumi yasa ko lura batayi ba balle ta ankare" "Ae tunda na ganku da trolley Win kayan nan nasan cewa zaku jima mana anan,wata™il ma har sai an "" ',aurar da ´a'´an namu tukunna,kunga sai ayi agabanku" "?""Gaban aunty babba ne ya faWi rass,a razane tace""Auren wasu ´a'´a kenan "",dariya azmee tayi tare da cewa""³a'´anku mana na wurin Abusufyan" "Waure fuska Aunty babba tayi tana fadin""haba dae,wani aure kuma ana zaman lafiya,daga ganin yaran ',kuma sai ki fara yi masu fatan yin aure,duka nawa suke,bana ji ance ´an shekara sha bane" "kafin azmee ta kuma cewa wani abu hafsat tace""Dan Allah mu shiga ciki mu zauna,wlh agajiye "",nake,gashi ko salla ma ba muyi ba" "Atare suka ™arasa shiga ciki,bayan sun kammala gaisawa da mutanen dake zaune a babban falon,daga bisani hayaam takaisu bedroom Winta,suna shiga ciki hafsat ta cire niqabin data sanya,tai wurgi dashi saman gadon,tashige toilet don ta Wauro alwala,a ™agare take da tayi arba dasu jahad,duk da tsoran karsu canza mata,musamman in suka tuna abubuwan da sukayi masu a gidansu,tana cikin toilet tajiyo muryar hayaam tana fadin""Tun jiya fa na tura maki hotunan nasu,baki gani bane,kuma har hafsat saida ',na kira a waya na sanar da ita don ta tunasar dake" "Aunty babba tace""Gaskiya ni banga wani hoto ba da kika turamun a whatsapp Wina,mu barma zancen ',tunda dae gani acikin gidan zan gansu da ido,batare da nasha wata wahala ba" "'...Hayaam tace""Ae yanzu haka suna can cikin Wakinsu tare da Amani" "Cike da mamaki Aunty babba tace""Amani kuma?Ubanme ya haWata dasu da har take shiga "",Wakinsu?Oh ni yau naji ikon Allah,wannan shisshigi da kutsu irin na Amani" "Nima azmee ce ke sanar dani cewa tana a Wakinsu wai tanayi masu kwalliya,ni duk bama wannan "" bane damuwata ba,Akwai wata kyakkyawar yarinya fara da Amani tazo da ita,na rasa gane wacece "",yarinyar nan,kuma fuskar yarinyar sak irinta amanin ce" "Aunty babba tace""To fa,ko ina tasamu yarinya,zai iya yuwuwa fa daga gidan marayu Abbas ya ',Waukko masu ita don su raina,kinfa son cewa basu ta6a haihuwa ba" "Bari naje ciki,kada azmee taji ni shiru,ina Wan tayata aiki ne,'acewar hayaam""" "Harara Aunty babba ta watsa mata tare da cewa""dama aiki na turoki kiyi acikin gidan?shiyasa naga duk kin zabge,nida zanzo inga ko'ina na jikinki ya cicciko,amma sai uban ™asusuwan wuya,kamar ',wadda tayi jinya" "Tsuke fuska hayaam tayi tana faWin""Bakisan halin dana shiga bane,shiyasa zaki ce haka,tunfa da Sgr" "ya kore ni daga gidan nan,ban ™ara samun kwanciyar hankali ba,kullum ina ™umshe acikin Waki saboda tsoran kar muyi arba dashi,ga ciwon yunwa dake damuna,ba don azmee ba ae da tuni na jima da" "she™awa,itafa ce take kawomun abinci har Wakina,wani lokacin in ta manta bata kawo mun ba,sae dai fa" ",in dare yayi kowa yayi bacci in saci hanya inje kitchen in Webo abinci,gaskiya nasha wahala sosai Laifinki ne hayaam,kina zaman zaman lafiyarki acikin gidan nan,Amma kika to™ano masifa,kirasa "" wa zaki kaima hari sai Sgr,ae wlh ki godema Allah dabai kakkaryaki ba,nikaina nayi mamaki da kikace ',iya korarki yayi kawai" "Tur6une fuska hayaam tayi tare da juyawa tana fadin""Ni dae mu bar maganar ae yariga da ya "",wuce,kuma ma ae ya yafe mun,bakiga yanzu ina yawo na hankali kwance acikin gidan ba" "Aunty babba tace""Allah yasa dagaske ne cewar ya yafe maki Win,sai kiyi taka tsantsan kafin mu samu Allah ya cika mana burin mu,don wannan karon da shirina nazo,Bazan bar gidan nan ba,har sai naga an "",shafa fatihar aurenki,keda Sgr" "Cike da farin ciki hayaam ta sanya tafin hannunta tare da rufe fuskarta tana sakin dariyar farin ciki," "Aunty laila kina ganin hakan zai yiwu kuwa?ga Yaran nan ´a'´an abusufyan,wlh ba ™ananu bane "" balle ace basu isa aure ba,Sun kaifa sha Takwas inaji,kuma wlh bakiga surar jikinsu ba,matane sosai,ni tunda nagansu ma duk sai naji na tsani kaina,kuma kinga su ´an gidane za'a iya tunanin haWasu auren '...Zumunci" "Tunkan ta ™arasa maganar aunty babba tace""Impossible!wlh bazai ta6a yiwuwa ba!Muddin ina numfashi Waya daga cikinsu bazata ta6a auren Sgr ba,kwara ma Omar abra saita ha™ura amma Allah sgr ya Haramta agaresu na haramta masu shi,da bala'e sai ya aureki,ko anaso ko ba'aso,babu wani shege daya isa ya hana wlh,babu shi,""yadda Aunty babba ke cika baki tana magana ba ™aramin dariya ya so yaba hafsat ba dake acikin toilet tana sauraronsu,ita batasan halin da suke ciki ba,sae faman kuri take" ",tana cika baki" "Ita kuwa hayaam sae faman washe baki takeyi,gaba daya ta mi™a yardar ta ga Aunty babba,ae gani" ",takeyi zata iya aikata komai don ta mallaka mata Sgr" "Bayan fitar hayaam daga Wakin Hafsat ta fito daga cikin toilet din,idonta na akan Aunty babba data" ",Wan kishingiWa asaman gadon" "Mommy yakamata kije kiyi sallah,kinsan fa yanzu za'a hallara gaba Waya wurin waleemar yakamata "" "",ki hanzarta yin sallar" "yatsina fuska tayi tare da cewa""Anya zan iya yin sallar nan kuwa,nagaji sosai,zuwa anjima dai nayi "",sai in haWa da magriba duka inyi" "girgiza kai kawai hafsat tayi batare da ta ™ara cewa komai ba,don ba yau ta saba yin haka ba,ita kanta" ",hafsat Win zamanta dasu jahad ne ta fara yin sallah cikin lokacinta" "Zaune yake agefen gadonshi ya zabga uban tagumi,tun bayan da suka dawo daga sallar la'asar,yadawo Wakinshi atakure,turo kopar Wakin nashi Abba yayi tare da shigowa ciki,ba ™ aramin tausayi abusufyan ya bashi ba,wuri ya samu tare da zama daga gefenshi sannan yace""Bana faWa maka cewa ka kwantar da hankalinka ba?jibi yadda duk kabi ka tukura kanka,""" "Wagowa yayi tare da kai idanunshi kan abba,muryarshi asanyaye yace""bansan ya zanyi bane,hankalina ya™i kwanciya wlh,bansan wane hukunci Ammi zata yanke mun ba,ni tsorona kada tace bata yarda "",cewar da aure na samu su jahad ba,kasan halinta yaya hossein,tana da wuyar sha'ani" "Abba yace""hakane,amma insha Allah zanyi iyakar bakin ™o™arina wurin ganin na fahimtar da ita,kaima kasan cewa bazan ta6a bari yaran nan su tozarta ba akan idon kowa,Ammi tana bu™atar hujjoji masu ™arfi kafin ta gasgata abu,zamuyi kokari wurin ganin cewa munyi amfani da hujjojin" "da muke dasu a hannu wurin fahimtar da ita,abunda nakeso dakai yanzu ka saki jikinka,nasan" "cewa da anjima kaWan idan ta farka daga bacci zata fito nan babban falon,so nake kazo da ™warin guiwarka ka gaishe da ita,kasan kun jima baku haWu ba,kuma dama can kai mai laifi ne a wurinta,' fuskar Abusufyan cike da damuwa yace""Hada ™arin hakan yasa nake fargabar haWuwa da ita,Ni kullum mai laifi ne a wurinta,ko kirana ma bata Wagawa,tunda nabar nigeria shekara goma sha,amma mommy bata ta6a Waukar waya da sunan zata kira ni ba,kuma ko na kirata bata Wagawa,ni ina ganin ',kamar bata so na ne,shiyasa takeyi mun haka" "ru™e hannunshi abba yayi acikin nashi""abunda kake tunani ba haka bane,zanma iya cewa tafi sonka fiye da kowa,kuma ta damu da kai sosai,babban laifin da kayi mata shine na™in sanar da ita dalilin da yasa kabar Nigeria,ammi batasan komai game da tafiyarka ba,tayi kewarka sosai,don akwai lokacin da ta kirani a waya,kuka ne kawai batayi ba a lokacin,saboda ka tafi batare da saninta ba,wannan dalilin ne yasa take fushi dakai,amma yanzu ina da tabbacin cewar in har muka sanar da ita dalilin tafiyarka,zata ""fahimce mu,kuma zata kar6i yaran nan hannu bibbiyu,kuma zata yafe maka" """,Jiki asanyaye abusufyan yace""Allah yasa,dana fi kowa farin ciki" "Murmushi abba yayi tare da mi™ewa tsaye ruke da hannun abusufyan yana cewa""Tashi muje ciki,nasan yanzu haka triplet Winka suna nan,sun Wau wanka suna jiran daddynsu don suyi hoto tare "",dashi" Jin haka yasa Abusufyan sakin fara'a a fuskarshi nan take yaji damuwarshi ta ragu saboda an ambaci ",´an ukunshi" "atare da abba suka fito daga cikin Wakin,adai dai lokacin Hajiya Azeema da gwaggon katsina da saude suma duk sun fito,kowa yasha kwalliya a fuskarshi,ga harris shima tare da Marshal Omar duk sun hallara anan falon,A jere su Sehrish suka fito su uku Ita dasu jahad hosana,sae Amal dake abayansu tare" ",da Amani" "Ae tunda suka shigo cikin falon hankalin kowa ya dawo kansu,yadda kasan wasu taurari haka suka bayyana,kai tsaye wurin abusufyan suka nufa,haWasu yayi su duka ya rungumesu sosai,bayan ya sakesu,suka gaishe da Abba tare dasu Marshal Omar dake tsaitsaye a wurin,Hannu abba yasa tare da jan kumatun hosana yace""Amaryar Omar,irin wannan kyau haka,""da sauri tasa hannu tare da rufe fuskarta,tana dariya,kawar da kai gefe Omar yayi yana Wan sakin Murmushi,da zasu bashi dama da ba abunda zai hana ya rungumota don ba ™aramin kyau tayi mashi ba,matsowa kanal yousouf yayi kusa dasu yana fadin""Uncle ni wacce za'a bani acikinsu tunda ya Omar yayi kamun tashi,kada su ™are ni in rasa,""dariya sukayi gaba dayan su,Uncle abusufyan yace""Layi zaka bi,don mutun ko da kuWinshi saida "",rabonshi,"" Abba ya kar6e da cewa""kwarai kuwa,sae wanda ya dage da sallar dare zamu bamawa" "daga bayansu suka jiyo muryar junaid yana cewa""Kamar ni kenan,duk gidan nan babu wanda yakai ni tashi yin sallar dare,""ya ™arasa maganar tare da ru™e qugunshi,fuskar nan Wauke da wannan" ",kyakkyawan murmushin nashi,yayin da idanunshi ke akan jahad" "fashewa suka kumayi da dariya,kanal yousouf yace""haba junaid,cewa zakayi duk gidan nan babu wanda yakai ka,sharar bacci idan dare yayi,mutumin da da™yar ake tashin shi sallar asuba shine yake "",cika baki yana faWin yafi kowa sallar dare" "bubbuga ™afa junaid yayi cike da shagwa6a yace""Kai yaya yousouf dan Allah ka daina faWin "",haka,kada kasa araina ni" "Raini kuma na yaushe junaid!agabansu fa kake bubbuga ™afa kamar ™aramin yaro kana shagwa6a,a "" haka kake cewa kar araina ka,wace mace ce zata so ta auri shagwa6a66an namiji irinka?acewar kanal" ",yousouf" "Tur6une fuska junaid yayi yana faman zumbura baki,juyawa yayi tare da kai idanunshi kan abusufyan" "?""yace""Uncle,ae dai zaka bani kyautar Waya ko" "Abusufyan yace""mezai hana junaid?ko sisi bana bu™ata,duk wacce kakeso acikinsu,zan baka ita kyauta,basai ka biya sadaki ba,"" gwalo yayi ma kanal yousouf yana fadin""ae dae Uncle yace zai "",bani,kuma a kyauta ma" "Hakan ba ™aramin dariya ya basu ba,duk wannan rashin wayon da Junaid ke yi akan idon" "jahad,zubama sarautar Allah ido tayi,aranta tace wai dama haka yake?saboda ita bata ta6a ganin junaid na shagwa6a agabanta ba,hada su gwalo Wabi'unsa kamar na yaron goye,kaWan kika gani" "Cike da nishaWi sukeyin firar tasu,adai dai lokacin General ishaq da Abbas suka shigo cikin main palour Win,sae faman sakin fara'a suke yi,™arasa shigowa sukayi kai tsaye suka nufi inda su Abba" "ke tsaye,gaishe da abba sukayi,kafin su jahad suka haWa baki wurin gaisar dasu," "Fuskar ishaq Wauke da murmushi yace""Masha Allah,nama rasa abunda zance,yanzu wannan duk namu ne""?yayi maganar yana nuna su hosana,Abba ne ya bashi amsar cewa""Naku ne ishaq,halak malak Allah ya mallaka maku,gasu nan harsu uku,""" "Abbas yace""kamar yadda Allah ya nuna mana wannan ranar da ranmu kuma da lafiyarmu,ina fata Allah ya ™ara haWamu a ranar auransu kamar haka dae........' haWa baki su Abba suka yi wurin cewa""Ameen,""banda abusufyan wanda ya sunnar da kanshi ™asa yana murmushi,Sehrish da jahad kuwa" ",duk kunya ta gama rufesu" ",Abba yace""ko baku son auren ne""? Shiru su kayi suna faman ™umshe dariya" "Sun ma isa suce basa so?ga yayyansu nan duk tazurai,ae dole su bada hadin Kai asamu a rufa ma juna """ ",asiri,"" cike da zolaya ishaq yayi maganar,yayi matu™ar basu dariya" "Adai dai lokacin Aunty babba ta shigo cikin falon ita da hafsat, " *SANARWA SANARWA* *$$ME TAKEN NA AMARYA HUTAA* "MUNA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA MUNA BADA HAYAR KAYAN * AMARYA(WEDDING GOWN), KAYAN BRIDAL SHOWER, KAYAN BIRTHDAY PARTY, KAYAN FITAR SUNA, SANNAN MUNA BADA HEAD AND SHOULDER, MUNA DA POSS, MUNA ALKYABBAR KAI AMARYA KO TARON WALIMAR SAUKA, MUNA DA KAYAN FULANI FARARE NA YARA DANA MANYA MUNA DA NA AMARYA BLUE BLACK, SANNAN MUNA GYARAN JIKIN AMARYA DA UWARGIDA CIKIN KWANA UKU CAKAL ZAKIGA KIN KOMA TAURARUWA MAI WALWALI. MUNAYIN TURARUKAN WUTA DA HUMRA DA" "*.KOLACCAR, KOWANNE KALA KIKE BUKATA AKWAI CIKIN FARASHI MAI SAUKI" *LOCATION KANO* 08062073990 Ina kuke mata hamshakai wayanda suka amsa sunan su wajen mazajen su ina mata masu son qamshi shin ko kunsan tsafta bata tafiya seda qamshi ina masu son turare mai riqon gida tareda qamshin shi mai sanyaya zukata mardie collection tazo muku da dadadan turarukanta masu lasting riqon gida harma da jiki ku tuntube mu da nmb kamar haka 08136666994 inda zaku samu kaya kamar haka Wadrobe balls Madarar kulleccham Vaseline kulleccham Kajiji Halut Couscous Khumrah Da dai sauransu harda abin wanke toilet yayi tas komi dafe warshi wato BETHALEX METAL ku garzayo kar ayi baku Ina kuke mata hamshakai wayanda suka amsa sunan su wajen mazajen su ina mata masu son qamshi shin ko kunsan tsafta bata tafiya seda qamshi ina masu son turare mai riqon gida tareda qamshin shi mai sanyaya zukata mardie collection tazo muku da dadadan turarukanta masu lasting riqon gida harma da jiki ku tuntube mu da nmb kamar haka 08136666994 inda zaku samu kaya kamar haka Wadrobe balls Madarar kulleccham Vaseline kulleccham Kajiji Halut Couscous Khumrah Da dai sauransu harda abin wanke toilet yayi tas komi dafe warshi wato BETHALEX METAL ku garzayo kar ayi baku "It's not just good ...it's finger linking good faster than fast food, better fine dining. Snack" Awarah Farah Zobo Samosa Cup cake etc Contact me 09063302182or 09012179727. "* 234 810 388 4440: * Boss Bature+ ]PM 2:56 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * "Tofah nan fa kowa ya shiga tunanin wata hujja ce Sgr ke da ita?kanga wayar yayi a kunnansa,then Calmly ya furta""Ku ™araso ciki,""jin haka yasa kowa kai idanunshi kan ™opar shigowa falon,don ganin su wanene zasu shigo ciki," "Bada jimawa ba,wata haWaWWiyar Wheel chair Golden Colour mai Wauke da wani dattijo tsoho tukuf fari tass hatta sumar kanshi furfura ce fara tass babu zaren gashi ko Waya daya kasance launin ba™i,hatta gashin girarsa dana idonsa fari ne tass duk furfura ta mamaye ko'ina,wani matashi ne ke ru™e da ita yana turashi a nutse,tashin hankali ae koda Ammi tayi Arba da mutumin dake a saman wheel chair Win nan,hankalinta gaba Waya ya tashi haikam,ba ita ba Hatta su Abba dasu Gwaggo da Azeema sunyi matu™ar mamakin ganinshi,saboda a iya saninsu baya qasar,a Saudi Arabia yake da zama,amma sai gashi yau Unexpected yazo,wannan wani irin zuwan bazata" ne? "Lokacin da matashin ya ™araso dashi ciki Ammi ta tabbatar da cewar dagaske dae shine,a kiWime ta mi™e tsaye muryarta na in,ina ta ambaci sunan shi""Mo...moddibo""" "Wani irin kallo tsohon ya wurga mata,kallon zakiyi bayani,gwaggon katsina kuwa wani irin farin ciki ne ya lullu6e ta,saboda tasan cewa tunda Modibbo ya tako da ™afafunsa yazo Nigeria to tabbas za'a samu maslaha,saboda duk duniyar nan babu wanda ke taka ma Ammi burki in ta burkice sai Shi!mugun shakkar shi take ji,saboda shi tamkar Ubane agareta,a hannunshi ta taso,shiyasa yasan hanyoyi da dama da zai iya tankwarata,kuma duk wasu halaye nata da W" "abi'unta nashi ne sak ta Waukko,amma shi da ya manyanta ya ajiye wannan jin kan,'" "Bayan saurayin ya tsayar da wheel chair Win,Modibbo ya yun™ura tare da mi™ewa da sandar" "hannunshi,cikin sauri suka bashi wuri,ya samu wuri ya zauna a hakimce saman sofa,nan kowa ya" "shiga gaishe dashi suna yi mashi sannu da zuwa,fuskar nan tashi asake yake amsa masu,ba ™ aramin daWin zuwan modibbo suka ji ba,bayan ya kammala kar6ar gaisuwarsu Waya bayan Waya, ""Sannan Ammi tace""Yaya sannu da zuwa,ya gajiyar tafiya" "Fuskarshi aWaure yace""Gajiya tabi jiki,ae ba yau nazo ba,tun shekaran jiya ina ™asar nan,zuwa ne ""!kawai banyi ba,kuma ba don kowa nazo ba sai don saboda ke" ",Jin haka yasa ta koma ta zauna,jiki asanyaye" "Cikin sauri Abba ya kalli su fawan tare dayi masu alamar su tashi su bar wurin,""mikewa su kayi dama Jahan a ™agare yake daya bar wurin,duk ji yake kamar ya Wosa mazannansa akan wuta,atare suka mi ™ e tare da barin wurin,Ya rage daga Gwaggon katsina,Abbansu,hajiya Azeema,General ishaq,da Cg Abbas,Uncle Abusufyan,marshal Omar da Sgr,bayan su kuma sae su Jahad dake zaune ™asa,duk sunyi zuru rayuwarsu a hannun Allah,basu san su wanene waWannan tsoffin ba,amma sun tsorata dasu,musamman Ammi data tayar masu da Hankali,har tana ™o™arin" "korarsu daga gidan," "Bayan su jahan sun shiga ciki,ya fashe da dariya hada dafe ciki yana faWin""Dama ance GABA DA" "GABANTA ALJANI YA TAKA WUTA"" " "Junaid kuwa,bedroom W in Abbansu ya wuce,anan ya samu mommynsu tsaye agaban drawer,jikinta sanye da doguwar riga,tana ™o™arin sanya mayafi akanta," "Sam bata lura dashi ba,har saida ya ™arasa bayanta tare da rungumota,hannu tasa tare da janyoshi ta dawo dashi ta gabanta,a shagwa6e ya ambaci sunanta""Mommy dama kina a Waki,bakisan meke faruwa "",ba a babban falo" "Hannu tasa tare da shafa fuskarshi tace""Romeo,bani da ala™a da abunda ke faruwa acan,yanzu "",faWamun naga fuskarka kamar akwai damuwa" """,Mommy,ba Ammi bace take son korar su Jahad daga gidan nan ba""" "?""To menene damuwarka aciki don ta kore su""" "Sakin baki junaid yayi yana kallonta kafin ya Waure fuskarshi yace""Haba Mommy,´a'´an uncle Winmu fa ne,taya ba zan damu ba,uncle fa yana sonmu sosai,muma dole mu so ya'yanshi,kuma su jinin mu ne,nidai wlh banso ta koresu,kuma Allah koda ace ta koresu,wlh saina bisu 'ya ™arasa maganar yana" ",zum6ura baki" "Hannu tasa taja kumatunsa""Ni kuma an gaya maka zan barka ne?zansa a Wauke mun kaine,in kaika "",U.s mu cigaba da rayuwarmu acan,ko ba zaka bi mommynka bane" "Bubbuga ™afarsa yayi tare da cewa""I wanna fallow u Mom,amma Allah sai dai mu tafi mu duka tare "",dasu sehrish,jahad da hosana" "?""Dole dai saina je dasu""" "Waga mata kai yayi alamar eh,janyo shi tayi ta rungumeshi ajikinta,""don't worry dear kome kakeso zanyi,indae hakan zai faranta maka rai,yanzu mu zauna ka tayani fira,inaso mu tattauna wata magana dakai mai mahimmanci,""" ",Komawa sukayi tare da zama daga saman gadon,suka ci gaba da tattaunawa a tsakaninsu" *Aunty Babba* "Lokacin da suka faWa cikin Wakin suna murna ita da hayaam,tsayawa sukayi daga tsaye,suna" "tattaunawa,Aunty babba tace""Ae dama saida raina ya bani cewar Ammi bazata barsu su zauna a" "gidan nan ba!gaskiya matar nan ta burge ni wlh,yadda ta zagesu tass ta kirasu da shaggu hakan ba ™aramin nishaWi ya sani ba,in banda ma shashasha irin Abusufyan taya zaka kawo ´a'´a daga sama kace ya'yanka ne,kuma kayi tunanin cewa kowa zai yarda dakai?Ae ni wlh tayi mun dai dai" "matar nan,""" "Ta ™arasa maganar tana faman sakin shu'umin murmushin nan nata," "Hayaam tace""Nima ba ™aramin burgeni tayi ba,naci dariya lokacin data korasu suka watsa aguje suna kuka,´an jakar uban,yanzu sai muga ina zasu dosa,dama su kashe kansu kawai su huta muma kuma munsamu natsuwa,"" cike da nishaWi take maganar tana watsa hannu alamar ita ko ajikinta, Dama abunda yasa nake son Ammi ta koresu,kinga na farko zasu fita daga cikin zuri'arsu ne gaba "" Waya,babu su babu auren Waya daga cikin ´a'´an Abba,saboda Ammi bazata bari su auri bare ba,balle kuma yaran da ta ambaci sunansu da shaggu,Secondly kuma wannan korar da tayi masu,zai hana Ishaq da Omar su tuhume ni akan tonan asirin da waccen Zararrar taso tayi mun a bainar jama'a,kinga riba "",biyu kenan" "Tana kai karshen maganarta,hayaam ta Waura da cewar""wannan haka yake Auntyna,mu Win jinin "",nasara ne,duk abunda muka sa agaba sai munga bayanshi koma uban menene shi" "Dariyar mugunta Aunty babba ta kuma saki kafin tace""Bazan ™yalesu haka nan ba,saboda Omar zai iya bin bayansu don ya taimakesu,dole in samu wanda zaibi takansu da mota su mutu kawai,kowa ya "",huta" """,Hayaam tace""fa™at!kinga babu su a duniyarma balle ayi dasu" "duk wannan surutan da suke yi,Amani na la6e a ™opar Wakinsu wadda bata idasa rufewa ba,tana ......." "recording Win muryoyinsu a wayarta,don taci alwashin saita tarwatsa duk wani plan nasu,Ni boss nace" ",kinyi mun dai dai" *Boss Bature* The genius d' "bari mu le™a falo muga meke wakana,shin ansamu cigaba ko kuwa ana nan yadda ake?" "Natsuwa su kayi gaba Wayansu,wurin yayi tsit tamkar mutuwa ta gifta,kowa ya natsu ya nabba'a tamkar Walibai ne agaban ya sayyadi,bafa sayyadi mijin abu ba,ina nufin malami,kar ayimun wata" "fahimta," "WaWannan sune ´an ukun Abusufyan Win""modibbo ne yayi maganar yayin da idanunshi ke akan Su "" ',jahad dake zaune sunyi zuru zuru" """,Har suna haWa baki wurin cewa""Sune" "Jinjina kai yayi tare da mayar da idanunshi kan Ammi yace""Ki kace yaran shaggu ne ko?Wata hujja gare ki na cewar bada aure ya haifesu ba?" "Fuskarta aWaure tace""Ina da hujja,saboda nice mahaifiyarshi,kuma ni bansan an Waura mashi aure da "",kowa ba" "Girgiza kai modibbo yayi,sannan yace""hannunki ya taso ne?ko kuwa wurin ki kaWae za'a iya Waura" "?""mashi aure ne" "Shiru tayi batace masa uffan ba,cigaba da magana yayi""don haka baki da wata hujja ta cewar abusufyan yayi aure ko baiyi aure ba,ya samu ´a'´a,wlh Aisha kin ban mamaki!wai har yaushe ne zaki ajiye waWannan makaman ya™in naki ne?ke fa yanzu ba yarinya bace,kin tara ya'ya da jikoki amma har yau bazaki ajiye wannan zafin ran naki ba,sai yaushe ne ya'yanki da kuma jikokinki zasu ji daWin zama dake ne?yanzu ni ba misali bane agareki?ko bakisan wanene modibbo ba?kinfi kowa sanina bani da wasa ko miskala zarratin,duk wani kangararre acikinku,keda ´an uwanki nine nan nake tankwarashi,amma yanzu saboda na manyata,na tara ya'ya da jikoki,duk na ajiye waWannan Wabi'un,Na canza kaina ne ba don komai ba sai don saboda ya'yana da kuma jikokina suji daWin zama dani,kuma suyi alfahari dani amatsayina na kakansu,bawai su dinga tsoro na ba,suna gudu na harma su dinga yi mun fatan mutuwa,kamar ke Win nan dai. 'yayi maganar yana nuna ta da sandar hannunshi,sunnar" ",dakai Ammi tayi tana faman jinjina kai" "Canza harshe modibbo yayi izuwa harshen fulatanci,yayi hakan ne saboda kada faWan da zaiyi" "mata ya zama tamkar tozarci ne agaban jikokinta," "Gaba Waya kin takurawa rayuwar ya'yanki,da ta jikokinki,kin hanasu sakat,ko irin wasan dake "" tsakanin kaka da jikan nan bakya yi masu,kullum burinki ki ™untata rayuwarsu,shin menene ribarki idan kinyi hakan? Ya Wan dakata da maganar yana kallonta,kafin yaci gaba da cewa""Yanzu jibi yaran nan ´an wurin fatima,hakanan kika Waura karan tsana kika Waura masu sai kace ba jininki ba!in ma saboda mahaifiyarsu ne,ke kin ta6a ganin inda laifin wani ke shafar wani ne?in kuwa haka ne ae da dukkanmu mun shiga uku,saboda wancan zaiyi sata ne a Waura maka laifin bayan bakai ne ka aikata "",ba" "Katse shi tayi cikin harshen fulatanci tace""Amma yaya modibbo ni meyasa ya'yana basu jin maganata ne?basu Waukeni mahaifiyarsu ba,suna yin abu gamon kansu batare da sun sanar mun ba,Hossein ya ™etare ™asar nan yaje yayi aure batare da sani na ba,sai dai kawai na ganshi da mata ya dawomin,matar kuma ma farar fata ba jinsun mu ba,sannan kuma Abusufyan shima yayi aure batare da sani na" "?ba,saboda me zasuyi mun haka ne" "anzo dai dai wajen,acewar modibbo gyara zama yayi sannan yace""kin manta yadda akai kika auri salahuddeen ne?to idan kin manta bari na tuna maki,dama duk wanda ya bijire ma iyayensa ko ba daWe ko ba jima sai shima yaga ba dai dai ba,na farko bada sa hannun iyayenmu ba,kika shiga aikin Soja,babu irin yadda ba'ayi dake ba don ana ganin bai dace dake ba,ba kaman daya kasance ke bafullatana ce,amma kika ™e™ashe ™asa kikace sai kinyi aikin soja,a ™arshe da aka takura maki,shine kika tattara kayan ki kika dawo gidana da zama saboda kina tunanin cewar ni zan goya maki baya don ki samu abunda kikeso,da kika zo wurina a lokacin na nuna cewar nima bazansa hannu na ba acikin lamarin tunda har iyayenmu sun nuna basu so,a ™arshe sai kika gudu batare da sanin kowa ba,kika shiga aikin Soja,sae dai kwatsam muka ganki da kakin Soja ajikinki,ko ba" "haka akayi ba""?" Wata irin zufa ce ta shiga wankowa a fuskar Ammi sam bata ta6a tsammanin cewa wannan ™ "aramin kuskuren data aikata na bijirema iyayensu,zai dinga bibiyar rayuwarta bane," "Akan wannan aikin sojan da kika shiga,babu wanda baiyi kuka dake ba,saboda kafiya,da taurin kai "" irin naki,ga jinkai dake gareki,iyayenmu basu isa su baki umarni kai tsaye kiyi abu ba,sai sun biyo ta wurina saboda shakkarki da suke ji,bayan wannan kuma,baki sanar ma kowa ba game da salahuddeen" "lokacin da kuka fara soyayya dashi ba,sai daga baya ne muka fahimci shi ya hure maki kunne har kika bijire mana kika shiga aikin sojan,hakan kuma yasa duk muka ki amincewa da farko ki aure shi,amman da yake Allah ya kaddaro aure tsakaninku ba yadda muka iya dole muka kyale ki ko don kafewar da" "?""kika yi da kuma rabon itama Ameena anan zata samu mijin, ko ba haka akayi ba" ",Jinjina kai Ammi tashiga yi yayin da idanunta suka cicciko tab da kwalla amma bata bari sun zuba ba Gwaggon katsina kuwa,sae faman sakin murmushi takeyi,tana fa W in""kwarai kuwa,haka akayi,""Abban su junaid kuwa da hajiya azeema duk jikinsu yayi mugun sanyi,sae yanzu suka gane daga inda matsalar take,dama duk in mutun yaga rayuwarshi tana tafiya ba dai dai ba,kuma bai" "akaita wani zunubi,toWlh ya binciki kanshi!ya tuhumi kanshi ahankali zai gano dalili," "Su jahad dae suna nan tsugunne sun kasa kunne suna sauraronsu,sai dai subi bakin modibbo da kallo,daga bisani in Ammi na magana subi ta da kallo saboda basu iya fulatanci ba,haka Marshal Omar dasu ishaq duk basa jin fulatanci,haka zalika Sgr baya jin harshen nasu,dama shi ko hausa da™yar ya koye ta,kuma har yau in yana magana da harshen hausa sai ka gane cewar Wan koyo ne don sam hausarsa bata nuna ba shiyasa bai fiye yin magana da hausa zalla ba saiya haWa da turanci" "ko spanish,amma kuma hausar tashi ba ™aramin daWi takeyi ma mutane ba," "?""Murmushi Modibbo ya Wan saki kafin yaci gaba da cewa""ina fata yanzu kin tuna komai" """,Siraran hawayen da take 6oyewa ne suka gangaro a saman fuskarta,muryarta ™asa ™asa tace""Na tuna Modibbo yace""Tunda kin tuna bari na ™ara Waura ki akan hanya,irin abunda kika aikata ne yasa shima Wan cikinki da kika haifa yaje yayi aure batare da saninki ba,saboda gudun kada ya fara sanar dake ki hana shi yin auren,hossein ya auri Alala..kunzandariya....""kasa ™arasa maganar yayi saboda bai iya ambaton sunanta ba,abun yaso yaba Sgr dariya,amma ya basar da ita tare da gyara mashi sunan "",yace""Alexandra ne sunan" "Modibbo yace""yawwa Wan gari,bazan dai iya Ambaton sunan nata ba,a barshi a fatima,tunda ae ta ta6a musulunta,kuma muna sa ran zata ™ara musulunta insha Allah,""" "Suka Wanyi dariya,kafin ya Waura da cewar""Hossein ya auri fatima batare da saninki ba,saboda yasan halinki sarai kin tsani jinsin da ba naki ba,gudun kar ya sanar dake ki™i amince masa yasa shi yin hakan,sannan......""modibbo bai ™arasa maganar ba,ammi ta kuma katse mashi hanzarinshi da cewa""Yaya modibbo amma ae ni harsu biyu sukayi mun haka!bayan ni,ni kaWai ce na bijire ma "",iyayenmu haka" "wannan maganar ta Ammi yasa shi yin dariya,tare da girgiza kai yace""in kikayi wata maganar kina tunamin da ™uruciyarki wlh,dama ita irin sakayyar nan tamkar ramuwar gayya haka take,kuma ita ramuwar gayya tafi ta gayyar zafi,sakamakon abunda kika shuka ne,yasa kika girbi kyakkyawan sakamakon da ya zarta nakin,kuma tunda har kika iya ™yale hossein bayan laifin daya aikata maki na auren bare kuma farar fata ae yaci ace kin yafe ma Abusufyan tunda shi da ™uruciyarshi ya auri yarinyar,kuma hada sa hannun gwaggonshi,kuma kinsan wacece ita a wurinki,da mahaifinmu da nata uwa daya uba daya,kuma saboda yardar da kikayi da itane yasa kika dam™a mata amanarshi,ita kuma ™aunar da take yi maki ne ya shafi Wanki da kika haifa,hakan yasa ba zataso wani abu ya cutar dashi ba,Yaro ya nuna yana son ´ar mai gadin gidansu,ke kuma kin tsani auren bare mara asali,gashi shi kuma yaron ya kwallafa rai akan yarinyar,don lokacin da ita Aminatu taso ta sanar dake game da yarinyar balbaleta kikayi da masifa,kina cewa karta kuskura ta bari ala™arsu tayi nisa,ta raba tsakaninshi da yarinyar,a ranar saida Abusufyan ya suma jin za'a raba shi da abunda yakeso,wannan" "dalilin ne yasa hajiya ameenatu ta aura mashi yarinyar batare da ta sanarma kowa ba,sai ni Winnan da" """,nake magana" ",Wagowa Ammi tayi tana kallonshi cike da mamaki" "Jaddada mata maganar yayi""kwarai kuwa ta sanar dani,nasan da zancen auren,kuma aranar da aka Waura auren Abusufyan da zainabu abu,ina Waya daga cikin waWanda suka halarci Waurin auren batare da sanin kowa ba,ita kanta hajiya ameenatu batasan na halarci Waurin auren nasu ba,a iya waya kawai ta sanar dani,sae kuma akaci sa'a ina da wani taron manyan malamai da zamu halarta anan jihar "" kano,wannan ne babban ma™asudin daya kaini garin harna shaida wannan Waurin auren" "Ae tunkan modibbo yakai ™arshen maganar wani irin murmushin farin ciki ya bayyana akan fuskar kowannansu,saboda yayi maganar ne cikin harshen da zasuji,wata irin nauyayyiyar ajiyar zuciya abusufyan ya shiga saukewa,nan take yaji wani irin sanyi ya ratsa zuciyarshi,duk da yayi mamakin zuwan modibbo wurin Waurin auran nashi saboda bai ganshi ba,amma tunawa da irin dubban al'ummar dake a masallacin kuma ya kasance ranar juma'a ne ana kammala salla aka W aura auren nasu,tabbas bazai iya tantance kowa dake a wurin ba,amma ko a lokacin bayan an W aura auren sun koma gida sai da baba buzu ya kirashi gefe guda yake sanar dashi cewa""Wani babban malami,yayi mashi alheri bayan sun fito daga masallaci,kuma yana tunanin cewar Kamar jininsu ne saboda yaga kamannin Hajiya ameena a fuskarshi,a lokacin Abusufyan bai gane wanene ba,sai yau da modibbo yayi maganar nan kwatsam ya zancen ya faWo mashi aranshi bayan ya shiga zurfin tunani,tabbas kuwa modibbo ne," "Murmushi modibbo yayi tare da kallon Abusufyan yace""nasan zakayi mamaki,saboda nazo Waurin auren ka batare da sanin kowa ba,uzuri ne ke gare ni a lokacin shiyasa ban nemeka ba,don nasan "",muddin ka ganni a lokacin saika nace akan in tsaya" "ya ™arasa maganar tare da mayar da idanunshi kan Ammi,tun kafin ya kuma cewa wani abu,muryarta tamkar zata fashe da kuka tace""Amma yaya kasan da maganar auren nashi shine ba'a sanar dani" ?ba?saboda me ",Saboda halinki""! Kai tsaye ya bata amsa""" "Tabbas naso in sanar dake ko alokacin,saboda kinsan cewa ni bana jin shakkarki,hajiya ameenace ta "" rokeni akan cewar karna sanar dake,saboda hakan zai iyasa ki fusata harma ki yanke ma Abusufyan hukunci mai tsanani,kuma a ™arshe zumuncin dake tsakaninki da ita ya tarwatse,dana nace akan zan sanar dake har kuka saida tayi mun,wannan dalilin ne yasa ban sanar dake ba,kuma ana haka daga baya kwatsam naji labarin mutuwar auren Abusufyan Win,hada ™arin haka yasa akabar zancen gaba Waya,ashe yarinya ta fita da cikinsa ta auri wani,to kinji dalilin dayasa mu kanmu bamu san da ya'yan "",nashi ba,har suka kai wannan girman a hannun mijin da ta aura daga baya" "Dakatawa yayi da maganar,falon yayi shiru na wani lokaci,kafin ya mayar da idanunshi kan Sgr dake "",zaune,yace mashi""ka kunna mata audio din nan daka kunna mun itama ta saurare shi" "Okey,""ya amsa mashi tare da,daddana wayar hannunshi,ya shiga audio din tare da kunnashi,sannan "" ya mi™e tare da ™arasawa kusa da kujerar da Ammi ke zaune ya mi™a mata wayar,yatsun hannunta na kerma tasa hannu ta kar6i wayar tashi,ta ajiye asaman hannun sofa Win tana sauraronshi,wannan audio din na labarin da abusufyan ya bayar ne da kuma Labarin dasu sehrish suka bayar na irin ukubar da suka sha a hannun ya sayyadi,ashe ranar da abun ya faru,Sgr ya Wauki audio na maganganun da sukayi kaf acikin wayarshi,tabbas shi ba ™aramin jami'in Soja bane!yana Aikinsa wani lokacin tamkar jami'in sirri,Na jinjina masa,da irin baiwar da Allah yayi mashi da kuma irin kwazon dake gare shi,ta ko ina" "~~~Sgr ya haWa,shiyasa nace maku shi Win komai nasa Extraodinary ne" "Mi™ewa junaid yayi tare da ru™o hannun Mommynsu yace""Shikenan mommy tunda mun" "kammala discussion din,ki taso muje falo pls,kada kice baki zuwa,in ba haka ba raina zai 6aci,wlh ko abincin dare bazanci ba,indai kika ™i zuwa gaishe da modibbo,""" "Cike da mamaki tace""Modibbo?kana nufin mahaifin maryam oummunsu Omar?" ",daga mata kai yayi alamar eh" "Shiru tayi tana wani tunani,a iya saninta modibbo mutunne mai mutunci sosai,saboda shine ya taka ma Ammi burki a lokacin da taso Abba ya sake ta,tabbas bazata ta6a mantawa da halarcin da modibbo yayi mata ba," "Ganin ta mi™e yasa junaid sakin murmushi yace""mommy zaki ko""? Jinjina mashi kai tayi alamar eh," "Janyo hannunta yayi har suka ™araso falon,ganin hankalin mutanen dake acikin falon gaba daya yana akan Audio din da ammi ke saurare,hakan yasa itama ta samu wuri ta zauna,junaid ma ya zauna gefenta,yayin da idanunshi ke akan su sehrish,sam basu lura dashi ba saboda hankalinsu duk ya tashi,a sakamakon Audio din da aka kunna,saboda sun tsani jin labarin rayuwarsu,ko miskala zarratin," "Kowa ya natsu yana sauraron audio Win,lokacin da Abusufyan ya kammala bada tarihin rayuwarshi da abu,sai next audio Win ya shiga wanda Jahad ke bada labarin rayuwarsu,nan take hankalin AMMI yayi mugun tashi,jikinta har tsuma yakeyi,tuni wasu siraran hawaye suka shiga zarya a kuncinta,ita kanta Alexandra jikinta ba ™aramin sanyi yayi ba,tunda take arayuwarta bata ta6a jin tausayin wani Wan adam ba,daga ita har ammin kamar yadda sukaji tausayin waWannan bayin Allahn ba,Very heart touching" ",story,wanda duk wani mai imani In ya saurareshi dole ya zubda hawaye,in ma baiyi kuka ba" "Ganin yadda hawaye ke sintiri akan fuskar AMMI yasa Omar ya cire hanky daga aljihunsa ya mi™a mata,dama kamar yasan cikin bu™atarshi take,a fuskarta ta kifa hankacif Win,ta fashe da matsanancin kuka mai cin rai,kowa yayi mamakin yadda Ammi ke kuka,cikin shesshe™ar tace""ku kashe mun audio ',din nan ya isa haka,kunnuwa na bazasu iya jurar jin wannan tashin hankalin ba" "dama Audio Win yazo ™arshe,junaid ne ya mike ya Wauki wayar,tare da mi™a ma babban yayansu ita,ya" ",kashe audio Win" "Shiyasa akeso ko da yaushe mutun ya kasance mai sau™in kai,kada ya cika tsaurara "" al'amurransa,yanzu da ace banzo ba,da shikenan,haka zaki kora yaran nan,ke baki tsaya kinyi bincike ba,kuma baki saurari bayani daga gurin kowannansu ba kawai kin tashi kin yanke hukunci,sai daga ""baya kuma kizo kina danasani" "da™yar ammi ta iya furta""Astagfurullah Allah na tuba!ka yafe mun,rashin sani ne yasa na kirasu da shaggu,game da halin da yaran nan suka tsinci kansu,duk laifin mahaifinsu ne,shine silar komai,duk da daman Allah ya ™addara faruwar hakan babu wanda ya isa ya hana,amma Abusufyan bai kyauta ma rayuwarsu ba,meyasa bai sanar ma kowa ba don aWauki mataki?saboda kawai yayi mashi barazana?Amma dai Allah ya tsine ma fasi™in mutumin nan,Wlh bazan barsu ba,saboda me laifin kakansu zai shafe su?wannan wata irin mugunta ce mara kan gado,?bai tsaya a iya kan ya'yan salahudeen ba,hada jikokin duka yake Waukar fansa akansu,?kuma shima salahudeen Win daya kashe mahaifinsu ae don saboda mugayen laifukan da aka kamasu dashi ne,Waukar fansar ta mutun ukuce suke Wauka,mahaifinsu da kuma mahaifiyarsu,da kuma wannan Wan koran nasu,dukkansu Allah zai toni ',asirinsu" "Jinjina kai modibbo yayi yana sauraronta saida takai ™arshen maganarta,tukunna yace""ba komai ne yasa na tako nazo ™asar nan ba,face don abu uku,kuma ina fata zaki bani haWin kai domin asamu maslaha atsakaninku gaba daya,saboda baza a ta6a cin nasarar gano waWannan masu Waukar fansar" "ba,har sai ku na cikin gidan kun fara haWa kanku,in ba haka ba,munafukan dake shirya maku zagwan" "™asa zasu samu nasarar cin galaba akanku,ta hanyar rarraba kawunanku,saboda ni inaji araina cewar" "'!masu shirya wannan ma™ar™ashiyar suna ATARE DAKU!sun shiga cikinku,suna acikin rayuwarku" "Wannan maganar ba ™aramin jijjigasu tayi ba,don sai da kowannansu ya Wago yana kallon fuskar" ",modibbon" "Nasan zakuyi mamaki amma nan gaba sannu a hankali zaku shaida maganata,yanzu dae bari inyi "" "",abunda ya kawoni" ",AISHA"" Ya ambaci sunan Ammi,muryarta asanyaye ta amsa mashi da Na'am""" "Banaso in ™arajin wani ™orafi akanki!wannan ne na farko kuma wannan ne na ™arshe!idan har kinaso "" ki zauna lafiya,to ki gyara tsakaninki da ya'yanki!da kuma tsakaninki da Jikokinki,na uku kuma shine tsakaninki da surukarki fatima,""ya ™arasa maganar yana nuna Alexandra da sandar hannunshi,Wagowa ammi tayi tare da kai idonta kan Mommynsu junaid wadda itama kallon nata takeyi,kawar da kanta tayi" ",gefe batare da tace komai ba" "Cigaba da magana modibbo yayi,""Allah ma mukanyi masa laifi kuma ya yafe mana,balle mu ´an adam,fatima bata yi maki laifin komai ba,tun farko koda kike mata magana take mayar maki saboda kin nemi cin zarafinta ne!wanda kuma ba kowa ne zai iya jurewa ba,balle ita da take jar fata,yanayin rayuwarsu ko ince tarbiyarsu ba irin tamu bace,don da a ™asarsu ne kikayi mata haka zata kaiki ™ara kotu ne a yanke maki hukunci,babu ruwanta da Cewar ke surukarta ce,sannan kuma bai kamata ki nuna mata ™iyayya ba,duk maison naka ae masoyinka ne!Wanki fa takeso,kuma saboda son da take mashi tabar iyayenta da kowa nata tazo ™asar nan,inda bata san kowa ba,ko tsoron acutar da ita batayi ba,bakowa ne ma zai iya wannan kasadar ba,don haka yakamata ki so fatima saboda masoyiyarki ce,ba ma™iyiyarki ba,idan don ta kasance farar fata ce,damu dasu shin ba Allah bane ya halicce mu ba?ya" ",banbanta mu ne?ko wani yafi wani ne""? Ya Wan jinkirta da maganar yana kallonta" "Kafin ya Waura da cewar""Yakamata ki ajiye wannan gabar dake tsakaninki da ita,Yanzu fatima ta wuce suruka a wurinki,tamkar ´'a take a wurinki,tunda ta hayayyafa da Wanki,yakamata kiyi alfahari da ita saboda itace ta haifa maki Waya daga cikin jikokinki wanda duniya take alfahari dasu,waWanda suka "",Waukaka darajar mu a idon duniya" """,Nauyayyiyar ajiyar zuciya Ammi tasaki tare da gyaWa kai tace""Insha Allah komai ya wuce" ",Murmushi Abba ya saki ranshi fari tass kamar an yi mashi albishir da gidan aljanna" "Sannan kema Fatima inaso ki ajiye dukkan wasu makaman ya™in ki,kibi surukarki tamkar "" "",mahaifiyarki,kiyi mata biyayya amatsayinta na wadda ta tsugunna ta haifi uban ya'yanki" "Fuskarta Wauke da murmushi tace""Nima a wurina komai ya wuce,dama saboda ™iyayyar da take nunamin ni da ya'yana ne yasa nima nake ™inta,amma daga yanzu insha Allah babu wanda zai ™ara "",jinkan mu" "Tana kai ™arshen maganar junaid yace""Gaskiya,wannan sulhun bai cika yadda akeson shi ba,Mommy da Ammi basu ta6a yin koda musabaha ba,yakamata yau su tashi su rungume junansu ta hakan ne zamu "",gane cewar sun shirya da junansu" "Gaba Wayansu suka saki murmushi,mi™ewa Alexandra ta farayi kamin Ammi itama ta mi™e,suka ™arasa tare da rungume juna,tafi su Abba suka shiga yi wanda hakan yaja hankalin sauran matasan gidan,har suka firfito cikin falon don suga me ke wakana,ae koda su kayi arba da Ammi da Alexandra rungume da juna,nan fa suka shiga sowa,abun ba ™aramin farin ciki ya sanyasu ba,musamman su" ",Fawan don sun jima suna jiran wannan ranar tazo,ashe da rabon zasu ganta da idanuwansu" "Ki yafe mun duk abubuwan da nayi maki,kuma inaso ki sani ba don bana sonki bane yasa nayi maki "" hakan ba,kawai haline irin nawa,da kuma sharrin shaiWan"" Ammi ce tayi maganar ayayin da take raba" ",jikinta daga na alexandra,fuskar kowanansu Wauke da siraran hawaye" "Murmushi alex ta saki kafin tace""Allah ya yafe mana gaba Waya,inaji kamar nafi kowa farin cikin wannan ranar,""tayi maganar fuskarta Wauke da dariya,suna cikin rahar nan sukaji ana Waukarsu hoto ket" !!ket "Da sauri suka waiga don su ga wanene,ashe wai fawan ne ya Wauko camera Winsu,yana Waukarsu hoto yana faWin""yau a daily trust dole su buga wannan gagarumin labarin,zazzafan gaske,Ammin mu wato kakarmu a yau ta rungumi surukarta wadda ta kasance mahaifiyarmu bayan sun dade suna shan "", gwagwarmaya" "Dariya sosai su kayi,ganin ya sanyasu raha,yasa shi cewa""Abba mu shigo ciki a ™arasa tattaunawar" ?tare damu "Fuskar Abbansu Wauke da murmushi yace""why not,a yanzu an sasanta komai,an samu maslaha,zaku "",iya zuwa ku zauna" "Jin haka yasa suka ™araso ciki,gaba Wayansu ne hada su twins jabeer,khaleed irfan dasu kanal,wuri" ",suka samu suka zazzauna a ™asa" "Junaid yace""Yawwa Amminmu,yanzu saura Uncle Winmu bawan Allah,yayi missing Winki sosai" ".yakamata shima ki rungumeshi,ko yaji sanyi aranshi,""ya karasa yana langa6ar da kai" ",Juyawa Ammi tayi tare da kallon abusufyan wanda ke a zaune,idonshi na kallon ™asa" "Gyaran murya ta Wan yi mashi,ya Wago da idonshi ya kalleta,cike da zolaya tace""So kake sai nace ka" "?""taso" "Fashewa yayi da dariya,kafin ya mi™e da sauri ya faWa jikinta,sosai ta rungume shi ajikinta,tana Wan bubbuga hannunta a bayanshi tace""nayi kewarka sosai,ka sani kuka Abusufyan,fiye da" ",tunaninka,hakanan ka tafi ka barni shekara da shekaru ""tana maganar hawaye na fita a idanunta" "Wagowa yayi daga jikinta,idonshi na fitar da kwalla yace""Ki yafe mun Ammi,nasan ban kyauta maki ba,nayi maki abubuwa da dama wanda bakyaso,nasan cewa hada ha™™inki ne ke bibiyar rayuwata "". ,shiyasa ma harya shafi ya'yana" "Hannu tasa tana share mashi hawayenshi tace""Na yafe maka abusufyan,dama ni burina shine ka dawo kusa dani,kuma Alhamdulillah,gashinan ka dawo cikin yan uwanka,naji daWin hakan sosai,Allah "",ya ™ara haWamun kanku" ",gaba Waya suka amsa da Ammin" """,AMMI saura su rishi,su baki rungumesu ba,kalli fa kiga yadda duk suka shiga damuwa,bayin Allah""" "junaid ne ya sake yin maganar yana raku6e fuska,alamar tausayi" "Kallonsu Ammi tayi,sun cunkushe wuri guda kamar kifin gwangwani,musamman Sehrish jikinta har lokacin sae kerma yake,a hankali Ammi ta taka izuwa inda suke,ta zu™unna agabansu,sannan takai hannunta tare da shafa fuskokinsu,kafin tace""dole in nemi yafiyarku,saboda na jefebku da mummunan kalma,bisa rashin sani,ina mai matu™ar baku Ha™uri akan abunda ya faru a rayuwarku!ba laifinku bane laifin wasu ne akeso a Waura maku shiyasa aka biyo ta hanyarku duk don a ™untata mana,amma nayi maku al™warin cewa Waya daga cikin waWanda sukayi sanadiyar wula™anta rayuwarku,Wlh bazai sha ba!daga rana irin ta yau zansa a fara bincike akansu har sai Allah ya tonu asirin kowannansu,kuma nayi maku al™awarin cewa,zansa akawo maku wannan fasi™in mutumin har inda kuke don ku wanke mun "",mummunar fuskarshi da tafukan hannayenku" "Jin wannan maganar ta Ammi yasa Hosana fashewa da dariya,har white teeth Winta suka bayyana,dimples Win fuskarta suka lotsa,Jahad ma murmushi ne ya bayyana a fuskarta,sehrish ce kawai batayi murmushi ba,da alama kamar akwai wani abu dake damunta,duba da yanayin jikinta dake ta" ",kerma" Ru™o hannayensu ammi tayi tare da mi™ar dasu tsaye sannan ta haWasu duka ta rungumesu ",sosai,ajikinta" "Wani irin matashin murmushi ne ya bayyana a fuskar kowannansu dake a falon,ha™ika sunji daWin wannan ranar,tsakaninsu da Allah sai godiya daya bar Modibbo a raye har zuwa wannan lokacin,saboda shine silar komai daya faru ayanzu,da bai zo ba da akasin hakan ne zai faru, Addu'oi' Ammi ta shiga karantowa tana tottofa masu akawunansu,a ™arshe tace""Allah yayi maku" ",ALBARKA,""suka amsa mata da Amin" "Komawa su kayi kowa ya zauna,itama ammin ta zauna,bayan kowa ya natsu Modibbo yace""ko akwai" "?""mai magana acikinku" """,Da sauri Abbansu junaid yace""Ina da magana" "Modibbo yace""faWi kai tsaye muna sauraronka,""" "Yawwa kawuna,dama akan maganar fatima ne da Abusufyan!har yanzu basu shiri a tsakaninsu,tun "" ',wani sa6ani da suka ta6a samu a lokacin baya,to har yanzu basa jituwa,yakamata aduba lamarin" ",Sunnar dakai ™asa Abusufyan yayi,kamar yadda itama alexandran tayi" "Ae yanzu ko banyi masu magana ba,zasu shirya kansu ne ko don zumuncin dake a tsakaninsu,da "" "",kuma ´a'´ayensu" "Murmushi kowannansu,yayi abusufyan yace""Insha Allah komai ya wuce a wurina,dama can ni ban ta6a ru™eta araina ba,nasan rashin kunyar da nakeyi mata ne a lokacin baya yasa take fushi dani har "",yanzu,amma ina neman afuwarta" "Yana kai ™arshen maganarshi,Alexandra tace""Nima komai ya wuce a wurina,Allah ya yafe mana baki "",Waya,kuma ya ™ara haWa kawunanmu" "Wani irin ihu junaid ya fasa,saboda tsabar farin ciki,hankalin kowa ya koma kanshi,ganin sun zuba mashi ido yasa shi sanya tafin hannunshi ya rufe fuskarshi,saboda kunyar data rufe shi,™asa ™asa yake sakin dariya,bakomai ne yasa shi wannan farin cikin ba,face Shiryawar da Momnynsu tayi da Uncle" " ,Winsu,ko ba komai zai samu amincewarta wurin auren Waya daga cikinsu" "Gobe da safe zan wuce damaturu,tunda naci nasarar haWa kawunanku,ina fata zaku kasance a haka ko "" "",bayan tafiyata,"" atare suka amsa mashi da cewa""Insha Allah" ",Amma mun jima bamu haWu ba,bazaka ™ara kwanaki ba""? Ammi ce tayi maganar""" "murmushi modibbo yayi kafin yace""kada ki damu,tun da dai na shigo ™asar zaku dinga ganina ne akai "",akai,insha Allah" "Alhamdulillah,The end nan bada jimawa ba,zan rubuta hakan insha Allah,nasan wasu" .........har gabansu ya faWi rass *SANARWA SANARWA* *$$ME TAKEN NA AMARYA HUTAA* "MUNA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA MUNA BADA HAYAR KAYAN * AMARYA(WEDDING GOWN), KAYAN BRIDAL SHOWER, KAYAN BIRTHDAY PARTY, KAYAN FITAR SUNA, SANNAN MUNA BADA HEAD AND SHOULDER, MUNA DA POSS, MUNA ALKYABBAR KAI AMARYA KO TARON WALIMAR SAUKA, MUNA DA KAYAN FULANI FARARE NA YARA DANA MANYA MUNA DA NA AMARYA BLUE BLACK, SANNAN MUNA GYARAN JIKIN AMARYA DA UWARGIDA CIKIN KWANA UKU CAKAL ZAKIGA KIN KOMA TAURARUWA MAI WALWALI. MUNAYIN TURARUKAN WUTA DA HUMRA DA" "*.KOLACCAR, KOWANNE KALA KIKE BUKATA AKWAI CIKIN FARASHI MAI SAUKI" *LOCATION KANO* 08062073990 Ina kuke mata hamshakai wayanda suka amsa sunan su wajen mazajen su ina mata masu son qamshi shin ko kunsan tsafta bata tafiya seda qamshi ina masu son turare mai riqon gida tareda qamshin shi mai sanyaya zukata mardie collection tazo muku da dadadan turarukanta masu lasting riqon gida harma da jiki ku tuntube mu da nmb kamar haka 08136666994 inda zaku samu kaya kamar haka Wadrobe balls Madarar kulleccham Vaseline kulleccham Kajiji Halut Couscous Khumrah Da dai sauransu harda abin wanke toilet yayi tas komi dafe warshi wato BETHALEX METAL ku garzayo kar ayi baku Ina kuke mata hamshakai wayanda suka amsa sunan su wajen mazajen su ina mata masu son qamshi shin ko kunsan tsafta bata tafiya seda qamshi ina masu son turare mai riqon gida tareda qamshin shi mai sanyaya zukata mardie collection tazo muku da dadadan turarukanta masu lasting riqon gida harma da jiki ku tuntube mu da nmb kamar haka 08136666994 inda zaku samu kaya kamar haka Wadrobe balls Madarar kulleccham Vaseline kulleccham Kajiji Halut Couscous Khumrah Da dai sauransu harda abin wanke toilet yayi tas komi dafe warshi wato BETHALEX METAL ku garzayo kar ayi baku "It's not just good ...it's finger linking good faster than fast food, better fine dining. Snack" Awarah Farah Zobo Samosa Cup cake etc Contact me 09063302182or 09012179727. "* 234 810 388 4440: * Boss Bature+ ]PM 2:56 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * "_Ga duk mai son karanta littafin Abban sojoji,kai tsaye ya tuntu6eni ta numbar wayata 08103884440_" "Special thanks to hafsat Usman Abubakar ," "Koda ace baka samu zuwa ba,xamu zo nan damaturun,dama mu ya dace ace mun je can gaba Wayan "" mu bayan komai ya lafa,ko don saboda ´an ukun abusufyan,zamu je dasu don suma suga danginsu" ",dake acan da kuma na zariyya,dana sauran state,""acewar ammi" "Modibbo yace""hakan ma yayi,Allah yayi maku albarka gaba Wayanku,""suka haWa baki wurin amsa mashi da ameeeen," "Duk wannan abun dake faruwa Aunty babba da hayaam suna acikin Waki,kowannansu ya dafi waya sai danna yake yi,gaba Waya tunaninsu ya tafi akan cewa An kori su sehrish,hakan yasa" "hankalinsu ya kwanta luf," "mi™ewa zaune aunty babba tayi daga kishingiWen da take,fuskar nan a washe tace""Oh ni ´asu,ko ina waWannan ´an ukun suka dosa yanzu?" "Hayaam tace""Wama ya sanin masu,suna can suna gagari acikin gari,™arshenta ma a samu wata" "babbar mota zubin Wan gotte tayi mana awon gaba da kawunansu,""" "Fashewa su kayi da dariya,sai da suka tsagaita dayin dariyar Aunty babba tace""duba mun ™arfe nawa "",yanzu,agogon wayata ba saiti" """,kusan ˜arfe tara fa yanzu,gashi ko abincin dare ma ba mu nema ba""" "Tsoki taja""mtsww,wannan wani irin gidane!A tunani na Azmee ya kamata ace ta kawo mana dinner Win mu har cikin Waki,ni bansan menene amfanin matar nan ba a cikin gidan nan,bata wani aiki,sae dae "",ta dafa masu abinci,ta zauna taci ta ™oshi ta tara tumbi,ta mayar da gidan kamar na ubanta" "Hayaam ta Waura da cewa""Ae kwanaki har magana taso ta gayamun,saboda waccen korarriyar yarinyar,Sehrish take da suna ko wa ma. ""dakatawa tayi da yin maganar sakamakon turo ™opar da" ",taji anyi,atare suka kai idanunsu wurin" "Azmee ce ta shigo hannunta Wauke da tray,koda su kayi arba da ita,nan fa suka shiga yin ´an kame" ",kame na rashin gaskiya" "Basu amsa mata sallamar da tayi masu ba,™arasawa tayi ta ajiye masu tray Win a ™asa,sannan tace""abinci ne na kawo maku,bansan ko kuna bu™ata ba,naga baku fito kun nema ba,shine nace bari na "",kawo maku a Waki" "Washe baki suka shiga yi,hankalinsu harya kwanta,da alama bataji gossiping Winta da sukeyi ba, Mun gode sosae Azmee,wlh kina ™o™ari sosai acikin gidan nan,ke kaWae kike duk wasu aikace aikace "" na gidan nan,shekara da shekaru,baki ta6a gajiyawa ba,kin mayar da dangin nan tamkar naki,bansan meyasa har yanzu kike tare dasu ba,wahalar tayi yawa,yaci ace yanzu kin nemi miji kinyi aure,amma in "",kika cigaba da zama a haka,rayuwarki zata ™are ne a matsayin baiwa kuma bazawara,ba wani cigaba Tunda Aunty babba tafara magana azmee ta zuba mata ido tana kallonta,batare da ta ™yafta idanunta ba,har sai da Aunty babba takai ™arshen maganar,sannan tace""Bani da amsar da zan baki Laila,amma inaso ki sani dangin nan basu Waukeni kamar yadda kikayi tsammani ba,kuma ni bana gajiya da aiki a "",™ar™ashinsu,saboda sunyi mun halarcin da bazan ta6a mantawa ba" "Juyawa azmee tayi da sauri ta kama hanyar fita daga Wakin,harta ru™e handle Win ™opar zata buWe muryar aunty babba ta katse mata hanzarinta da cewa""har yaushe ne zaki cigaba da danne abunda ke" ?zuciyarki ",Mekenan""!azmee ta tambaya a yayin da ta juyo da kanta tana kallonta""" "Azmee nafa son komai!na son cewa akwai wanda kikeso acikin gidan nan!saboda kin ta6a sanar dani """ "?""a lokacin baya,ko kin manta" ",Baza kunne hayaam tayi tana sauraronsu" "Hakane,na ta6a sanar dake,amma yanzu babu wannan a zuciyata,kuma ko a lokacin dana so "" shi,saboda irin kyautatawar da yake yi mun ne,kuma da tausayin shi da nakeji,na rashin matarshi a kusa" ",dashi,Amma yanzu Alhamdulillah,uwar ´a'yanshi tana a kusa dashi,babu wata sauran damuwa" "Murmushi aunty babba ta saki tare da mi™ewa daga zaunen da take a gefen gadon,ta tunkari azmee tana cewa""Yanzu ke sai ki ha™ura dashi?baki kwaWayin ki aure shi,ki samu ™aruwa dashi,ko don ki samu gado acikin gidan nan""? Da alama Aunty babba so take ta tunzura azmee," "Girgiza kai azmee tayi""ni bani da buri akan tara dukiya,bana kwaWayin abun duniya,saboda sanin cewa komai na tara ™arshe a gidan duniyar nan zan barshi!albashin da nake samu acikin gidan nan ya "",isheni in ™arashe rayuwata dashi" "Ta6e baki aunty babba tayi,fuskar nan Wauke da shu'umin murmushin nan tace""Yanzu shikenan kin za6i ki ™arashe rayuwarki a ™arkashin wasu kenan?ke baki da ´ancin kanki?wlh azmee bakisan ciwon kanki ba,ban ta6a ganin ´ar wahala irin ki ba,kin ™untata rayuwarki,kin ™as™antar da kanki,duk don" "saboda ki faranta ma wasu!har yau babu wani cigaba a arayuwarki,yakamata ace yanxu kin mallaki" "katafaren gida naki na kanki,kin kuma mallaki mota,kinje hajji da umrah,kin kuma je yawon sha™atawa dubai da sauran ™asashe,haba azmee yakamata kiyima kanki adalci,wlh kina cutar kanki,Nidai shawara "". nake ba" "Tsawar da azmee ta daka mata ne yasa ta kasa ™arasa maganar,ba ™aramin razana tayi da tsawar" ",ba,tamkar ba abakin azmee ta fito ba" "Ke baki isa ki tunzurani ba,laila!ki iya bakin ki,in ba so kike kija ma kanki ba,ki tsaya a iya "" matsayinki,nima in tsaya a nawa,idan ki kayi kuskuren shiga gonata wlh ranki zaiyi mugun 6aci,"" tana" ",™arasa maganar,ta janyo ™opar da sauri ta fuce" "Hmmmm Aunty laila,matar nan fa ba zaki ta6a iya canza mata ra'ayi ba,don na lura itama kaifi Waya "" "",ce" "Jinjina kai aunty babba tayi aranta tana mai mamakin irin yadda azmee ta daka mata tsawa,sai kace" "!,batasan matsayinta agidan Ba" "Komawa tayi cikin Wakin ta zauna dirshan a gefen gadon,ranta ba ™aramin 6aci yayi ba,taso ace taci nasara akan azmee ko don su sami haWin kanta wurin Cimma burinsu,guntun tsoki taja tare da cewa""³ar wahala,sai kace tafi kowa tsoron Allah,kullum haka zaki ganta da cazbi a hannunta tana "",yawo" "Ta ™arasa maganar tare da mayar da idonta kan tray Win abincin da azmeen ta kawo masu,yatsina fuska tayi tare da kai hannu ta buWe warmer Win,dambun shinkafa ne yaji kayan haWi sai ™amshi" "yake yi,a plate ta zuba masu nan suka zauna,suna ci ita da hayaam kamar wanda yunwa ta koro," "Azmee kuwa bayan fitarta daga Wakin nasu,jiki a sanyaye ta wuce Wakinta,kalaman aunty babba ba ™aramin 6ata mata rai su kayi ba,zuciyarta ta sosu sosai,daure wa kawai takeyi,da ace bata kai" zuciyarta nesa ba da ba abunda zai hana ta wanke fuskar laila da mari! "Sam ta manta da hafsat dake kwance a Wakinta,baiwar Allah tun bayan fitarta daga Wakin hayaam,ta wuce Wakin azmee batare da sanin kowa ba azmee ce kaWae tasan cewa tana a W akinta,anan tayi wanka,ta kuma ci abinci ta kwanta,saboda wani irin zazza6i daya saukar mata ajikinta,kwata kwata zuciyarta ba daWi,tayi danasanin rayuwarta fiye da a ™irga,idanunta na tsananin son ganin Su Jahad,amma tsoran tunkararsu takeyi,gashi har tsaraba tayi masu don ta basu hmmm,duk in ta tuna irin u™ubar da suka sha a hannunsu,sae ta fashe da matsanancin kuka,tun azmee na rarrashinta har ta gaji ta ™yaleta,idanunta sun kumbura suntum haka la66anta ma,bakomai take yi ma fargaba ba,fa ce irin hukuncin da Mahaifinta zai yanke mata,don kuwa tasan muddin yaji abunda suka aikata masu jahad,Wlh ba zasu sha ba,su dukan su sae sun fuskanci mummunan hukunci a wurinsa,gaba Waya tayi nisa cikin zurfin tunani,taji shigowar azmee cikin Wakin,buWe idanunta tayi tana kallon azmee dake shigowa,yanayin yadda taga fuskar azmee ya tabbatar mata da cewar tana cikin damuwa,gefen gadon ta zauna zugudum yayin da idanunta ke cike tab da kwalla," "AUNTY AZMEE"" muryar hafsat ce ta dawo da ita cikin hayyacinta,juyawa tayi bayanta tare da kai "" idanunta kan fuskar hafsat dake kawance,™o™arin 6oye damuwarta tayi kafin tace""har yanzu bakiyi" ?bacci ba "Mi™ewa hafsat tayi daga zaune,sannan tace""Bazan iyayin bacci ba aunty azmee,inajin tsoron abunda zai biyo baya,nasan cewa daddy bazai ™yaleni ba,""ta ™arasa maganar tana faman matse kwallon dake" ",gangarowa akan fuskarta" "Kidaina sa damuwa aranki hafsat,a yadda kika bani labarin irin ru™on da kuka yi masu jahad,da """ "farko atare kuka azabtar da rayuwarsu ke da mahaifiyarki amma kuma daga baya kin nuna masu soyayya,ina mai tabbatar maki da cewar wannan soyayyar da kika nuna masu daga baya itace zata cece "". ki a hannun mahaifinki" "Taya kike tunanin hakan zai zame mun mafita aunty azmee?bayan ni ce dakaina,na Wauki su jahad "" acikin mota ta,na fitar dasu daga cikin gidan,na dam™a su a hannun wannan mugun mutumin wanda" ",mommy tasa ya zubar mata dasu a daji!""tana magana hawaye na zuba a fuskarta" "Amma Ae kin sanar dani cewar,Mommynki yaudararki tayi akan cewar gidan marayu zaki kai su "" "",ashe zubar dasu take so ayi" "Hakane aunty azmee,amma ae su hosana basu son da haka ba!nasan cewa sun tsaneni yanzu,kallon "" "",mayaudariya suke yi mun,kuma ba kowa ne ya jawo mun haka ba,fa ce Mommy" ",Ta ™arasa maganar tare da fashewa da wani sabon kukan" """,Ga shawara""! Cikin shesshe™ar kuka Hafsat tace""Ina. sauraronki,koma wata irin shawarace inaso""" "Gobe da safe tun kafin Abbanki ko Omar suyi yun™urin tunkarar Su jahad akan maganar,ke ki fara "" yin hanzarin zuwa wurinsu ki nemi yafiyarsu sannan kiyi masu bayanin cewar bada saninki ba,wannan mutumin ya Wauke su ya kaisu daji don ya zubar dasu ba,Mommynki ce ta yaudareki akan cewar gidan "". marayu zai kai su" "Aunty azmee kina ganin in na faWa masu hakan zasu yarda dani?hosana fa tana da ta6in "" "",hankali,da™yar zata fahimce ni" "kada ki damu,zasu fahimce ki,ki kwantar da hankalinki kawai,kamar kina acikin jirgi mai ya "".. qare,""murmushi hafsat ta Wan saki,har taji sanyi aranta,fatan ta Allah yasa gobe in taje wurin su" ",Jahad,su fahimce ta" "Sun jima suna tattaunawa atsakaninsu kafin daga bisani,azmee tabar Wakin hafsat kuwa bargo taja ta lullu6e kanta,sannu a hankali bacci ya Wauke ta," "Acan falo kuwa bayan komi ya lafa,Ammi tace""Yakamata kowa yaje yayi sallah,ya kwanta ya huta,""amsa mata suka yi da toh,sannan kowannansu ya mi™e tare da nufar Bedrooms Winsu,atare Su jahad suka mi™e,saida suka fara yi ma su ammi sallama,ta amsa masu fuskarta asake tare da tunasar dasu akan in zasu kwanta kar su manta suyi addu'a,a ™arshe dae falon ya rage babu kowa cikinsa,irfan shiya jagoranci Modibbo har zuwa Wakin da zai zauna kafin gobe,Bayan ya kaishi W" "akin,Azmee ta shirya mashi kayan tea takai masa,kamar yadda ya bu™ata," *Boss Bature* "A 6angarensu sehrish kuwa,bayan sun koma bedroom Winsu,alwala kowannansu yayi sannan su kayi salla atare,bayan sun kammala suka haye saman gadonsu,cikin ™an™anin lokaci bacci ya W auki Jahad da Hosana,banda sehrish wadda bacci ya ™aurace ma idanunta,tabbas Wazu ta tsorata sosai da Ammi ta koresu,abun ya razanar da ita,ta kuma ji matu™ar tausayin Daddynsu,duk in tazo rufe ido,fuskarshi take gani a lokacin daya fashe da kuka yana faWin cewa sai dai ta tsine mashi amma sai yabi ´a'´an shi,bazai bari rayuwarsu ta wula™anta ba,tabbas ba ™aramin so yake yi masu ba,yana tsananin ™aunarsu fiye da tunaninsu,lokaci guda abunda ya faru a babban falo ya shiga dawo mata acikin kanta,mikewa tayi daga zaune,ta jingina bayanta a headboard din" "gadon,yayin da hannayenta ke rungume da pillow,a hankali tashiga tariyo abunda ammi tayi,na" "bijirema umarnin iyayenta,wanda hakan yasa ita ma ´a'´anta suke bijire mata,Wannan abun ba ™ aramin tsoratar da sehrish yayi ba,saboda tunawa da Umarnin da mahaifinta ya bata na hana ta zuwa sashen sgr da sunan yi mashi aiki,amma ta™i bin umarninsa,hakanan ta dinga jin gabanta na faduwa,runtse idanunta tayi tare da buWesu a hankali,wasu siraran hawaye ne suka shiga gangaro mata a fuskarta,a hankali la66anta suka soma motsi,™asa ™asa take magana,matsar da kunne na nayi don inji me take cewa," "Ya Allah ka yafemun!bani da hankali nayi kuskure,saboda kawai son wanda baisan inayi ba,saboda na _ faranta ma wanda nakeso,na™i bin umarnin mahaifina,wlh bazan ™ara ba,inajin tsoron nima ´a'´an da" "_zan haifa su™i bin umarni na,bana fatan hakan ya faru,zan daure nayi mashi biyayya" "Tafin hannunta tasa ta goge hawayen dake zuba a idanunta,bakomai idanunta ke hango mata ba,fa ce kyakkyawar fuskar SGR,tabbas yau yayi masu abunda ba zasu ta6a mantawa ba arayuwarsu,yana da matu™ar kirki sosai,bakowa ne zai gane hakan ba farat Waya,shi na musamman ne,samun mutun mai" ",irin kyakkyawar zuciyarshi a wannan zamanin da muke ciki,zaiyi matu™ar wuya" "Zuro ™afafunta tayi ™asa daga saman gadon,ta mi™e tsaye,jikinta na sanye da riga da wando na bacci,milk colour,takawa tayi izuwa gaban door Win dakin,ta buWe bayan ta fita ta janyo masu ™opar ta" ",rufe" "A hankali take tafiya,ga wani irin sanyi dake Wan ratsa sassan jikinta,amma sam bata jin sanyin,saboda daWinshi take ji,zura hannayenta tayi acikin aljihun wandon jikinta,kai tsaye ta wuce main palour din,wayaam taga babu kowa kamar yadda tayi tsammani,da alama ma mutanen gidan duk sunyi bacci,hakanan taji tana marmarin tasha Cornflakes acikin wannan daren,juyawa tayi da sauri ta nufi kitchen,within minutes ta fito hannunta Wauke da Cup,ta cika shi da cornflakes haWi na musamman tayi ',mashi,ta zuba uwar madara da bornvita duka ta sanya,ta kuma Tsula sugar" ",Dawowa tayi falon,ta zauna saman sofa tare da aza ™afa Waya bisa Waya,nace sannu ´ar masu gidan Motsa cornflakes Win ta shiga yi,da cokalin hannunta sae faman jujjuyashi takeyi aciki,kafin daga bisani ta shiga Webowa tana kaiwa abakinta tana sha,tana taunarsa kunnuwanta na motsi saboda daWin da yayi,bakowa ne ya faWo mata aranta ba fa ce junaid,abokin shiriritarta,murmushi tayi tare da cewa Wan uwana rabin raina nasan yanzu haka yana can yana sharar baccinshi,da ace idonshi biyu da atare zamu sha wannan cornflakes din,i really missed u junaid,rashin kwanciyar hankali yasa,mun nisanta da juna,amma insha Allah tunda komai ya dai²ta,yanzu bamu da sauran wata damuwa,zamu dinga fita" ",yawan sha™atawa atare mu dukkan mu" "Ita kaWae abunta sai faman sambatu takeyi,kamar wata zautacciya,tana cikin shan cornflakes W innan,ta wutsiyar idonta ta hango mutun a tsaye ™i™am,aikuwa hankalinta yayi mugun tashi,kasa juyawa tayi saboda tsoron kar ace dodo ne,tuni jikinta ya fara kerma,dama gata da shegen tsoro,zuciyarta ta shiga bugawa da ™arfi da ™arfi,tunaninta wanene mutumin data hango tsaye a upstairs,tsabar tsoro ya hana ta juyawa ta kalleshi da kyau,wani irin wahalallan yawu ta haW iye,ajiye cup Win dake hannunta tayi,sannan ta lalla6e tare da saukowa daga saman sofa Win,ta dur ™ushe ™asa tayi sujjada,kamar maiyin sallah,duk don saboda kar dodon ya ganta,a hankali ta shiga rarrafawa a ™o™arinta na tabar falon,ta koma Wakinsu," "Shikuwa mutumin dake tsaye goye da hannayenshi asaman ™irjinshi,zuba ma sarautar Allah ido yayi,abun ba ™aramin mamaki ya bashi ba,tsoran yarinyar harya so yayi yawa,ko kallon inda ya ke bata yi ba,ta wutsiyar ido kawai taga inuwarsa amma ta sama ranta cewar wani mugun abunne,sam baiso ta" ",tsorata ba,don bada niyar wannan yazo wurin ba" "Wani abune ya faWo mashi aransa,cikin sauri ya koma cikin part Winsa,jimmm kaWan sai gashi ya dawo" "hannunshi Wauke da wayarsa,tsayawa yayi tare da saita wurin da take yana Waukarta video kasancewar" ",akwai haske sosai a main falo din" "Ba ™aramar wahala sehrish tasha ba,da wannan rarrafen ta ™arasa har wurin da zata shiga corridor Win Wakinsu,gaba Waya zufa ta wanke mata fuskarta,tana ™okarin shiga,wani abu ya faWo mata aranta,tsayawa tayi tana tunanin kodai ta juya taga wanene shi tunda dae ta iso wurin da zata shiga Wakinsu,koma menene ai bai isa ya cutar da ita ba,da zarar ta juya taga dodo ne,sae ta watsa da gudu ta" ",shige Wakinsu,taja ™opa ta rufe,fakat" "Jikinta na kerma,amma ahaka ta daure ta Wan juyo da kanta,takai idanunta saman upstairs din,ae batasan lokacin da ta™arasa juyowa gaba Waya ba,ta baza idanunta donta tabbatarma kanta abunda take gani,™ura ido tayi tana son gano wanene saboda yayi mata nisa,wannan hasken fatar nashi ne ya fara sa ta tunanin kamar sgr ne,™ara zuba ido tayi anan ta hango wannan doguwar sunar kan tashi,tabbas kuwa shine,ajiyar zuciya ta shiga saukewa a fili tace""Ashe babban yaya ne,nasha wahalar banxa,Allah yasa" ",dai ban zubar da cornflakes Wina ba" "ganin tana kallonshi,yasa ya janye phone dinsa,ya kashe camera Win ya tura wayar a short pocket" ",dinsa,da hannu yayi mata Alamar taxo" ",Waro ido tayi tare da nuna kanta,don ta tabbatar in ita yake kira,nuna ta ya kuma yi da hannunshi Gabanta ba ™aramin faWuwa yayi ba rasss,tsoranta kar ya tuhumeta akan meya hanata zuwa part Winsa" ",kai mashi Cofee don yau bata je ba" "Mi™ewa tayi kamar wata mara gaskiya,haka ta tunkaresa,kamar an zare mata lakar jikinta,a hankali take tattaka matattakalar stairs Win,harta ™arasa Wan nesa dashi tukunna ta tsaya,tunda ta saci kallonshi sau Waya,tayi arba da faffaWan ™irjin nan nashi,gashi babu shirt ajikinsa,Shorts ne kawai black colour ya" ",sanya,kuma ma dai ba ™aramin kyau yayi masa ba" "Ganin ta tsoge wuri guda,yasa shi moving ya ™arasa inda take dab da ita,don har saida ta Wan ja da" ",baya,saboda ™ure matan da yayi" "Lokaci guda tarasa natsuwarta,sai ´an kame kame take,a ™arshe ma ta zura hannunta acikin sumar kanta,tana Wan sosawa,™amshin turaren jikinshi ba ™aramin illa yake yi mata ba,saboda wani yanayin da" ",take tsintar kanta aciki" "gaba Waya idanunshi na akan lips Winta,mutsu mutsun da takeyi da bakinta,ba ™aramin tafiya yake yi" ",dashi ba" "Almost 5 mins suna a haka sannan ya buWe baki da wannan Sexy voice Win tasa yace""Meyasa baki yi" "?""bacci ba" """,Muryarta na kerma tace""bana jin bacci ne" "?""Okey,that's y You came out to disturb those who are sleeping""" "sunnar dakai ™asa tayi tana girgiza mashi kai,alamar a'a,ganin ta dage sai faman sosa gashin kanta takeyi,yasa shi kai hannunsa ya dam™o wrist Win hannunta da ta zura acikin sumar kanta yace""™ai ™ayi kike ji ne""?" """,A ruWe tace""eh" "Jinjina kanshi yayi tare da sakin hannun nata," "lemme help u.......'Wagowa tayi a razane jin abunda yace,ko amsarta bai tsaya ji ba,ya sanya "".. hannunshi tare da zagayo dashi ta gefen waist Winta ya tallabota sosai, ya janyota gaba Waya ta faWa asaman wide chest Winsa,nan fa hankalinta yabi ya tashi,ta susuce ta zauce ta rasa uwar ubanta,a hankali ya Wago da right hand dinsa,ya tsoma shi acikin lallausar sumar kanta,wani irin massage ya" "shiga yi mata,wanda ya haifar mata da wata irin matsananciyar kasala ajikinta,ita kanta batasan lokacin da ta zagaye waist Winshi ba da hannayenta duka,ta ™ankame shi sosai kamar zata koma cikin cikinshi,yana jin yadda numfashinta ke fita da zafi zafi,tausasan la66anta sai gogar masa fatarsa suke,sosai sehrish ke sha™ar daddaWan ™amshin jikinshi,tana jin kanta a wata irin duniya,wadda ba kalar tamu ba,just like in the dream haka take kallon lamarin,ta rasa gane wai shin SGR sosa mata kanta yake yi ko kuwa,saboda daWin dake ratsa jikinta yafi ™arfin a kirashi da daWin susa kawai,tamkar" "',zata zauce haka take ji,ga wani irin abu dake yi mata yawo a jikinta tamkar zufa" "Du™ar da kansa ya Wanyi tare da kai hancinsa ya cusa sa shi acikin sumar kanta,™amshin man da take shafama kanta ne ya daki hancinsa sosai ya sha™e sa,lumshe idanunsa yayi tare da Wan ware su a hankali ya buWe su,kafin ya mayar da la66ansa asaman fatar kunnanta,tamkar mai yin whispering haka ya shiga yi mata magana""tell me What did you do in the kitchen when you entered""? Yayi maganar tare da raba jikinshi daga nata,idanunshi tamkar na mai jin bacci, Cornflakes na haWa,saboda in sha,""ta bashi amsa a yayin da idanunta ke kallon yatsun hannunta data """ ".,haWesu wuri guda tana wasa dasu "",Okey,Waukomin cornflakes Win,inaso nasha nima""" "Batare da musu ba,ta juyawa da sauri da sauri ta sauka downstairs,a nan saman table,ta Wauko cup Win da ta ajiye,sannan ta dawowa upstairs Win ta kawo mashi,mi™a mashi tayi,ya sanya hannu tare da kar6ar kofin,spoon Win ya Wauka tare da Wan jujjuya shi,kafin ya ciko cokalin yana ™okarin kaiwa bakinsa yaji tace""Kamar yayi yawa,'Wan Wagowa yayi da idanunshi ya kalli fuskarta da sauri ta kawar da nata idanun gefe,saboda taga ya Webo da yawa ne kuma mouth Winsa is too small shiyasa tayi mashi magana,a ganinta cokalin bazai iya wuce wa ba,ta cikin bakinsa,amma sai gashi ya shanye abunsa,bayan ya tauna cornflakes din,ya Wan dakata tare da cewa""Bana shan sugar sosai,sannan milk Win ma tayi yawa" "?""acikinsa,meyasa kika sanya da yawa har haka" ",shiru tayi tana faman wurga ido ." "Mi™a mata cup Win yayi tare da cewa""Kar6i kayan ki""hannu tasa ta kar6a,sannan tace""Zan iya tafiya,""?" "?""Hanya ya nuna mata tare da cewa""na ru™e ki ne" "Ajiyar zuciya ta sauke,kafin ta juya da sauri da sauri ta sauka donwstairs,duk yana binta da kallo,kitchen ta shiga a tsaye ta ™arasa shanye cornflakes din ta ajiye cup Win,sannan ta fito tare da kai" ",idanunta Upstairs taga in yana nan,a tsaye ta same shi,idanunshi a lumshe" "Juyawa tayi ta kama hanyar zuwa bedroom Winsu,adai² corridor din ta kuma tsayawa tare da Wan waiwayawa don taga in yana nan koya tafi,Again ta ™ara ganinshi a tsaye kuma da alama ita yake" ",kallo,ranta ne ya bata cewar kodai tayi masa bye bye da hannunta,may be ya mayar mata da martani Waga hannunta tayi tare dayi mashi bye bye,abun mamaki sai gashi ya Waga mata hannu yana yi mata bye bye din shima,wani irin farin ciki ne ya lullu6eta,har batasan lokacin da ta fashe da dariya ba,da" ",gudu ta juya tare da faWawa bedroom dinsu" "Ajiyar zuciya ya sauke tare da juyawa ya koma cikin part dinsa,bayan ya shiga bedroom Winsa,toilet ya fara shiga,bada jimawa ba,ya fito tare da hayewa saman shimfiWeWen gadonshi ya kwanta,tare da janyo pillow ya rungume shi asaman wide chest dinsa,yayin da blue eyes Winsa ke kallon haWaWWen ceilling Win Wakinsa,ya rasa gane meke damun shi,amma tabbas yana jin missing Win wani abu sosai" "~~~~~~~atattare dashi,yana tsananin bu™atar wani abu,wanda baisan menene shi ba" "* 234 810 388 4440: * Boss Bature+ ]PM 2:56 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * "_Ga duk mai son karanta littafin Abban sojoji,kai tsaye ya tuntu6eni ta numbar wayata 08103884440_" "Special thanks to hafsat Usman Abubakar ," "Koda ace baka samu zuwa ba,xamu zo nan damaturun,dama mu ya dace ace mun je can gaba Wayan "" mu bayan komai ya lafa,ko don saboda ´an ukun abusufyan,zamu je dasu don suma suga danginsu" ",dake acan da kuma na zariyya,dana sauran state,""acewar ammi" "Modibbo yace""hakan ma yayi,Allah yayi maku albarka gaba Wayanku,""suka haWa baki wurin amsa mashi da ameeeen," "Duk wannan abun dake faruwa Aunty babba da hayaam suna acikin Waki,kowannansu ya dafi waya sai danna yake yi,gaba Waya tunaninsu ya tafi akan cewa An kori su sehrish,hakan yasa" "hankalinsu ya kwanta luf," "mi™ewa zaune aunty babba tayi daga kishingiWen da take,fuskar nan a washe tace""Oh ni ´asu,ko ina waWannan ´an ukun suka dosa yanzu?" "Hayaam tace""Wama ya sanin masu,suna can suna gagari acikin gari,™arshenta ma a samu wata babbar mota zubin Wan gotte tayi mana awon gaba da kawunansu,""" "Fashewa su kayi da dariya,sai da suka tsagaita dayin dariyar Aunty babba tace""duba mun ™arfe nawa "",yanzu,agogon wayata ba saiti" """,kusan ˜arfe tara fa yanzu,gashi ko abincin dare ma ba mu nema ba""" "Tsoki taja""mtsww,wannan wani irin gidane!A tunani na Azmee ya kamata ace ta kawo mana dinner Win mu har cikin Waki,ni bansan menene amfanin matar nan ba a cikin gidan nan,bata wani aiki,sae dae "",ta dafa masu abinci,ta zauna taci ta ™oshi ta tara tumbi,ta mayar da gidan kamar na ubanta" "Hayaam ta Waura da cewa""Ae kwanaki har magana taso ta gayamun,saboda waccen korarriyar yarinyar,Sehrish take da suna ko wa ma. ""dakatawa tayi da yin maganar sakamakon turo ™opar da" ",taji anyi,atare suka kai idanunsu wurin" "Azmee ce ta shigo hannunta Wauke da tray,koda su kayi arba da ita,nan fa suka shiga yin ´an kame" ",kame na rashin gaskiya" "Basu amsa mata sallamar da tayi masu ba,™arasawa tayi ta ajiye masu tray Win a ™asa,sannan tace""abinci ne na kawo maku,bansan ko kuna bu™ata ba,naga baku fito kun nema ba,shine nace bari na "",kawo maku a Waki" "Washe baki suka shiga yi,hankalinsu harya kwanta,da alama bataji gossiping Winta da sukeyi ba, Mun gode sosae Azmee,wlh kina ™o™ari sosai acikin gidan nan,ke kaWae kike duk wasu aikace aikace "" na gidan nan,shekara da shekaru,baki ta6a gajiyawa ba,kin mayar da dangin nan tamkar naki,bansan meyasa har yanzu kike tare dasu ba,wahalar tayi yawa,yaci ace yanzu kin nemi miji kinyi aure,amma in "",kika cigaba da zama a haka,rayuwarki zata ™are ne a matsayin baiwa kuma bazawara,ba wani cigaba Tunda Aunty babba tafara magana azmee ta zuba mata ido tana kallonta,batare da ta ™yafta idanunta ba,har sai da Aunty babba takai ™arshen maganar,sannan tace""Bani da amsar da zan baki Laila,amma inaso ki sani dangin nan basu Waukeni kamar yadda kikayi tsammani ba,kuma ni bana gajiya da aiki a "",™ar™ashinsu,saboda sunyi mun halarcin da bazan ta6a mantawa ba" "Juyawa azmee tayi da sauri ta kama hanyar fita daga Wakin,harta ru™e handle Win ™opar zata buWe muryar aunty babba ta katse mata hanzarinta da cewa""har yaushe ne zaki cigaba da danne abunda ke" ?zuciyarki ",Mekenan""!azmee ta tambaya a yayin da ta juyo da kanta tana kallonta""" "Azmee nafa son komai!na son cewa akwai wanda kikeso acikin gidan nan!saboda kin ta6a sanar dani """ "?""a lokacin baya,ko kin manta" ",Baza kunne hayaam tayi tana sauraronsu" "Hakane,na ta6a sanar dake,amma yanzu babu wannan a zuciyata,kuma ko a lokacin dana so "" shi,saboda irin kyautatawar da yake yi mun ne,kuma da tausayin shi da nakeji,na rashin matarshi a kusa" ",dashi,Amma yanzu Alhamdulillah,uwar ´a'yanshi tana a kusa dashi,babu wata sauran damuwa" "Murmushi aunty babba ta saki tare da mi™ewa daga zaunen da take a gefen gadon,ta tunkari azmee tana cewa""Yanzu ke sai ki ha™ura dashi?baki kwaWayin ki aure shi,ki samu ™aruwa dashi,ko don ki samu gado acikin gidan nan""? Da alama Aunty babba so take ta tunzura azmee," "Girgiza kai azmee tayi""ni bani da buri akan tara dukiya,bana kwaWayin abun duniya,saboda sanin cewa komai na tara ™arshe a gidan duniyar nan zan barshi!albashin da nake samu acikin gidan nan ya "",isheni in ™arashe rayuwata dashi" "Ta6e baki aunty babba tayi,fuskar nan Wauke da shu'umin murmushin nan tace""Yanzu shikenan kin za6i ki ™arashe rayuwarki a ™arkashin wasu kenan?ke baki da ´ancin kanki?wlh azmee bakisan ciwon kanki ba,ban ta6a ganin ´ar wahala irin ki ba,kin ™untata rayuwarki,kin ™as™antar da kanki,duk don saboda ki faranta ma wasu!har yau babu wani cigaba a arayuwarki,yakamata ace yanxu kin mallaki katafaren gida naki na kanki,kin kuma mallaki mota,kinje hajji da umrah,kin kuma je yawon sha™atawa dubai da sauran ™asashe,haba azmee yakamata kiyima kanki adalci,wlh kina cutar kanki,Nidai shawara "". nake ba" "Tsawar da azmee ta daka mata ne yasa ta kasa ™arasa maganar,ba ™aramin razana tayi da tsawar" ",ba,tamkar ba abakin azmee ta fito ba" "Ke baki isa ki tunzurani ba,laila!ki iya bakin ki,in ba so kike kija ma kanki ba,ki tsaya a iya "" matsayinki,nima in tsaya a nawa,idan ki kayi kuskuren shiga gonata wlh ranki zaiyi mugun 6aci,"" tana" ",™arasa maganar,ta janyo ™opar da sauri ta fuce" "Hmmmm Aunty laila,matar nan fa ba zaki ta6a iya canza mata ra'ayi ba,don na lura itama kaifi Waya "" "",ce" "Jinjina kai aunty babba tayi aranta tana mai mamakin irin yadda azmee ta daka mata tsawa,sai kace" "!,batasan matsayinta agidan Ba" "Komawa tayi cikin Wakin ta zauna dirshan a gefen gadon,ranta ba ™aramin 6aci yayi ba,taso ace taci nasara akan azmee ko don su sami haWin kanta wurin Cimma burinsu,guntun tsoki taja tare da cewa""³ar wahala,sai kace tafi kowa tsoron Allah,kullum haka zaki ganta da cazbi a hannunta tana "",yawo" "Ta ™arasa maganar tare da mayar da idonta kan tray Win abincin da azmeen ta kawo masu,yatsina" "fuska tayi tare da kai hannu ta buWe warmer Win,dambun shinkafa ne yaji kayan haWi sai ™amshi yake yi,a plate ta zuba masu nan suka zauna,suna ci ita da hayaam kamar wanda yunwa ta koro," "Azmee kuwa bayan fitarta daga Wakin nasu,jiki a sanyaye ta wuce Wakinta,kalaman aunty babba ba ™aramin 6ata mata rai su kayi ba,zuciyarta ta sosu sosai,daure wa kawai takeyi,da ace bata kai" zuciyarta nesa ba da ba abunda zai hana ta wanke fuskar laila da mari! "Sam ta manta da hafsat dake kwance a Wakinta,baiwar Allah tun bayan fitarta daga Wakin hayaam,ta wuce Wakin azmee batare da sanin kowa ba azmee ce kaWae tasan cewa tana a W akinta,anan tayi wanka,ta kuma ci abinci ta kwanta,saboda wani irin zazza6i daya saukar mata ajikinta,kwata kwata zuciyarta ba daWi,tayi danasanin rayuwarta fiye da a ™irga,idanunta na tsananin son ganin Su Jahad,amma tsoran tunkararsu takeyi,gashi har tsaraba tayi masu don ta basu hmmm,duk in ta tuna irin u™ubar da suka sha a hannunsu,sae ta fashe da matsanancin kuka,tun azmee na rarrashinta har ta gaji ta ™yaleta,idanunta sun kumbura suntum haka la66anta ma,bakomai take yi ma fargaba ba,fa ce irin hukuncin da Mahaifinta zai yanke mata,don kuwa tasan muddin yaji abunda suka aikata masu jahad,Wlh ba zasu sha ba,su dukan su sae sun fuskanci mummunan hukunci a wurinsa,gaba Waya tayi nisa cikin zurfin tunani,taji shigowar azmee cikin Wakin,buWe idanunta tayi tana kallon azmee dake shigowa,yanayin yadda taga fuskar azmee ya tabbatar mata da cewar tana cikin damuwa,gefen gadon ta zauna zugudum yayin da idanunta ke cike tab da kwalla," "AUNTY AZMEE"" muryar hafsat ce ta dawo da ita cikin hayyacinta,juyawa tayi bayanta tare da kai "" idanunta kan fuskar hafsat dake kawance,™o™arin 6oye damuwarta tayi kafin tace""har yanzu bakiyi" ?bacci ba "Mi™ewa hafsat tayi daga zaune,sannan tace""Bazan iyayin bacci ba aunty azmee,inajin tsoron abunda zai biyo baya,nasan cewa daddy bazai ™yaleni ba,""ta ™arasa maganar tana faman matse kwallon dake" ",gangarowa akan fuskarta" "Kidaina sa damuwa aranki hafsat,a yadda kika bani labarin irin ru™on da kuka yi masu jahad,da "" farko atare kuka azabtar da rayuwarsu ke da mahaifiyarki amma kuma daga baya kin nuna masu soyayya,ina mai tabbatar maki da cewar wannan soyayyar da kika nuna masu daga baya itace zata cece "". ki a hannun mahaifinki" "Taya kike tunanin hakan zai zame mun mafita aunty azmee?bayan ni ce dakaina,na Wauki su jahad "" acikin mota ta,na fitar dasu daga cikin gidan,na dam™a su a hannun wannan mugun mutumin wanda" ",mommy tasa ya zubar mata dasu a daji!""tana magana hawaye na zuba a fuskarta" "Amma Ae kin sanar dani cewar,Mommynki yaudararki tayi akan cewar gidan marayu zaki kai su "" "",ashe zubar dasu take so ayi" "Hakane aunty azmee,amma ae su hosana basu son da haka ba!nasan cewa sun tsaneni yanzu,kallon """ """,mayaudariya suke yi mun,kuma ba kowa ne ya jawo mun haka ba,fa ce Mommy" ",Ta ™arasa maganar tare da fashewa da wani sabon kukan" """,Ga shawara""! Cikin shesshe™ar kuka Hafsat tace""Ina...sauraronki,koma wata irin shawarace inaso"" Gobe da safe tun kafin Abbanki ko Omar suyi yun™urin tunkarar Su jahad akan maganar,ke ki fara "" yin hanzarin zuwa wurinsu ki nemi yafiyarsu sannan kiyi masu bayanin cewar bada saninki ba,wannan mutumin ya Wauke su ya kaisu daji don ya zubar dasu ba,Mommynki ce ta yaudareki akan cewar gidan "". marayu zai kai su" "Aunty azmee kina ganin in na faWa masu hakan zasu yarda dani?hosana fa tana da ta6in "" "",hankali,da™yar zata fahimce ni" "kada ki damu,zasu fahimce ki,ki kwantar da hankalinki kawai,kamar kina acikin jirgi mai ya "".. qare,""murmushi hafsat ta Wan saki,har taji sanyi aranta,fatan ta Allah yasa gobe in taje wurin su" ",Jahad,su fahimce ta" "Sun jima suna tattaunawa atsakaninsu kafin daga bisani,azmee tabar Wakin hafsat kuwa bargo taja ta lullu6e kanta,sannu a hankali bacci ya Wauke ta," "Acan falo kuwa bayan komi ya lafa,Ammi tace""Yakamata kowa yaje yayi sallah,ya kwanta ya huta,""amsa mata suka yi da toh,sannan kowannansu ya mi™e tare da nufar Bedrooms Winsu,atare Su jahad suka mi™e,saida suka fara yi ma su ammi sallama,ta amsa masu fuskarta asake tare da tunasar dasu akan in zasu kwanta kar su manta suyi addu'a,a ™arshe dae falon ya rage babu kowa cikinsa,irfan shiya jagoranci Modibbo har zuwa Wakin da zai zauna kafin gobe,Bayan ya kaishi W" "akin,Azmee ta shirya mashi kayan tea takai masa,kamar yadda ya bu™ata," *Boss Bature* "A 6angarensu sehrish kuwa,bayan sun koma bedroom Winsu,alwala kowannansu yayi sannan su kayi salla atare,bayan sun kammala suka haye saman gadonsu,cikin ™an™anin lokaci bacci ya W auki Jahad da Hosana,banda sehrish wadda bacci ya ™aurace ma idanunta,tabbas Wazu ta tsorata sosai da Ammi ta koresu,abun ya razanar da ita,ta kuma ji matu™ar tausayin Daddynsu,duk in tazo rufe ido,fuskarshi take gani a lokacin daya fashe da kuka yana faWin cewa sai dai ta tsine mashi amma sai yabi ´a'´an shi,bazai bari rayuwarsu ta wula™anta ba,tabbas ba ™aramin so yake yi masu ba,yana tsananin ™aunarsu fiye da tunaninsu,lokaci guda abunda ya faru a babban falo ya shiga dawo mata acikin kanta,mikewa tayi daga zaune,ta jingina bayanta a headboard din gadon,yayin da hannayenta ke rungume da pillow,a hankali tashiga tariyo abunda ammi tayi,na bijirema umarnin iyayenta,wanda hakan yasa ita ma ´a'´anta suke bijire mata,Wannan abun ba ™ aramin tsoratar da sehrish yayi ba,saboda tunawa da Umarnin da mahaifinta ya bata na hana ta zuwa sashen sgr da sunan yi mashi aiki,amma ta™i bin umarninsa,hakanan ta dinga jin gabanta na faduwa,runtse idanunta tayi tare da buWesu a hankali,wasu siraran hawaye ne suka shiga gangaro mata a fuskarta,a hankali la66anta suka soma motsi,™asa ™asa take magana,matsar da kunne na nayi don inji me take cewa," "Ya Allah ka yafemun!bani da hankali nayi kuskure,saboda kawai son wanda baisan inayi ba,saboda na _ faranta ma wanda nakeso,na™i bin umarnin mahaifina,wlh bazan ™ara ba,inajin tsoron nima ´a'´an da" "_zan haifa su™i bin umarni na,bana fatan hakan ya faru,zan daure nayi mashi biyayya" "Tafin hannunta tasa ta goge hawayen dake zuba a idanunta,bakomai idanunta ke hango mata ba,fa ce" "kyakkyawar fuskar SGR,tabbas yau yayi masu abunda ba zasu ta6a mantawa ba arayuwarsu,yana da matu™ar kirki sosai,bakowa ne zai gane hakan ba farat Waya,shi na musamman ne,samun mutun mai" ",irin kyakkyawar zuciyarshi a wannan zamanin da muke ciki,zaiyi matu™ar wuya" "Zuro ™afafunta tayi ™asa daga saman gadon,ta mi™e tsaye,jikinta na sanye da riga da wando na bacci,milk colour,takawa tayi izuwa gaban door Win dakin,ta buWe bayan ta fita ta janyo masu ™opar ta" ",rufe" "A hankali take tafiya,ga wani irin sanyi dake Wan ratsa sassan jikinta,amma sam bata jin sanyin,saboda daWinshi take ji,zura hannayenta tayi acikin aljihun wandon jikinta,kai tsaye ta wuce main palour din,wayaam taga babu kowa kamar yadda tayi tsammani,da alama ma mutanen gidan duk sunyi bacci,hakanan taji tana marmarin tasha Cornflakes acikin wannan daren,juyawa tayi da sauri ta nufi kitchen,within minutes ta fito hannunta Wauke da Cup,ta cika shi da cornflakes haWi na musamman tayi ',mashi,ta zuba uwar madara da bornvita duka ta sanya,ta kuma Tsula sugar" ",Dawowa tayi falon,ta zauna saman sofa tare da aza ™afa Waya bisa Waya,nace sannu ´ar masu gidan Motsa cornflakes Win ta shiga yi,da cokalin hannunta sae faman jujjuyashi takeyi aciki,kafin daga bisani ta shiga Webowa tana kaiwa abakinta tana sha,tana taunarsa kunnuwanta na motsi saboda daWin da yayi,bakowa ne ya faWo mata aranta ba fa ce junaid,abokin shiriritarta,murmushi tayi tare da cewa Wan uwana rabin raina nasan yanzu haka yana can yana sharar baccinshi,da ace idonshi biyu da atare zamu sha wannan cornflakes din,i really missed u junaid,rashin kwanciyar hankali yasa,mun nisanta da juna,amma insha Allah tunda komai ya dai²ta,yanzu bamu da sauran wata damuwa,zamu dinga fita" ",yawan sha™atawa atare mu dukkan mu" "Ita kaWae abunta sai faman sambatu takeyi,kamar wata zautacciya,tana cikin shan cornflakes W innan,ta wutsiyar idonta ta hango mutun a tsaye ™i™am,aikuwa hankalinta yayi mugun tashi,kasa juyawa tayi saboda tsoron kar ace dodo ne,tuni jikinta ya fara kerma,dama gata da shegen tsoro,zuciyarta ta shiga bugawa da ™arfi da ™arfi,tunaninta wanene mutumin data hango tsaye a upstairs,tsabar tsoro ya hana ta juyawa ta kalleshi da kyau,wani irin wahalallan yawu ta haW iye,ajiye cup Win dake hannunta tayi,sannan ta lalla6e tare da saukowa daga saman sofa Win,ta dur ™ushe ™asa tayi sujjada,kamar maiyin sallah,duk don saboda kar dodon ya ganta,a hankali ta shiga rarrafawa a ™o™arinta na tabar falon,ta koma Wakinsu," "Shikuwa mutumin dake tsaye goye da hannayenshi asaman ™irjinshi,zuba ma sarautar Allah ido yayi,abun ba ™aramin mamaki ya bashi ba,tsoran yarinyar harya so yayi yawa,ko kallon inda ya ke bata yi ba,ta wutsiyar ido kawai taga inuwarsa amma ta sama ranta cewar wani mugun abunne,sam baiso ta" ",tsorata ba,don bada niyar wannan yazo wurin ba" "Wani abune ya faWo mashi aransa,cikin sauri ya koma cikin part Winsa,jimmm kaWan sai gashi ya dawo hannunshi Wauke da wayarsa,tsayawa yayi tare da saita wurin da take yana Waukarta video kasancewar" ",akwai haske sosai a main falo din" "Ba ™aramar wahala sehrish tasha ba,da wannan rarrafen ta ™arasa har wurin da zata shiga corridor Win Wakinsu,gaba Waya zufa ta wanke mata fuskarta,tana ™okarin shiga,wani abu ya faWo mata aranta,tsayawa tayi tana tunanin kodai ta juya taga wanene shi tunda dae ta iso wurin da zata shiga Wakinsu,koma menene ai bai isa ya cutar da ita ba,da zarar ta juya taga dodo ne,sae ta watsa da gudu ta" ",shige Wakinsu,taja ™opa ta rufe,fakat" "Jikinta na kerma,amma ahaka ta daure ta Wan juyo da kanta,takai idanunta saman upstairs din,ae batasan lokacin da ta™arasa juyowa gaba Waya ba,ta baza idanunta donta tabbatarma kanta abunda take gani,™ura ido tayi tana son gano wanene saboda yayi mata nisa,wannan hasken fatar nashi ne ya fara sa" "ta tunanin kamar sgr ne,™ara zuba ido tayi anan ta hango wannan doguwar sunar kan tashi,tabbas kuwa shine,ajiyar zuciya ta shiga saukewa a fili tace""Ashe babban yaya ne,nasha wahalar banxa,Allah yasa" ",dai ban zubar da cornflakes Wina ba" "ganin tana kallonshi,yasa ya janye phone dinsa,ya kashe camera Win ya tura wayar a short pocket" ",dinsa,da hannu yayi mata Alamar taxo" ",Waro ido tayi tare da nuna kanta,don ta tabbatar in ita yake kira,nuna ta ya kuma yi da hannunshi Gabanta ba ™aramin faWuwa yayi ba rasss,tsoranta kar ya tuhumeta akan meya hanata zuwa part Winsa" ",kai mashi Cofee don yau bata je ba" "Mi™ewa tayi kamar wata mara gaskiya,haka ta tunkaresa,kamar an zare mata lakar jikinta,a hankali take tattaka matattakalar stairs Win,harta ™arasa Wan nesa dashi tukunna ta tsaya,tunda ta saci kallonshi sau Waya,tayi arba da faffaWan ™irjin nan nashi,gashi babu shirt ajikinsa,Shorts ne kawai black colour ya" ",sanya,kuma ma dai ba ™aramin kyau yayi masa ba" "Ganin ta tsoge wuri guda,yasa shi moving ya ™arasa inda take dab da ita,don har saida ta Wan ja da" ",baya,saboda ™ure matan da yayi" "Lokaci guda tarasa natsuwarta,sai ´an kame kame take,a ™arshe ma ta zura hannunta acikin sumar kanta,tana Wan sosawa,™amshin turaren jikinshi ba ™aramin illa yake yi mata ba,saboda wani yanayin da" ",take tsintar kanta aciki" "gaba Waya idanunshi na akan lips Winta,mutsu mutsun da takeyi da bakinta,ba ™aramin tafiya yake yi" ",dashi ba" "Almost 5 mins suna a haka sannan ya buWe baki da wannan Sexy voice Win tasa yace""Meyasa baki yi" "?""bacci ba" """,Muryarta na kerma tace""bana jin bacci ne" "?""Okey,that's y You came out to disturb those who are sleeping""" "sunnar dakai ™asa tayi tana girgiza mashi kai,alamar a'a,ganin ta dage sai faman sosa gashin kanta takeyi,yasa shi kai hannunsa ya dam™o wrist Win hannunta da ta zura acikin sumar kanta yace""™ai ™ayi kike ji ne""?" """,A ruWe tace""eh" "Jinjina kanshi yayi tare da sakin hannun nata," "lemme help u.......'Wagowa tayi a razane jin abunda yace,ko amsarta bai tsaya ji ba,ya sanya "".. hannunshi tare da zagayo dashi ta gefen waist Winta ya tallabota sosai, ya janyota gaba Waya ta faWa asaman wide chest Winsa,nan fa hankalinta yabi ya tashi,ta susuce ta zauce ta rasa uwar ubanta,a hankali ya Wago da right hand dinsa,ya tsoma shi acikin lallausar sumar kanta,wani irin massage ya shiga yi mata,wanda ya haifar mata da wata irin matsananciyar kasala ajikinta,ita kanta batasan lokacin da ta zagaye waist Winshi ba da hannayenta duka,ta ™ankame shi sosai kamar zata koma cikin cikinshi,yana jin yadda numfashinta ke fita da zafi zafi,tausasan la66anta sai gogar masa fatarsa suke,sosai sehrish ke sha™ar daddaWan ™amshin jikinshi,tana jin kanta a wata irin duniya,wadda ba kalar tamu ba,just like in the dream haka take kallon lamarin,ta rasa gane wai shin SGR sosa mata kanta yake yi ko kuwa,saboda daWin dake ratsa jikinta yafi ™arfin a kirashi da daWin susa kawai,tamkar" "',zata zauce haka take ji,ga wani irin abu dake yi mata yawo a jikinta tamkar zufa" "Du™ar da kansa ya Wanyi tare da kai hancinsa ya cusa sa shi acikin sumar kanta,™amshin man da" "take shafama kanta ne ya daki hancinsa sosai ya sha™e sa,lumshe idanunsa yayi tare da Wan ware" "su a hankali ya buWe su,kafin ya mayar da la66ansa asaman fatar kunnanta,tamkar mai yin whispering haka ya shiga yi mata magana""tell me What did you do in the kitchen when you entered""? Yayi maganar tare da raba jikinshi daga nata,idanunshi tamkar na mai jin bacci, Cornflakes na haWa,saboda in sha,""ta bashi amsa a yayin da idanunta ke kallon yatsun hannunta data """ ".,haWesu wuri guda tana wasa dasu "",Okey,Waukomin cornflakes Win,inaso nasha nima""" "Batare da musu ba,ta juyawa da sauri da sauri ta sauka downstairs,a nan saman table,ta Wauko cup Win da ta ajiye,sannan ta dawowa upstairs Win ta kawo mashi,mi™a mashi tayi,ya sanya hannu tare da kar6ar kofin,spoon Win ya Wauka tare da Wan jujjuya shi,kafin ya ciko cokalin yana ™okarin kaiwa bakinsa yaji tace""Kamar yayi yawa,'Wan Wagowa yayi da idanunshi ya kalli fuskarta da sauri ta kawar da nata idanun gefe,saboda taga ya Webo da yawa ne kuma mouth Winsa is too small shiyasa tayi mashi magana,a ganinta cokalin bazai iya wuce wa ba,ta cikin bakinsa,amma sai gashi ya shanye abunsa,bayan ya tauna cornflakes din,ya Wan dakata tare da cewa""Bana shan sugar sosai,sannan milk Win ma tayi yawa" "?""acikinsa,meyasa kika sanya da yawa har haka" ",shiru tayi tana faman wurga ido ." "Mi™a mata cup Win yayi tare da cewa""Kar6i kayan ki""hannu tasa ta kar6a,sannan tace""Zan iya tafiya,""?" "?""Hanya ya nuna mata tare da cewa""na ru™e ki ne" "Ajiyar zuciya ta sauke,kafin ta juya da sauri da sauri ta sauka donwstairs,duk yana binta da kallo,kitchen ta shiga a tsaye ta ™arasa shanye cornflakes din ta ajiye cup Win,sannan ta fito tare da kai" ",idanunta Upstairs taga in yana nan,a tsaye ta same shi,idanunshi a lumshe" "Juyawa tayi ta kama hanyar zuwa bedroom Winsu,adai² corridor din ta kuma tsayawa tare da Wan waiwayawa don taga in yana nan koya tafi,Again ta ™ara ganinshi a tsaye kuma da alama ita yake" ",kallo,ranta ne ya bata cewar kodai tayi masa bye bye da hannunta,may be ya mayar mata da martani Waga hannunta tayi tare dayi mashi bye bye,abun mamaki sai gashi ya Waga mata hannu yana yi mata bye bye din shima,wani irin farin ciki ne ya lullu6eta,har batasan lokacin da ta fashe da dariya ba,da" ",gudu ta juya tare da faWawa bedroom dinsu" "Ajiyar zuciya ya sauke tare da juyawa ya koma cikin part dinsa,bayan ya shiga bedroom Winsa,toilet ya fara shiga,bada jimawa ba,ya fito tare da hayewa saman shimfiWeWen gadonshi ya kwanta,tare da janyo pillow ya rungume shi asaman wide chest dinsa,yayin da blue eyes Winsa ke kallon haWaWWen ceilling Win Wakinsa,ya rasa gane meke damun shi,amma tabbas yana jin missing Win wani abu sosai" "~~~~~~~atattare dashi,yana tsananin bu™atar wani abu,wanda baisan menene shi ba" "* 234 810 388 4440: * Boss Bature+ ]PM 2:56 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * "Gaba Waya Aunty babba idonta bai hango mata su hosana ba,kutsa kai kawai takeyi cikin falon,hafsat dai tana la6e a bayanta,cike da fargaba," "˜arasawa sukayi wurinsu,daga bayansu Sehrish suka tsaya,hakan yasa bata samu damar ganin fuskokinsu ba,sai faman washe baki take yi,gaishe dasu Abba suka farayi,fuskar kowannansu awashe,""Ishaq shine baka sanar dani zuwansu ba,""acewar Abba,General ishaq yace""Ni kaina bansan sun karaso ba,nadaisan munyi dasu kan cewa zasu taho,""" "Abusufyan yace""masha Allah hafsat ta girma sosai,ba don ina ganin hoton ta ba,da bazan iya gane ta ba," ",Sunnar da kai ™asa hafsat tayi tana murmushi ™asa ™asa,yayin da zuciyarta ke a cunkushe" "duk su hosana basu Wauki muryarta ba,amma da zarar tayi magana sai sunji tamkar sun ta6a jin" ",muryar matar dake magana" "Muna taya ka murna Abusufyan,´a'´a har ´an uku Allah ya albarkaci rayuwarsu,Alla ya. 'bata """ "™arasa maganar ba sakamakon juyowar da sehrish tayi,Gabanta ne yayi wani irin mugun bugu ji kake daram!!!dararam!!!yadda kasan ana buga ganga,Saboda tsabar kiWima bata san lokacin da ta furta""Kutumar Uba....""gaba Waya hankalin kowa ya dawo kanta,jin ashar Win data buga,Hakan yasa Jahad da Hosana juyowa atare,Waro ido waje tayi hankalinta a matu™ar tashe,lokaci guda duk tabi ta gigice ta ruWe ta rikice ta fita hayyacinta abunda batayi tsammani ba,la66anta har kerma sukeyi wurin" ",nuna su da hannu tana ™o™arin tayi magana amma kermar da bakinta keyi ya hanata cewa komai Hankalin jahad ba ™aramin tashi yayi ba,ganin matar da ta azabtar da rayuwarsu,ta ™untata masu ta kusa halakasu,hosana kuwa a matu™ar tsorace ta faWa bayan Marshal Omar ta ™an™ame shi tana faWin""Ya Omar,bansan ganinta,tsoranta nake ji,itace matar da ta azabtar da rayuwarmu,itace tasa aje a jefar damu cikin daji,har wannan tsohon mutumin ya kusa cutar dani,don Allah ya Omar ku" ",kureta,azzaluma ce macuciya ce,bata tsoran Allah,bata da tausayi kuma bata da Imani" "Hankalin kowa dake a wurin ya dawo kansu,gaba daya Abba dasu Abusufyan da sauran mutanen dake a wurin duk sun ruWe sun gaza gane inda zancen nata ya dosa,Ishaq kuwa tun da yaga jikin Aunty babba na kerma,zufa na keto mata,ranshi ya bashi cewar tabbas ta aikata wani abu ne,saboda yasan halinta,muguwace kuma bata da gaskiya,Bashi ba hatta Marshal jikinshi yayi mugun sanyi,musamman da yaji hosana na fadin ta cutar da rayuwarsu nan ya fara tunanin Wasu abubuwa da yake zargi a lokacin baya,da kuma maganar da major ya ta6a sanar dashi na cewar baya son ya shiga tsakaninshi da matar Yayan shi," "hannu Aunty babba ta aza akanta tana faWin""Shikenan An yanka ta tashi,amaimakon ta mutu,nashiga ',ukku ni laila,Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un wani tsautsayi ne da ™addara suka kawo ni gidan nan Tunda Abbansu junaid yaji hakan yasan cewa tabbas akwai wani abu daya ta6a faruwa a tsakaninsu,koma dae menene bai kamata,su tuhumeta ba agaban ™annen mijinta,a bainar jama'a" "kuma,ko ba komai Matar babban yayansu ce," "Ya Omar dan Allah,tabar wurin nan wlh bansan ganinta,kashe mu take son yi,shiyasa ta biyo mu har "" ',nan,""gaba Waya kukan hosana ya cika kunnuwansu" "Wani irin wahalallan yawu Aunty babba tazo haWiyewa,nan take ta yanke jiki a wurin ta faWi asume,da" ",sauri hafsat ta tsugunna tare da tallabo ta,tana jijjjigata" "Gaba Waya duk sun kashe ma ishaq baki yama rasa abun cewa,tsananin ba™in ciki da takaici ya hanashi cewa uffan,jikinshi sae faman tsuma yake yi,burinshi kawai yaji abunda suka aikata ma yaran,da har suka tsorata da ganinsu,tabbas sai sunci Ubansu,muddin yaji wani da ba dai dai" "ba,don bazai yarda suja mashi tozarta ba a idon ´an uwanshi," "Aunty Azmee ce ta taimaka wurin Webo ruwa suka yayyafa ma Aunty babba a fuskarta,ae tana farfaWowa kamar wata zautacciya tayi zumbur ta mi™e,ko waiwayonsu ba tayi ba,ta watsa" "aguje,tayi cikin gidan,Allah kaWae yasan inda ta kutsa kanta," "A fusace General ishaq zai bi bayanta,Abbansu junaid yayi saurin ru™o hannunshi tare da cewa""kada ka bita,yakamata mubi komai a sannu,yanzu bamu kaWai bane a wurin nan ba,akwai ™ annenka kuma akwai bare a wurin nan,""" ",Jinjina kanshi kawai yayi ba don ya ha™uri ba" "Batare da sanin kowa ba,hafsat ta zame jiki daga wurin,saboda wani irin mugun kallo da taga Daddynta nayi mata,bashi kaWae ba hatta Marshal kallon tuhuma yake yi mata,hakan ne yasata ta sulale tabar wurin,sau™inta ma basu ambaci sunanta ba,amma tasan dole sunanta ya fito aciki,kuma daddynta in ya tashi yanke hukunci hada ita zai haWa ya yanke mawa,tabbas tayi dana sanin biye ma mahaifiyarta" ",wurin cutar dasu hosana,gayanan sunja ma kansu" "Ru™o hannun hosana yayi tare da janyota,ta dawo ta gabanshi,fuskarnan tayi jawur,sae faman kuka takeyi tana faWin""ya Omar a koreta tabar gidan nan,bana son ganinta,bata da Imani,itace ta rufe mu acikin store tayi mana horon yunwa,ta dinga bugunmu da bulala,kuma ta dinga samu aiki,har gadon ' asibiti sai da aka kwantar dani" "Cikin sauri Omar ya sanya tafin hannunshi ya toshe mata baki,cikin lallashi yace""its ok hosana,na fahimce ki,zansa sojoji su koreta daga gidan nan hakan yayi maki,""" "Waga mashi kai tayi alamar eh,sannan yace""kada na sake jin kukan ki to,ya isa haka,kalli fa ki gani "",duk kin 6ata kwalliyarki da hawaye" "Curo handkerchief Abusufyan yayi daga gaban aljihunsa,ya ru™o hosana,tare da sanyashi a fuskarta yana goge mata hawayenta,""Daddy matar can bata da Imani ko kaWan,taso ta kashe ni,dan Allah ku "",sakar mata karnuka su rakata bakin gate,tabar gidan nan" "Muryar abusufyan tamkar zaiyi kuka yace""Kiyi ha™uri kinji hosanata,zansa a koreta kamar yadda "",kikeso,amma yanzu kiyi shiru da bakinki,ki daina magana,banason ganin hawayenki" "Daddy bakasan yadda nakeji bane,zuciyata tafarfasa takeyi,raWaWi takeyi mun kamar ana rura "" ',garwashin wuta acikinta,wlh daddy waccen matar bazata ga Manzon Allah ba,sai ta shiga wuta Hankali atashe Marshal ya daka mata tsawa har saida ta dawo cikin hayyacinta,fuskarshi a daure yace""kar na sake jin kince uffan a wurin nan,surutun ya isa haka!banace za'a kore ta ba,""" "Saboda tsoratar da tayi da tsawar da yayi mata ne yasa ta faWa jikin daddyn nasu ta ™ankameshi,tana ',faman sauke ajiyar zuciya" "jikin kowa yayi sanyi,musamman Ishaq,bawan Allah duk yabi ya takure kansa,idanunshi sunyi jawur" ",saboda tsabar 6acin rai" "Abba ne yayi ™o™ari wurin dawo dasu daidai daga yanayin da suka shiga,da™yar aka samu hosana ta zauna itama amma duk da haka tana yawan firgita wannan ya ™ara tabbatar masu da cewa ba ™aramin Abu Aunty laila ta aikata masu ba,wuri kowa ya samu ya zauna agaban table Win dake a wurin wanda ke shaqe da abinci kala kala,nan fa kowa ya shiga bama cikinsa abinci,jikin Sehrish ba ™aramin sanyi yayi ba,saboda ta gane dalilin dayasa su jahad suka tsorata da ganin matar,wato itace matar da Omar ya kaisu gidanta,wadda ta azabtar da rayuwarsu,kamar yadda jahad ta bata labarinta,kowa ya lura da yanayin yaran,sun kasa sakewa suci abinci sosai,™arshe sai dae Abusufyan ya dinga binsu one by one yana sanya masu abinci abakinsu suna ci,a haka har ya samu suka ci sosai,bayan sun kammala cin abincin,Junaid ya Waukko Camera Winsa,nan fa aka shiga Waukar hotuna,abun gwanin burgewa,Happy family,kowa sai da ya fito Hajiya azeema,su gwaggon katsina Saude,Dr harris,hatta ´an matan da hajiya sarah tazo dasu,sae da suka fito akayi masu hotuna,mutun uku ne kawai babu a wurin Ammi wadda kowa ke fargabar fitowarta,bayan ita sae Haroon wanda ke ™umshe acikin Wakinsa,Sgr kuwa" ",baya cikin gidan,tun wuraren ™arfe uku yabar gidan" "Anyi masu hoto tare da mahaifinsu sun sanyashi atsakiya,sae wanda akayi masu tare da Abbansu junaid tare dashi kanshi junaid Win,kowa saida yayi hoto tare dasu,hatta Su twins da fawan dasu" ",irfan,kowannansu sae da yayi hoto dasu,sun sha hotuna ba ™adan ba" "Basu suka kammala ba sae wuraren sallar magrib,sannan kowa ya shige ciki domin yin alwala," "Kamar jira jahad takeyi su shiga Waki ta rufe hosana da faWa,tamkar zata bugeta,""Sai yanzu na tabbatar da cewar ke cikakkar zararriyace baki da hankali,meyasa ba zakiyi shiru da bakin ki ba?don me zaki tona mata asiri agaban mutane""?" "Fashewa da kuka hosana tayi tana faWin""kada ki ™ara cemun zararriya,kuma naje na tona mata asirin,Ni bazan ta6a yafe mata ba wlh,kamar yadda ta cutar da rayuwarmu itama sai ta fuskanci sakamakon abunda ta aikata mana,'" """,Hosana,karna sake jin kin tada wannan maganar,idan ba so kike ranki ya 6aci ba""" "Wlh saina faWima Daddy da Abba,kuma saina faWa ma yaya Omar,sai dai duk abunda zai faru ya "" ',faru" "rai a6ace tayi maganar,cakumar rigarta jahad tayi,tare da yin wurgi da ita,ta faWa saman gadon tana kuka,fitowa Sehrish tayi daga cikin toilet,ganin jahad na ™o™arin bugun hosana yasa tayi saurin zuwa tare da ru™o hannunta""karki kuskura kice zaki hukunta hosana!abunda tayi dai dai ne,koda ace ita bata faWa masu ba,to ni saina faWa masu abunda waccan matar ta aikata maku,saboda bata da Imani,muguwace ita,muddin akace za'a cigaba da yafe ma mutane irinta to tabbas bazasu ta6a canza halinsu ba!Suna bu™atar a ladabtar dasu,a hukuntasu,idan suka aikata ba dai dai ba,Ni hakan da hosana ""!,tayi ta burgeni" "Shiru jahad tayi,ta wani 6angaren zancen sehrish gaskiya ne,muddin ba'a Wauki mataki ba akanta taga an ™yaleta to tabbas bazata ta6a canzawa ba,amma yanzu idan suka hukunta ta dole nan gaba taji" ",shakkar ™ara yin irin kuskuren da tayi abaya" "Kin faWi gaskiya sehrish,ni banyi tunanin hakan ba,kuma koda nake yi ma hosana faWa,saboda 6arin "" zancen da tayi ne agaban mutane,bai kamata ta yi magana akan idon kowa ba,in ma faWin ne Ya Omar "",yakamata ta sanar mawa,sae su yanke mata hukuncin da suka ga ya dace da ita" Ta ™arasa maganar tare da Wauke idonta daga kan sehrish ta mayar dasu kan hosana dake baje saman "gadon tana kuka,nan take taji bata kyauta mata ba,hawa saman gadon tayi tare da janyota jikinta,tana" ",lallashinta,da™yar ta samu tayi shiru,daga bisani suka tashi domin yin sallar magrib" *Aunty Babba* "Tunda ta watsa a gujen nan,Wakin hayaam ta faWa,jikinta sae faman rawa yakeyi,zagaye tashiga yi a W akin tana tunanin hanyar da zata bi ta gudu daga cikin gidan tun kafin ishaq ya waiwayeta,tsoranta karya bata takardar saki,don bata shirya yin zawarci ba,hannu ta aza aka tana fadin""Nashiga uku ni laila,na jama kaina masifa da bala'e,Ina zan tsoma raina inji daWi,""tana cikin zancen zucin nan,hafsat ta shigo Wakin,kamar jira takeyi nan ta shiga balbaleta da faWa ta inda take shiga bata nan take fita ba," "Don ubanki ki faWa mun taya akai yaran nan suka rayu!nasan kinsan komai munafuka "" algunguma!""hafsat na ™okarin buWe baki,Aunty babba takai mata naushi a kumatunta,har sai da le6enta ya Wan fashe,idonta jawur ta Wago tare da kallon Mommyn nata idanunta cike taf da hawaye" "?tace""Mommy!ni kika buga saboda zunubin da bani na aikata ba" "A faWace Aunty babba tace""Zanci ubanki ko ki rufe mun baki,wlh hafsat kin cuce ni!Allah ya isa tsakanina dake!ae kinsan da zaman yaran nan acikin gidan nan, shiyasa don munafunci kika sanyo nikabi uban meyasa baki sanar dani ba tuntuni don inyi takaina!Kece kika tseratar dasu daga hannun" "?!""baba alamu,in ba haka ba taya akai har suka kawo kansu cikin gidan nan" "Girgiza kai hafsat ta shiga yi yayin da idanunta ke fitar da wasu irin hawaye masu Wumi,cikin shesshe™ar kuka tace""banta6a dana sanin kasancewarki mahaifiyata ba sai yau!Kin jefani acikin masifa kin kuma zo kina neman ™ala mun sharrin cewa ni na tseratar dasu daga hannunshi,wlh Mommy bakiyi ba!duk wasu magayen Wabi'u da halayen dana Wauko naki ne,baki ta6a cemun nayi badai dai ba,baki bani tarbiya mai kyau ba,kullum gur6atamun tunani na kikeyi,saboda kar in dauko halayyar mahaifina,Ni banta6a ganin uwa irinki ba,Yanzu gashi nan daga ni harke wa gari ya waya?kuma inaso ki sani mommy,Ni bansan komai agame dasu hosana ba,bansan ya akai suka dawo hannun Ya Omar ba,Na faWa maki hakan ne ba don ina jin tsoranki ba,sai don kisan cewar Bani na aikata hakan ba,Allah ne Ya Kamaki,ba yadda banyi ba don ki kyale yaran nan karki salwantar da rayuwarsu kika ki,kuma ni ce da hannuna na goge hotunan da hayaam ta tura maki a wayarki,saboda nafi son ki tako da ™afafunki "". don ki gir6i abunda kika shuka" "saboda tsabar tsuma jikinta har kerma yakeyi,sha™o wuyan rigar hafsat tayi da ™arfin gaske,gadan .. gadan kasheta zatayi,kiciniyar kwace wa hafsat tashiga yi,suna cikin wannan halin,Amani da hayaam suka faWo cikin Wakin da gudun gaske sukayi kansu,da™yar suka kwaci hafsat daga hannun Aunty 'babba,dafe ma™oshinta tayi tana faman yarfa hannu tana ambaton""ruwa!ruwa" "Da sauri hayaam ta fita waje,sai gata ta dawo da bottle water a hannunta mai sanyi,mi™a ma Hafsat ruwan tayi,jiki na rawa ta cire marfin robar tare da yin wurgi dashi,ta kafa robar abakinta tana" ",kwankwaWar ruwan,hayaam ce ta zauna a wurinta,tana lallashinta" "Rai amatu™ar 6ace tashiga fadin""ae da kun barni na kasheta don ubanta,wlh hafsat ba™in cikinki bazai ta6a kashe ni ba,Muguwa kawai,nafi kowa dana sanin haihuwarki,Ni ina kokwanton cewar Anya ba'a "",asibiti akayimun musanyarki ba" ",Fashewa da dariya Amani tayi tana tafa hannayenta" ",Nan take Aunty babba ta Waure fuska,tana jifarta da harara" "Tsagaitawa tayi daga yin dariyar da takeyi masu sannan tace""Wannan abun daya faru nafi kowa farin "",cikinsa,tamkar na zuba ruwa a ™asa na sha" "Amani baki da hankaline?kinsan me kike faWi kuwa?wannan abun fa ya shafi kowannanmu,bai """ ",kamata ki dinga yi mana dariya ba,""Acewar Aunty babba" "wurga mata harara amani tayi tare da cewa""yadai shafe ku!karki kuskura ki ™ara mentioning Wina aciki,domin kuwa bansan anyi ba,lokacin da kuka tsara muguntarku kuka cutar dasu,kunyi shawara dani ne?Kuma ae har shawara saida na baki akan ki daina azabtar da yaran amma kika ™i ji ke ga shugabar azzalumai,wlh baku da imani zuciyarku ta bushe,kwakwalwarku a toshe take,tamkar ana zuba "". ,maku dussa acikin kawunanku saboda Wabi'unku sak irin na kafuran farko ne" """!Waro ido waje Aunty babba tayi tare da faWin""Ni kike faWama wannan maganar" "Amani tace""Kwarai kuwa dake nake,Muguwa macuciya kuma Azzaluma,zuciyarku ta ™e™ashe Zalunci kawai kuka sa agaba,daku da uwarku Mammy,tsohuwar banza me shegen son kuWin tsiya,wlh kunji haushin rayuwarku,shegen kwaWayin abun duniya,ga ba™ar zuciya,ga dogon burin tsiya ko tsoran "". mutuwa bakwayi" "Tunkan amani ta ™arasa maganar Aunty babba ta kwashe ta da tagwayen maruka,ji kake tasss tatasss!'kafin Aunty babba ta janye hannunta daga kan kuncin Amani,itama ta daddage da iya ™arfinta" !na ™arshe ta kikkifa mata maruka a jere kusan uku ji kake fass tasss taaasss "dafe kumatu aunty babba tayi yayin da idanunta sukayi jawur,tunda take arayuwarta ba'a ta6a yi mata irin marin da Amani tayi mata ba,hasalima Amani shakkarta take ji,amma sai gashi yau ta cire yatsunta" ",guda biyar cuf,ta kikkifa mata maruka" "Koda ganin haka,sae hayaam ta mi™e tare da Waga hannu zata sharara ma Amani mari,aikuwa hafsat ta yunkura tare da mi™ewa ta dam™o hannun hayaam tana faWin""baki da hankaline?matar da ta iya Waga hannu ta mari mommy har sau uku,itace zaki mara?kina tunanin cewa zaki iya rama mata ne,"" dariya Amani tayi tare da cewa""ki barta inga ™arshen rashin kunya,wlh dai dai nake da kowane shege acikin ku,Bana jin tsoranku a yanzu,tun ranar da Amal ta sanar dani komai game da ukubar da kukeyi mata "",tun daga ranar na Waura Wamarar yin ya™i daku" ",Hankali tashe hayaam da aunty babba suka kalli juna jin ta ambaci sunan Amal" "?!""Hafsat ce tace""Amal na wurinki ne" "Jinjina kai amani tayi tare da cewa""Amal tana wurina!itace yarinyar dana zo da ita cikin gidan nan,kun so ku kashe mun ™anwata,Amma Allah bai baku nasara akanta ba,Amal ta tako da ™ afafunta ta kawo kanta har cikin garin nan,""" ",Shiru duk sukayi suna sauraronta" "Ha™™in Amal kaWai ya isa ya jefa rayuwarku cikin masifa,laifin me Amal tayi maku da har kuka "" wula™antar da rayuwarta?yarinya ´ar ™an™anuwa amma kukayi mata taron dangi wurin azabtar da ita,saboda tsabar mugunta irin taku,™iri ™iri kuka hanani ganin Amal,ku ka yi mun ™aryar cewar Amal ta 6ace ba'a ganta ba,mugaye kawai ashe gidan makwabtanmu kuke kaita kuna rufeta,duk in nazo har in bar garin,tana can arufe kamar akuya,ko abinci ma baku bata,wai ku wasu irin mutanene?wace irin" ?. zuciya gare ku "Kasa ™arasa maganar Amani tayi saboda kukan daya ciyota,nan take ta fashe da wani irin matsanancin kuka,ba ita kaWae bama hatta hafsat sai da ta zubar mata da kwalla,ba™in ciki kamar ta binne" ",kanta,abun kunyar da mommynta ta aikata ba ™aramin illa yayi ma zuciyarta ba" "Hayaam kuwa sae faman mazurai takeyi ita da aunty babba sunyi wu™i wu™i,basu da abun cewa,dama" ",ance rana dubu ta 6arawo,rana Waya ta me kaya" "Wlh kaWan kuka fara gani!ha™™in Amal da kuma ha™™in waWannan bayin Allahn da kuka cutar bazai "" ta6a barinku ku zauna lafiya ba,in har ba zaku canza waWannan munanan Wabi'un naku ba,mugunta da kwaWayin abun duniya,dogon buri,rayuwar ™arya,duk ku kadae gashi har yau Allah bai ta6a baku" "?""nasara ba,mutumin da bai ta6a sa Allah alamurransa ba taya zaiga dai dai" "Tsoki Aunty babba ta buga tare da nuna mata hanyar fita daga Wakin tace""zo ki fuce ki bamu wuri tun kafin ranki ya 6aci a wurin nan!shashasha kawai kina tunanin cewa kalamanki zasu iya tankwarani "",ne?duk duniya ba ayi mutumin da zai zauna yanayi mun nasiha ba,wlh ba ayi shi ba" """,Girgiza kai amani tayi tare da juyawa a fusace tabar Wakin tana faWin""Jiki magayi" "Komawa Aunty babba tayi yaraf ta zauna gefen gadon tana faman cizon yatsa,mi™ewa hafsat tayi tare da fucewa daga Wakin," "?""Fitar ta keda wuya,Hayaam ta dawo gefen aunty babba ta zauna tana faWin""Yanzu menene mafita "",fuskarta a hargitse tace""mafita ta wuce mu gudu salin alin batare da sanin kowa ba.." "?""Saboda me zamu gudu?hakan na nufin cewa sun ci nasara akanmu kenan""" "Hayaam ba zaki gane ba,ina tsoran in sake yin arba da hosana ne,bata da hankali,zata ci gaba da tona "" ""mun asirine a bainar jama'a" "Amma Aunty laila,taya akai yaran suka zauna a wurinki har hakan ya faru?meyasa baki kashesu ba """ "?""tun lokacin" "Guntun tsoki taja tare da kawar da kanta gefe cike da takaici tace""sai yanzu nake danasanin barinsu araye,meyasa ban kashesu ba tun lokacin da suke a wurina ba?wancan shashashan mutumin dana bama aikin zubar mun dasu a daji bansan ya akai yayi sakacin da har suka ku6uta daga hannunshi ba,kuma tun ranar dana bashi su nake ta jaraba kiran wayarshi akashe kullum har na gaji na daina kira,duk shi ya kwafsamin wlh,yanzu yawo acikin gidan nan ma ya haramta agareni,Allah yaso Hafsat ta siya niqabi a kasuwa,zan kar6e shine in sanya a fuskata saboda gudun kar waccen mai ta6in hankalin cikin sun ta ' ganni" "Shiru suka Wanyi na wani lokaci,zurfin tunani ta shiga yi kwatsam ta tuna da maganar nan da hajjaju" ",ta ta6a sanar da ita kwanakin baya can da suka wuce lokacin su hosana na a gidan" "Idan kin toshe waWannan hanyoyin,ita kuma waccen Wayar hanyar da ta riga isa inda baki so fa ya "" 'zakiyi da ita" "Jinjina kai Aunty babba tayi tare da faWin""Allah ya isa tsakanina da hajjaju,sarai tasan komai game da rayuwar yaran nan amma ta™i sanar dani,babu yadda banyi da ita ba,amma ta™iya saboda tsabar ba™in hali irin nata,da tun farko ta sanar dani cewa ´an ukune yaran akwai Waya dake aiki a gidan da tuni" ",nasan abunyi" "wannan masifar har ina""?" "Amma kina ganin Ammi zata barsu ne acikin gidan nan?Jiya munyi plan Win cewa zaki kirata a waya "" ki sanar da ita cewa yaran shaggu ne,kin sanar da ita hakan,"" ta ™arasa maganar tana kallon fuskar aunty babba wadda ke a hargitse,jin maganar hayaam yasa ta Wan jinkirta,kamar me nazarin wani abu can ta Wan washe baki tare da cewa""Hakane!Wannan ita kaWae ce hanyar da ta rage mun,jiya na kira ammi a waya kuma na sanar da ita cewar Abusufyan ne ya ta6a yi ma wata fyaWe harta samu ciki ta haifesu,ina da tabbacin cewar AMMI bazata barsu su zauna ba,dole ta koresu ´an jakar uban,wlh na tsani yaran can,na tsani mahaifinsu duk shine silar komai,ya tashi yayi aure batare da sanin kowa ba,gayanan ya jefa mu acikin masifa,ni duk bama wannan ba,taya akai AMAL ta gudo daga gida tazo Abuja wurin waccen ba™ar munafukar?ta ya akai Mammy da Abrah su kayi gangancin da har AMAL ta" ?gudu daga gida ta dawo wurin Amani "Hayaam tace""Nima abunda nake tunani kenan,don ko aranar da zan bar gidan Amal na ™un™ume aWakinmu,zazza6i ya rufeta,Ni babban ba™in cikina ma,muna nan sake da baki,Amal na iya zuwa" "ta aure wani daga cikin matasan gidan,kinga ae shikenan mukuma tamu ta ™are,ma™iyanmu za suyi ta cin nasara akan mu,'" "Insha Allah hakan ma bazata faru ba,in har Waya daga cikinku ke da abra bai auri Waya daga cikin "" matasan gidan ba,to sai dai ayi Ragas,Uban kowa ya rasa,itama Amal Win tarasa,ita kuma waccen ´ar iskar sai nayi silar mutuwan aurenta,tunda har ta iya Waga hannu ta kikkifamun mari,wlh saita gane kuranta,kuma wlh billahil azeemu,muddin Ishaq ya sake ni,itama sai Abbas ya sake ta,inyaso sai muyi" "!zawarcin atare,""ta ™arasa maganar tana faman sakin huci,tayi danasanin zuwanta gidannan" *Boss Bature* d' "turo ™ofar Wakin da ammi ta sauka akayi,Azmee ce ta shigo hannunta Wauke da kakkauran tea W in data haWa mata,a zaune ta same ta saman darduma jikinta sanye da hijabi,yayin da hannunta ke ru™e da cazbaha,da alama sallah ta kammala yi," """,Cike da girmamawa azmee ta ™arasa tare da zu™unnawa ta gaishe ta,""Ina yini Ammi,ya gajiyar tafiya" "?""da buWar bakinta sae cewa tayi""Ina Abusufyan yake" "Azmee tace""sun fita sallar magrib,amma nasan yanzu suna kan hanyar dawowa gida,nan bada jimawa ba nasan zasu shigo ciki,""" "Jinjina kai tayi tare da kai hannu ta Wauki cup Win da azmee ta mi™a mata,abaki takai cup din ta kur6e "",sa kusan sau uku sannan tace""Idan sun dawo,kice su jira ni a palour gaba Wayansu,inason ganinsu Tuni Azmee tasha jinin jikinta,aranta tace""tashin hankali,'a fili kuma tayi saurin cewa""Za'a sanar masu,""sannan ta mike ta kama hanyar fita daga Wakin,har azmee ta ru™e handle din ™opar zata fita,muryar Ammi ta katse mata hanzarinta da cewa""Next time idan zaki haWamun tea,bana son sugar ',yayi yawa,sannan madarar tafi bornvitan yawa,da fatan za'a kiyaye" "?""insha Allah za'a kiyaye,ko akwai wani abu da kike bu™ata""" """,Idan ina bu™ata zan sanar dake ne,basai kin tambaye ni ba,zaki iya tafiya""" "jinjina kai azmee tayi kafin ta buWe kopar Wakin ta fuce,babban falo ta nufa tana tafiya tana jinjina wa izza irin ta Ammi,saboda tsabar masifa,ko bornvita azmee bata zuba a tea din ba,madara kawai ta sanya mata amma saboda hali irin na ammi,da ba'a iya yi mata gwaninta,ta buga warning akan madara tafi bornvita yawa,ko ta ina taga bornvitan""?akan tea ma tayi ™orafin anyi ba dai dai ba,inaga In taji abunda Abusufyan ya aikata batare da saninta ba,tabbas akwai matsala,rayuwarsu sehrish tana cikin garari,don" ",wannan guyababbiyar matar bazata barsu su zauna lafiya ba,acikin gidan nan" "Jin sautin muryoyinsu,yasa Azmee dawowa daga zurfin tunanin da ta shiga,dawowarsu kenan daga masallaci kowa bakin shi Wauke da sallama suka shigo cikin Main palour din,Abba ne tare da Abusufyan sae junaid atare,bayansu kuma su Abbas ne da ishaq,Mg Osman da kuma Captain Adam,sai kanal yousouf da kuma Marshal wanda ke tare da Dr harris,a bayansu kuma akwai Fawan,twins,jabeer,irfan,khaleed dukansu dai suka shigo ciki," "™arasawa Azmee tayi wurinsu tanayi masu sannu da dawowa,daga bisani ta isar masu da sa™on ammi,nan fa kowa ya shiga fargabar dalilin tarasu da Ammi tace ayi,musamman Abusufyan yafi kowa shiga damuwa,tsayawa su kayi a tsaye kowa yana ta zullumin fitowarta,Abba dae sai ™arfafa ma abusufyan gwiwa yake,akan ya jure,kada tsoro ya hanashi yi ma Ammi bayanin komai yadda zata" ",fahimta" "Jin takun takalminta kwas kwas!yasa su yin saurin kai idanunsu akanta,fuskarta na manne da" "farin glass,kwata kwata babu annuri a fuskarta,yayin da hannunta ke ru™e da sandar nan ta alfarma, ˜arasowa tayi tare da samun wuri ta zauna saman 3 seater,sannan ta aza ™afarta Waya bisa W aya,tare da kallonsu tace""Ku zauna,""" "A ™asa su fawan suka zauna,yayin da Abbansu junaid,da abusufyan suka zauna asaman Wayar 3 seater Win,ishaq da abbas suka zauna asaman 2 seater,Dr harris da Omar suka zauna a Wayar 2 seater,dama 2 set ne na sofa a babban falon,manyan ne suka zauna saman kujerun,yayin da ™ananan daga kan Kanal" ",yousouf suka zauna a™asa" "Tsit falon yayi na wani lokaci,kai kace mutuwa ce ta gifta,ko motsin mutun bakaji a wurin,kowa ya kame kanshi," "Waya bayan Waya Ammi ta dinga binsu da kallo,kowa sae faman no™e kai yake,shi dai abusufyan ya" ",gaza sakewa,don ko idonshi bai Wago ya kalle taba" "Waga sandar hannunta tayi tare da nuna Ayan tace""wannan dogon gashin fa?sai kace wani Wan daudu" ?meyasa baka aske shi ba "cikin sauri Ayan yace""™uraje ne ke fitomun akaina duk in nayi yun™urin aske gashin""" "Ta6e la66anta tayi,kafin ta janye idonta daga kan Ayaan ta mayar dasu kan fawan,sunnar da kai ™asa" ",yayi yana ´an kame kame" "³a'´an fatima kenan,ba zaku ta6a canzawa ba,yadda kasan sun haWa jinsi da ibliss,ji bi Wan iskan """ "?""askin dake akanshi,hada kala ma ka canza mashi kaiga ™e™asasshe ko" "Fawan akeyi ma faWan Amma Abbansu ne ke jin maganar har cikin zuciyarshi,bakomai ya Wan 6ata mashi rai ba,sai kalmar data faWi na cewar kamar sun haWa jinsi da iblis,abun ya tsaya mashi" ",arai,jurewa kawai yakeyi" "Waya bayan Waya haka ta dinga sharrance su,har sai da tazo kan junaid wanda keta faman sakin" ",murmushi kamar wani zautacce" "Iko sai Allah!kai zonan,""da sandar hannunta tayi mashi nuni da yazo,mi™ewa junaid yayi ya koma "" ™asan kujerar da take ya zauna,hannu tasa tare da jan kunnanshi tace""Bakasan nazo bane?kowa na zuwa ya gaishe ni,amma banda kai,Abbanku ya sangarta ka ko?shiyasa ka fara jin kanka wani shege,""dafe hannunta yayi yana dariya yace""Ammi dan Allah ki sakarmin kunne na,Da zafi fa,Abba" "?"",kana gani ko" """,Me Abban naku zai iya yimun bakasan cewa ni na tsugunna na haifesa ba""" ",Zumbura mata baki junaid yayi tare da murguWa mata baki" "Fiye da haka ma zaka iya yimun tunda ubanka ya Waure maka mazauni,dole ka murguWamun baki,ae "" "",bazan bar gidan nan ba,sae nasa an tura ka aikin soja,sannan hankalina zai kwanta" "Bubbuga ™afa junaid ya shigayi yana yi mata ™un™uni,hakan ba ™aramin dariya yaso ya bata ba,amma "",bata bayyana hakan akan fuskarta ba" "Shiru ta Wanyi na wani lokacin kafin tace""kai irfan,tashi ka kiramun gwaggonku,tare da Auntynku" ",Azeema inason ganinsu,""cikin sauri irfan ya mi™e tare da barin wurin ya wuce Wakinsu gwaggo" "Bada jimawa ba,sae gashi ya dawo tare da gwaggo da hajiya azeema abayan shi,duk wannan surutun na gwaggon katsina,yau tsit kake jin bakinta,sae faman wurga ido take,wuri suka samu suka zauna,a" ",saman sofas Win dake cin mutun Waya" "Bayan kowannansu ya natsu,Ammi ta tsayar da idanunta akan Abusufyan,wanda tunda suka zauna a" ",falon,bai Wago ya kalleta ba" "gyaran murya ta Wan yi tare da ambaton sunanshi""Abusufyan""a firgice ya Wago yana kallonta,bawan Allah harya fara haWa gumi,ga yatsun hannunshi dake ta kerma,duk wasu alamu na rashin gaskiya sun bayyana a tattare dashi,Abba sai tausarshi yakeyi yana faWin""ka kwantar da hankalinka,ka natsu dan" "Allah,duk kabi ka firgice,hakan ma zaisa ta™i yadda da hujjojin da zamu bata,""™asa ™asa yake yi mashi" ",maganar don karta ji shi" """,Wakyar Abusufyan ya iya amsa kiran da tayi mashi""Na'am Mommy" "Meyasa kabar ™asar nan,batare da ka sanar mun ba?laifin me na aikata maka da har kake gudu na?sai "" ',kace bani na haifeka ba?bansan me ka Waukeni ba" "muryarshi na rawa yace""Kiyi ha™uri Ammi,Nima bada son raina na tafi na bar ™asar nan ba,nasan ni mai laifine a wurinki,ki yafe mun 'saukowa yayi daga saman sofa Win ya dawo ™asa ya zu™unna yana" ",bata ha™uri" "idan har dagaske kasan cewar kai mai laifine,meyasa da ka dawo Nigeria bakazo gida ka same ni """ "?""ba,don ka nemi yafiyata ba" "Shiru yayi yayin da idanunshi ke cike tab da kwalla,gaba Waya ya rasa inda zai tsoma ranshi,babbar" ",damuwarshi shine,yadda zai fara yi mata zancensu sehrish" "hmmmm ta furta sautin tare da mayar da idanunta kan gwaggon katsina tace""Saboda yardar da nayi .. dake ne yasa na Wam™a maki Amanarshi,don ki ladabtar mun dashi,a tunanina zaki canzamin shi,ashe "",bansan nayi aikin banza ba" "Waure fuska gwaggon katsina tayi,alamar ranta ya 6aci," "Ammi dan Allah komai ya wuce,just forget about the past,haba dan Allah,komai ya wuce mana,taya "" ""..,.,.za'a zauna ana ta faman nanata abunda ya riga ya faru" "Hankalinsu ba ™aramin tashi yayi ba,jin abunda Jahan ke cewa,yadda kasan wanda yasha giya haka ya shiga sambatu yana faman jan guntun tsoki ™asa kasa,yun™urawa Marshal yayi da nufin ya buge masa baki,Ammi ta dakatar dashi""basshi ya ™arasa,ba laifinsa bane,gado yayi wurin Uwarsa,ae ni bansan "",yaushe ne ´a'´an fatima zasu fara girmamani ba,amatsayina na wadda ta haifi ubansu" "Rai a6ace jahan ya mi™e zai bar wurin Abbansu ya daka mashi tsawa tare da korosa yace""Koma ka "",zauna,Allah yasa inga ka ™ara cewa uffan a wurin nan" ",Komawa yayi gefen ayaan ya zauna yana faman hura hanci" "Jinjina kai Ammi tayi tana kallonshi tace""Nan gaba fa,in ban bi asannu ba,bugu yaran nan zasu fara kaimun,To Allah ya kyauta gaba,""" """Abba yace'Insha Allah hakan ma bazata ta6a faruwa ba" ",Shidai abusufyan har lokacin yana zu™unne asaman guiwowinsa,cike da zullumin me zai biyo baya Uncle ka tashi ka koma ka zauna,jikinka sai kerma yakeyi,Ammi fa ba abunda zata iyayi "" maka,""Sakin baki abbansu yayi yana kallon junaid dake magana,yana ™o™arin kashe wutar da jahan ke" ",™o™arin kunnawa shi kuma zai hura wata wutar" "Girgiza kai Ammi tayi tare da wurga ma Abbansu harara tace""Bazan iya zama agidan nan ba,yaranka sunfi ™arfina,""sunnar da kai ™asa abba yayi kafin ya Wago yana kallon junaid da yayi maganar ya Wan" ",jefa mashi harara" "Suna cikin wannan Zaman sai ga hosana ta shigo cikin falon,tana neman warin Wan kunnanta daya faWi,'tashin hankali,gaba Waya hankalin kowa ya koma kanta,abusufyan kuwa arazane ya Wago yana kallonta,ammi duk bata lura da ita ba har sai da Hosana ta buWe baki tayi magana""Daddy Wan kunnena ya faWi a falon nan ban ganshi ba,'juyawa ammi tayi tare da kai idanunta kan hosana dake tsaye tana magana,a wani slow ta sanya hannu ta zame glass Win dake a fuskarta,tashiga ™are ma hosana kallo,cike da mamaki tace""Ina kuka samu matashiyar yarinya acikin gidan nan""?sunnar da kai ™asa Abusufyan" ",yayi yana faman zare ido zuciyarshi tamkar zata faso kirjinshi ta fito saboda razana" ",Shiru kowa yayi mata aka rasa wanda zai buWe baki ya bata amsa "",Jin sunyi banza da ita yasa ta kira hosana da hannunta""Zo nan" """,Shiga ciki hosana tayi tare da tsayawa agaban Ammi tace""Gani" ",Wanene mahaifinki a wurin nan""tayi maganar tana nunasu da sandar hannunta""" "murmushi hosana ta saki tare da Waga yatsan hannunta ta nuna abusufyan sannan tace""Gashi ... "",nan,shine daddynmu,ni dasu Sehrish da Jahad" "?""a wayance Ammi tace""Oh harku nawa ne a wurinshi.. ""?Hosana tace""³an ukune mu,ko in kira maki su jahad ki gansu" "Cike da mamaki Ammi tace""kira mun su in gansu,""da gudu hosana ta nufi Wakinsu don ta kira su jahad," ",Tashin hankali" "Wani irin gumi ne ya shiga fesowa daga jikin abusufyan,gaba W aya duk yabi ya kama kansa,jikinshi sae faman kerma yakeyi,bashi kaWae ba hatta sauran dake a wurin zaune,kowa saida yasha jinin jikinsa,musamman Kallon da Ammi ta dinga binsu dashi Waya bayan Waya,kallon tuhuma," "Lokacin da hosana ta faWa corridor Win Wakunansu,hayaam na tsaye a wurin,tana ganinta tasha gabanta" "?""tare da cewa""daga ina kike" "MurguWa mata baki hosana tayi kafin tace""Ni bansan wacece keba,ki bani hanya in wuce,su jahad zan "",kira,wata tsohuwa ce fara tass take son ganinsu" "Jin haka yasa hayaam ta gane cewa cewa AMMI ce ke son ganinsu,shu'umin murmushin nan nata tasaki,kafin ta matsa ma hosana hanya ta wuce,jinjina kai hayaam tayi tana faWin""hada wani zumuWin Ammi ta kirasu,basu son cewa watan korarsu daga gidan yayi ba,""tana ™arasa maganar ta nufi Wakin da Aunty babba take,tana shiga ta sanar da ita cewar ga Ammi can tasa a kira mata ´a'´an Abusufyan,jiki na rawa Aunty babba ta taso,suka fito daga Wakin domin suje yin la6e,don su ga irin korar karen da" ",ammi zatasa ayi ma su Sehrish" "Bada jimawa ba,Hosana ta fito hannunta ru™e dana sehrish,Wayan hannun kuma ru™e da hannun Jahad,jikinsu na sanye da hijab don tunda su kayi sallar Magrib basu ciresu ba,hosana ce kawai ta" "cire hijabin jikinta,ta yafa mayafi akanta," "da sallama a bakunansu suka shigo cikin falon,ya salam ae tuni Abusufyan ya zauna ™asa dirshan yana lazimi,Abba kuwa sae faman jinjina kai yakeyi,gwaggon katsina kuwa tana ganinsu jahad ta shiga zare na mazurai don tasan cewa ™arshe abun kanta zai ™are ita da ta sanya mashi hannu ta Waure mashi mazaunai wurin yin auren batare da sanin Ammi ba,kowa dai yashiga zullumin abunda zai biyo baya," "Aunty babba kuwa suna la6e ita da hayaam sun kasa kunne suna jiran jin mai zai biyo baya,jikinsu sae" ",faman tsuma yakeyi" "Zuba masu ido Ammi tayi tana kallonsu,one by one,ganin yadda matar ta ™ura masu ido yasa duk suka "",sha jinin jikinsu,da™yar suka iya haWa baki wurin gaishe da ita""Ina yini" "Bata amsa masu gaisuwar tasu ba,sae nuni da tayi masu da sandar hannunta alamar su zauna,wuri suka samu agaban kujerar da su Omar ke zaune,suka zauna daga ™asa tare da lankwashe" ",™afafunsu,zaman cin tuwo" """Nuna Sehrish tayi da sandar hannunta tace""Ya sunanki "",Jiki asanyaye sehrish ta bata amsa da cewa""Sunana Sehrish" "?""Ammi ta kuma cewa""wanene mahaifinki" """wurga idanunta tayi akan Abusufyan ta nuna shi da hannu tare da cewa""Gashi nan,shine mahaifinmu" "jinjina kai Ammi tayi tare da kallon abusufyan wanda keta faman zubda gumi a fuskarsa,duk sanyin" ",A.c din dake akwai a falon" "?""hmmmm janye idanunta tayi daga kan Sehrish ta mayar dasu kan Jahad tace""Kefa ya sunanki... "",Sunana jahad""" """,Wanene mahaifinki acikinsu""" """,Juyawa jahad tayi tare dakai hannu ta nuna abusufyan tace""Shine daddynmu" "Rai amatukar 6ace Ammi ta daka masu tsawar da ta gigitasu gaba Wayansu duk suka razana,a tsiwace tace""Kowa ya zuba mun ido yana kallona,ba zaku faWamun a ina kuka samo su ba?taya akai Abusufyan ""!ya zama ubansu" """,Abba ne yayi ™o™arin buWe baki yace""Ya'yanshi ne dagaske,kamar yadda suka faWa Ammi" "AruWe Ammi tace ""Ni kake faWama cewa ´a'´anshi ne?kada ku raina mun hankali ta gidan ubanwa" "?""!Abusufyan yayi aure da har zai haifi waWannan balagaggun ´an matan" "Fashewa da kuka hosana tayi,sehrish da jahad kuwa tuni hawaye sun soma wanke masu fuskarsu,jikin" ",Marshal ba ™aramin sanyi yayi ba,haka zalika sauran dake zaune a wurin" "Abusufyan!ka faWamun taya akai ka samu yaran nan?Na yarda cewa ´a'´anka ne koda basu faWamun "" da bakinsu ba,saboda ina ganinsu nasan cewa Jinina ne su,ko ba don kamanninka dake akan fuskarsu ba,So nake naji TAKUN hanyar da aka Same su!?nasan halinka tun fil azal baka rabuwa da mata,ka" "?""faWamun gaskiya,ka ta6a yin mu'amala da wata ´a' mace ne har ta samu cikinka" "A kiWime abusufyan ya shiga yi mata rantsuwa yana faWin""Wlh Ammi tunda nake arayuwata ban ta6a kusantar zina ba,Nasan cewa zaiyi wuya ki yadda dani,amma wlh saida na auri mahaifiyarsu sannan na "",same su,ga gwaggonan itace shaidata" "Tamkar zata rufashi da duka haka tashiga balbaleshi da masifa""Bazan ta6a yadda da kalamanka ba,karka kuskura ka ™ara cewa ta hanyar aure ka same su,in ba haka ba saina ci maka mutunci a wurin nan!dama najima ina zarginka abusufyan,banta6a tunanin zakayi mun haka ba,ka cuce ni,bazan ta6a yafe maka ba,rashin jin maganarka har yakai ka kawo mun Shaggu acikin zuri'ata,bazan ta6a lamun ta ' ba" "Rai a6ace gwaggon katsina ta katse mata hanzarinta da cewa""Ya isa haka,babu laifin abusufyan acikin wannan lamarin,Nice na aura mashi yarinyar da ta haifa mashi waWannan ´a'´an,don haka kidaina ambaton sunansu da shaggu saboda baki da hujjar yin hakan,bazan ta6a yarda a tozarta ´a'´an abusufyan Wina a gabana ba ehe,"" kowa yayi mamakin yadda gwaggon katsina ta mayar ma Ammi" ",martani,tamkar wata mai cikakken hankali" "Dan Allah Ammi ki daure ki fahimce shi,rashin sanar maki da basuyi ba,shine babban kuskuren da "" Abusufyan da gwaggo suka yi,Gwaggo ta aikata hakanne saboda son da takeyi ma abusufyan wannan dalilin ne yasa ta aura mashi mahaifiyarsu batare da saninki ba,saboda tasan halinki,kin tsani auren bare,gashi shi kuma abusufyan ya kwallafa rai akan yarinyar,wannan ne yasa ta aura mashi ita,saboda" "gudun karya faWa halaka..... ""Wani irin kallo da Ammi ta jefa mashi ne yasa shi dakatawa da yin" ",maganar da yake,wato Abbansu junaid" "Aunty babba dake la6e ita da hayaam suna sauraronsu,saboda tsabar farin ciki kamar su zuba ruwa a" ",™asa su sha,burinsu kawai Ammi ta koresu Jahad" "Kowa saida ranshi ya 6aci a wurin nan,saboda yadda ammi ta ha™i™ance akan cewar bazata kar6i shaggu ba acikin zuri'arta,a ™arshe tace""na riga da na yanke hukuncin korarsu daga cikin zuri'ata,banason ganinsu,kuma duk wanda yayi yun™urin binsu acikinku wlh saina tsine mashi yabi" ",duniya,kuma zan yafe shine acikin ´a'´a Na" "Wani irin matsanancin kuka su jahad suka fashe dashi,haka abusufyan ma kuka yake yi tamkar" "™aramin yaro,™iri kiri za'a rabashi da ´a'´anshi,su Abba kuwa gaba Waya jikinsu yayi mugun" ",sanyi,Hankalin Omar ba ™aramin tashi yayi ba,haka zalika sauran kowa hankalinshi yayi mugun tashi Su aunty babba kuwa dake la6e,jin an kori su sehrish,yasa suka daka uban tsallen farin ciki,saboda" ",tsabar dariyar mugunta,hada hawaye,da gudu suka koma cikin Waki,suna faman dariya,burinsu ya cika" "Ku tashi ku fuce daga cikin gidan nan tunkafin insa ayi waje daku,""jiki asanyaye suka mi™e tsaye "" jahad ta ru™o hannun sehrish da jahad acikin nata,tafiya sukeyi kamar wanda aka zarewa laka,yayin da hawaye ke gangarowa daga idanuwansu,yun™urawa abusufyan yayi da sauri zaibi bayansu,aikuwa abba yayi hanzarin dam™o rigarshi ya janyoshi,ya dawo da shi saman sofa din,a haukace ya shiga kiciniyar kwace kanshi yana fadin""Ka barni yaya hossein wlh sai dai ta tsinemun amma bazan bari rayuwar ´a'´ana ta wulakanta ba,duk inda zasu je ™afata kafarsu,""ganin abusufyan na ™o™arin zaucewa yasa su Marshal Omar dasu ishaq da abbas suka rurrukeshi,sai faman hargowa yakeyi,yana kokarin kwacewa" ",don yabi bayansu sehrish" "bazasu iya jurar ganin halin da mahaifinsu ke ciki ba,hakan ne yasa suka fuce waje da gudu suna" "kuka,tamkar ransu zai fita,sae faman shesshe™ar kuka sukeyi," "Suna cikin wannan yanayin Motar SGR,ta shararo da gudu cikin gidan,a tsiyace su kayi parking W in motar,tunkan Amstrong ya buWe mashi motar,ya sanya kafarshi tare da harba murfin motar,ya fito daga ciki,kai tsaye ya nufi wurinsu Sehrish dake a tsaye suna kuka,kwata kwata basu lura dashi ba,sae dai suka ji an ruko hannayensu,Jahad da hosana,a firgice suka W ago suna kallonshi,""ku wuce mu shiga ciki,""yayi maganar tare da jan hannunsu,sehrish ma tabi bayansu suka koma cikin falon,jin sallamar Sgr yasa hankalin kowa komawa kansu,ganin ya dawo dasu sehrish yasa kowa ya shiga sauke ajiyar zuciya,Zuba mashi ido Ammi tayi tana kallon ikon Allah, ™arasawa cikin falon yayi tare ce masu sehrish""Ku samu wuri ku zauna,""jiki asanyaye suka samu wuri" ",™asa suka zauna,suna faman sauke ajiyar zuciya" "Zama sgr yayi asaman sofa,tare da aza ™afarshi Waya bisa Waya,yayin da yake fuskantar Ammi wadda" ",ta zuba ma sarautar Allah ido" Sai da ya mula yasha iska sannan ya soma magana "dama saida raina ya bani cewa hakan zata iya faruwa,that's the reason why na tanadin hujja Waya "" "",kuma kwakkwara wadda zata wanke zargin da kikeyi akan abusufyan da kuma waWannan triplet Win ˜arasa maganar yayi tare da sanya hannunshi cikin aljihun wandon jeans Win dake ajikinshi,ya zaro" ",wayar shi" "*,mu haWu On monday don jin yadda zata kaya*" "har yanzu wasu basu gode mun akan long page Win da nake sawa,in banda ma rashin godiyar Allah _ irinta Wan adam,a ™alla yawan one page da nake sawa Yayi fiye da 3 page na wasu masu rubutan,Allah har mamaki nakeyi in naga page Win wasu writers din,duk read More 3 ne amma ni kaga page mai read more 9 har 12 ina sakawa,™aramin page Wina shine zaka ga read more 6,zama nakeyi inyi rubutu kamar zan kashe kaina,amma wasu saboda rashin godiyar Allah suna zuwa sunayi mun complain Win wai adinga posting sau biyu?a iya sanina Vip ne ma ake sanya 2 page,amma ni ina sanya maku kusan 3" "page a hade duk da hakan baiyi maku,idan so kuke sai in dinga raba maku shi uku,saboda na lura hakan" "yafi maku,kunfiso ku ganshi arabe,bakomai ne yasa ma nakeyin page masu tsayi ba face don in samu intakaita labarin saboda yana da tsayi,idan kuma aka cigaba da raina abunda nake sanyawa wlh zan" _ mayar dashi ne read more uku in tafi dai dai da kowa "* 234 810 388 4440: * Boss Bature+ ]PM 2:56 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * "Saman Gadon ta haye ta kwanta tare da jan bargo ta lullu6e,zuciyarta cike da wani irin farin" "ciki,sai faman sakin kayataccen murmushi take,da™yar bacci 6arawo yayi awon gaba da ita,d'" "Wuraren sallar asuba,jahad ta farka tare da tashin su hosana,atare bayan sunyi alwala su kayi" "salla,bayan sun kammala suka koma saman gadon suka dasa wani sabon baccin don bai ishe su ba," "˜arasowa hafsat tayi ™opar bedroom Win nasu,jikinta sanye da dogon hijabi,hannu tasa ta Wan bubbuga ™ opar W akin,shiru ba'a bu W e ba, ™ ara bugawa tayi,bugun ya isa cikin kunnan sehrish,cikin bacci tace""Wanene""?" "Hafsat tace""Ni ce,""" "Kece wa""? Sehrish ta tambaya a yayin da ta mi™e tare da tunkarar ™opar ta buWe,Tun daga ™asa har "" sama sehrish ke bin ta da kallo don batasan wacece ita ba,amma tabbas ta ta6a ganin fuskarta,kuma jiya" ",taga gifcinta acikin gidan,ga kuma kamannin fuskar Yaya ishaq a fuskarta" "´an kame kame hafsat ta shiga yi,muryarta na inda inda tace""am...um..jahad.."" katse ta sehrish tayi da "",cewa""ba ita bace,Ni sunana sehrish,jahad tana ciki tana bacci" """,In ba damuwa inason ganinta""" "Matsa mata hanya sehrish tayi,ta shiga cikin Wakin nasu,rufe ™opar sehrish tayi sannan ta koma ciki itama,sae faman kallon kallo suke ita da hafsat,duk tabi ta kama kanta,kana ganin fuskarta zaka fahimci cewar bata da gaskiya," ",Wuri ta samu gefen gadonsu ta zauna,idanunta na akan su jahad da hosana dake ta sharar bacci" "Muryarta a sanyaye tace""in ba damuwa,dan Allah ki tashe su daga baccin inason yin wata magana" """,dasu mai mahimmanci" "Batare da musu ba,Sehrish tace toh,sannan ta haye saman gadon tana ambatan sunayensu,gami da "",bubbuga ™afafuwansu""jahad!hosana!ku tashi ana son ganinku" """,cikin bacci hosana ta buga tsoki tana fadin""dan Allah a ™yale ni,kar a takuramin" "Jahad kuwa tuni ta farka,tana faman mutsustsuka idanuwanta,wurga idanunta tayi kan sehrish" "?""tace""Wai lafiya" ",Wannan ce ke son magana daku,""tayi maganar tana nuna hafsat dake zaune""" "Juyawa jahad tayi tana kallonta,cike da mamaki ta ambaci sunanta""Aunty hafsat!"" sunnar dakai ™asa hafsat tayi,fuskarta dauke da matsananciyar damuwa,da™yar ta iya amsa mata""Na'am jahad,""tashi "",zaune jahad tayi,suna fuskantar juna ta sake ambatar sunanta""Aunty hafsat" "Kinsanta ne""? Sehrish ce tayi tambayar,jahad tace""Niko na santa,itace Wiyar wannan matar da nake "" faWa maki wadda ta azabtar da rayuwarmu,kuma wannan itace ta Wauke mu acikin motarta,ni da Hosana "",ta kai mu hannun wannan mugun mutumin wanda ya kai mu daji har yayi ™o™arin cutar da Hosana Jin wannan maganar yasa ran sehrish ya 6aci,harara ta wurga ma hafsat tare da nuna mata hanyar fita daga Wakin tace""Dan Allah malama tashi ki fita ki bamu wuri!bamu son ganinki!mugaye kawai Azzalumai,kun cutar da rayuwar ´an uwana,saboda son zuciya irin naku,basuyi maku laifin komai ba,Amma kuka tsangwamesu,saboda kunga basu da gata,Insha Allah sai kunga sakayyar da Allah zaiyi "",masu,kuma sai kun WanWana irin u™ubar da kukayi masu" ",Hawaye ne suka shiga zarya a fuskar hafsat,dama saida ranta ya bata cewar dakyar ne su yafe mata Janye idanunta tayi daga kan sehrish ta mayar dasu kan Jahad,cikin shesshe™ar kuka tace""dan Allah ku yafe mun Jahad,nasan mun cutar daku,amma inaso ku sani bada son raina ba,na kaiku wurin wannan mutumin,Mommy ce ta sanar dani cewa Gidan marayu za'a kaiku,shiyasa har na Wauke ku,kuma nayi hakan ne saboda tsoran karta halakar daku acikin gidan nan don ba yadda banyi ba akan ta kyale ku ',amman ta kiya,shiyasa ma na amince da akaiku gidan marayun ashe zubar daku tasa ayi" "Ba zamu ta6a yarda da kalamanki ba,saboda tun farko baki nuna kina son mu zauna acikin gidan "" ba,ke da mommynki,shiyasa kuka haWa baki ke da ita,kika fara yaudararmu kina nuna kamar kina son mu ashe,so kuke ku fitar damu daga cikin gidan,saboda rashin Imani Aunty hafsat kika dam™a mu a" "!!hannun wannan mutumin,to bari kiji Ya Omar ya kashe shi har lahira" """!Gabanta ne ya faWi rassss!hankalinta yayi mugun tashi,a kiWime tace""Ya kashe shi" "Jahad tace""kwarai kuwa Ya Omar shi ne ya kama shi da hannun shi acikin gidan gonarsa,lokacin da ',yake ™o™arin keta haddin hosana,aikuwa ya fasa mashi kai,anan wurin ya zama gawa" "Tana kai ™arshen maganarta sehrish ta Waura da cewar""tun yanzu kwara kusan inda dare yayi maku!don wlh Ya Omar bazai sassauta maku ba!muddin yaji cewar kune kukayi silar da har wannan mutumin ya Wauki su jahad ya kaisu daji,sannan ku fara tunanin irin hukuncin da kuma zaku fuskanta a ""!wurinshi" "Wani irin wahalallan yawu hafsat ta haWiya,tsananin tsoro ne ya bayyana akan fuskarta,ba don komai ba sai don jin cewa An kashe mutumin nan!tun da har Omar zai iya kashe rai akan su hosana,tabbas ba" "?™aramin so yake masu ba,kuma akansu zai iya hukunta kowa,yanzu su menene sakamakonsu" "Baku da wata mafita,shawara nake baku tun kafin hosana tayi maku tonan asiri,kwara kusan """ ",abunyi,don tace saita sanar ma Daddy da Ya Omar abunda kukayi mana!"" jahad ce tayi maganar Gaba Waya duk sun bi sun tsoratar da ita,la66anta har kerma suke wurin rokonsu tana cewa""Dan Allah" "ku yafe mun,wlh nayi dana sanin duk wani abu da mu kayi maku,har ga Allah ni bada sanina" ",ba,mommy ce ta shirya duk wannan,Allah shine shaidata,bazan yi maku ™arya ba,""sosai hafsat ke kuka" "Ruko hannun jahad tayi acikin nata tana fadin""jahad nasan kina da sau™in kai,dan Allah ki yafe" "mun,wlh nayi nadamar abunda mu kayi maku ni da mommyna,nasan na™i ku da farko amma daga baya naso ku sosai,kuma nayi kukan rashinku atare dani,lokacin da nagane cewa Mommy ba gidan marayu tasa akaiku ba,har faWa sai da mu kayi da ita,ko isasshen bacci bana samu a lokacin saboda tunanin wani hali kuke ciki......""™arasa maganar tayi tare da sanya hannu tana share hawayen dake zuba a kan fuskarta," "Shiru su kayi da alama jikinsu ya Wanyi sanyi,Sehrish tace""Jahad,idan kinyi niyya ki yafe mata,'jinjina kai jahad tayi tare da cewa""Ni dama ban ru™e ki araina ba Aunty hafsat,na yafe maki Allah ya yafe "",mana gaba Waya" """,Amsawa tayi da ""Amin,sannan tace""Hosana fa?dan Allah ku tashe ta inaso in nemi yafiyarta" ",Hannu Sehrish takai tare da bubbuga ™afarta,farkawa hosana tayi,idanunta sunyi suntum saboda bacci Hosana ki tashi,ga Aunty hafsat nan tana son magana dake,""jin an ambaci sunan Aunty hafsat yasa ta "" wartsakewa ta mi™e daga zaune,koda idanunta su kayi arba da fuskar hafsat,nan take ta murtuke fuska rai a6ace tace""Ni bana son ganinta,na tsaneta kamar yadda suka tsane mu ita da Mommynta,Aunty hafsat muguwace bata tsoron Allah,itace takai mu wurin wannan mummunan mutumin wanda yakusa kashe ""katse ta jahad tayi da cewa""pls hosana just forget about the past,forgive her pls,Aunty hafsat" """,tayi nadama,kuma bada son ranta ba ta kaimu wurin mutumin nan ba,Mommynta ce ta shirya wannan Ma™e kafaWa hosana tayi alamar bata yarda ba,harara ta wurga ma hafsat Win tana murguWa mata baki tace""Allah saina faWama Ya Omar da daddy,ko kukan jini zatayi sai dai tayi,amma saina faWa,saboda rashin Imani kamar wasu dabbobi haka kuka rufe mu acikin store babu abinci ga ™ishin ruwa,ko iska babu,amma ko ajikin ku mu rayu ko mu mutu wannan ba matsalarku bace,zafi kamar zai kashe mu,adaren ranar da muka kwana a store,ba don jahad tayi mun fifita ba da Allah kaWae yasan me zai biyo baya don rashin imani ku kuna can kuna shan A.c,wlh saina faWama daddy ""fashewa hosana tayi" ",da kuka,hada bubbuga ™afarta,daga gani abun ba ™aramin ciwo yake yi mata ba,ya tsaya mata arai Gaba Waya jikinsu yayi wani irin sanyi,musamman hafsat,duk yadda taso ta shawo kanta amma abun yaci tura,hosana ta rantse ta maya akan cewar saita faWa ma Ya Omar,hatta jahad sai da taso ta" ",lallasheta,amma ina ™arshe sai ta dinga ™o™arin bugun jahad din" "Ganin haka yasa sehrish kallon hafsat tare da cewa""dan Allah kiyi ha™uri ki tafi kawai,hosana batasan "",ganinki,idan tana kallonki haukanta zai iya tashi" "Jiki asanyaye Hafsat ta mike,tana tafiya tana waiwayonsu yayin da idanunta ke cike tab da kwalla,a" ",haka har ta isa ™opar Wakin ta buWe ta fuce da gudu tana kuka" "Hannu Sehrish tasa tare da janyo hosana ta rungumeta sosai ajikinta tana lallashinta,da ™yar ta samu hosana tayi shiru,sai faman sauke ajiyar zuciya take yi,komawa su kayi suka kwanta kowa da abunda" ",yake sa™awa aranshi" *Aunty Babba* "Suna kwance ita da hayaam sai faman sharar bacci sukeyi suna jan minshari yadda kasan bijimayen sa,sun cika gadon su biyu kawai,babu wanda ya farka acikinsu balle suyi tunanin yin sallar asuba,can cikin bacci Hayaam ta dinga jin ana bugun ™opar Wakin nasu tamkar za'a balle ta,dogon tsoki taja tana faman yatsina fuska alamar an takurata,a ™ule tace""Wai dallah wanene ke buga ™opar Wakin nan""!?" """,Muryar hafsat tajiyo daga waje cikin shesshe™ar kuka tace""Ni ce,ki zo ki buWe mun ™opa" "Jiki na rawa hayaam ta saukko daga saman gadon ta ™arasa tare da buWe ™opar,gabanta ba ™aramin" "?""faduwa yayi ba ganin fuskar hafsat sharkaf da hawaye,hankali atashe tace""Meya faru ne kike kuka" "A tsiwace hafsat tace""Ba dole inyi kuka ba!kun jefani cikin masifa!ki bani hanya na wuce,Da Mommy nake so inyi magana,""tana faWin hakan ta bangaje hayaam tare da wuce wa ciki,duk tabi ta ruWe,wani irin ™ululun ba™in ciki ne ya tokare ma hafsat ma™oshinta,lokacin da tayi arba da Aunty babba,baje" ",saman gadon tana sharar bacci,wato hankalinta kwance ita,batasan wainar da ake toyawa ba" "!Da karfi ta ambaci sunanta""Mommy!Mommyyyyyyyy" "A firgice Aunty babba ta farka,agigice ta tashi zaune tana faWin""Lafiya hafsat kike mun irin wannan" "?""kiran" "Ina fa lafiya mommy!ashe ke kina nan kina sharar bacci,ni kin barni cikin tashin hankali,jiya ko "" ""...isasshen bacci ban samu ba,saboda tunanin hukuncin da Ya Omar da daddy zasu yanke mana" ",Jin wannan maganar yasa Aunty babba fashewa da dariya tana tafa hannu" "?""Hakan ba ™aramin fusata hafsat yayi ba,muryarta na rawa tace""Mom...my dariya ma kike yi" "Aunty babba tace""to me kikeso inyi in banda dariya,ke bakisan meya faru ba jiya""?" ",Zuba mata ido hafsat tayi tana kallonta" "Hayaam zo ki faWa mata da alama batasan meya faru ba,ae mu yanzu bamu da sauran """ "damuwa,hankalinmu a" ",washe baki" "kwance yake kamar muna cikin jirgi gobara ta kama,"" tana magana tana faman" "˜arasowa inda hafsat take a tsaye,hayaam tayi fuskarta Wauke da murmushi ta kalli hafsat tare da cewa""ke bakisan cewa jiya Ammi ta kori su Jahad daga gidan nan ba?korar ma korar wula™anci,ae shiyasa kika ga mun saki baki muna bacci hankalinmu kwance,saboda bamu da sauran damuwa "",yanzu" "?""Wani irin kallo hafsat ta wurga mata tare da cewa""Amma dae a mafarki hakan ya faru ko" "Aunty babba tace""Wani mafarki,jiya agabanmu Ammi ta korasu,da gudu suka fita daga gidan nan "",suna kuka" ",Tsabar takaici ya hana hafsat cewa komai" "Hayaam tace""Ae kawai ki kwantar da hankalin ki kema,babu mai tuhumarki akansu,Yaran da yanzu "",ba'asan ma inda suke ba" """Mommy!dama tunanin da kuke kenan?shiyasa baku damu ba,ko kaWan""" "?""Kwarai kuwa akan me zamu damu""""" "Hannu hafsat tasa tare da dafe kanta,tana faWin""Ya salam!Wlh Mommy idan mafarki kike toh ki farka!domin kuwa jahad da hosana suna acikin Gidan nan!babu inda suka je!!" "?""Wani irin bugu zuciyar Aunty babba tayi ji kake daraam,a ruWe tace""Kamar ya kenan" "Mommy Jahad da hosana suna nan!Yanzu haka daga bedroom Winsu nake,naje ne domin in nemi "" "",yafiyarsu akan laifin da muka aikata masu" "Saboda tsabar tashin hankali har suna haWa baki Ita da hayaam wurin cewa""Jahad da hosana suna ""!!!acikin gidan nan" "Jinjina kai Hafsat tayi kafin ta Waura da cewar""mun shiga uku mommy,mun ja ma kanmu bala'e da masifa!Ashe Ya Omar shine ya taimake su hosana acikin gidan Gonar mutumin nan,kuma a dai dai" !lokacin da yake ™o™arin yin raping Win hosana """!Hannu Aunty babba ta aza aka tana fadin""innalillahi wa'inna ilaihirraji'un" ",Hayaam kuwa sai faman zazzare ido take" "Mommy,bugu da ™ari,a nan wurin Ya Omar ya tarwatsa kan mutumin nan ya mutu har "" Lahira,""tunkan hafsat ta ™arasa maganar Aunty babba ta saukko daga saman gadon,hannayenta asaman kanta take fadin""Nashiga ukuna,Na bani na lalace,na ru6e!hafsat dan Allah ki faWamun gaskiya,!dagaske baba alamu ya mutu!kuma Omar ne ya kashe shi saboda su Hosana!ashe shiyasa" ",!kenan naita neman number wayansa daga baya ban samu,wannan wata irin masifa ce" "Zarya tashiga yi acikin Wakin tana faman cizon yatsa,Hayaam tace""Aunty laila don Allah ki kwantar "". da hanlinki" "Hankali tashe Aunty babba tace""taya zaki ce in kwantar da hankalina?bayan ga kashi cike a wandona,ni bansan wani irin hukunci Omar zai yanke mun ba"" tana magana zufa na gangarowa a" ",fuskarta" "Ita kanta hayaam,duk a tsorace take duk da ba ita ta aikata laifin ba,amma ta razana da jin cewar Omar" ",ya kashe mutumin da Aunty babba tasa ya zubar mata da yaran" ",Yanzu hafsat menene mafita""!tayi maganar muryarta tamkar zata fashe da kuka""" "Kafin hafsat tace wani abu hayaam ta rigata cewa""Ni ina ganin kawai Aunty laila,ku tattara kawai "",kubar gidan nan ke da hafsat" "Wani irin kallon rainin wayau hafsat tayi mata tare da cewa""Mu tattara mubar gidan nan fa kika ce?ke kuma fa?ko kina tunanin cewa In asirin mu ya tonu,ke bazai shafe ki bane?tun wuri kusan inda dare yayi maku ke da Mommy!saboda kune baku da ala™a da gidan nan!Ni kuwa ba inda zanje saboda nasan cewa duk hukuncin da daddy zai yanke mun bazai ta6a korata ba a gidan nan,saboda Ni ´arsa ce,nan "",kuma gidan kakana ne" "Zuru zuru hayaam tayi jin abunda Hafsat tace,Aunty babba kuwa batasan ma me suke magana akai" ",ba,saboda kanta ya Wau chargy,sae faman zagaye Wakin takeyi,ta rasa inda zata tsoma ranta taji daWi Wlh da nasan yaran nan suna acikin gidan nan,da tun jiya da daddare zanbi dare,in taushe masu "" ""!hanci da pillow har sai sun bar duniya don ubansu,yara sun zame man bala'e" ",Girgiza kai hafsat tayi tana kallonta,har yanzu dae babu alamun dana sani atattare da ita" "Tunda nake ban ta6a shiga tashin hankali ba arayuwata sai akan waWannan yaran!komai nasa agaba "" sai naci nasara akanshi,amma waWannan tsinannun yaran sun tarwatsa mun duk wani plan Wina,Ba kowa nafi jin haushi ba,face Ubansu,duk shine silar daya auri uwarsu a 6oye harta haifo mana mugun ',abu,Allah danasan da zaman yaran tun suna cikin ciki zansa a markaWe munsu,don karsu duniya Mommy dan Allah kidaina wannan soki burutsin!kin ishemu da surutu kamar wata zautacciya,duk "" waye ya jefa mu cikin halin nan in ba ke ba?maimakon ma kiyi tunanin sama mana mafita,Sai wasu sambatu kike marasa kan gado,ni bazan iya jurar jin waWannan munanen kalaman da kike jifar su jahad "",dashi ba,inaso ki sani su Win ´an uwana ne" "Juyowa Aunty babba tayi tamkar zata rufe hafsat da bugu,""Don Ubanki Har ni zaki faWama cewar ´an" ?uwanki ne!sun fini kusanci dake ne?Ko ciki Waya kuka fito tare dasu ne "Wlh mommy da ace ciki Waya na fito dasu dana fi kowa farin ciki,tun daga kan halayansu da "" Wabi'unsu zai tabbatar maka da cewar mahaifiyarsu ta basu tarbiyyar daya dace,kuma ita mai kyakkyawar zuciyace shiyasa ´a'´anta ma suka kasance masu kamar yadda take,Ni ce dai nayi babbar asara,dana fito daga jikin ki!gashi nan yanzu sai danasani nake. ""kasa ™arasa maganar tayi,a hanzarce" "ta watsa da gudu tabar Wakin,saboda yadda taga Aunty babba ta tunkarota azafafe,yadda ranta ya 6aci" ",Winnan komai zata iya aikatawa" "™afafunta ne suka fara yi mata raWaWi ba arzi™i ta koma daga gefen gadon ta zauna,idanunta sunyi jawur saboda tsabar 6acin rai,zuciyarta sae faman tafarfasa takeyi mata,tamkar zata fasa ™irjinta ta fito waje,zama hayaam tayi daga gefenta,kowannansu yayi zuru zuru," "Aunty laila!ni ina ganin kawai ki gudu batare da sanin kowa ba,in ba haka ba,inajiye maki tsoron "" "",abunda zai biyo baya" "Cike da takaici Aunty babba tace""Hayaam naso ace hada Amani muka aikata wannan laifin,saboda" "banaso taci galaba akaina,yanzu in ishaq ya sake ni,ni kaWae zanyi zawarci na,bakowa nafi jin haushi" "ba face hosana!mahaukaciyar banza,ina zaman zamana lafiya na,ta nemi tozarta ni agaban kannen" "!!!!!!!!!!!!!!mijina,wlh in har ta tona mun asiri,ni kuma sai nayi silar mutuwarta" "Dan Allah Aunty laila kidaina kira mana mutuwa,muji da abunda ke damun mu,duk yadda za'ae "" yanzu kada ki bari kuyi arba da hosana Win, yunwa nata cinsu,amma saboda gudun haWuwarta da Omar" ",ko Ishaq,yasa ta gaza ko Wan le™awa waje" "Bayan fitar Hafsat tashi suka yi suka zura Hijabs ajikinsu,sannan suka fito atare suka nufi Wakin" "daddynsu,kamar yadda Sehrish ta basu shawarar su je su gaishe da daddynsu da Ammi da su hajiya Azeema," "Abusufyan na kwance saman gadonshi yaji ana knocking door Win Wakinsa,mi™ewa yayi tare da ajiye wayar hannunshi saman side drawer,™arasawa yayi yasa hannu ya buWe ™opar,zuba masu ido yayi yana kallonsu,sam baiyi tsammanin zai gansu ba,abun ba ™aramin burgeshi yayi ba sunsha hijabai ajikinsu,sae faman murmushi suke sakar mashi," "My triplets""ya ambaci hakan tare da basu hanya don su shiga ciki,rufe ™opar yayi bayan sun shiga """ ",daga ciki" ",Saman gadonshi hosana ta haye,jahad da sehrish kuwa a ™asa suka lankwashe ™afafunsu suka zauna" ",Wuri ya samu gefen gadon ya zauna yana kallonsu "",Ina kwana daddy,an tashi lafiya""" "Fuskarshi Wauke da murmushi yace""Lafiya lou my daughters,Nayi mamakin ganinku,waye acikinku ya bada shawarar azo agaishe ni ne""?yayi maganar yana kallon fuskokinsu," "Jahad ce ta nuna sehrish da hannu," "Kinyi tunani mai kyau,dama yanzu nake shirin zuwa in taso ku,don muje ku gaishe da Modibbo,da "" "",Ammi da sauransu,abunda ya dace ne,kullum da safe ku dinga zuwa kuna gaishe dasu" """,Atare suka haWa baki wurin cewa""In shaa Allah zamuyi hakan daddy" "Juyawa yayi tare da kallon hosana dake kwance,hada rufe ido tana minsharin ™arya,don yayi tunanin" ",cewa bacci ne ya Wauke ta" "Hannu yasa tare da jan kumatunta,nan take ta fashe da dariya,shima dariyar yayi kafin daga" ",bisani,yace""ku tashi mu tafi Wakin Ammin atare don ku gaisar da ita" "Saukowa hosana tayi daga saman gadon,ya ruqo hannunta dana jahad,suka jera tare suka fuce," "Suna tsaye a ™opar Wakin Ammi,sae ga Junaid,yana hangosu ya shiga sakin murmushin nan nashi,jiki na rawa ya nufi wurinsu,Gaisar da Abusufyan ya fara yi""Gm Uncle,""cike da zolaya Abusufyan yace""a haka zan baka auren ´a ta?kana gaisar dani daga tsaye sai kace wani tsaranka ba wani respect""?jin haka yasa junaid saurin du™awa ™asa,sannan yace""Ina kwana Uncle""?" ",Dariya su kayi gaba Wayansu,ganin yadda ya zu™unna" "Lafiya lou in law Wina,ko kaifa,mi™e tsaye toh tunda ka ™araso sae mu shiga ciki atare,""mikewa yayi "" fuskarshi a washe,duk a tunanin Abusufyan junaid wasa yake yi masa yawan zancen zai bashi auren Waya daga cikinsu,baisan dagaske shi kamu yake yi ba" "da sallama a bakunansu suka shiga cikin Wakin,koda ammi taji muryoyinsu,da sauri ta kashe tabar da take zu™a,ta sanya ta acikin Ashtray dake ajiye ™asa,da ™afarta ta tura shi ™ar™ashin gado,duk akan idon Abusufyan abun yaso ya bashi dariya,lallai Ammi ta kimtsu tunda har ta fara jin kunyar jikokinta su" ",ganta tana zuqar sigari" "A saman carpet,kowannansu ya zauna tare da lankwashe ™afa,Abusufyan ne ya fara gaisar da ita""Ina" "?""kwana Ammi,kun tashi lafiya?Ya gajiyar tafiya" "Lafiya lou Alhamdulillah,""ta amsa mashi,Sannan su Jahad suka haWa baki wurin mi™a gaisuwarsu,da "" murmushi a fuskarta ta shiga amsa masu Waya bayan Waya,a ™arshe ta tsayar da idanunta kan Hosana" "?""tace""Kin tashi lafiya" """,Murmushi hosana ta saki tana faman no™e kai tace""lafiya lou" "Janye idonta tayi daga kan hosana ta mayar dashi kan junaid tace""Sarkin Murmushi,Angona" "?""nakaina naga kayi kyau sosai ka kuma ™ara haske,faWamun menene sirrin" "Kishiya zanyi maki ne""yayi maganar yana murmura mata ido,Wan waro ido waje tayi tare da """ "?""cewa""Wacece ita" "Wagowa yayi yana kallonsu,Sehrish har sai da ya gano jahad sannan ya nuna ta da hannu "",yace""Gatanan" "?""Ammi tace""Kin shirya yin kishi dani ko" ",Girgiza kai jahad ta shiga yi alamar a'a" """,To kaji bazata iya kishi dani ba,sai ka ha™ura da auren gaba Waya,don ni bazan zauna da kishiya ba"" "",A'a wlh Ammi sai dai ki ha™ura dani in aurota""" "Yadda yayi maganar ba ™aramin dariya ya basu ba,don har saida suka dara," "Ammi tace""wato Ni zaka juya ma baya ko?saboda ka samu zankaWeWiyar budurwa sabuwa gal cikin leda,Ni kuma nayi maka tsufa,""gyaWa kai tayi tare da cewa""bakomai na ha™ura,""" "Murmushi suka saki gaba Wayansu,mayar da idonta tayi kan Abusufyan""Yanzu ya ake ciki game da" "?""zancen Mahaifiyar yaran nan" "Jin an sako zancen abu yasa shi gyara zama,sannan yace""Muna nan muna shirya waWanda zasu je kano domin binciko gidan da suka zauna acikinsa,saboda muna sa ran zamu samu wasu muhimman "",bayanai a wurin makwabtansu" "Jinjina kai Ammi tayi""hakan yayi kyau,banason a tsaya 6ata lokaci nafi son ayi komai tun da wuri don "",ba'a san halin da take ciki ba" "In sha Allah zamuyi hakan,daga nan suka mi™e tare da yi mata sallama suka wuce Wakin Modibbo,ba "" ™aramin daWi yaji ba daya gansu,sun jima a wurinshi,kafin daga bisani suka wuce Wakin gwaggon katsina,sun sha barkwanci a wurinta,da™yar suka samu tabarsu suka fito,Wakin hajiya azeema suka wuce,sun jima a wurinta suna shan fira,Waya bayan Waya haka suka dinga bin Wakunansu kafin daga bisani,Lokacin yin breakfast yayi suka hallara gaba Wayansu a dining,kowa saida yazo banda Sgr,saboda yasa ma ranshi cewar za'a kawo mashi ne har part Winsa,Azmee ce takai mashi,saboda" ",Sehrish ta sanar da ita cewar,bazata samu damar kai mashi ba,tana so tabi Umarnin mahaifinta ne" "Lokacin da Azmee ta shiga part Winsa,yana daga kishingiWe saman Sofa mai mazaunin mutun ukku,jikinshi na sanye da jallabiya,shigowa ciki tayi gabanta na faWuwa don tasan cewa dole ya tuhumeta akan me ya hana sehrish zuwa,lalla6awa tayi ta ajiye masa tray Win a asaman table,gudun karya tuhumeta yasa tayi saurin ja da baya zata gudu tabar Wakin,har takai ba™in ™ opar Wakin tajiyo muryarshi yana fadin""ke zo nan,""dakatawa tayi da tafiyar hannunta dafe da saitin zuciyarta,jiki asanyaye ta dawo ta tsaya agabanshi,kwata kwata idanunshi na a lumshe,wayarshi na ajiye asaman wide chest Winsa," ",dakyar ta iya cewa gani yalla6ai" "?""Bana ce kar na sake ganinki a part Wina ba da sunan aiki?ko bata faWa maki bane""" ",Shiru azmee tayi,tana faman zazzare ido,ranta ne ya bata cewar kawai ta sanar dashi gaskiyar zance" "Don haka tace""Sehrish ta sanar dani cewar bazata ™ara aiki a part Win ka ba....""tunkan ta ™arasa" "maganar ya dakatar da ita ta hanyar Waga mata hannu,nan take azmee tasha jinin jikinta," "?""Ita da bakin ta,ta faWi hakan""" "Muryarta na kerma tace""Eh," "?""Ya kuma cewa""ta faWa maki dalilin yin hakan "",Eh,tace tana son bin Umarnin mahaifinta ne""" "Wan ciza gefen la66ansa yayi tare da cewa""its Okey,just leave. "" da sauri azmee ta juya tare da" ",kama hanya ta fuce daga part Win nasa" "Wuraren ™arfe goma sha biyu modibbo ya shirya tafiya,Kanal yousouf ne tare dasu Irfan suka kai" "shi har Airpot ya hau jirgi," "Yinin Ranar Aunty babba na ™umshe a cikin Wakin Hayaam,tsoro ya hanata fitowa waje,da" "yunwa ta addabe ta Hayaam ce ta Webo mata abinci ta kawo mata a Wakin,hosana kuwa kar take dasu,don taci alwashin sai ta tona masu asiri wurin daddynsu,da kuma Ya omar," "Hankalin sehrish ba ™aramin kwanciya yayi ba,jin Cewa sgr bai nemeta ba,duk da ta damu akan" "son ganinshi,jurewa kawai takeyi," "A ranar Talal Da captain najeeb suka ™araso,murna a wurin ´an uwansu kamar zasu haWiye su" "don farin ciki,musamman junaid daya kasance rival Winsa ne ya dawo wato Talal,da yake shima autane a Wakinsu Omar," After 1 day *Boss Bature* ",Around 2:00 pm" "Zaune take a hakimce saman 2 seater,jikinta na sanye da turkish dress Riga da wando,a launin fata fara ce amma hasken nata hada na bleaching tayi 6au sosai,babbar mace ce a ™alla zata kai shekara 35,gaba Waya idanunta na akan plasma tv din da take kallo aciki,yayin da hannunta ke W auke da cup na coffee,lokaci bayan lokaci take kur6asa,ta aza ™afa Waya bisa Waya,wuyan kafarta na sanye da ziririyar sar™a,sai faman karkaWa kafar takeyi,Tana da manyan idanu dara dara,ga dogon hanci wanda ke manne da nose ring,kai kana ganinta zaka san cewar cikakkiyar ´ar bariki ce," "Jin ringing din wayarta dake ajiye asaman hannun kujerar da take ne yasa ta Ajiye cup din hannunta asaman madaidaicin table din dake a kusa da ita,sannan tasa hannu ta dauki wayar,hidden number ce aka kirata da ita,picking call Win tayi ta kanga wayar a kunnanta,cikin" "harshen fulatanci take magana," "Tana cikin yin wayar taga inuwar mutun tsaye akanta, W agowa tayi a hankali don taga" "wanene,sauke ajiyar zuciya tayi ganin Amrish ce,jikinta na sanye da uniform,ta goya school bag" "dinta a abayanta,dawowarta kenan daga school,fuskarta a Waure kwata kwata babu annuri acikinta," "Rejecting call Win tayi tare da ajiye wayar asaman sofa din,sannan ta mayar da hankalinta sosai akan Amrish," """,Welcome back my daughter,Am really glad to see u""" "Tayi maganar tana buWe mata hannunwanta don tazo ta rungume ta,rai a6ace tace""Mommy na tsani ganinki wlh,banason ki,saboda baki da halin kirki,so kike ki kashe mun rayuwata da hannunki,""tana" ",maganar hawaye na gangarowa akan fuskarta" "Maimakon ta nuna damuwarta akan hakan sai ma Wan ta6e la66anta tare da cewa""Kamar yadda baki so na,Nima haka bana son ki,donni a tsarin rayuwata ban shirya haihuwa ba saboda bana son ´a'´a don su takura ne,na samu cikinki batare dana shirya ba,babu yadda banyi ba don na zubar da cikin,amma ya li™e ya nace sai ya zauna a mahaifata,a ™arshe nayi deciding zuwa ™asar waje a markaWe mun "",shi,mahaifinki ya hana hakan,nayi takaici a wannan lokacin kamar nayi suicide" "Hankalin Amrish ba ™aramin tashi yayi ba,jin abunda mahaifiyarta ke faWi da bakinta,tuni wasu zafafan hawaye suka shiga wankowa a saman fuskarta,cikin shesshe™ar kuka tace""ki faWamun!Su "",wanene iyaye na!don ina da tabbacin cewar bake kika haife ni ba" ",Fashewa da dariya matar tayi yayin da take karkaWa kafafunta" "Jin tayi banza da ita yasa ta daka mata tsawa tare da cewa""Mommy ki faWamun su wanene iyaye na?In ""!ba haka ba zan je na kashe kaina" "Yunkurawa mommyn tayi tare da mikewa tsaye ta daddage ta kifa ma Amrish mari tare da cewa""Sai "",me idan kin kashe kanki!?wa kikayi ma asara!shashasha kawai" "Fashewa da kuka Amrish tayi yayin da zuciyarta ke tafarfasa tace""Mommy yau ke da kanki kika mare" "?""ni" "Dogon tsoki taja tare da cewa""Har kashe ki ma zan iyayi,Saboda kinyi mun tsawa,ko iyayena da suka ""haife ni basu ta6a gigin daka mun tsawa ba,balle ke ´ar dana haifa,idiot" "Ta ™arasa maganar tare da juyawa ta Wauki wayarta,sannan tabar falon tana fadin""kafin gobe in samu" ",gawarki dan Allah,""tayi maganar cikin halin ko in kula" "Da gudu Amrish ta watsa,izuwa bedroom dinta dake a upstairs,datse ™opar Wakin tayi,bayan tayi wurgi da school bag dinta,ta shiga neman igiyar da zata sha™e kanta don ta mutu,ganin bata samu ba yasa ta buWe kopar Wakin,ta fita,bada jimawa ba sai gata ta dawo cikin Wakin hannunta dauke da insect" ",powder,buWe murfin tayi da sauri sauri ta daga robar tare da zazzagawa acikin bakinta" "Mommyn na acikin bedroom Winta,ta jiyo wata irin razananniyar ™ara mai rikitarwa,sakin wayar dake hannunta tayi,da gudun gaske ta fito daga bedroom Winta dake a downstairs,tamkar za tayi tuntu6e ta fadi kasa haka take gudun,lokacin da ta ™arasa bedroom din Amrish,hannu tasa ta dinga bubbuga ™opar tana faWin""AMRISH!AMRISH!!baki da hankali ne,bakisan wasa ba,me kika aikatawa kanki!ba zaki zo ki buWe mun ™opa ba!!Amrish gaba daya duk tabi ta rikice," "Shiru amrish bata buWe mata ™opar ba,hakan yasa ta dawowa wurin window Win Wakin ta buWe ta don" ",ta gane ma idonta" "A gigice ta fasa uwar ™ara tare da aza hannyenta asaman kanta tana fadin""Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un!na shiga uku!!!!zubewa tayi ™asa saman guiwowinta tana faman zabga kuka,hawaye jaga jaga a fuskarta,tana cikin wannan yanayin,taji shigowarsu Zeenat da sofia ™awayen Amrish cikin falon" "gidan,mikewa tayi da sauri har tana tuntu6e ta saukko downstairs,tunkararsu tayi tana fadin""Nashiga" !!uku!!Amrish ta kashe kanta!!bansan ya zanyi da rayuwata ba "Kallon juna sukayi hankalinsu a matukar tashe suka haWa baki wurin cewa""Am...Amrish!!meya faru" !!!da ita!taya akai ta kashe kanta "Kasa bude baki tayi don tayi masu magana,da hannu ta dinga nuna masu bedroom Winta,nan suka gane cewar tana acikin Wakinta,da gudu suka nufi upstairs Win,itama tabi bayansu,nan fa suka shiga ™o™arin" ",6alle ™opar Wakin nata" "* 234 810 388 4440: * Boss Bature+ ]PM 2:56 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * d' "Da™yar suka samu ™opar ta buWe nan suka same ta a kwance rai hannun Allah,wani irin ruwan kumfa kumfa ne ke fitowa daga bakinta,gaggawar Waukarta su kayi,su biyu suka cuccu6eta sai cikin motar Mommyn,da kanta tayi driving Win motar,yatsun hannunta nata kerma tana yi tana dan bugun steering,Su zeenatu kuwa dake a back seat na motar,sae kuka sukeyi suna jijjigata don" "karta mutu basu isa asibitin ba," "Suna ™arasawa asibitin,da sauri suka cuccu6eta suka shiga da ita mommyn na fadin""Emergency" "pls doc,nurse....!""reception Nurses ne suka kar6eta da sauri da sauri suka shiga da ita Waki,anan aka kwantar da ita,doctors suka taru a kanta." "Zama sofia da Zeenatu su kayi asaman waiting seat,yayin da Mommyn Amrish ke ta faman zarya a corridor din,jikinta sai faman kerma yake yi,sam bata ta6a tunanin cewa Amrish zata iya yunkurin kashe kanta ba sai yau da ta tabbatar mata,tasha faWin cewa zata kashe kanta in bata faWa mata wanene mahaifinta ba,bata ta6a Waukar abun serious ba,sae yau,ta tsorata da irin hukuncin" "da Amrish ta yanke wa kanta," "Mommy wai meya faru ne?Nasan cewa Amrish bazata ta6a yun™urin kashe kanta ba,batare da anyi "" ""!mata wani abu daya 6ata mata rai ba" "Zeenat ce tayi maganar,yayin da idanunta ke fitar da hawaye," "Ni banyi mata laifin komai ba,kan dai maganar nan ce da take yawan faWamun na cewar ta tsane ni "" bata sona,in faWa mata su wanene iyayenta ko ta kashe kanta,ta 6ata mun raine yau saboda tayi mun tsawa shiyasa na kwashe ta da mari sannan nace taje kafin gobe in samu gawarta,shine fa ta fusata har "",ta aikata hakan" "Cikin shesshe™ar kuka zeenat tace""meyasa ba zaki iya lallashinta ba?saboda me zaki sa hannu ki mare ta?kuma kika furta mata cewar taje ta kashe kanta bayan kinsan cewa ita yarinyace ba wayau tacika ba,yanzu gashinan kinja zamu rasa ta gaba Waya""cike da takaici Zeenatu ta ™arasa maganar tare da komawa saman waiting seat Win ta zauna tare da kifa kanta saman laps Winta tana cigaba da matsar kwalla,hannu sofia tasa tana Wan bubbuga bayanta,Wagowa tayi da idanunta waWanda suka rune jawur dasu,da™yar ta iya buWe baki tace""Mommy yakamata ki sanar da yayanta halin da ake ciki,tun kafin rai "",yayi halinsa" "A tsananin tsorace Mommyn tace""bazan sanar da kowa ba,idan ma ta mutu bazan bari wani ya sani "",ba,guduwa kawai zanyi in yaso daga baya sunji labari,don wlh bazasu ™yaleni ba" "?""Saboda me kika ce haka mommy""" "Zeenat mubar zancen kawai,ni kaWai nasan halin da nake ciki,""tayi maganar tare da kifa kanta jikin """ ",bangon da take tsaye" ",Jikinsu ba ™aramin sanyi yayi ba" "Amma mommy meyasa kike 6oye mana abubuwa da dama game da Amrish?har yau bamu ta6a ganin "" mahaifinta ba,bayan wannan bamu ta6a ganin wani acikin dangin ku ba,sae mutun Waya kawai,yayanta "". dake zuwa wurinta" "Kasa ™arasa maganar tayi saboda ganin irin juyowar da mommyn Amrish tayi a ruWe,la66anta har rawa sukeyi wurin cewa""Kar na kuskura na ™ara jin kinyi mun wannan maganar!baida amfani sanin" !!wanene mahaifin Amrish!Ni Win nan ni ce Mahaifinta kuma ni ce mahaifiyarta ",,,,,,,,Shiru sofia tayi,batare da ta ™ara cewa Komai ba" "Ranar dae A asibiti suka yini har dare ya ritsa dasu," *Boss Bature* d' "Fitowarsa kenan daga cikin toilet jikinshi na sanye da bathrobe,hannunsa kuma na ru™e da short towel yana Wan matse sumar kanshi,wani irin daddaWan ™amshi ne ke fitowa daga jikinshi,tamkar wanda aka tsamo daga ruwan turare,saboda ™amshi,gaban dresssing mirror ya tsaya yana ™arasa tsane sumar kan tashi,Wan dakatawa yayi tare da wurga eye balls Winsa ta cikin mirror yana kallon ShimfiWeWen gadonsa,bedsheet Win duk yayi squeezing,ga blanket Winsa dake a cukurkuWe saman gadon,komai ya hargitse ba don komai ba sai don rashin mai gyara,2 days kenan ba'a gyara mashi part Winsa ba,a ™a'ida duk rana sai an canza mashi bedsheet da Blanket amma yau har 2 days ba'a musanyasu ba,mutun ne shi mai tsaftar gaske,ga ™yan™yami,gashi ko kaWan baijin zai iya Waga yatsanshi da sunan zai gyara bed Win nasa,ba don komai ba,sae don saboda kasancewar" "shi mutun mai matu™ar Ji da kanshi,a wurinshi wannan tamkar ™as™anci ne da matsayinshi ya zu™" "unna da sunan zai gyara bedroom Winsa,tamkar ™askanci ne namiji yayi aikin da mace ya dace tayi shi,ko ba don wannan ba shi tun yana yaro ko tsinke wannan acikin gida kawar masa shi akeyi,sam bai iya aikin gida ba,wanka ne kawai yakeyi ma kanshi,amma da zarar ya fito daga" "toilet akwai masu taimaka mashi wurin yin dressing na Outfits Win da zaisa," "Yana cikin tsayuwar nan,Yaji sallamar Azmee daga cikin palour Winsa,bai amsa mata sallamar ba,hannu yasa tare da Waure igiyar Bathrobe Winsa sosai,sannan ya juya tare da nufar ™opar fita daga bedroom Win,adai dai bakin ™opar ya tsaya tare da goya hannayenshi asaman wide chest W" "insa," "Azmee kuwa tunda taga ya fito gabanta ya shiga faWuwa,dama zuwa tayi don ta gyara mashi part" "Winsa," ",Where's she""? Ya tambaya batare da ya aza eyes Winsa akantaa ba""" "Tunda ya ambaci hakan ta gane cewa akan sehrish yake magana,don haka tace""Tana a bedroom "",Winsu" """,Okey,call her right now""" "Yayi maganar cike da bada Umarni sannan ya juya tare da shigewa cikin bedroom Winsa,." "Juyawa Azmee tayi da sauri ta fuce daga part Win nasa,downstairs ta saukko kai tsaye ta nufi Wakinsu Sehrish,hannu tasa tare da knocing ™opar,a lokacin duk sunyi nisa acikin baccinsu,can cikin bacci Sehrish taji bugun ™opar Wakin nasu,buWe idanunta tayi a hankali sunyi mata nauyi saboda wani irin bacci da take ji,jikinta a kasalance ta yun™ura da™yar ta sauko daga saman gadon ta buWe ™opar tana" ",tambayar wanene" "Tunda taga Azmee taji gabanta ya faWi rass,duk da batasan meya kawota ba," ",Aunty azmee lafiya?tayi tambayar tana yin hamma""" "Azmee tace""ina fa lafiya,Sgr ne ke son ganin ki,yace in kira mashi ke yanzun nan"" Daram ta™ara jin gabanta ya faWi,""nashiga uku ni yau,""ta faWi hakan tana yarfa hannu," "Yakamata kiyi sauri kije tun kafin ya hasala,don da alama yau ranshi a 6ace yake,""ta ™arasa maganar """ ",tare da juyawa ta bar ™opar Wakin nasu" "Jiki a sanyaye sehrish ta koma cikin bedroom Win nasu,gaban wardrobe taje,ta buWe ta Wauko mayafi ta" ",yafa shi asaman kanta,kayan bacci ne ajikinta" "Fitowa tayi daga Wakin,™afarta na sanye da slipper,tana tafiya cike da zullumin me zai biyo baya,ba komai take hangowa ba face tafin hannun Sgr,ya wanka mata mari,har runtse ido takeyi saboda ganin abun take kamar dagaske,tana ™ o ™ arin giftawa ta babban falon ta wuce sama,kwatsam Abusufyan ya fito daga bedroom Winsa ya hango gifcinta,tsayawa yayi yana ™are mata kallo daga inda yake,jinjina kanshi yayi tare da lalla6awa yabi bayanta,cikin sanWa batare da ta sani ba," "Hayewa tayi saman stairs Win,sannan ta wuce part Winsa,bakinta Wauke da sallama ta shiga ciki,babu kowa a falon nasa,tsayawa tayi a tsakiyar Sofas Win,don bazatayi gangancin shiga bedroom Winsa" ",ba,™wara daganan idan taga ya harzu™a ta watsa da gudu,amma in can ciki ne zai iya kama ta" "Tana cikin tsayuwar nan zuciyarta na War War,taji motsinshi da sauri takai idanunta kan ™opar bedroom Winsa,gabanta ne ya faWi rass ganin shi a tsaye,hannunshi Waya ru™e da waist Winshi,yayin da yake sanye cikin sleeping dress white color ba ™aramin kyau su kayi mashi ba,Amma fuskar nan fa babu annuri ko" ",mis™ala zarratin" "Da hannu yayi mata alamar tazo,hakan yasa ta nufi wurinshi Wan nesa dashi ta tsaya sannan "",tace""Gani" "Hakan da tayi ba ™aramin 6ata mashi rai yayi ba,maimakon tazo kusa dashi saita tsaya nesa dashi," "?!""Ni kike so in ™araso inda kike""" "Girgiza kai tayi alamar a'a,jinjina kanshi yayi tare da matsa mata hanya yace""shiga ki gyara mun bedroom Wina,""" "kasa motsawa tayi saboda al™awarin da ta Waukarwa kanta na cewar bazata ™ara zuwa part Winsa ba,da" ",sunan yin aiki,saboda umarnin mahaifinta" "Ja da baya ta Wanyi tare da girgiza mashi kai gabanta na faWuwa ga tsoro amma ahaka ta daure ta cije "",tace""daddy ya hanani" "Wani irin kallo da yayi mata ita kanta saida ta girgiza,tausasan la66ansa har kerma sukayi wurin furta""Ni kike faWama cewa Daddy ya hanaki""?" "shiru tayi tana faman zare ido,hakan ya ™ara fusata shi,gadan gadan ya tunkarota,™o™arin juyawa tayi .. amma ina kafin tayi wani yun™uri tuni ya ru™o mayafinta nan take ya zame ™asa,kwakkwaran dam™a" ",yayi ma gashin kanta,hakan yasa tayi screaming saboda Zafin da taji" "Jijjiga kan nata yayi,tamkar wata ³ar babyn roba haka ya Waga ta gaba Wayanta da hannu guda,kuma ta hanyar gashin kanta daya dam™a,wutsil wutsil tashiga yi da ™afafunta,hawayen azaba na gangarowa" "akan fuskarta,fashe mashi da kuka tayi muryarta na rawa ta shiga faWin""Wayyo Allah na!Babban yaya" "',dan Allah kayi ha™uri ka sauke ni ™asa,wlh bazan ™ara ba,zan gyara maka Wakin" "Zuba mata ido yayi yana kallonta tun daga ™asa har sama,wata ´ar ™arama da ita,mamakinsa a ina ta" ",samu ™warin guiwar gaya masa magana batare da jin shakkarshi ba" "Babban yaya dan Allah ka sauke ni!Wayyo Allah da.. daddy,nashiga uku,zai kashe ni,gashin kaina "" zafi,zai cire mun gashina,""saboda tsabar kuka hada majina,fuskarta tayi jaga jaga da hawaye,sai da ta galabaita sosai sannan ya saki gashin kan nata,gaba daya ta zube saman guiwowinta saboda jikinta da" ",ba ™wari" "Zura hannayenshi yayi acikin aljihun dogon wandon dake ajikinsa,sannan yace""Tashi ki shiga ""ciki,ki gyaramun bedroom Wina" "Jikinta na kerma ta mi™e da sauri da sauri ta tunkari Wakin nashi tana faman shesshe™ar kuka,tana Waga" ",™afarta zata shiga Wakin taji an dakatar da ita" "Karki kuskura ki shiga Wakin nan""!!!! Rass taji gabanta ya faWi jin Muryar daddynsu,a firgice ta juyo """ ",don ta shaidawa idanunta" "Shigowarshi kenan cikin palourn yayi maganar,a wani sukwane Sgr ya wurga eye balls Winsa akanshi,takawa yayi har zuwa gabanshi ya tsaya suna Facing Win juna,sannan yace""meyasa kake son takura rayuwarta ne?yarinyar nan ba ´ar aiki bace,´ata ce!kuma ni ne na bata Umarnin cewa ta daina aiki acikin gidan nan!akan me kakeso ta fifita Umarninka akan na mahaifinta?matsayinmu Waya ne a" "?""wurinta ne" "Wannan maganar ta Abusufyan ba ™aramin Fusata shi tayi ba,Yadda kasan zaki haka ya shiga fitar da huci ta hancinsa,ya ma rasa amsar da zai ba Uncle Win,saboda zuciyarshi da ta hasala,don har bugu zai iya kai mashi,muryarshi na kerma yace""Un...cle!Are u telling me dat matsayinmu ba W aya ba a wurinta!""jinjina kanshi ya shiga yi yana fama ciccije la66ansa,ran manya ya 6aci,yaci gaba da cewa" "Of course our position is not the same,but she's my younger sis,ina da right Win da zan sanyata aiki """ "tayi mun,why kake so kajamin raini a wurinta""! da™yar voice Winshi ke fita saboda tsabar 6acin rai" ",zuciyarshi har wani tafarfasa takeyi" "Ba raini nakeso naja maka ba a wurinta!tabbas ™anwarka ce ita halak malak,kuma kana da ikon da "" zaka sanyata abu tayi maka,wannan gaskiya ne,amma Ni mahaifinta na hana haka!ban amince ba,tayi aiki a ™ar™ashin kowa ba,Azmee itace mai aikin gidan nan!ita yakamata ace tana yin duk wani aikin daya dace,idan ma Aikin azmeen ke baka so,Zan iya sawa a ™aro wasu masu aikin da zasu rika yi maka,amma ba ´a taba,saboda ita ba ´ar aiki bace. ""tunkan ya ™arasa maganar Sgr ya daka mashi" "wata irin gigitacciyar tsawa,a tsiwace yasa hannu tare da toshe ears dinsa yana faWin""ENOUGH!Enough!banason ji,banaso,she must execute my Command,that's may final say"" ya karasa maganar yayin da idanunshi ke aruntse ruff ya rufesu" "Abusufyan yayi ma tsawar,amma gigitar da sehrish tayi,tamkar zata zauce,™an™ame jikinta tayi,cike" ",da fargaba" "Zuba mashi ido abusufyan yayi yana kallonshi,a hankali ya zame tafin hannayensa daga toshe kunnuwansa da yayi,a hankali ya Wan ware blue eyes Winsa,tare da juyawa ya kalli wurin da Sehrish ke tsaye a ™opar Wakinsa yace""Wuce ciki ki gyaramun bedroom Wina""!babu wasa a fuskarshi yayi maganar,wannan ™arfin halin na Sgr ba ™aramin mamaki yaba Abusufyan ba,a tsananin tsorace ta" ",wurga idanunta kan daddynsu don taji me zaice" "Karki kuskura ki sanya ™afarki a Wakin nan!idan har na isa dake""!!wannan shi ake kira da tashin "" hankali,zazzare idonta tayi tana kallonsu,ta rasa Umarnin wa zata bi,A zarihi dae tafi tsoran Sgr,a baWini kuwa tafi son tabi umarnin mahaifinta saboda sanin matsayin da yake dashi a wurinta,sa6a mashi zai iya haifar mata da gagarumar matsala a rayuwarta,haka zalika sa6ama sgr ba ™aramar matsala zaija ma kanta ba,ta rasa inda zata tsayar da kwayar idonta,idan ta kalli Sgr sai ta kalli abusufyan,kowannansu ita yake kallo,daga ganin fuskar Abusufyan zaka san cewar hankalinsa ba a kwance yake ba,babban abunda yake fargaba shine Sehrish ta™i bin Umarninsa,duba da yadda ta gaza motsa jikinta,tabbas zai kunyata sosai kuma darajar da yake da ita ta mahaifinta zai zube ne a idon" ",sgr,zai cigaba da ganin kanshi ne amatsayin Sarki,wanda ke bada Umarni kuma dole abi" "Wata irin tsawa sgr ya daka mata,wadda har sai da jikinta ya girgiza sosai tabi ta rikice,a fusace ""!yace""won't u go in" "Yana rufe bakinsa,Abusufyan yace""idan har kika kuskura kika shiga ciki,zan yafe ki ne acikin ""!´a'´ana,babu ni babu ke" "Jin wannan maganar yasa ta fashe da matsanancin kuka,baiwar Allah tana a cikin tsaka mai wuya,yarfa hannunta tashiga yi tana faWin""innalillahi wa'inna ilaihirraji'Un Ya Allah ka kawomun Wauki!daddy!!babban yaya!!bansan ya kukeso inyi da kaina ba!!dan Allah ku ™yale ni!kubarni in ba "",haka ba zuciyata zata iya bugawa in mutu" "Tuni jikin Abusufyan yayi wani irin sanyi,idanunshi suka cika tab da hawaye,tsananin tausayinta ne ya kamashi,kamar yaje ya rungumota ajikinshi ya lallasheta,Amma yaci alwashin cewa bazai ta6a bari" ",Sgr yaci nasara akanshi ba" "A 6angaren Sgr kuwa,ya gama hasala tunda yake a rayuwarshi bai ta6a bada umarni aka tsaya yi mashi jayayya ba sai yau,sau Waya yake bada command kuma dole abi batare da anyi mashi musu ba,runtse idanunshi yayi tare da tura yatsun hannayenshi cikin sumar kanshi yana cakuWata,yayin da yake Wan cizon lips Winsa,wani irin huci ke fita daga hancinsa,wannan Wabi'arsa ce aduk lokacin da ranshi ya 6aci sosai,steps uku ne matakin hauhawarshi,idan yakai step na ™arshen the most dangerous kenan don tamkar aljani yake komawa kuma kowaye gabanshi bai gani tamkar makaho yake komawa,a wannan step Win idan ya dam™i mutun a hannunshi yana bugunshi sae yaga gawarshi,kuma babu mai iya control Winsa har sai lokacin da Allah yasa zai dawo hayyacinsa,amma zaiyi wuya yakai wannan" "step Win sai in ya dam™i mai laifi zai hukunta shi,iya step na biyu yake tsayawa,mataki na farko shine zaka ga yana huci yana zagaye wuri,na biyu kuma Shine yake cizon la66ansa sosai,ya runtse idonshi ya" ",kuma cusa yatsun hannunshi acikin sumar kanshi yana faman sakin huci tamkar mayunwacin zaki" "Jini ne ya shiga WiWWigowa daga saman pink lips Winsa hakan ba ™aramin tayar ma sehrish da hankali yayi ba,ita da bata saba ganin yana yi ba,Abusufyan kuwa hankalinshi kwance saboda yasan sgr sarai tun yana yaro yasan shi da wannan ba™ar zuciyar,idan ya cije la66ansa har sai ya fasa su," "Fashewa ta kuma yi da wani sabon kukan cikin shesshe™ar kuka tashiga cewa""Dad..ddy dan Allah ka ce mashi ya daina,yana fasa la66ansa da kanshi,!""Shi yake fasa la66ansa amma raWaWin ita take jinshi" ",ajikinta saboda tsabar ™aunar da takeyi mashi" "Da wata irin murya ya kuma cewa""ki wuce ciki nace,karki bari na ™ara maimaita maki hakan!"" saboda tsabar ruWu ta juya zata shiga Wa™in,aikuwa abusufyan ya daka mata tsawa,a ruWe ta juyo tana kallonshi ""yayin da hawaye ke fita a idanunta,hanya ya nuna mata da hannunshi yace""Zoki wuce" "A tsorace take kallon Sgr wanda idanunshi ke arufe,sosai ya runtse su,ganin haka yasa tayi tunanin watsawa da gudu tabar Wakin don tabi Umarnin mahaifinta,tasan cewa kafin ya buWe idanunshi tabar" ",falon" "Daddagewa tayi da gudun gaske ta watsa aguje ta nufi hanyar fita daga falon,sae dai ina kafin ta ankara sgr ya zabura a hargitse yabita,abusufyan na ™okarin taroshi aikuwa yayi wurgi dashi gaba Waya,yayi gefe guda ™asa,A zafafe ya dam™i waist Winta,wani irin ru™o yayi mata ru™o bana wasa ba,ya WaWWagota sosai ya manna ta da jikinshi,bedroom Win shi ya nufa da ita,wannan ™arfin halin har ina,ran abusufyan ba ™aramin 6aci yayi ba,mi™ewa yayi da sauri ya tari Sgr kiciniyar kwace Sehrish ya shiga" ",yi da hannunshi,nan fa suka kacame ma juna" "Subhanallahi me nake gani haka""!!muryar Abba ce ta karaWe kunnuwansu,gaba Waya suka juyo kowa "" na huci suna kallonshi,a lokacin Sgr ya saki sehrish daga hannunshi,da gudu ta mi™e tana kuka,ta nufi wurin Abba,gaba daya ta faWa jikinshi,rungumeta yayi yana Wan bubbuga bayanta,yayin da idanunshi ke akan Sgr da Abusufyan,abun ba ™aramin Waure mashi kai yayi ba,yadda sgr ya manta wanene" ",abusufyan a wurinshi,har yake ™o™arin yin dambe dashi,hauka maganinka Allah" "Abusufyan da hankalinka kake kokoyi da Rafayet kamar wasu tsararrakin juna?duk akan menene """ "?""kuke wannan faWan" "Yayi tambayar tare da mayar da idanunshi kan Sgr wanda ke tsaye har lokacin sama yake bai sakko ba""Rafayet ka bani mamaki!ka rasa dawa zakayi dambe sae Kawunka,™anin mahaifinka!Anya baka fara shaye shaye ba?nafara zarginka,"" afusace ya juya tare da shigewa cikin bedroom Winshi yaja ™opa" ",ya rufe" "Bansan me rafayet ya ke Waukar kanshi ba,Taya zan ba yarinya umarni A matsayina na mahaifinta "" sannan yace dole saita take umarni na don tabi nashi?saboda haka fa ya ke ™o™arin buguna sai kace wani tsaransa""da alama ran abusufyan ya 6aci sosai,yana maganar yana nufo inda su Abban suke tsaye shi da sehrish,hannunta na ru™e cikin na abban,wani irin zazza6i ne ya rufar mata mai zafin gaske,ga ciwon kai mai tsanani da take fama dashi,duk don saboda tashin hankalin da suka jefa ta ciki,kuma har" ",lokacin kukan take yi" "Sam Abba baiji daWin abunda ya faru ba,""kayi ha™uri Abusufyan abunda yayi bai kyauta ba,duk da" "ba laifinsa bane irin rayuwar da aka saba mashi da ita kenan tun yana yaro,komai yi mashi akeyi,kuma in ya bada Umarni bi akeyi duk don tsoran kada ranshi ya 6aci,""" "GyaWa kai kawai Abusufyan yayi tare da cewa""babu komai,Ae nasan halinshi sarai shiyasa banji zafin abun sosai ba,inayi mashi uziri ne,""" "Ya ™arasa maganar tare da kallon sehrish wadda ke ta faman matse kwalla,suna haWa ido dashi ta" ",sunnar dakai ™asa" """,am really sorry my daugher,banyi hakan don na 6ata maki rai ba""" "Cikin shesshe™ar tace""Ammm..ma daddy,cewa fa kayi zaka yafe ni acikin ´a'´anka,idan har nabi umarninsa,""" "Murmushi ya Wan saki akan fuskarshi kafin yace""wasa fa nake maki,banda hankali ne,ae koda ace kin bi umarnin nasa bazan faWi hakan ba,zan dai ji Waci araina,na faWi hakan saboda ina gudun ki ™i bin "",Umarni na" "Daddy nidai banason wannan wasan,dan Allah kada ka ™ara faWamun hakan,"" yadda tayi maganar ba "" ™aramin dariya yaso ya basu ba,don har sai da ta bubbuga ™afafunta ™asa,don ya tabbatar da cewar" ",bataso" "?""In sha Allah bazan ™ara ba,kinyi ha™uri ko""" ",Waga mashi kai tayi alamar Eh" "Wato kun sasanta tsakaninku,ni kuma kun barmun yaro na,cikin wani hali ko""?Abba ne yayi maganar """ ",cikin zolaya,hada Waure fuskarshi" "Abusufyan yace""Yaya ai kai kaWai kasan yadda zaka shawo kanshi,don yanzu duk wanda yayi gigin "",zuwa wurinshi,ba ™aramar matsala za'a samu ba" "Murmushi Abba yayi kafin yace""Shikenan zanje in lallashi abuna,kai kuma kaja ´arka ku wuce ku bamu wuri,""" ",Hannun Sehrish Abusufyan ya ru™e,tare da janta suka bar part Win yana dariya" "A bakin ™opar bedroom Winsa ya tsaya cike da zullumin taya zai shawo kan sgr,hannu yasa yayi knocking ™opar,shiru Sgr bai buWe masa ™opan ba,hannu yasa ya ™ara knocking Win ™opar yana kiran sunanshi""Rafayet!ka zo ka buWe mun ™opa,inason magana dakai,""shiru bai ji motsinshi ba,babu alamun zai buWe masa ™opar,kwantar dakai abba yayi ajikin ™opar cikin lallashi ya soma magana""haba rafayet Wina,ni fa ne abbanka,so kake yau in gaza runtsawa?idan har bakazo ka buWe mun ba anan zan kwana,""ya ™arasa maganar tare da zu™unnawa ™opar Wakin nashi,abu kamar wasa ya fara gyangyaWin" "?bacci,duk in ya Wan farka sai ya ambaci sunan Shi Rafayet ka buWe mun ™opa,so kake na kwana anan" "Duk wannan surutan da Abbansu ke yi kaf a kunnan sgr,wanda ke zaune saman front chair na dressing mirror Winshi,ya kifa kanshi asaman Dressing mirror,gaba Waya sumar kanshi ta rufe mashi side by side na fuskarshi,zuciyarshi ba ™aramin tafarfasa take mashi ba,ranshi yayi mugun 6aci wai har shi zai bada Command a™i bin umarninsa?bakowa yafi ji ma haushi ba fa ce Uncle W in nasu,don me zaiyi iko da Sehrish?saboda kawai ya haifeta?wani irin huci ne ke fita akanshi tabbas sai ya nemi matsayin dake asama dana mahaifinta ba don komai ba sai don yayi iko da ita,akan idon mahaifinta kuma," "Yana cikin yin wannan zancen zucin yaji Muryar Abbansu kamar ta wanda yasha giya,saurarawa yayi yana sauraron wa™ar da Abbansu ke rera masa daga waje,tun yana yaro idan aka 6ata mashi rai,ya fusata da gudu yake shiga bedroom Winsa ya rufe ™opa,idan abbansu naso ya sauko daga fushin da yake" "yi sai yazo ™opar Wakinshi yana kwankwasawa yana raira masa wa™a,cikin ™ankanin lokaci yake" ",saukowa daga wannan fushin" "Jikinshi ba ™aramin sanyi yayi ba,Wan Wagowa yayi da kanshi ya wurga eyes Winshi kan agogon bangon dake a manne ™arfe kusan Waya na dare,Abbansu na waje ya™i tafiya,kuma in har bai buWe mashi ™opar nan ba,to anan wurin zai kwana,saboda ya ta6a yi mashi haka,mi™ewa yayi jikin shi babu ™wari ya ™arasa tare da jan ™opar ya buWe mashi,jin an buWe ™opar yasa Abbansu mi™ewa jiki na rawa,suna haWa ido da sgr,yasa hannunshi a idanunshi yana yi mashi kukan ™arya wai ya barshi a" ",waje,sanyi ya bugeshi,hakan da yayi ba ™aramin dariya yaso ya ba Sgr ba" "Juyawa Sgr yayi tare da shigewa cikin bedroom Win,abban yabi bayanshi,a gefen gadon suka zauna" ",suna fuskantar juna" "?""Yanzu faWamun,me yake damunka""" "Shiru ya Wanyi tamkar bazai tanka masa ba,da™yar ya iya buWe bakinshi yace""Abba,Uncle ya gama dani!har ni zan ba yarinyar can Umarni,ya hanata,don kawai yana ta™amar cewar shi mahaifinta ne""?yana magana muryarshi na sha™ewa saboda tsabar 6acin rai," "Rafayet!ni bansan me zance maka ba,ka san dai inason farin cikinka,duk wani abu da kake so ni mai "" iya yi maka shi ne,amma banda wannan!zan iya iko da Abusufyan amma bazan iya iko da ´arsa ba,shi mahaifinta ne dole tabi Umarninsa tayi mashi biyayya,bijire mashi zai iya sa ta fuskanci matsala "". arayuwarta" "Bai ™arasa maganar ba Sgr yace""That means ba wanda ya isa yayi iko da ita sai shi kawai?kenan Ni" ?bani da wani matsayi a wurinta?bamu isa mu sata abu ba tayi kenan "Jinjina kai abbansu yayi tare da cewa""Hakane!maganar gaskiya babu wanda ya isa yayi iko da ita a ""halin yanzu bayan mahaifiyarta sai kuma shi" "Abba babu wani sama dasu wanda zai iya iko da ita fiye da mahaifanta""?yayi maganar ranshi a Wan """ ",6ace yana kallon Abban nasu" "Gyara zama abbansu yayi,fuskar nan tashi Wauke da wani 6oyayyen murmushi yace""duk duniyar nan '!bayansu mutun Waya ne!wanda zai iya yin iko da ita,fiye da iyayenta" ",Wanene shi""?ya tambaya Yana jiran jin amsar da Abban nasu zai bashi""" "MIJINTA,shine wanda zai iya yin iko da ita fiye da iyayenta!Mahaifinta zai iya kiranta tazo gida "" "",mijinta ya hana,kuma dole ta hanu,ko tana so ko bataso" "Hannu Sgr yasa tare da dafe gefen kanshi,yana faman sauke ajiyar zuciya,muryarshi ™asa kasa" "?""yace""Abba!babu wata hanyar sai wannan" "!"",Jinjina kai Abbansu yayi tare da cewa""that's the Only solution" "Ya ™arasa maganar yana kallon fuskar SGR,Acikin zuciyarshi kuwa Allah Allah yake akan ya" ",amince zai auretan,Shikenan burinshi zai cika ganin cewa Rafayet yayi aure" "She's too young for me,Ni bazan iya auren yarinyar da ko Secondry school bata kammala ba,wannan """ "?""abun kunya ne agare ni,da matsayi na in aureta?da wani ido duniya zata kalleni" ",Zuru Abbansu yayi yana sauraronshi,wato Sgr har yanzu yana nan da wannan ji da kan nashi" "Hannu Abbansu yasa tare da dafa shoulder Winshi sannan yace""Rafayet!nima ban goyi bayan hakan" "?""ba!idan har ka aureta girmanka zai faWi ne!Amma ga wata shawara" "Wan Wagowa yayi da idanunshi masu Wauke da bacci ya kalli abban nasu""Wane shawara ne" ",wannan""?muryarshi a akasalance yayi maganar" "?""Abba yace""Me zai hana kuyi auren yarjejeniya atsakaninka da ita yarinyar" "?""Kamarya kenan""" "˜ayataccen murmushi Abbansu ya saki yana kallonshi kafin ya Waura da cewar""Wata nawa ya rage" "?""maku ku koma U.S" ",Remain 3 Months,""ya bashi amsa""" "Abba yace""Yawwa,before 3 months Win nan su cika,me zai hana ka aureta,a matsayin Contract marriage,don tayi maka aiki kawai na tsawon wata uku,kamar yadda kake so da zarar time Win ya cika,kawai saika bata divorce letter Winta,Amma ya kake gani""?" "Shiru Sgr ya Wan yi yana nazarin maganar Abban nasu,kafin yace""Abba bacci nake ji,i will think "",about it before tomorrow" "Ba damuwa,kafin gobe dae yakamata kayi tunanin abunda ya dace,zan jira jin amsarka da safe,"" ya """ ",™arasa maganar tare da juyawa ya fuce daga Wakin nashi" "Blanket Winsa yaja ya lullu6e jikinshi har zuwa neck Winsa,maganar Abbansu ce ke tayi mashi yawo acikin kanshi,ga bacci yana ji amma ya™i Waukarsa,sae faman juyi yake yi asaman gadon,tabbas in ya aureta zaici galaba akan Uncle Winsu Abusufyan,yana so ya dinga commanding Winta akan idon mahaifinta kuma ba yadda zaiyi dashi,na biyu kuma Yana so yarinyar taci gaba da aiki a ™arkashin ikonshi,har zuwa lokacin da zai koma U.S!!idan har yana so hakan ya faru kenan dole sai ya" !aureta!?OMG "That could not be possible for me as a Surgeon General to marry a young girl who has not even "" finished her secondary school,""ya furta hakan tare da jan blanket dinsa ya rufe fuskarshi da™yar bacci" ",6arawo yayi awon gaba dashi" *Boss Bature* "Saukowa down abba yayi fuskar nan tashi Wauke da murmushi,anan ya samu abusufyan tsaye yana jiranshi,yana ganin ya tunkare shi," "?""Ina sehrish Win take ne""" "Abusufyan yace""Tun Wazu ta wuce Wakinsu,Nima kai nake jira muyi sallama kafin inje in kwanta,Amma ya kuka ™are da rafayet Win?ina fata dai ya sauko daga fushin nan nashi""?" "Fuskar abba Wauke da murmushi yace""da™yar na shawo kanshi,yanzu haka ma ya kwanta,sae kayi ha™uri da surukin naka,""" "Dariya abusufyan yayi kafin yace""ae ni bansan ya zamu ™are da rafayet ba,lamarin ya fara bani tsoro,™o™arin buguna fa yake yi ne?ahaka zan zama surukinsa?yana yi mun kallon tsaransa?Lokacin dana shiga Wakin nasa samun shi nayi fa ya dam™i gashin kanta ya Waga ta sama kamar wata ´ar babyn "",Roba,yarinya sae kuka take tana bashi ha™uri amma ko ajikinshi" "Abba yace""Ae rafayet sae addu'a,amma abun nashi ™ara gaba yake yi,yana ji Da ™arfin nan nasa,bakowa zai iya jure zama dashi ba,"" suna tafiya suna fira har suka zo ™ofar Wakin Abba,anan su" ",kayi sallama da abusufyan ya wuce nashi Wakin" "Fuskarshi a washe ya shiga Wakin kamar ance ya Waga idanunshi karaf suka sauka akan Junaid dake baje saman gadon yana bacci,ga Mommynsa agefe,abun ba ™aramin Waure mashi kai yayi ba,daga fitarsa har ya shigo Wakinshi,Anya kuwa junaid shi kaWai ne?yaro kamar mai iska,har le™a Wakinshi yayi ya same shi kwance yana sharar bacci shi da Talal,amma yanzu daga dawowarshi ya same shi a" ",Wakinshi" "Cike da takaici ya shiga cikin Wakin,gefen gadon ya zauna tare dasa hannu ya bubbugga ™afarWarshi""""Junaid!junaid""! Da ™arfi yake ambaton sunan nashi,yatsina fuska junaid ya shiga yi yana" "!""faWin""Wai wanene ke son takuramin" ",Yayi maganar yana Wan ware idanunshi masu Wauke da bacci" "Harara abbansu yaa jefa mashi tare da cewa""Ubanka ne,buWe idonka ka gani mara matunci"" koda yaji muryar. abbansu sae ya ™ara tamke fuska,yana faman murguWa masa baki,Abba yace ""Eyyyeh!ni kake murguWa ma baki,"" zumbura masa baki yayi,hada sa hannu ya toshe kunnuwansa don karma yaji" ",muryar abban nasu" "Nasan maganinka yaro""yayi maganar tare da kai hannunshi saman side drawer ya Wauko bottle water "" Win dake ajiye a sama,buWe murfin robar ya shiga yi yana faWin""Zaka tashi ko saina watsa maka ruwan "",nan" ",Wuri wuri yayi masa da ido,yana jira yaga in dagaske abban nasu ruwan zai watsa mashi" "Jin yayi banza dashi yasa shi Webo ruwan a murfin robar,ya watsa masa shi da sanyinsa asaman fuskarshi,aikuwa a gigice ya tashi zaune jikin shi na kerma,hankalin abbansu ba ™aramin tashi yayi ba ganin yadda ya tsorata daga watsa mashi ruwa a fuska,abu kamar wasa sai ga junaid yana kuka hawaye" ",jaga jaga a fuskarshi" """,Tsawa abbansu ya Wan daka mashi tare da cewa""Yi mun shiri rigimamme kawai" "Wannan maganar da abbansu yayi ba ™aramin ™ona mashi rai tayi ba,saukowa yayi daga saman gadon yana shasshe™ar kuka yace""""kuma Allah tunda ka kore ni,Wakinsu sehrish zanje na kwana,""yayi" ",maganar tare da bubbuga ™afarshi ya fuce" "Sakin baki abbansu yayi yana kallonshi har ya fuce daga Wakin,girgiza kai kawai yayi tare da gyara" ",kwanciyarshi" "Junaid kuwa bayan fitarshi daga Wakin Abbansu,bedroom Winsu sehrish ya wuce kai tsaye,cikin" "sa'a ya samu ™opar Wakin a buWe,hannu yasa ya tura door din,sannan ya shige ciki," "Sun cika gadon su uku abunsu,sae faman sharar bacci sukeyi banda mutun Waya wadda ta rufe idanunta tamkar maiyin bacci, gaba daya hosana ta yaye masu bargon da suka lullu6e dashi,dama ita bata iya kwanciyar bacci ba,zaiyi wuya ta kwanta batare da ta faWo ™asa ba,dalilin dayasa suke sanyata tsakiya kenan saboda gudun karta faWo,sehrish na kwance a left hand,hosana tana a middle Winsu,yayin da jahad ke a right hand,saitin inda yake tsaye,hannu yasa tare da kashe masu hasken Wakin da sehrish ta bari a kunne,lalla6awa yayi ya haye saman gadon,gefen jahad ya kwanta, tare da ja masu bargon ya lullu6esu duka,cikin ™ankanin lokaci bacci ya Waukeshi,tabbas Sehrish taji lokacin da aka kashe masu hasken Wakinsu,amma batayi tunanin ta buWe idanunta ba don taga wanene,saboda halin da ta shiga,Zuciyarta ba tayi mata daWi ga hawaye sae faman shararowa suke yi daga cikin idanunta,babban abunda ke damunta shine wani hali sgr yake ciki?Yayi bacci ko idonshi biyu?bataso abunda ya faru ba,sai dae ba yadda ta iya dole tabi umarnin mahaifinta da wannan zancen zucin bacci ya sace ta," "tashin hankali,Junaid fa ya shige acikinsu sae faman sharar baccinsa yake,sun manne ma juna shi" "da jahad,duk a tunaninta sehrish ce,hada ™ara rungumoshi ajikinta," mu haWu on monday donjin yadda zata kaya don kuwa akwai ™ura! Amrish zata Rayu ko kuwa * akasin hakan?Wai ma wacece Amrish Win nan?su waye iyayenta?shin Sgr zai amince da auren sehrish?a yadda yake jin kanshi Win nan?Me zai faru idansu jahad suka Tsinci junaid acikin Wakinsu *?saman gadonsu "Su aunty babba manya Naki na nan tafe* ]3/19, 2:57 PM[ +234 810 388 4440: * Boss *" * Bature Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * "Wuraren ™ arfe 3:00 na dare,Jahad tayi wani kwakkwaran juyi cikin bacci zata gyara kwanciyarta,aikuwa taji an ™an™ameta sosai an matse ta,numfashinta har wani kokawar Waukewa yake yi,™o™arin janye jikinta ta shiga yi amman hakan ya faskara,saboda ru™on da akayi mata bana wasa bane,cikin baccin ta dinga faWin""Sehrish!ki sake Ni!kin matseni,numfashi na zai W auke"" da™yar sound Win ke fita saboda throat Winta da ke abushe,saboda thirsty da take ji,tun tana ambaton hakan ™asa kasa har takai ga Waga muryarta ""Sehrish!!dan Allah ki sake ni,baki ji nace" "kin matse ni ba? Shiru babu mai bata amsa domin kuwa duk bacci suke yi," "Jahad kuwa tuni ta gama galabaita hakan yasa ta tattare iya ™arfinta na ™arshe ta ingije junaid daga jikinta,ya Wan yi baya,hakan yasa ta samu sarari,hannu tasa tare da zame bargon ta fiddo da kanta,tana faman sauke ajiyar zuciya,zufa duk ta wanke mata jikinta duk da weather Win nasu akwai sanyi,matsuwar da tayi ne yasa ta zubda gumi,juyawa ta Wan yi tare da kallon gefen hannun hagunta,kasancewar akwai hasken electric bulbs Win da suka gauraye gidan daga waje da kuma na corridor Winsu gana main palour,Sune suka Wan bama Wakinsu haske,duk da an kashe Globe Win Wakin nasu,dama kuma Sehrish ta lalata bedside lamp Win Wakin,lokacin baya data kwala ma" "Haroon a goshinsa," "˜ura ido jahad tayi tana ™are masu kallo,gani take tamkar idonta ba dai dai suke nuna mata ba kamar mutun biyu ne kwance a gefen hagunta,hannunta ta mi™e tare da yaye masu Sehrish bargon da suka rufa dashi,gabanta ne ya faWi rass!ganin Sehrish ga kuma hosana baje suna ta sharar bacci,nan take hankalinta yayi mugun tashi,wani irin tsoro ne ya lullu6eta,tabbas akwai mutun W aya 6angaren damanta,wanda suka kwana rungume da juna a ™an™ame,wanda yayi silar taushe numfashinta,tashin hankali! kasa juyawa tayi don taga wanene saboda tsabar tsoro,sae dai ta zura" "hannayenta dake ta faman kerma ta laluba don taji in da gaske wani ne kwance a wurin,Sumar kan" "junaid ta shafo da hannunta,a razane ta zame hannunta,la66anta na kerma ta shiga furta""La'Ila" "ha'illah Anta subhanaka,Inni kuntu minazzalumin,""daga bisani ta shiga faWin""innalillahi wa'inna ilaihirraji'Un!!," "Muryarta na kerma ta shiga kwalama su sehrish kira ka Wan ka Wan don kada aljanin ya farka,""Hosana!Sehrish!!dan Allah ku tashi!Mutum mutumi acikin Wakinmu saman gadonmu!ina tunanin Aljani ne ya faWo Wakinmu don ya cutar damu,Wayyo Allah na"" babban tashin hankalinta" "aljanin na akusa da ita,in ma cutar dasu yazo yayi toh ta kanta zai fara tunda itace a kusa dashi," "Tuni zufa ta gama wanko mata a fuskarta,numfashi kanshi da™yar take fitar dashi don kada aljanin yaji yasan cewar idonta biyu," "Sehrish!Sehrish!!hosana!wai ba zaku tashi ba?dan Allah ku tashi kuga abunda na gani,asaman gadon "" mu,""tana magana hawaye na sauka daga idonta,don ita ta riga ta sallamawa kanta cewar ajalinta ne" ",yazo" "Duk wannan surutan da Jahad ke yi kaf a kunnan Sehrish,wadda ke lamo tayi nisa cikin zurfin tunanin da take yi,Duk a tunaninta Jahad mafarki takeyi shiyasa take sambatu,wannan dalilin ne yasa bata motsa ba,kuma bata tanka mata ba,idanunta ne kawae ke arufe amma idonta biyu,likimo kawai" ",tayi" "Jahad na cikin wannan yanayin taji an aza mata hannu asaman waist Winta,a wani irin Firgice ta fashe da wata irin gigitacciyar ™ara,wadda tayi silar tashin hosana daga bacci,hatta sehrish sai da ta razana,a tare suka tashi zaune ita da hosana suna kallon Jahad dake ta ihun neman agaji,ai koda Hosana da sehrish suka ga hannun mutum a saman qugun jahad,a gigice suka duro daga saman gadon da gudun gaske har suna tuntu6e wurin tunkarar ™opar Wakin don su buWe ta su gudu,jahad kuwa sam ta™i motsawa,sai ihu take tana kuka,waWanda take tunanin cewa zasu taimaketa sun gudu sun barta asaman gadon ita kaWai,jikinsu sae faman kerma yakeyi burinsu su buWe ™opar su gudu amma ta™i buWuwa,hakan yasa Sehrish watsawa da gudu,ta shige toilet taja ™opar ta rufe,ganin haka yasa hosana tunkarar wardrobe Winsu,ta buWe gidan ™asa da babu kaya sosai acikinsa sae bedsheets,Ta faWa ciki tare da jan murfin wardrobe Win ta rufe shi,kowa yayi ta kansa kenan,duk wannan budurin da akeyi Junaid bai sani ba,domin kuwa ba ™aramin abune ke iya" "tashinshi daga bacci ba,irin mutanen nan ne masu nauyin baccin tsiya," "Jahad na cikin wannan halin na firgici,taji an aza mata ™afa asaman jikinta,firgitar da tayi ne yasa tayi wurgi da junaid gaba Waya,ya tafi dama yana dab da bakin gadon,aikuwa ji kake timmmm!ya ™undumo ™asa kanshi ya bugu sosai saman tiles," "raWaWin da yaji ne yasa shi farkawa daga baccin,ya fashe da matsanancin kuka," "Gaban jahad ne ya faWi rass!!jin sautin kukan Junaid,rarrafowa tayi ta dawo gefen gadon tare da Wan le™awa don ta tabbatar ma kanta abunda kunnuwanta ke ji,Zaro ido waje tayi cike da mamaki take kallonshi,yadda kasan wani jinjiri ya 6are baki sai kuka yake yi,da ™arfi ta ambaci sunanshi""JUNAID""dakatawa yayi daga yin kukan da yakeyi jin an ambaci sunanshi,wurga idanunshi" ",yayi akan jahad,yayi mata wuri wuri da ido yana kallonta" "?Muryarta na rawa tace""juj..junaid!dama kai Ne?me kake yi acikin Wakin mu" """,cikin shesshe™ar kuka yace""Nifa Zuwa kawai nayi don in taya ku kwana" ",zuba mashi ido kawai tayi tana kallon fuskarshi don abun ya fi ™arfinta..." "Daga cikin toilet ta jiyo Muryar Sehrish tana ce wa""Jahad wai dagaske junaid ne?Naji kin ambaci" "?""sunanshi" "A ™ule jahad tace""Bansani ba,ku fito ku gane ma idonku,kunaji ina kukan neman taimako amma duk kuka watsa a guje kuka barni,yanzu da wani mugun abunne ba junaid ba,da Allah kaWae yasan me zai "",biyo baya" "buWe ™opar sehrish tayi tare da fitowa daga cikin toilet Win,hosana ma ta buWe wardrobe Win tare da fitowa daga ciki,suka tunkari inda junaid yake kwance yana faman sauke ajiyar zuciya,sae faman" ",lumshe ido yakeyi,saboda baccin dake a idanunshi" ",Junaid!"" sehrish ce ta kira sunanshi,ware idanunshi yayi akanta yana kallonta"" ""junaid me kake yi a Wakin mu?waya kawo ka?anya baka fara shan ™waya ba"".." "Harara ya wurga mata tare da murguWa mata baki yace""bansani ba,duk kun bi kun takura rayuwata,hakanan kawai ina baccina kun tashe ni,laifi ne in na kwana aWakinku,ni ba Wan uwanku bane""? Sakin baki sukayi suna kallonshi,hosana tace""wlh saina faWa ma Daddy da Ya Omar,ince ka shigo Wakinmu ka kwanta mana asaman gadonmu,™ato dakai,""tana kai ™arshen maganarta,junaid yace""idan kin tashi ki faWama Kaka ™arewar daddyn,mai kan kurciya kawai"" wannan maganar ba ™aramin fusata hosana tayi ba,jikinta har rawa yakeyi wurin dauko pillow daga saman gadonsu,ta buga mashi asaman fuskarshi,koda ganin hakan,sehrish ma ta Wauko pillow ta shiga taya hosana,jahad tace""wlh nima bazan ™yale ka ba,junaid saboda ka bani tsoro,kuma babu kyau ma tsoratar da musulmi,""tasa hannu ta Wauko pillow itama,nan fa suka tasa junaid kamar sun samu jaki,suka dingi jibgarshi da pillows,tun yana yi masu magiyar su daina har ya sake fashe masu da kuka yana bubbuga ™afafunshi,suna cikin bugun nan nashi,suka ji tsit junaid ya daina motsi,cikin sauri Jahad ta kalli jikin pillown hannunta,Šigon jini ta gani,Wagowa tayi da nufin ta nuna ma su Sehrish aikuwa karaf idonta ya sauka akan pillown dake hannun sehrish da hosana,duk Wigon jini ne ajikin pillown hannunsu,Tashin" !Hankali "Gaba Wayansu ba ™aramin kiWima suka yi ba,´an hanjin cikinsu suka kaWa,zagaye shi su kayi a" ",zu™unne suna kallon fuskarshi" "Fashewa hosana tayi da kuka tana faWin""Wlh babu ruwa na!bani na kashe junaid ba!""maganar da tayi" "?!ba ™aramin tsoratar dasu tayi ba,tuni ido ya raina fata,daga wasa" "Jijjigashi suka shiga yi atare suna ambaton sunanshi""Junaid!junaid!!!ka tashi!dan Allah junaid ka tashi!!Wayyo Allah munshiga ukun mu!!dan Allah baby junaid ka tashi,"" ko motsi wannan junaid baiyi ba,matsawa sehrish tayi tare da kanga kunnanta asaman hancinshi don taji in yana numfashi,Wufff taji babu numfashi da sauri ta sanya tafin hannunta asaman kirjinshi saitin zuciyarshi nan ma taji zuciyar tashi tadaina bugawa,a wani irin sukwane ta Wago da idanunta waWanda sukayi luhu luhu cike tab da" "hawaye tana kallonsu Jahad da hosana,jiki a mace tace""ZUCIYAR JUNAID BATA BUGAWA" "!!!""HAKAN NA NUFIN MUNYI SILAR MUTUWAR JUNAID" "Girgiza kai jahad ta shiga yi tana cewa""Junaid bai mutu ba,dan Allah ki daina faWan hakan,kada ya tabbata dagaske,""tayi maganar a yayin da take kai hannu tana tatta6a fuskarshi""junaid!junaid!ka tashi "",dan Allah ka tashi junaid" "Ganin ya™i motsi yasa suka fidda rai da cewar junaid zai tashi,kifa kai sukayi su duka ukun suna shesshe™ar kuka,Wan Wagowa jahad tayi tare da kai idonta kan fuskarshi,Abun mamaki sae ga murmushi ya bayyana akan fuskarshi,dimples Winsa guda biyu sun lotsa,Wani irin ihun farin ciki ta saki tana" "fadin""Bai mutu ba!junaid wasa yake yi mana,gayanan yana murmushi,'jin haka yasa su sehrish saurin" "Wagowa da kawunansu suna kallonshi,sae faman wangale baki yakeyi yana dariya,abun ba ™aramin" ",Waure masu kai yayi ba" "Junaid""sehrish ce ta ambaci sunanshi,a hankali ya buWe manyan idanunshi yana kallonsu one by """ ",one,sai faman 6a66aka dariya yakeyi" """,Har suna haWa baki wurin cewa""Kai junaid!meyasa zakayi mana haka?wlh ka tsoratar damu sosai Wanda yasa kuka bugeni,ko tausayina bakuji,kun wani taru akaina kuna jibgata kamar kunsamu jaki "" amale,shiyasa nima na rama da gangan na Wauke numfashina don kuyi tsammanin kona mutu""yayi" ",maganar yana murguWa masu baki,Ajiyar zuciya suka shiga saukewa" ",Junaid dan Allah kayi ha™uri,bazan ™ara bugunka ba,kada ka faWama kowa,""acewar hosana""" ",Harara ya jefa mata tare da ™ara tamke fuskarshi" "Cikin sanyin murya jahad tace""junaid baka da lafiya ne?mun ga jini ajikin pillow lokacin da muke "",bugunka,kuma da alama daga hancinka muka gogo shi" "Shiru ya Wan yi yana kallonta kafin yace""Lafiyata ™alau Ni,nose bleeding ne ba wani abu ba dama ina ""yawan yinshi,yafi zuwa mun da daddare,shiyasa baku ta6a gani ba" "Amma ka faWama Abba ko wani game da nose bleeding din""? Girgiza kai yayi alamar a'a,da alama "" baison maganar,don haka yace""pls nidai mubar wannan zancen,kusan yadda za kuyi dani don Allah" ",bazan iya komawa bedroom Wina ba,tsoro ma nakeji,""yayi maganar ashagwa6e" "Jiki asanyaye jahad ta kalli su sehrish tace""kuje ku kwanta,bari ni na rakashi Wakin nashi,"" mikewa su" ",kayi atare da ita da hosana suka koma kan gadon suka kwanta,tare da jan bargo suka lullu6e Mi™ewa daga zaune junaid yayi yana cewa""Allah sai dai ki goyani,don na riga dana faWa maki cewa "",™afafuna ciwo suke yi mun bazan iya taka stairs ba" "Murmushi jahad tayi tare da cewa""shikenan,zan goya ka amma ka bari sai munje wurin benen tukunna in goya ka,"" amsa mata yayi da toh,sannan ya mike tare da ru™o hannunta cikin nashi yace""Tashi muje,""mikewa tayi suka fita atare,suna tafiya tana satar kallon gefen fuskarshi kamar wani zautacce sai faman sakin murmushi yake yi,hakanan ta dinga jin gabanta na faWuwa,lamarinsa ba ™aramin mamaki yake bata ba,kokonto ta shiga yi anya wannan Wigon jinin da suka gani na ha6o ne? Yanayin yadda abun ya afku tamkar ba jinin ha6o bane,tabbas akwai dae wani abu dake damunshi" ",wanda baison kowa ya sani" "Tana cikin zancen zucin nata taji yace""Mun ™araso wurin stairs Win,yanzu ki goyani,ki kaini har bedroom Wina,kuma ki kwantar dani,""" "Amsa mashi tayi da toh,sannan ta zu™unna,ya daddage ya haye saman bayanta,tare da kwantar da kanshi luff kamar wani jinjiri,zagayo da hannayenshi yayi ta saman stomach Winta,hakan ba ™aramin yanayi ya jefa ta ba,ji tayi tamkar bazata iya mi™ewa tsaye ba,saitin kunnanta taji daddaWar muryar nan "",tashi mai haWe da shagwa6a""jahad ki tashi mu tafi,bacci nake ji" "Da™yar ta iya mikewa tsaye goye dashi abayanta,hannu tasa ta tallaboshi sosai,sannan ta haye saman benen,tana tafiya tana tangal tangal har ta ™araso Wakin nashi,hannu tasa ta Wan tura ™opar sannan ta shige ciki,Talal suka samu kwance yana ta sharar bacci,™arasawa tayi tare da sauke junaid saman gadon,ya gyara kwanciyarshi,bargo taja ta rufe mashi body Winsa zuwa neck Winsa,tana ™o™arin juyawa" ",tabar wurin,taji ya ru™o hannunta cikin nashi,jimmm tayi tana jiran jin me zaice mata" ",Jahad""ya ambaci sunanta da wata irin murya ta mai jin bacci""" "Na'am,""ta amsa mashi kiran a yayin da take juyowa"" murmushi ya sakar mata tare da sanya yatsan "" hannunshi acikin dimple Win fuskarshi yace""Kiss me pls,"" bakomai ya faWo mata aranta ba,face abunda ya ta6a faruwa atsakaninsu,cikin motarshi,daga zuwa manna mashi kiss a side face Winsa,bakinta ya" ",goce izuwa cikin bakinsa,a ranar zauce mata yayi" "Ma™e masa kafaWa tayi alamar bazatayi mashi kiss Win ba,bubbuga ™afarshi ya shiga yi yana yi mata shagwa6a,hakan ba ™aramin burgeta yayi ba,saboda wani irin kyau da yake bayyana akan fuskarshi" ",aduk lokacin da yake shagwa6a,tamkar tayi hugging Winshi ajikinta haka ta dinga ji" ",Baza kiyi mun ba ko""?yayi maganar.yayin da idanunshi ke ™o™arin lumshewa""" "Shikenan,zanyi maka,amma ka rufe idanunka,"" da sauri ya rufe su yana jiran jin la66anta asaman "" fuskarshi,tsayawa tayi asaman kanshi,tana karanto addu'o'i tana tattofa mashi akan fuskarshi,daga ™arshe ta haWe yatsun hannunta guda biyu na hannun damanta,a hankali ta aza yatsun nata asaman la66ansa,sannan ta furta sautin kiss Win da bakinta,wani irin farinciki ne ya lullu6e junaid,duk a tunaninshi bakinta ne ta aza asaman nashi,baisan cewa wayau tayi mashi ba,tasa yatsun hannunta" ",amatsayin la66anta" ",rufe mashi fuskarshi tayi da bargon,sannan ta kama hanyar fita daga bedroom Win" "I Love u so much jahad,"" muryar junaid ce ta katse mata hanzarinta,dakatawa tayi tare da Wan """ ",juyawa tana kallonshi,yana acikin bargon ya furta mata wannan kalmar" "?""Kina sona jahad""" "Wani irin ™ayataccen murmushi ne ya sauka akan fuskarta,bata bashi amsar tambayarba,cikin sauri ta fuce daga Wakin nashi,ta koma bedroom Winsu ta kwanta zuciyarta cike fal da farin ciki,ta ji daWin kalmar da junaid ya furta mata,duk da bata da tabbacin cewar ko dagaske yake yi mata,"" da wannan tunanin bacci ya Wauketa," *Boss Bature* "Washe Gari," "Kwance take asaman katifarsu,ta saki baki tana ta sharar baccinta,sae faman jan minshari takeyi kamar Ragon layya ga miyan bacci dake gangarowa ta cikin bakinta da ta bari a buWe,tana cikin baccin nan taji Ringing Win wayarta da ™arfin gaske har cikin dodon kunnanta,hannu tasa tare da toshe kunnanta tana faman buga tsoki,alamar an takura mata,bata Waga kiran ba,har ya katse kuma sai ga wani kiran ya ™ara shigowa,a hargitse Abra ta mi™e ranta a matu™ar 6ace,tasa hannu ta dauki wayar dake ajiye gefenta,picking call Win tayi tare da kara wayar a kunnanta Cike da masifa tace""Wai Uban wanene ke kirana tunda sanyin safiya""?" "Kafin ta rufe bakinta taji ance""Ubanki ne!"" har sai da gaban abrah ya faWi rasss,cikin sauri ta janye wayar daga kunnanta tare da kallon screen Win wayar don ta shaida mai kiran nata,Sunan Aunty babba ""ta gani,yatsina fuska tayi kafin ta mayar da wayar a kunnanta,""ina kwana aunty,an tashi lafiya" "Rai a6ace Aunty babba tace""Ru™e gaisuwarki,sakarya da™i™iya zaman uban mi kike ke da Mammy da har kuka bari AMAL ta gudo daga mai duguri tazo Abuja wurin Amani?!"" jin wannan maganar yasa abrah ta zabura,don har sai da ta daki ™irjinta da hannunta,Hankali atashe tace""Aunty laila dagaske ""!Amal tana abuja wurin Amani" "˜arya zan maki ne?Kuna nan sake da baki har yarinya ™arama tayi maku wayau ta gudu,Yanzu baki "" ga yadda Amal ta koma ba,Yarinya ta zama ´ar hutu kamar wadda ta taso a gidan naira,Tamkar bata ta6a shan wahala ba,Irin rayuwar dana so ace ke kika same ta,sae gashi ´ar kishiyar da muka tsana ita ta samu wannan damar,ina nan dake in har mu kayi sake AMAL sai ta auri Waya daga cikin ´a'´an "",Alexandra" "Saboda tsabar takaici Hannu Waya abra ta aza asaman kanta tana faWin""Innalillahi wa'inna" !ilaihirraji'Un "Aunty babba tace""kaWan ma kika gani!duk laifinku ne!da alama su Amani sunfi mu Jinin Nasara,shiyasa suke ta cin galaba akan mu,""" "Muryar abra tamkar zatayi kuka tace""Wlh aunty laila har shawara sai da naba mammy tun kafin amal ta gudu nace mata mu 6alle ™afarta guda Waya,don ta zama gurguwa kinga in mukayi hakan ba yadda za'ae ta gudu,Amma saboda shegen son kuWi irin na mammy tace Wai mu barta da ™afafunta,saboda tana so Amal ta auri mai kuWi don ta rin™a tatso mana kuWi a wurinta,Yanzu gashi nan Mammy taja ""mana" "Shiru suka Wanyi na wani lokaci kafin Aunty babba tace""Abra inaso kiyi gaggawar tattara kayanki kibar gidan nan!kema ki dawo Abuja gidan surukanmu da zama!wannan kaWae ce hanyar da zamu iya "",cin nasara akansu" "?""Aunty in dawo nan fa kika ce?Aunty hayaam fa?zata dawo gida ne""" "Bazata dawo ba,zama ma yanzu ta fara shi har sai an shafa fatihar aurenta da Babban yayansu,kawai "" abunda nakeso dake,ki tattara kayanki ki dawo gidan da zama,saboda ni bani da tabbacin cewar zama "",na zaiyiyu acikinsa,atakure nake" "Jinjina kai Abra tayi tamkar tana agabanta tace""Shikenan Aunty laila,da yaushe kikeso inzo nan "",ne?kuma ya zamuyi da mammy?kinsan fa bata da lafiya tana can kwance" "Dogon tsoki Aunty babba taja tare da cewa""Wake ta wani mammy?ae kawai ki tattara kayanki yanzun "",nan ki biyo motar Abuja ta kawoki,Ita kuma mammy Allah ya bata lafiya shine kawai" "Fuskar Abra Wauke da murmushi tace""aikuwa yanzun nan zan shirya,zan ma iya sa Waya daga cikin "",samari na,ya kawoni gidan don duk suna da Mota" """,Aunty babba tace""Yawwa cikin sau™i ma,ki kira Waya daga cikinsu,ya kawoki" ",In sha Allah Auntyna,"" abra ta amsa mata kafin sukayi sallama""" "Duk wannan wayar da Aunty babba keyi kaf a kunnan Hafsat da hayaam dake kwance saman gado,ita kuma tana zaune asaman Stool dake agaban mirror," "Mommy wannan abun kunyar har ina?taya zaki ce abra tadawo gidan nan da zama?bayan ga "" hayaam kuma!Nan fa gidan surukanku ne ba gidan ™anin mahaifinku ba "" a fusace Aunty babba ta" "jefa ma hafsat wayar hannunta cikin sa'a tasamu gefen goshinta,dafe wurin hafsat tayi saboda zafin da" ",taji" "Rai a6ace tace""Hafsat ki fita daga idona in rufe!kina yimun shisshigi acikin lamurrana,Ina ruwanki da" "?""zaman su Abra acikin gidan nan?ke zaki ciyar dasu ne?ko saman kanki zasu zauna ne" "Shiru hafsat tayi batare da ta tanka mata ba,hayaam dae bata sanya masu baki ba,saboda gudun rashin" ",kunyar hafsat don bata raga ma kowa acikinsu" "Wuraren ™arfe tara,Azmee da Saude suka kammala girke girken breakfast na gidan,yanzu ta samu sau™i wurin yin aiki don Saude ba ™aramin taimaka mata takeyi ba,dayake itama kwararriyace wurin iya girki tana son yin girki,bayan sun kammala,Azmee ta shiga jera mata Warmers acikin" "tray tana kaiwa saman dining table,cikin lokaci ™an™ani suka kammala jera abincin," "Waya bayan Waya matasan gidan suka shiga fitowa daga bedroom Winsu,su Kanal yousouf,Irfan jabeer khaleed twins,fawan,sune wa W anda suka fara hallara daga baya,Abbansu tare da Mommynsu junaid suka fito,kafin wani lokaci kowa ya fito,hadasu Dr haris su Captain" "adam,najeeb talal da kuma junaid,da sauransu duka dai,Mutun Waya ne bai fito ba,bakowa bane fa" "ce Surgeon general Rafayet," "Bayan matasan sun hallara Azmee taje Wakinsu Sehrish ta taso su daga bacci,atare suka fito bayan sunyi brush su uku kowacce sanye da hijabi ajikinta,tun ta sallar asuba ce da suka sanya ajikinsu basu cireta ba,bacci yayi awon gaba dasu," "Gaishe dasu Abba suka fara yi,fuskar kowannansu Wauke da murmushi haka suka shiga amsa masu gaisuwar,daga bisani suka shiga gaisar da yayyensu,kowa da irin yadda yake amsa masu gaisuwar cike" ",da zolaya,don wasu ma hada kwaikwayon Muryarsu,hakan ba ™aramin nishaWi ya sanyasu ba" "Komawa su kayi tare da samun wuri suka zauna a dining chairs Win da Abusufyan ke zaune,atare suka haWa baki wurin cewa""Daddy ina kwana?ka tashi lafiya,""" "Wagowa yayi tare da kallon fuskokinsu Waya bayan Waya kafin yace""Lafiyalou Alhamdulillah!""" "Natsuwa kowa yayi,yayin da Azmee da saude suka shiga zuzzuba masu abincin,kowa na faWin abunda yake so yaci," "?!""Gyaran murya Abba yayi tare da kallon azmee yace""An kai ma Ammi nata breakfast Win "",azmee tace""Eh nakai masu,a Wakin gwaggo don acan tace mun zatayi kalacinta,ita da ´ar uwarta" ",Murmushi ya Wan yi don ba ™aramin daWi yaji ba" ",Azeema fa""? Ya kuma tambayarta""" """,Itama tana atare dasu,can Wakin gwaggon""" "Jinjina kai abba yayi kafin ya kuma cewa""Aunty saratu fa?da ´anmatan ta suma ankai masu nasu""?" """,Saude ce ta kar6e da cewa""Ni nakai masu a Wakinsu" "Abba yace""Aikin ku yayi kyau,""ya ™arasa maganar tare da kai hannu ya Wauki plate Win dake" ",hannunsa yaci gaba da cin abincinsa da azmee ta zuba mashi" "Abbas yace""Azmee banga su Amal ba?ko ankai masu nasu ne""?yayi maganar ayayin da yake ™o™arin" "?,ajiye spoon Win dake hannunshi" ",Na kai masu a bedroom Winsu,"" ta bashi amsa""" "Ganin Abbas ya tambayi iyalinsa ne yasa Ishaq yin gyaran murya yace""Azmee wai ni ina ´ata hafsat" ?!ne?ko an manta dasu ne?naga ban gansu ba "Ni kaina inata so in tambayesu,tun shekaran jiya rabon da in Sanya su a cikin idona,tamkar basa a """ ",cikin gidan nan""!Acewar Abbansu" ",Bari na kirasu,""Azmee ta faWi hakan tare da juyawa ta nufi Wakinsu laila""" "abinci take ci,amma hankalinta ba akwance yake ba,Yau tunda ta tashi daga bacci gabanta ke ta faWuwa rasss!rasss!mafi yawancin lokutta in taji gabanta na yawan faWuwa to tabbas wani abune zai faru da ita!mai kyau ko mara kyau,sam takasa cin abincinta,sae faman jujjuya cokalin hannunta takeyi" ",acikin plate Win dake agabanta" "A hankali ta Wago da idanunta tare da azasu akan Hosana dake ta faman cunkusa Burger acikin bakinta,yadda kasan zata 6ara bakin ko gajiya da Ci ba tayi,Allah sarki rayuwa kenan,Allah mai yadda yaso,kamar basu bane waWannan yaran ba,masu yawo babu takalmi a ™afafunsu,kawunansu babu Wan kwali,Kayan jikinsu duk a yayyage,babu mai son su,rayuwarsu a wula™ance kowa gudunsu yakeyi,Amma yanzu komai ya canza!Yanzu gasu acikin danginsu,kowa sonsu yakeyi,suci mai kyau su sha mai kyau,su kwana a mai kyau,suturar sawa ma sai sun za6i wadda suke so su sanya ajikinsu,duk mai yajawo wannan, ha™uri!sun rungumi ™addararsu sun cinye jarabawar da Allah yayi masu,basuyi" "gajan ha™uri ba,kullum cikin kai kukan su wurin Allah suke,saboda sun san cewa shi kaWai ne zai iya share masu hawayensu,duk irin ™uncin rayuwar dasu Sehrish suka shiga,basu ta6a ™as™antar da kansu" ",ba don suyi bara,ko su siyar da mutuncinsu don su samu kuWi,kamar yadda wasu mutanen keyi" "Janye idanunta tayi daga kan hosana ta mayar dasu kan jahad,wadda ke ru™e da bread a hannunta,tana goga mashi butter,abun ya Waure mata kai kowa sai cin abinci yake yi hankali kwance,amma ita takasa Cin nata,to ko dai bata da lafiya ne? ta ™arasa zancen zucin tare da juyawa,karaf idanunta suka sauka akan Fuskar Abusufyan wanda ke kallonta,har sai da ta Wan razana kaWan,sunanshi ta ambata abakinta a hankali""daddy,""" "murmushi ya Wan sakar mata tare da cewa""Daughter,tun Wazu ina kallonki,kin ™i cin abincinki,kin tasa .." "?'´an uwanki gaba kinata kallonsu Waya bayan Waya,faWamun meke damunki ne" "Daddy am not feeling well,gabana sai faWuwa yakeyi,bansan meyasa ba,shiyasa ma nagaza cin """ ",abincin""muryarta akasalance tayi maganar" """,Jahad tace""Daddy,jiya ma batayi wani isasshen bacci ba" ",Saboda me""?yayi tambayar yana kallonta"" "",Nikaina bansan meyasa ba,kawai bana jin daWi ne""" "Jinjina kai yayi tare da cewa""Kada ki damu in sha Allah wannan faWuwar gaban da kikeji Alkhairi ne "",zai faru dake" "Allah yasa haka ne daddy"" ta ™arasa maganar tare da kai hannu ta Wauki cup of tea Win dake """ ",agabanta,ta shiga kur6arsa a hankali,ba don tana jin daWinsa ba" "Suna cikin cin abincin nan,sae ga Azmee tare da hafsat,sun shigo dining area Win,Aunty babba na a bayansu ta sanya Niqab a fuskarta,hayaam dai bata fito ba,saboda gudun karsu haWu da Sgr a wurin,da hannu Azmee tayi masu nuni da su zauna a inda su Jahad suke,saboda nan ke akwai empty chairs guda biyu da suka rage,da yake table Win mai mazaunin mutun Shida ne," "Tunda suka zo wurin,idon kowa ya koma akan Aunty babba dake sanye da niqabi,abun ba ™aramin Waure masu kai yayi ba,sai da suka fara gaishe dasu Abba,sannan suka samu wuri suka zauna,hankalin Aunty babba sam ba'a kwance yake ba,bata so fitowa ba,Azmee ce ta sanar da ita cewa Ishaq yace su" ",fito dining suci abinci,tayi mata hakan ne saboda ta rama Wula™ancin da sukayi mata" "Da™ yar ta iya gaishe da Abusufyan,batare daya Wago ya kalleta ba ya amsa mata,hafsat tace""Uncle ina kwana,""?" """,Lafiya lou hafsat,ashe kuna acikin gidan,ae nayi tunanin kun koma Kaduna ne""" "Murmushin ya™e tayi,sae faman zazzare ido takeyi,duk sunbi sun tsargu,ita da mommynta,ita dai Sehrish ta zuba ma sarautar Allah ido,so take taga ta yadda Aunty babba zataci abinci da niqabi a fuskarta,ba ita kaWae ba hatta jahad abunda take jira kenan,Ishaq kuwa tuni ranshi yayi mugun 6aci,sarai yasan cewa da gangan ta zura niqabi a fuskarta bayan tasan cewar abinci zata ci,alamun" ",rashin gaskiya duk sun bayyana atattare dasu,ita da hafsat" "Serving Winsu Aunty azmee tayi,ta tura masu plate Win abincin agabansu,hafsat dai tayi kokarin cin abincin,kaWan kaWan take tura chips abakinta,Aunty babba kuwa kamar gunki haka ta ™ame saman" ",kujerar ta™i motsi,fargabarta kada hosana ta gane cewa itace" "Murmushin mugunta sehrish ta saki,tare da yin gyaran Murya tace""Aunty,ki cire niqabin mana,in ba "",haka ba,bazaki ji daWin cin abincin ba,gashi yana ta hucewa,bazaiyi maki daWin ci ba inya salafce Mazurai Aunty babba tashiga yi ta cikin niqabin,™ululun ba™in ciki kamar ta shaqo sehrish ta rufe ta" "da bugu,™in magana tayi saboda gudun kar Hosana taji Muryarta,ta kara tona mata asiri,hakan yasa Jahad cewa""Na ji tayi shiru,kodai bacci ne bai isheta ba""?tayi maganar tana faman ™umshe dariya abakinta,sehrish tace""inaji tayi bacci ne a zaune,bari na cire mata niqabin don tasha iska kada numfashinta ya sar™e,"" yun™urawa Sehrish tayi tare da kai hannu zata zame niqabin dake a fuskar Aunty babba,ae kuwa a firgice Aunty babba ta zabura ta mi™e tsaye tana faWin""Karki kuskura ki ta6amun niqabi na,"" rai a6ace tayi maganar,aikuwa Hosana najin Muryarta,ta daddage ta fasa uwar ™ara,tare da yin wurgi da kofin dake a hannunta,a gigice ta mi™e tana ™okarin guduwa,gaba daya" ",hankalin kowa ya dawo kanta,Omar ne ya mi™e da sauri ya ru™o hannunta yana tambayarta lafiya" "A tsorace tashiga fadin""Banason ta!na tsane ta!wlh ya Omar muguwace matar nan,tazo nan ne don ta kashe mu,dan Allah ku koreta daga gidan nan,wayyo Allah na. ""ta fashe da matsanancin kuka,tashin" "hankalin da ba'a samashi date!nan fa kowa ya mi™e tsaye yana bin Aunty babba da kallo,saboda tsabar ruWu muryarta na kerma tashiga cewa""wa. wallahi Billahil azimu Ni bansanta ba!bansan laifin me na" "aikata mata ba,yarinyar nan fa mahaukaciya ce tana da ta6in hankali,shiyasa take wannan sambatun ""tunkan ta ™arasa maganar Abusufyan ya daka mata tsawa tare da cewa""karki kuskura ki" "™ara kiran ´ata da sunan mahaukaciya!in ba haka ba ranki zai 6aci a wurin nan ne!hosana bazata ta6a tsangwamar mutun hakanan ba batare daya aikata mata wani mugun abun ba,"" ya karasa maganar tare" ",da jan dogon tsoki" "Ya Omar dan Allah ku sakar mata karnuka su fiddata daga cikin gidan nan,wlh babu Allah aranta!so "" take takashe maka hosanarka,""cikin shesshekar kuka take maganar,Marshal sai ™okarin rufe mata bakinta yakeyi don ta daina amma ina hosana ta™i rufe bakin,don har cizon hannunshi takeyi,in yayi ™o™arin toshe mata baki,Aunty babba kuwa sae faman zabga salati takeyi,jikinta sae kerma yakeyi,tuni zufa ta jika ta sharkaf,´an hanjin cikinta kuwa sae faman kaWawa sukeyi,hankalin General ishaq ba ™aramin tashi yayi ba,tsoranshi kada ace wani mugun abunne laila ta aikata ma yarinyar da har take" ",tsoron ganinta" "Lalla6awa Aunty babba tayi da gudu tabar dining area Win ta koma cikin dakinsu,tana shiga ciki ta aza hannayenta asaman kanta tana faWin""Na shiga uku!Na bani!na lalace!Waccen mahaukaciyar yarinyar tana son taja mun bala'e ina zaman zaman lafiyata,""tana magana tana cizon yatsan" ",hannunta,""Aunty laila meya faru,""hayaam ce tayi mata tambayar" "Hayaam ta faru ta ™are!yarinyar can ta gama dani!""muryarta tamkar zatayi kuka tayi maganar,hannu "" tasa tare da zame niqabin fuskarta,tayi wurgi dashi ™asa,sannan tashiga zagaye Wakin tana faman cizon" ",yatsanta" "Dan Allah kowa yayi ha™uri ya koma ya zauna,ina tunanin ciwon hosana ne ya motsa,ba wani abu ba """ ",shiyasa take ta sambatu,""Omar ne yayi maganar don ya kwantar masu da hankalinsu" "Fashewa da wani sabon kukan hosana tayi tana faWin ""Wlh ya Omar Ni da hankalina,da tunani na!nasan me nakeyi,wannan matar itace ta. ""kasa ™arasa maganar tayi saboda tsawar da Omar ya daka" "mata ""Shut up hosana!bana son na ™ara jin maganarki a wurin nan!in ba haka ba saina sa6a maki,"" tafin" ",hannunta tasa tare da toshe bakinta,tana yin kuka ™asa kasa" "Ka daina yi mata tsawa Omar,tabbas akwai abunda akayi ma yarinyar nan,wanda ya ™ona mata "" zuciya shiyasa take wannan sambatun,ya kamata mu lallasheta,muji menene matsalarta""? Acewar" ",Abba" """,Ishaq yace""hakane,In ba damuwa Inason ganinka Omar tare kuma da yaran" "Ya ™arasa maganar tare da shigewa gaba,Omar yabi bayansa hannunshi ru™e dana hosana,jahad kuma" ",na abayansu" "Bayan tafiyarsu,kowa ya koma ya zauna,wasu suka cigaba da cin abincinsu,wasu kuma suka bar dining Win waWanda suka ™oshi da abincin kenan,wurin yayi tsit kowa da abunda yake sa™awa" "aranshi," "A 6angarensu General ishaq kuwa,a farfajiyar gidan suka zauna saman wasu ™ayatattun kujeru na shakatawa,kowa ya zauna,Hosana da jahad suna fuskantar Ya Omar da kuma ya ishaq," "Gyaran murya ya Wan yi tare da kallonsu yace""dalilin dayasa na bu™aci ganinku,saboda inason jin menene ala™ar dake atsakaninku da Laila matata?shin taya akai hosana ta santa da har take tsoran" "?""ganinta" "Kafin su bashi amsa Omar yayi hanzarin cewa""Ae farko sun ta6a zama a wurinta,Ni na kaisu gidanka,a lokacin kayi tafiya,na dam™a amanarsu a wurin laila,saboda ina da tabbacin cewar zasu samu "",kyakkyawar kulawa a wurinta,tun da ita mace ce,zasu fi sakewa a wurinta" "Tunda ishaq yaji hakan gabanshi ya fadi,saboda yasan halin laila sarai,bata da mutunci,saboda mugun halinta yasa masu aiki suke gudun gidan,duk ´ar aikin da sukayi ™arshe guduwa takeyi daga gidan" ",saboda masifarta" "janye idonshi yayi daga kan Omar dake magana,ya mayar dasu kansu jahad da hosana,yace""Ina" ?sauraronku?A zaman da kukayi tare da laila me ya faru "Jahad tace""babu komai,munyi zaman lafiya tare da ita,""tana rufe bakinta hosana tace""wlh ™aryane!jahad ™arya takeyi maku,batason ta faWi gaskiya ne,""ta ™arasa maganar tana matse kwallar data" ",zubo mata a idanunta" "Jahad!kinsan banason wasa!faWamun gaskiyar abunda ya faru acikin gidan,bayan na barku,"" Marshal "" ne yayi maganar fuskarshi a Waure babu alamun wasa tattare dashi,hakan ne yasa jahad ta natsu ta shiga" ",kora masu bayani" "Ya Omar,tun lokacin da ka tafi kabarmu a gidan,Aunty laila ta rufe mu acikin wani tsohon store,babu "" ci babu sha,iska kanta da™yar muke sha™arta saboda wurin a ™untace yake,babu window,ga ™wari dake yawo acikin store Win,ranar acikinsa muka kwana,hosana ko bacci bata samu ba ""gaba Waya jahad ta" "kwashe duk abunda ya faru dasu agidan Aunty babba,tun daga A har Z ta sanar masu,a ™arshe ta fashe" ",da kuka" "Ishaq kuwa ba abunda ke fitowa daga bakinshi sai kalmar innalillahi'wa inna ilaihirraji'un,'Muryarshi har kerma takeyi wurin cewa""Omar meyasa ka kaisu gidana ne?wlh da ace ka sanar dani tunda farko,da banbari ka kaisu wurin laila ba,saboda nasan halinta,hakanan nake zaune da ita,matar nan bata da imani!muguwace!yanzu ni bansan ya zanyi ba!da wani ido zan kalli Abusufyan da sauran ´an uwana" !!idan sukaji wannan Zaluncin da laila ta aikata ma Yaran nan ",Yana magana,huci na fitowa daga bakinshi,ranshi yayi mugun 6aci idanuwanshi sunyi jawur" "Marshal Omar kuwa saboda tsabar 6acin rai,ya gaza buWe baki yayi magana,tamkar ya haWiyi zuciya ya mutu saboda takaicin abunda laila ta aikata ma su jahad,yaran da ya dam™a mata amanarsu,sai yanzu ya gane dalilin da yasa duk in yaje gidan a lokacin da suke wurinta,sai yaga fuskokinsu babu walwala" ",ashe bayin Allah azabtar dasu takeyi" "Da™yar ya iya buWe baki yace""Amma Laila ta cuce Ni!ban ta6a tunanin zatayi mun haka ba,Meyasa zatayi mun haka?laifin me kuka aikata mata?kawai saboda taga baku da gata ne,don nace mata marayu ne ku shine ta ™untata rayuwarku?Ashe itace ta sanya wannan fasi™in mutumin ya Wauke ku acikin motarshi don ya zubar mata daku acikin dajin,har yayi ™o™arin Yima hosana fyaWe acikin gidan gonarshi. "" sai yanzu ya gane dalilin da yasa Major ya™i sanar dashi gaskiyar lamarin daya afku,koda" ya tambayeshi a lokacin baya sai cewa yayi yalla6ai banso in shiga tsakaninka da Matar yayanka ",ne,Ashe mugun abu ta aikata masu" "A fusace Ishaq ya daki table Win dake agabansu,ya mi™e azabure yana ™okarin zame belt Win" ",wandonshi,a ™o™arinshi na ya shiga cikin gidan yayi ma Aunty babba bugun tsiya" "Da sauri Omar ya ru™o hannunshi,""Ya ishaq,ba anan yakamata ka yanke mata hukunci ba,koba komai ita uwar ´a'´anka ce,mutuncinta zai zube agaban kannenmu,da sauran mutanen gidan,inaso taci "",albarkacin wannan" "Runtse ido ishaq yayi wani irin huci ke fita daga bakinsa,dam™ar hannun Omar yayi tare da janye shi" ",daga ru™on da yayi mashi,ko waiwayenshi baiyi ba ya shige cikin gidan" "Jiki ansayaye Omar ya mayar da idanunshi kan su hosana dake tsaye,wani irin tausayinsu ne ya lullu6eshi,matsawa yayi tare da janyosu ya rungumesu ajikinshi,tamkar ya zubar masu da hawaye haka yake ji,Yayi danasanin kaisu wurin laila,bakomai ne yaja hakan ba fa ce rashin sani,cikin sanyin Murya yace""kuyi ha™uri ku yafe mun,duk laifina ne dana kaiku wurinta,wlh danasani kai tsaye Abuja na kawoku gidanmu,Ni duk atunanina zaku fi samun kulawa a wurinta,™addarace kawai ta riga fata,Amma wlh da ace kun sanar dani tun lokacin da nake zuwa gidan,da saita WanW ani kuWarta,"" ya ™arasa maganar a lokacin da yake ™o™arin raba jikinshi daga nasu," "Jahad tace""Ya Omar kadaina Waura ma kanka laifi,dama can Allah ya ruga da ya ™addara faruwar hakan,kuma yanzu ae komai ya wuce,ni wlh ba don hosana ta fara tona mata asiri ba,da babu wanda zaiji wannan maganar abakina,don har gargaWin hosana nayi akan kada ta sanarma kowa amma bataji "",ba" "Murmushi Omar ya Wan yi tare da kallon hosana dake ta faman sauke ajiyar zuciya,ru™o hannunta yayi cikin nashi sannan yace""Hosana tayi mun dai dai jahad!idan har aka biye ta taki,bazaki ta6a bari a hukunta mara gaskiya ba,saboda tausayinki,abunda nakeso ki gane jahad,Irin waWannan mutanen masu ba™ar zuciya,idan har ba'a dinga hukunta su ba,to basu ta6a gane kuskurensu,balle har suyi nadamar abunda suke aikatawa su daina,"" jinjina kai jahad tayi fuskarta Wauke da murmushi tace""Hakane ya Omar,kayi gaskiya,Sehrish ma ta ta6a fadamun hakan,lokacin da nayi ™okarin hukunta hosana akan tonan asirin da taso tayi ma matar Ya ishaq,' sun jima atsaye suna magana kafin daga bisani Omar ya" ",ru™o hannayensu tare da shigowa dasu cikin gidan" "Hankalin aunty babba fa ya™i kwanciya,babban abunda takeyi ma fargaba shine kada Hosana ta tona mata asiri agaban surukansu,kusan sau uku tana shiga toilet saboda cikinta daya katsa,har wurin ™arfe 2:30,bata daina safa da marwar nan ba,acikin Wakin,™afafunta har sai da suka fara yi mata raWaWi sannan ta samu wuri ta zauna daga gefen gadon tana faman sakin huci,shigowa hafsat tayi cikin Wakin,fuskarta jawur sae faman kuka takeyi,aunty babba na ganinta ta mi™e hankalinta a matu™ar tashe ta shiga tambayarta Meya faru,Cikin shesshe™ar kuka hafsat tace""daddy ne,Yayi mun faWa sosai akan abunda muka aikata masu hosana,har mari na sai da yayi,kuma yace daga yanzu babu ni babu shi,In nemi wani uban,!""" "Hannu aunty babba ta aza asaman kanta tana ambaton""Innalallahi wa'inna ilaihirraji'un!wayyo!nashiga uku!shikenan Hosana ta gama dani ta tona mun asiri wurinsu ishaq,Wayyo Ni laila,Zawarci ba fashi,"" tana magana tana cizon yatsanta," "Fitowar hayaam kenan daga cikin toilet taji suna wannan maganar,jikinta ba ™aramin sanyi yayi" "ba,babban abunda take ji ma tsoro shine Ishaq ya saki Laila,saboda tasan cewa muddin ya saki aunty" "babba,to zamanta a gidan ya qare!!tunda bata da wata a™ala dasu,!Tashin hankali,ishaq bai ta6a gigin ta6a jikin hafsat ba,duk irin girman laifin da take aikatawa,amma yau akansu hosana Tasha mari,idan har hakane menene hukuncin aunty babba?ita da ta Wauki nauyin shirin gaba daya,OMG!! Rungumota" ",hayaam tayi ajikinta tana lallashinta,da™yar ta samu hafsat tayi shiru" *Boss Bature* d' "* 234 810 388 4440: Boss Bature+ ]PM 2:57 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * "Wuraren ™arfe shida na marece,ta fito daga cikin toilet,jikinta na sanye da towel fari ta Waure shi a saman ™irjinta,da alama wanka tayi aciki,jahad ta samu zaune saman gadonsu,hannunta Wauke da wayarta tana Wan daddanawa,tsayawa tayi a ™opar toilet Win ta ruqe ™ugunta tare da Wan W aure fuskarta tace""Jahad!bana hanaki Waukarmin waya ba?kin manta abunda ya faru ran nan?kika kusa kashe mun waya gaba Waya!,yanzu da ace ta lalace dashi kenan wa zai siyamun wata""?" "Fuskar jahad Wauke da murmushi tace""Daddy mana!ae yace zai siya mana Phones gaba Wayanmu,hada "",ke ma zai canza maki wata,hada ma laptop xai siya mana" "?""Washe baki Sehrish tayi tare da cewa""Wai dagaske" "Eh,mana,shi da kanshi ya faWi hakan,Kuma yace next week zamu koma school da kanshi zai mayar "" damu,don kada wani ya Waga mana yatsa,""ta ™arasa maganar fuskarta dauke da dariya,sehrish kuwa tunda jahad tayi maganar school ba kowa ya faWo mata aranta ba,face ™awarta AMRISH,lokaci guda ta" ",faWo mata acikin ranta,nan take kuma taji gabanta ya faWi rass" "Ganin fuskarta da alamun damuwa atattare da ita,yasa jahad kiran sunanta""Sehrish,meya faru ne?maimakon inga kina farin ciki?ko baki son komawa school ne?baki gaji da zaman kashe wando ba" ?acikin gida "Muryarta asanyaye tace""ba haka bane jahad,kawai na tuna da wata school friend Wita ne,Nayi missing Winta sosai,Yarinyar tana sona sosai,itace take ™arfafa mun guiwa akan in ringa yin karatu,in daina bacci a class,Gaskiya banyi mata adalci ba,sam na manta da ita,ni nasan cewa amrish ta neme ni har ta" """,gaji" "Jahad tace""Eyya,gaskiya baki kyauta mata ba,gashi sunan ku shigen iri Waya ke da ita,ni tun kafin ma in ganta har naji ina sonta,saboda tana son ´ar uwata sosai,Amma meyasa ba zaki jaraba kiranta ba" ?tunda ga waya ko baki da numbarta ne "Ina da numbarta,kinsan kwanakin nan hankali na duk ba'a kwance yake ba,tun lokacin da muka daina "" zuwa school,ban ™ara bi takan wayar ba,sai ma na ganta a hannunki ne sannan nake tunawa da cewar "",ina da waya,Allah sarki Amrish Wina,bansan wani hali take ciki ba,gashi bansan gidansu ba" "Mikewa jahad tayi ta nufi wurin da Sehrish take tsaye,mika mata wayar tayi tare da cewa""Ki jaraba "",kiranta mana,sai mu gaisa" "Kar6ar wayar Sehrish tayi,ta shiga cikin contacts Winta,ta lalubo numbar amrish,sae dai kash tana kiran layin taji wayar akashe,Wayan layinta na Airtel ta kira shima akashe yake,hakan ba ™aramin tayar" ",mata da hankali yayi ba" "Bansan meyasa ba'a samun layinta ba,amma mu bari da anjima sae mu jaraba kiranta mu gani kilan "" ta kunna wayar,""tayi maganar tare da mi™a ma jahad wayar ta kar6a,sannan ta koma gefen gadon ta" ",zauna,ita kuma ta wuce gaban wardrobe tana lalubar kayan da zata sanya" "Turo ™opar Wakin nasu hosana tayi,da sallama abakinta,juyowa sehrish tayi tana kallonta haka itama" ",jahad" "Nuna Sehrish tayi da yatsanta manuni,kafin tace""RISHI KIZO INJI DADDYN MU YACE KI SAME ""SHI A ŠAKIN SHI,KADA KI WUCE MINTI BIYAR" ",Rasss!taji gabanta ya faWi" "?""Hosana dagaske ni daddy ke kira?kuma ni kaWai yace inzo"" "",Eh,ke kaWae yake son gani""" "Cikin sauri ta juya tare da zura hannunta cikin wardrobe Win,ta lalubo wasu pakistan riga da wando,rigar fara ce,har guiwa daga ™asanta kwalliyar duwatsu ne,wandon kuma pink colour ne,bai da kwalliya ajikinsa,irin falazun nan ne burgujeje,mayafin kayan ta yafa Shima pink colour,gaban madubi ta koma ta Wauki flower bomb Winta,ta feshe jikinta dashi,sai da ta fara kallon fuskarta a mirror ta Wan sakarwa kanta murmushi,sannan ta kama hanyar fita daga Wakin, Jahad tace""Allah yasa alkhairi ne!kullum in daddy zai kiramu atare yake kiranmu amma yau ke ka Wae kawai yake son gani,""ta ™arasa maganar tana nuna bayan sehrish da hannunta," ",Murmushi kawai ta saki kafin ta buWe ™opar ta fuce" "Da sauri da sauri take tafiya don karta wuce minti biyar Win da Hosana tace,tana ™arasawa ba™in ™opar Wakin takai hannu kenan zata buWe,taga an ja ™opar daga cikin Wakin,da alama wani ne zai fito,zubama dogayen yatsun hannunshi ido tayi,farare tass ya ru™e handle Win ™opar dasu,wani irin daddaWan ™amshi ne ke fitowa daga Wakin,nan take ta gane Cewa BABBAN YAYA NE,mamaki ta shiga yi mai ya kawo babban yaya a Wakin daddynsu?bayan sa6anin da suka samu a tsakaninsu,ko sun shirya ne,?" "Bata ™arasa zancen zucin nata ba,SGR ya ™arasa fitowa daga cikin Wakin Abusufyan,wankan suit ne ajikinshi farare,kyau iya kyau," "Tsayawa yayi cak kamar an dakatar dashi,Sehrish kuwa tuni gabanta ya shiga faWuwa,tun daga ™asa" ",har sama yabi ta da kallo,Yarinyar ko ™afaWarshi tsayinta bai kai ba ""Da™yar sehrish ta iya buWe baki tace mashi""Ina yini" "Tamkar bazai amsa mata ba,don har sai da ya wuceta ya Wan yi nisa sannan taji yace""Lafiya,""yana" ",faWin hakan ya ™ara gaba,su babban yaya irin wannan shan ™amshi haka" "Jiki asanyaye ta shiga cikin Wakin da sallama abakinta,A zaune ta samu Uncle abusufyan,daga gefen" """,gadonshi,juyowa yayi tare da kallonta fuskar nan tashi Wauke da murmushi yace""Daughter" "Na'am daddy,ta amsa mashi tare da ™arasawa,ta samu wuri saman sofa Win dake fuskantar gadonshi "" ta zauna,suna facing Win juna ita dashi,sannan tace""gani daddy hosana ce ta sanar dani cewa kana nema "",na" """,Eh hakane,ni na ce ta kira mun ke""" ",Natsuwa tayi tana jiran jin me zaice mata,sae faman wasa takeyi da yatsun hannunta" ",Gobe yaushe""?yayi tambayar yana kallonta""" "fuskarta Wauke da murmushi tace""Friday,"" jinjina kanshi yayi tare da cewa""Masha Allah,Juma'a .. babbar rana,zaifi kyau in aka kafa tarihi aranar juma'a,ina tunanin kamar zai yi wuya a manta dashi,ko" ?ba haka ba daughter "Dariya sehrish tayi kafin tace""gaskiya ne daddy,juma'a itace babbar rana,duk abunda ya faru a ranar "",friday,zaiyi wuya a manta dashi" "?""Abusufyan yace""Shiyasa nake so gobe na Waura maki aure,ko bakya so" ",Da sauri tasa tafukan hannunta tare da rufe fuskarta,tana dariya" ",Na ™osa na fara ganin ´an jikoki na,"" cikin zolaya yayi mata maganar""" "Dan Allah daddy,ka daina faWin haka wlh kunya nake ji,"" cikin shagawa6a tayi maganar har lokacin """ ",bata zame tafin hannunta daga saman fuskarta ba" "Mi™a hannu Abusufyan yayi tare da janyo drawer chest Winsa gida na tsakiya,ya Wauko wani small box" ",Golden Colour mai shegen kyau,sae faman ™yalli yake yi yadda kasan da Zallar Zinari akayi shi Ru™o shi yayi a hannunshi yana jujjuya shi,Wan Wagowa yayi yana kallon sehrish wadda ta rufe" ",fuskarta" "Gyaran murya yayi mata tare da cewa""BuWe fuskarki mana,"" a hankali ta zame hannunta daga kan fuskarta,kai tsaye idanunta suka sauka kan small box Win dake hannun Daddynsu,Wan zaro idanunta tayi tana ™are mashi kallo,akwatin ya burgeta sosai,jikinshi sae ™yalli yakeyi mai matu™ar Waukar ido,da jan "",hankali,cike da zumuWi tace""daddy wannan fa?wlh yayi kyau sosai,ban ta6a ganin irin shi ba" ",³ar dariya Abusufyan yayi tare da cewa""koya burge ki ne""? Waga mashi kai tayi alamar eh" "Jujjuya akwatin yayi tare da cewa""Sadakin wata Ne,aka biya da Gold,""" "Waro ido waje sehrish tayi cike da mamaki tace""daddy!dagaske ka ke dowry ne aka biya da Gold,but" ",daddy who's she? Dariya abusufyan ya kuma yi ganin yadda tabi ta ruWe da jin abunda yace "",Dagaske nake ba wasa ba,sadakin wata Mai sa'a ce,Jinin nasara""" "?""Daddy,can i see it pls""" "Mi™a mata small box Win yayi hannunta har kerma yake yi wurin kar6arsa,janyewa Abusufyan yayi fuskar nan tashi Wauke da dariya yace""Da hannun hagu kuma?hannu biyu zaki sa ki kar6a,sannan in zaki kar6a ki tabbatar da kinyi bismillah,don Abun yayi albarka,""" "Murmushi sehrish tayi tare da gyara natsuwarta,sannan ta mi™a hannanyenta duka biyun,tayi bismillah kafin ta kar6e shi daga hannun abusufyan,wani irin sanyi ne taji ya ratsata,jujjuya akwatin ta shiga yi tana ™are mashi kallo,yana da nauyi duk da ™arantar shi,hakan ya tabbatar mata da cewar,abune mai daraja acikinsa,™o™arin buWe akwatin ta shiga yi,da sauri Abusufyan ya dakatar da ita""kada ki buWe "",shi,ki adana shi a wurinki,bana so kowa ya gani,kuma kada kowa yasan inda kika ajiye shi" "Abun ba ™aramin Waure mata kai yayi ba," "?""Amma daddy,sadakin wata ne fa?kuma naji ka ce in ajiye shi a wurina,saboda Me""" "Bai bata amsa ba,sae ma kwantar da bayanshi da yayi saman gadon nashi,ya Wan kishingiWa,ya aza" ",kansa saman pillow,yana kallonta,ta zuba mashi ido tana jiran jin amsar da zai bata" "˜ayataccen murmushi ne ya bayyana akan fuskar Abusufyan,ya jima ahaka suna kallon kallo shi da" "³ar tashi,kafin yace""Zaki samu amsar tambayarki,amma ba yanzu ba,ki bani lokaci zan neme ki,yanzu" ",zaki iya tafiya,""ya ™arasa maganar yana nuna mata hanyar fita daga Wakin" "Tamkar wadda aka zarewa lakar jikinta,haka ta mi™e jiki ba kwari,wani irin faWuwar gaba kawai take ji,da™yar ta iya Waga ™afarta,tana tafiya tana waiwayen daddyn nasu,daya zuba mata ido yana kallonta,tabbas akwai wani abu da yake 6oye mata,sai da takai bakin ™opar Wakin,tana ™o™arin buWe kopar ta fita,taji ya ambaci sunanta" ",SEHRISH"" da sauri ta juya tana kallonshi""" "Game da abunda ya faru tsakaninki da babban yayanku,Nasan ranshi ya 6aci sosai,ya baki Umarnin "" ',kiyi mashi aiki,amma na hanaki a matsayina na mahaifin ki,inaso kije ki bashi ha™uri" "Waro ido waje sehrish tayi a Wan tsorace tace""daddy in bashi ha™uri fa ka ce?wlh tsoro nake ji,jiya "",ranshi ya 6aci sosai,idan na kuskura naje wurinshi yau karya ni zaiyi nasan" ",Yadda tayi maganar ba ™aramin dariya yaso ya bashi ba,fuskarta tamkar zatayi kuka "",Don't worry ur self,SGR bazai ta6a gigin bugunki ba,saboda ba halayyarsa bace""" "HaWiyar yawu tayi,tana sauraronshi,Wan dakatawa yayi da yin maganar,kafin ya Waura da cewa""daga yanzu inaso,ki cigaba da aiki a ™arkashinsa. ' tunkan ya ™arasa maganar Sehrish tace""Amma daddy,ka" """hanani zuwa part Winsa fa" "A yanzu na soke wannan!inaso ki yi mashi biyayya,ki bishi sau da ™afa,komai yake so kiyi mashi "" kawai!part Winsa kuma koda wani lokaci zaki iya zuwa ki shiga,even in the midnight,indai ya bu™aci "",ganinki ki je kawai" "Gaba Waya Abusufyan ya gama ruWar da ita,la66anta har kerma sukeyi wurin cewa""dad..dy!bangane "",me kake nufi ba,dan Allah ka fahimtar dani" """,Ki tafi kawai kiyi duk abunda nace maki,idan lokaci yayi zan sanar maki""" "Juyawa tayi tare da zura ™afarta,tabar bedroom Win nashi,lumshe idanunshi yayi tare da buWesu,ya ™urama ceilling Win sama ido yana kallonshi tamkar mai karanta wani abu ajikinshi,tunani ya shiga yi" ",acikin zuciyarshi,ya shiga tariyo abunda yaji a kunnuwansa" "Na amince zan aureta,bana son abun ya Wauki lokaci,bana son taron mutane,kuma banaso kowa ya _ sani,saboda ba auren dundundun bane,nan da wata uku zan sake ta,zan aureta ne ba don ina sonta" "_matsayin matata ba,sae don tayi mun aiki kafin na bar nigeria" "Hannu Abusufyan yasa tare da Waukar wata takarda dake ajiye saman side drawer Winshi,zuba ma takardar ido yayi yana kallonta,Agreement paper ce (Takardar yarjejeniya)mai Wauke da signatures na "",mutun uku" "Ajiyar zuciya ya sauke tare da zura ta cikin drawer chest Win daya fiddo akwatin nan da ya bama sehrish ya sanya takardar aciki ya ajiyeta,sannan ya mayar da ita ya datse,rufe idanunshi yayi bakowa bane ya faWo mashi arai ba face ABU,nan take yaji kewarta ta lullu6e shi,Allah sarki abu,tana raye kota" ?mutu "A 6angaren Sehrish kuwa bayan fitarta daga bedroom Win Abusufyan,a ™opar Wakinsu ta tsaya,warware mayafin da ta laga akanta tayi,sannan ta lullu6e small box Win dake hannunta don kada wani ya gani,tura ™opar Wakin tayi sannan ta shiga daga ciki,babu kowa acikin Wakin,sautin ruwan da taji ne daga cikin toilet ya tabbatar mata da cewar Jahad ce ke wanka,cikin sauri ta lalla6a gaban dressing mirror Winsu,ta zu™unna gaban drawer Win dake Wauke da mirror Win,ta janyo gida na ™arshe,ta tura small box Win acikinsa can ™urya ta turashi,sannan ta rufe,tana" "faman sauke ajiyar zuciya,mi™ewa tsaye tayi har lokacin bata daina mamakin abubuwan da Uncle" "ya faWa mata ba,abun ya Waure mata kai sosai," ",Safa da marwa ta shiga yi acikin Wakin,takasa zama saboda yanayin da ta tsinci kanta aciki" *Boss Bature* d' ",AMRISH" "Tun jiya da daddare data farka,tana bullayi asaman gadon bayan an samu nasarar ceto rayuwarta,doctor yayi mata allurar bacci bata ™ara farkawa ba,yini tayi a kwance tana bacci kamar matacciya,hankalinsu zeenatu ba ™aramin kwanciya yayi ba,musamman Mommyn Amrish Win,bata ta6a tunanin amrish zata rayu ba,amma cikin ikon Allah sae gashi taji sau™i sosai,poison Win da tasha bai kaiga yi mata illa ba,sunyi gaggawar kaita asibitin kuma likotoci sun taru akanta wurin ceto rayuwarta,wannan ne yasa bata jigata ba sosae,amma still da sauranta don ba ™aramin" "galabaita tayi ba,yanzu haka ma ™arin ruwa ne aka sanya mata," "Mommynta na zaune asaman plastic chair din dake agaban gadonta,fuskar nan tayi jawur da alama ba ™aramin kuka tasha ba,ga rashin baccin da basu samu ba adaren jiya,gaba Waya hankalinta na" "akan Amrish dake kwance magashiyan tana bacci," "Zeenatu na a zaune daga gefen gadon da amrish W in take kwance,duk sunyi zuru suna kallonta,tunda safe Sofia ta koma gidansu,ita kaWae ta rage saboda tace bazata koma gidansu ba" "har sai Amrish taji sau™i sun koma gida," "Suna cikin zaman nan,kwatsam Amrish ta buWe idanunta ta zazzaresu a wani irin firgice ta sanya hannu ta fizge robar ™arin ruwan da akeyi mata,hankali atashe Zeenatu tace""Mommy amrish ta farka!ta cire ™arin ruwan da aka sa mata,""jin wannan maganar yasa Mommyn yin firgit ta dawo cikin hayyacinta daga zurfin tunanin da ta shiga,sai dai kafin suyi wani yun™uri,tuni Amrish ta diro daga saman gadon,ta watsa aguje,zeenatu na ™o™arin tarota,takai mata wani kakkwaran naushi a saitin Cikinta,nan take zeenatu ta zube ™asa hannunta dafe da cikin,ta fasa uwar ™ara tana faWin""Wayyo Allah na!cikina!nashiga uku," "Ko waiwayonta amrish batayi ba,hanyar fita kawai ta nufa,da gudu ta fice daga Wakin,bin bayanta Mommyn tayi tana yarfa hannu a ruWe take faWin""Help!help!!dan Allah jama'a ataimaka a taro mun ita!mara lafiyace zata gudu,'" ",Da gudu wasu nurses suka bi bayan amrish,hada wasu daga cikin masu zuwa dubiya" "Amrish dan Allah ki tsaya!wai meke damunki ne!bakiji ina magana ba!ina zaki je ne!,"" hankali tashe"" mommyn ke magana,amma ko sauraronta amrish bata yi ba,duk wanda ma yayi ™o™arin tarota bugu take kai mashi kamar ´ar wrestling,gashi wani irin ™arfine da ita kamar na Doki,in ta daki mutun sai ya kusa zaucewa,duk yadda suka so su kama amrish,amma abun yaci tura,domin kuwa 6att suka neme ta suka rasa acikin asibitin,sa™o da lungu babu inda basu duba ba,amma babu ita babu alamarta,ko mai kama da ita ma babu,nan fa hankalin kowa ya tashi,hatta security guards Win dake tsaron gate Win asibitin,sae da aka tambayesu,sun tabbatar da cewar basu ga fitarta daga asibitin ba,sae dai ko a wani wurin ta 6oye,Hatta Cctv footage sae da aka bincika,amma ba aga ta hanyar da Amrish tabar cikin hospital Win ba,kuma ba'aga wurin da ta 6oye ba,wannan abun ba ™aramin Waure masu kai yayi" "ba,yarinya kamar mai iskokai?babban abunda zai baka mamaki ™arfin daya zo mata,mutumin dake" " kwance magashiyan a gadon asibiti,amma ya tashi farat daya da irin ™arfin nan a jikinshi" "Saboda tsabar tashin hankalin da Mommyn Amrish ta shiga,nan take ta yanke jiki ta faWi ™asa asume,sai dai nurses suka cuccu6eta aka shiga da ita ciki,suka kwantar,itama zeenatu sae da suka kwantar da ita don kuwa ba ™aramin buguwa tayi ba,naushi Waya tayi mata aciki,amma sae da" "jini ya zuba a bakinta," ?*ANA WATA GA WATA!JAMA'A INA AMRISH TA SHIGA NE* *Aunty Babba* "Fitowarta kenan daga cikin toilet tana faman dafe cikinta,Wagowa tayi tana kallon hayaam dake zaune gefen gadon ta zabga uban tagumi da hannayenta biyu,Hafsat kuwa na asaman gadon kwance ta lullu6e da bargo jikinta sae kerma yake yi,wani irin zazza6ine mai zafi ya rufar" "mata,tunda rana tagaza motsa jikinta,abun gwanin ban tausayi," "Kwatsam!sukaji an banko ™opar Wakin nasu,dafe ™irji Aunty babba tayi tana kallonshi,sae faman huci yakeyi yadda kasan mayunwacin zaki,da ™afarsa ya tura ™opar Wakin ta rufe,hayaam na ganinshi a razane ta haye saman gadon,jiki na rawa ta wuntsila daga ™asan gadon ta 6oye,tana faman zazzare ido," """!Cikin inda inda ta ambaci sunan shi""I..ishaq" "A zafafe ya ™arasa inda take,kwakkwarar dam™a yakai ma wuyanta,ya shaqeta sosai,yadda ko ihu bazata iyayi ba,saboda tsabar raWaWin da taji nan take ta saki fitsari a wando,wani irin gumi ne ya shiga tsattsafowa daga gefen fuskarta,idanunta sunyi jawur cike tab da kwalla,™wayar idon tamkar zata" ",zazzago ™asa" "A ruWe hafsat ta fasa uwar ™ara,ganin abunda daddynta ke ™o™arin yi,gadan gadan so yake ya kashe" ",Mommynta,da gudun gaske ta duro daga saman gadon tana kuka" "Kafin ki kashe su!Ni zan fara kashe ki!muguwa kawai!Nayi danasanin aurenki laila!nayi danasanin "" saninki da nayi,Nayi danasanin haWa zuri'a Waya dake,Allah ya isa tsakani na dake!Na tsaneki!kin fita araina!ban sonki!bansan ganinki!""da™yar sautin muryarshi ke fita saboda tsabar 6acin rai,a fusace ya ',buga kanta jikin bango,nan take Aunty babba ta baje ™asa a sume" "Juyawa yayi tare da aza idanunshi akan hafsat dake tsaye tana faman zabga uban kuka fuskarnan tayi jaga jaga da hawaye hada majina,nunata yayi da yatsan hannunshi sannan yace""dake da uwarki!ku tattara kayanku ku bar gidan nan!tun kafin inyi sanadin mutuwarku!muguye kawai waWanda ba Allah "",aransu" """!Hannu hafsat ta aza akanta tana ambaton""Innalillahi wa'inna ilaihirraji'Un" "Juyawa ishaq yayi da sauri zai bar Wakin,da gudun gaske ta ru™o rigar jikinshi tare da zubewa saman" ",guiwowinta tana kuka tana yi mashi magiya akan,karya koreta" "Daddy dan Allah kayi ha™uri ka yafe mun!wlh ba laifina bane,nasan mun cutar dasu,amma inaso ka "" sani daga baya na ™aunace su,Daddy ka yarda dani Mommy itace take azabtar dasu,kuma itace tayi silar barin 'bata ™arasa maganar ba sakamakon bugun daya kai mata da ™afarshi,da sauri ta dafe gefen" "bakinta daya buga wurin har ya fashe,jini ya shiga WiWWigowa,dogon tsoki ishaq yaja tare da" "cewa""Kada ki kuskura ki ™ara kirana da sunan daddy!don ni ban haifi wata ´a mai suna hafsat ba!tunda" "har kin za6i ki bi mugun hali irin na mommynki,don haka gaki ga ita,duk in da zata je ™afarki ™afarta,karku kuskura Dare yayi maku acikin gidan nan!don wlh sai kunyi danasanin haihuwarku da akayi acikin duniyar nan!don bazan raga maku ba,tamkar ban sanku ba,haka zan hukunta ku!kuma idan" "!!!!,ta farka daga suman da tayi ki sanar da ita cewa NI ISHAQ NA SAKE TA" "Wani irin bugu zuciyar hayaam tayi ji kake daramm!!kamar an buga ganga,nan take ido ya raina fata,sae faman mazurai takeyi abayan gadon da ta la6e,Na shiga uku Ni hayaam An saki Aunty" laila!Shikenan komai ya ™are komai ya lalace!mun gama yawo!! "Ya ™arasa maganar tare da kai hannu tamkar zai 6alle ™ofar ya fuce,Amani dake la6e tana sauraronsu da gudun gaske ta watsa,sae cikin Wakin da suka sauka,Tana shiga cikin Wakin ta daka tsalle,bakinta awashe saboda tsabar dariyar mugunta hada hawaye ke fita a idonta,Amal dake zaune saman gado tana buga game a wayar amani,ganin yadda amani keta dariya kamar wata zautacciya,yasa ta Wan dakata da" "?""buga game Win tare da cewa""Aunty Amani meya sanyaki farin ciki har haka" "Da™yar ta iya dakatawa da yin dariyar tace""Amal ba zaki gane bane,Wani buri da nake dashi ne ya cika ayau Win nan!!waWanda suka jima suna ™untata rayuwarmu,tun yau zasu fara gir6ar abunda suka" ",shuka,"" tana magana tana dariya" ",Murmushi kawai Amal tayi tare da mayar da hankalinta kan game Win da take bugawa" "General ishaq na fita daga Wakin,hayaam ta lalla6a ta fito,yadda kasan lagwanin fitila haka take tafiya,jikin ta™aura yayi la'asar wannan hada magriba ma,zu™unnawa tayi gaban Aunty babba dake baje ™asa,ta fashe da wani irin matsanancin kuka,Hafsat na kuka itama tana kuka,babu mai lallashin wani,kowa takansa yake yi," "Cikin shesshe™ar kuka hafsat ta soma magana""Allah ya isa tsakanina dake Aunty hayaam,kun cuci rayuwata duk don saboda ku ne mommy ta aikata abunda ta aikata don taga ta cika muku burinku,gashi nan yanzu abun ya shafe ni,kunja daddyna ya kore ni,Ni bansan ku wasu irin mutane bane!sam baku da zuciya kare ya lashe,kun nace kun li™e dole sai kunyi arzi™i da gumin wasu,ku bazaku tashi ku nemi na kanku ba,sam babu Allah aranku,mugunta kawai kukasa agaba,shiyasa har yau babu wani cigaba acikin lamurranku!wlh yanzu ma kuka fara gani!indai bazaku koma ga Allah ba,,ku tsaya a iya matsayin da Allah ya ajiye ku,ku daina hangen na wasu,wannan dogon burin da kwaWayin abun duniyar ba inda zai kai ku face ya jefa ku ga halaka. """ "Itadae hayaam bata tanka mata ba,saboda bata da abun cewa,har wani zazza6i take ji" "ajikinta,saboda tsabar tashin hankalin da take ciki,komai ya jagule masu," "Mi™ewa hafsat tayi,jiki ba ™wari ta ™arasa tare da janyo trolley Win kayansu da suka zo" "dashi,janshi tayi izuwa gaban wardrobe Win hayaam,ta buWeta,kayansu dake aciki tashiga fitowa tana ninkesu,Cikin trolley Win take jerasu," "Mi™ewa hayaam tayi tana tunanin inda zata samu ruwa ta yayyafa ma Aunty babba,saboda babu ruwa acikin Wakin,kuma tana jin tsoron ta fita waje suci karo da mutumin,tana cikin wannan tunanin ta tuna da akwai fanfo cikin toilet,da sauri ta shiga ciki a tafin hannayenta ta tarbo" "ruwan,da sauri da sauri tazo ta yarfa mata shi a fuskarta,dogon numfashi Aunty babba taja,tun" "kafin ta buWe idanunta ta shiga fadin""Ruwa!Ruwa!"" jin haka yasa hayaam yin tunanin ta fita waje ta samo mata ruwan,buWe kopar dakin tayi cikin sanWa ta fito tana tafiya acikin corridor din dakunan nasu,cikin sa'a ta taras babu kowa a main palour din,™arasawa tayi wurin fridge Winsu,ta bude jikinta na kerma ta Wauko robar ruwa,da gudu ta koma cikin Wakin," "˜arasawa tayi tare da taimaka ma Aunty babba ta tashi zaune sannan ta mi™a mata bottle water Win,A tsiyace ta 6alle murfin robar,ta kafata a bakinta,yadda kasan zata haWa da robar duka ta cinye,abun kamar ya™i,ta dam™i robar,sae kwankwaWar ruwan take,kwatt!kwatt!!har sae da ta shanye ruwan duka tass,sannan ta saki robar ™asa,sai faman sauke ajiyar zuciya takeyi,hannunta na dafe da kakkauran wuyanta sae faman Murzarshi takeyi,wurin sae raWaWi yake yi mata kamar an barbaWa mata attarugu,idanuwan nan nata sunyi jawur luhu luhu,sae da tadawo cikin hayyacinta sosai sannan ta kalli" "?Hayaam tare da cewa""hayaam meya faru dani ne?ya akai na ganni akwance ™asa" "Kafin hayaam ta buWe baki tayi magana,tuni hafsat ta katse mata hanzarinta da cewa""Mommy!kina nufin cewa kin manta duk abunda ya faru?idan ma kin manta bari na tuna maki,Dadddy ne ya dam™i "",wuyanki ya shaqeki,sannan ya bugaki ajikin bango har saida kika suma" ",Shiru aunty babba tayi tana tariyo abunda ya faru" "kuma yace mu tattara kayanmu mubar gidan nan,kada mu bari dare yayi mana,bayan haka kuma ya """ ",dankara maki saki Waya""rai a6ace hafsat ke maganar" "Wata irin mahaukaciyar dariya Aunty babba ta kwashe da ita kamar wata zautacciya,hakan ba ™ aramin mamaki ya basu ba,mi™ewa tsaye tayi tana gyara Waurin Wankwalinta tace""Da sau™i ma,Ni nayi tunanin wani mummunan hukunci zai yanke mun,sai me don ya kore ni?sakin ma da yayi mun wlh ko ajikina,yayi a banza Ae akwai sauran igiyoyi guda biyu,Ni nasan cewa muddin Abbansu yaji cewar ya sake ni,sae yasa ya mayar dani,Ae ni wlh gaba takaini gobarar titi A jos!"" To fa," "sakin baki hafsat tayi galala tana kallonta,ba ita kaWae ba hatta hayaam abun ya Waure mata kai,sunyi tunanin cewa in taji ishaq ya sake ta,xata haukace masu ne,amma sae gashi ko ajikinta!zuciyar ta bushe," "Sae faman ti™ar dariya takeyi kamar sabon shiga a fagen hauka,lokaci guda kuma ta murtuke "",fuskarta,tare da kallon hayaam tace""Maza ki tattara kayanki,don atare dake zamu tafi" "?""Hankali tashe hayaam tace""Ni kuma?saboda me zamu tafi atare" "Shu'umin murmushin nan nata tasaki kafin tace""Saboda inaso,muje wurin bokan nan baba ibliss!wannan karan ba fashi,Dole in kawo ™arshen auren Amani!kamar yadda zanyi zawarci itama haka nakeso tayi shi,sannan waccen mahaukaciyar yarinyar da tayi silar tona mun asiri har ishaq ya sanya hannunshi ya shaqe mun wuyana na kusa sheqawa barzahu wlh saina yi Ajalinta!!!sannan kuma aurenki da Sgr ba fashi!Wlh ko ta halin ™a™a!ko suna so ko basa so sai an Waura shi!In har kika ga ba'ayi auren nan ba!To sai dai in bana a doron duniyar nan!ko kuma shi RAFAYET Win Ya daina numfashi ne acikinta!sai dai kowa ya rasa wlh!da alama har yanzu basu san wacece Ni ba!zan nuna" ",masu true colour Wina!Ni dasu shege ka fasa!!"" tana magana tana fitar da huci" ",Mugun abu kokayi bacci?yace idona biyu !ANA WATA GA WATA" "Zuru hafsat tayi tana kallonta,abun yafi ™arfinta,lamarin Mommyn nata sae addu'a,tunani ta shiga" yi anya Mommynta bata fara shaye shaye ba?kodai tana da iskokai ne? "Suna cikin wannan tsayuwar,aka kwankwaso ™ opar W akin nasu,a tsiwace Aunty babba" "tace""Wanene""?" ",OMAR NE"" koda jin muryar marshal Omar nan fa kowa ya shiga taitayinsa""" "Hayaam je ki buWe mashi ™opa,muji dame yazo!in shima zuwa yayi don yaci mutunci na to """ ",bismillah!kowani shege dai dai nake dashi,""kamar wata ´ar daba haka take maganar" "BuWe mashi ™opa Hayaaam tayi,tun daga irin kallon da taga Omar ya watsa mata tuni tashiga ´an" ",kame kame tana sunnar da kai" "Shiga cikin Wakin nasu yayi,yayin da idanunshi ke akan Aunty babba wadda ke tsaye ta ru™e qugu,sae" ",faman jijjiga jikinta takeyi kamar wata ´ar bori" "Janye idanunshi yayi daga kanta ya mayar dasu kan hafsat,wadda ke tsaye ru™e da trolley Win" ",kayansu,ganin yana kallonta ne yasa ta Wukar da kanta ™asa cike da jin kunyarshi" ",Ina zaki je ne""? Yayi maganar fuskarshi a Waure""" "Muryarta na rawa tace""dad..dy ne yace mu tattara kayanmu mubar gidan nan kada mu kuskura mu "",bari dare yayi mana anan" """,Ban da ke!su kaWai zasu tafi""" "Wani irin farin ciki ne ya lullu6e hafsat,har ta gaza rufe bakinta saboda tsabar farin ciki,""" "Mayar da idanunshi yayi kan Aunty babba dake tsaye ruqe da qugu yace""Major na awaje yana jiranku,idan kun kammala shiryawa ku same shi,Nayi mashi magana zai kai ku hotel Win da zaku kwana kafin gobe da safe sae ku wuce maiduguri,Amma fa in kuna so kenan,sannan kuma. 'ya Wan" "dakata da yin maganar tare da zura hannunshi cikin aljihun jeans Win dake ajikinshi ya zaro bendir Win kuWi na ´an dubu dubu,a ™alla zasu yi dubu Wari Waya,ya mi™a masu,jiki na rawa hayaam ta kar6e kuWin" ",tana yi mashi godiya" "',murmushi Marshal Omar ya saki tare da cewa""No,ba sai kin gode mun ba,nayi ne don Allah..." ",Yana kai ™arshen maganar ya juya tare da fucewa daga dakin yana dariya gami da girgiza kanshi Bayan fitarshi aunty babba ta buga tsoki,tana faman hura hanci tace ma hayaam""maza ki shirya mana kayanmu,naji ana kiran sallar magrib,zae fi mu lalla6a mu fuce daga gidan batare da kowa ya ganmu "",ba,nasan duk sun tafi salla" ",Amsa mata hayaam tayi da toh,sannan ta juya tare da shigewa cikin toilet" "Hankalin hafsat ba ™aramin kwanciya yayi ba,wuri ta samu gefen gadon ta zauna tana faman sakin murmushi,dama babban tashin hankalinta shine idan tabi su Aunty babba maiduguri bazata iya rayuwa cikin gidansu ba,sau Waya ta ta6a zuwa,bataji daWin zama agidan ba,muggan talakawa ne,babu wani abu" ",na more rayuwa acikin gidan,sae ma abun haushi da takaici da zaka taras" "Kusan minti Goma shabiyar sai ga aunty babba ta fito daga cikin toilet Win,da alama wanka tayi,xanin" ",atampar jikinta ne tayi Waurin gaba dashi,ya ji™e sharkaf saboda ta Wauraye shi acikin toilet da ta shiga Batare da 6ata lokaci ba,suka shirya tsaf ita da hayaam,dogayen riguna suka sanya ajikinsu,sannan suka aza mayafi daga sama,kama hanyar fita daga Wakin sukayi,Wan juyowa aunty babba tayi tare da kallon hafsat tace""sannu hakima yayi maki dai dai wato hankalinki kwance zaki rabu da Mommynki ko" "?""rakiya babu" "Mi™ewa hafsat tayi tare da bin bayansu,suka fuce daga cikin Wakin,ta ™opar baya suka bi don kada wani yaga fitarsu,a waje suka samu Major tsaye jikin motarshi,ya goya hannayenshi asaman" ",™irjinshi,yana ganin sun fito da sauri ya buWe masu motar" "Allah ya kiyaye hanya mommy,in sha Allah gobe da safe kafin ku wuce maidugurin zan kiraki a "" "",waya" "Harara aunty babba ta watsa mata kafin tace""Munafuka!Hada wani raku6e fuska kamar irin zakiyi kewata Winnan!Ae kada ki damu ki sha kuruminki in dai ni ce zan dawo ne!nan bada jimawa ba,""tayi" ",maganar tare da kutsa kai ta shiga cikin Motar" """,Aunty hayaam Allah ya tsare hanya,Ni dai zan wuce ciki""" "Murmushin ya™e hayaam tayi,tare da janyota ta rungumeta,daga bisani ta shiga cikin motar,batare da 6ata lokaci ba,Mojar ya shiga mazaunin driver,yayi ma motar key,yaja ta da gudun gaske,Fashewa da kuka hayaam tayi tana le™en gidan ta cikin gilashin motar,aunty babba sai lallashinta takeyi tana cewa""ke fa banzace,menene abun kuka anan?karki wani damu kanki,Ae babu inda zamuje,ko cikin" ",garin nan bazamu bari ba,Ni nasan me nake shiryawa,AI YANZU WASAN YA FARA" "Cikin shesshe™ar kuka hayaam tace""Aunty laila bazaki gane bane,wlh banson inyi nesa da gidan nan!ji nake kamar zan rasa shine gaba Waya,na kwallafa raina akan Sgr,duk da bana ganinsa amma zaman da nakeyi acikin gidan nan,yana kwantar min da hankalina,at lease muna kusa da juna,ko ba don haka ba,A yanzu ni banajin zan iya rayuwa acikin gidanmu,kwara nan gidan wlh,kaci mai kyau kasha mai kyau ka kwana a mai kyau,duk da atakure nake kwara nan Win da can gidan mu,Jarabar mammy kaWae ta isa ta Ramar da mutun,babban takaici na,korar wula™ancin da nayi ma Sofwan nasan cewa" ",yanzu kona nemi taimako awajensa bazai kulani ba,""hannu tasa tana share hawayenta" "Tsoki aunty babba taja mtsww kefa matsakarki kenan!nace maki ki kwantar da hankalinki,ba inda zamuje amma duk kin bi kin tashi hankalinki,sannan in dai akan sgr ne ni nayi maki al™warin cewar saina mallaka maki shi,in dai kika ga sgr bai aureki ba to ki tabbatar cewar rayuwarshi a tazuranci zata ™are,kuma naji kina maganar wani sofwan,uban me zaiyi mana?Ko kin manta cewar Muna da jari atare damu?daga ke harni babu namijin da zai kallemu ya kawar da kansa,Allah ya bamu hasken fata,ga dogon gashi,duk wani abu dake jan hankalin Wa Namiji ae muna dashi Allah ya bamu,Kinga kuwa ',muna da hanyar da zamu samu kuWi,don biyan bu™atunmu" "Gaba Waya duk wannan surutun da sukeyi a kunnan Major,ya kasa kunne yana sauraron su,Sae" "faman ™umshe dariya yakeyi acikin bakinsa,abun ban haushi abun ban dariya," *Boss Bature* d'REESHRAFd' "A hankali take hawan upstairs Win,yayin da zuciyarta ke tariyo mata abunda daddynsu ya sanar da ita,na cewa taci gaba da aiki a part Win SGR,kuma tayi mashi biyayya sau da ™afa,me hakan ke nufi?small box Win da daddynsu ya bata,dowry Win wanene?ya sanar dani cewa sadakin wata ne,amma dai koma wacece wannan ba ™aramar mai sa'a bace,halan tafi kowa kyau a duniya ne?shiyasa Aka biya sadakinta da Gold,dama ni wlh,'" ",Kamar wata zautacciya,sae faman surutai takeyi ita kadae abunta" "˜arasa hawa up din tayi,kai tsaye ta wuce part Win babban yaya,bata tashi jin faduwar gaba ba,sae da tazo ™opar shiga falonsa,sannan ta tsaya tana karanto addu'o'in neman tsari,duk don kada ta fuskanci hukunci a wurinsa,bayan ta kammala addu'ar,ta shafa asaman fuskarta da kuma jikinta,kafin tasa ™afarta ta shiga cikin falon cike da kwarin guiwa,sauke ajiyar zuciya tayi ganin babu shi acikin falon,sae dai daddaWan ™amshin turarensa,mai ratsa zuciya,bin falon nasa tayi da kallo,kusan 3 days kenan babu gyara,dama da shirin aiki tazo,wuce wa cikin bedroom Winshi tayi,nan ma babu shi aciki,da alama basu dawo daga sallar magrib ba,may be sae after isha,ko kuma ™arfe goma sha biyun dare daya saba dawowa gida," "ShimfiWeWen gadonshi tabi da kallo,zanin gadon duk yayi squeezing,ga blanket Winsa ma nannaWe" ",asaman gadon,bai Waukeshi ba" "Hannu tasa tare da zame mayafin sarin dake ajikinta,ta Waure shi a qugunta,kwantacciyar sumar kanta na Waure acikin ribbon,saman gadon ta haye tare da sanya hannayenta tashiga ™o™arin tattaro bedsheet" ",din nasa,Zancen zucin da takeyi ne ya fito fili" "Matar babban yaya ta shiga uku,na tausaya mata Allah,mutun kullum fuskarshi a daure,kamar ta "" sa,babu fara'a ko kaWan,in tayi mashi laifi kuwa zata sha zallan kwaWi,in kuwa ta fusata shi,Waukar ta" ",zaiyi kamar haka" "Tayi maganar tana tattaro bargonsa,ta Waga bargon sama tare da yin wurgi dashi,sannan tace""Ya jefar da ita,ko kuma yayi mata irin yadda yayi mun jiya,kamar wata Wiyar Roba haka zai ruko wutsiyoyin" ",gashin kanta,ya Waga ta sama!yana jujjuyata" "Tana cikin wannan sambatun nata,taji anyi mata gyaran Murya,a wani irin firgice ta juya don taga WANENE" "* 234 810 388 4440: Boss Bature+ ]PM 2:57 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * "Waro ido waje tayi tana kallonshi,la66anta har rawa sukeyi wurin furta""bab..babban..yaya,"" tsananin tsoro ne ya bayyana akan fuskarta,babban abunda ya tayar mata da hankali shine batasan tun yaushe yake tsaye abakin ™opar Wakin ba!in kuwa har ya jima a tsaye to tabbas yaji duk" "abunda tace," "Yana tsaye a bakin ™opar,ya goya hannayenshi asaman faffaWan ™irjinshi,farar shirt ce ajikinsa mai dogon hannu tare da wandon suits Winsa fari,hannun nan nashi na sanye da agogon diamond Winsa,Ya Waure sumar kansa ta baya,fuskar nan babu annuri ko mis™ala zarratin,ya Waureta tamau,a hankali ya furta""On My bed!""" "Jiki na rawa Sehrish ta sauko ™asa daga saman gadon,cikin in ena tace""am..umm..dama gyara gadon" "' nake yi,shine na hau sama don in samu in tattaro zanin gadon da bar" "bata ™arasa maganar ba,ya dakatar da ita""Shut up!banason jin komai""ya ™arasa maganar tare da shigewa cikin Wakin,kama hanyar fita daga Wakin tayi,muryarshi ce ta kuma katseta da cewa""are u" "?""done" ",A'a bangama ba,""ta bashi amsa""" ",Okey,""ya ambaci hakan a yayin da yake zame agogon dake hannunshi""" "Komawa ciki tayi,sannan taci gaba da gyaran gadon,tana jin lokacin daya shige cikin toilet,da alama wanka zaiyi,ajiyar zuciya ta sauke aranta tace""Allah yaso ni baiji abunda nace ba,dana shiga uku yau,nasan cewa dole ya sanyani tsallan kwaWi,""shaf shaf ta kammala gyara tamfatsetsen gadon,ta canza mashi bedsheet,ta kuma canza mashi bargon da zai lullu6a dashi,in ya tashi kwanciya,bayan ta kammala gyara bedroom Win,ta dawo falo,nan ma ta shiga gyara mashi falon,Cikin ™ankanin lokaci ta" ",kammala gyaran,ko'ina ya koma tamkar sabo,sae ™amshi ke tashi" "Fitowa tayi daga part Win nashi,ta wuce kitchen don ta shirya mashi dinner Winsa,a kitchen ta samu Azmee ita da Saude,sun kammala dinner suna gyara kitchen Win,gaishe dasu ta fara yi,fuskokinsu a sake suka amsa mata," """,Aunty azmee a shirya mun dinner Win babban yaya,inaso zan kai mashi ne""" "Murmushi Azmee tasaki tare da cewa""Masha Allah,ki ce Anyi welcome back kenan,""" "Dariya sehrish tayi har fararen hakoranta suka bayyana,bayan ta tsagaita da yin dariyar tace""ae "",daddy,Ya amince na cigaba da zuwa part Winsa,inayi mashi aiki" """,Amma naji daWin jin hakan sosai,yanzu bari na shirya maki dinner Win""" ",Amsa mata tayi da toh,sannan ta tsaya tana jiranta" "Batare da 6ata lokaci ba,Azmee ta kammala shirya mata a warmers da sauran food stuffs asaman tray,ta mi™a mata,kar6a sehrish tayi tare da kama hanyar fita daga kitchen Win tana faWin""nagode Aunty" """,azmee" "Babu kowa a main palour Win,yawanci duk basu kaiga dawowa cikin gidan ba,wasu kuma suna acikin Wakunansu,tana cikin tafiya hannunta Wauke da tray,taji maganar mutun abayanta," "³ar shila,""a Wan firgice ta juya don taga kowanene,gabanta ne ya faWi Rassss!cike da mamaki take "" bin shi da kallo yaushe rabon da ta sanyashi acikin idanunta harta manta,ita duk a tunaninta ma an tura" ",shi aikine,ashe yana nan cikin gidan" "Fuskar nan tashi Wauke da wannan shu'umin Murmushin nashi,ya ™arasa tare da cin burki ya tsaya" ",tagabanta,Face to face suka fuskanci juna" "Jikinshi na sanye da rigar ankara har guiwarsa,sae wandon jeans,sumar kan nan nashi yayi mata Wan iskan gyaran gashin nan daya saba yi,an saisaye gefe da gefe na kan,tsakiyar kuma anbar sumar a tsaye" ",ba ladabi" "Nayi kewarki sosai,abubuwa da yawa sun faru,bansamu isasshen lokacin da zamuyi magana ba,naso "" "",nazo na taya ki Murna na kasancewarki ´ar wurin Uncle Winmu Abusufyan,abun ya ™ayartar dani Sakin baki sehrish tayi tana kallonshi,abun ya Waure mata kai,Yadda yake tsara kalami kamar ba wannan mashayin giyar ba,wata irin natsuwa wadda bata saba ganinshi da ita ba,har wani kyau ya" ",™ara,yayi haske abunshi,duk da ramar da ya Wanyi ""Naji kinyi shiru baki ce komai ba""" "Jin muryarshi yasa ta dawo daga zurfin tunanin da tashiga,muryarta a Wan ruWe tace""amma kaine "",dagaske?ko an yi musayarka ne" "Wani ™ayataccen murmushi ya saki na gefen fuska,kafin yace""Ni ne mana HAROON Win da kika" "sani,koda yake na canza a yanzu,nayi ma kaina karatun ta natsu,saboda inaso in zama mutumin kirki,kamar kowa,inaso na shiryu,don na samu mace ta gari,a kwanakin baya kin ta6a yi mun nasiha akan cewa kinaso nazama tamkar ´an uwana,naji daWin maganar nan da kikayi mun,kuma nayi amfani" """,da hakan gashi yanzu ni kaina inajin daWin sauyawar da nayi" "Zuba mashi ido sehrish tayi tana ™are mashi kallo har yakai ™arshen maganar tashi,tayi matu™ar mamakin jin abunda haroon ke faWa mata,kokwanto ta shiga yi anya haroon ba wani plan yake shirya mata ba?" "Ganin ta tsaya tana kallonshi yasa shi gane cewar kokwanto takeyi akanshi,Cikin sauri yace""nasan "",zaiyi wuya ki yadda dani,saboda sanin da kikayi mun ada,amma na canza ayanzu fiye da tunaninki" "?""Amma na daina ganinka acikin gidan nan""" "Masallaci nake kwana,shiya sanya baki cika ganina ba,yanzu bana jin daWin zama ko ina,in ba "" masallaci ba,acan nake rayuwata,in kinga na fita daga cikin masallaci to wani abu mai muhimmanci ne ya fidda ni,kinsan na tara zunubi sosai shiyasa nake kusanta kaina da ubangiji sosae,saboda in samu" """. yafiyarshi" "Yanayin yadda haroon yayi mata maganar ba ™aramin tausayi ya bata ba,domin kuwa har hawaye sun taru acikin idanunshi,wata siririyar ™walla ce ta gangaro cikin idonshi,da sauri ya sanya hannu ya shareta," "Yaya haroon,ka daina zubar da kwallarka,tunda dai har ka shiryu ka koma ga Allah,zai kar6i tubanka "" "",ne,fata na shine Allah yasa ka daina duk wani abu mara kyau da kake aikatawa" "Tana kai ™arshen maganarta,yace""In sha Allah nadaina,bazan ™ara ba,Ni dai yanzu babban burin da "",nake dashi arayuwata shine in samu mace tagari inyi aure,zan fi samun kwanciyar hankali" """,Kada ka damu,in sha Allah zaka samu""" ",Tana kai karshen maganar ta kama hanya da sauri ta nufi upstairs" "Bin bayanta da kallo haroon yayi har sai da ta 6ace ma ganinshi,fashewa yayi da dariya,a fili yace""Mata kenan!zuciyarku da rauni take,wannan al™awari ne na Waukar ma kaina,Sai na cimma burina ko da ace shikaWae ne abunda zan aikata kafin in bar duniya,""yana faWin hakan ya wuce bedroom" ",Winshi" "Sehrish kuwa,tun bayan da tabar wurin,zuciyarta ke cike tab da tausayin Haroon,bakomai take tunawa ba fa ce fuskarshi,yadda yayi mata magana yau ba ™aramin kashe mata jiki yayi ba,sanya ™afarta tayi acikin falon Sgr,sannan ta shiga da sallama abakinta,ganin bai fito falon ba,yasa ta wuce bedroom Win nashi,sanin cewa ya shiga wanka,yasa ta shiga cikin bedroom Win kaitsaye batare da yin sallama ba," "Gabanta ne ya fadi rass!!ganinshi tsaye gaban mirror daga shi sai short ajikinshi,hannunshi ru™e da" ",comb yana taje doguwar sumar kanshi" "Juyawa tayi da sauri zata koma falon,ta cikin mirror ya hangota,gyaran Muryar da yayi ne yasa ta Wan" ",dakata daga ™o™arin da takeyi na fita daga bedroom Win nashi" """?Where are u going""" "Muryarta na kerma tace""Falo,dama dinner ne na kawo maka,""" """Okey,idan kin kai abincin falo,kizo inason ganinki""" "Da sauri ta amsa mashi da toh,fita daga cikin bedroom Win tayi,a saman table ta ajiye mashi tray din" "kayan abincin,sai da ta bada kusan minti 10 sannan ta koma bedroom Win nashi,A lokacin har ya kammala zura sleeping dress Winshi,Red colour sun fito da natural beauty dinshi,gefen gadonshi ya zauna,tare da aza ™afarshi Waya bisa Waya,yana karkaWa ™afarshi ta hannun dama wadda ya aza asaman ta hagun,yayin da hannunshi ke ru™e da wayarshi yana daddanawa" "Da yatsan hannunshi yayi mata nuni da tazo gabanshi,cike da fargaba ta ™arasa tare da tsayawa a tsaye" ",tana faman zare ido" "!""Haka ya dace ki tsaya gabana?C'mon Kneel down""" ",Hankali atashe ta zube saman guiwowinta,jikinta nata faman kerma" "Tun kafin ya kuma cewa wani abu,tayi saurin cewa""Am sorry babban yaya,daddy yace na baka ha™uri "",game da abunda ya faru jiya,dan Allah kayi ha™uri" "Banza yayi da ita tamkar baiji abunda tace ba,gaba Waya hankalinsa na akan wayar hannunshi,sae da" "?""ya mula yasha iska sannan yace""Wanene SA" "Gabanta ne yayi wani irin mugun bugu,hannu ta aza akai tana fadin""Innalillahi!nashiga uku,""™asa" ",™asa tayi maganar tuni ido ya raina fata" ",""Idan har kika bari na maimaita tambayar da nayi maki,jikinki ne zai gaya maki""" "Wani irin wahalallan yawu ta haWiya,muryarta tamkar zata fashe da kuka tace""Wlh babban yaya ba dakai nake ba,su6ul da baka ne nayi bansan nace ba,kuma Allah bakai nace ma sa ba,Ni kawai nasan ""...dai nace kullum fuska a Waure kamar sa,Kuma fa wa™a ce nake rairawa" "Bata ™arasa maganar ba,ya katseta da cewa""Just one answer nakeso!ki faWamun menene ma'anar" "!kalmar SA da kika faWi,if not u will be in serious trouble,""tashin hankali" "Nan fa sehrish tashiga mazurai,shin tayaya zatayi mashi bayanin cewa shanu take nufi da sa!tabWijancan,hauka ma takeyi da zata sanar dashi ainihin mai kalmar SA ke nufi,ta fahimci cewa baisan menene SA Win ke nufi ba,shiyasa har ya tambayeta don yaji ma'anarta,yadda zaiji daWin" ",hukunta ta" "Shirun da tayi mashi ne ya 6ata mashi rai,tsawa ya daka mata wadda ta firgitar da ita,a ruWe tace""SIR na Yalla6ai nake nufi,wani malamin mu ne na makaranta,muke kiranshi da SA,kuna kama dashi "",sosai,kyakkyawa ne shima,shiyasa nace fuskarka irin tashi" "Guntun tsoki SGR yaja,kafin yace""Tashi kiban wuri,""da sauri ta mi™e,ta fito daga bedroom Win" ",nashi,gaba daya ma tabar masa part Win,don ta lura yau kamar asama yake" "Bedroom Winsu ta koma hannu tasa tare da tura ™opar ta shiga ciki,Jahad ta samu a zaune saman gadon nasu hannunta ru™e da wayarta,ta ™urama screen Win wayar ido da alama wani abu take karantawa wanda yaja hankalinta har bata ji shigowar Sehrish Win ba,hosana kuwa tuni bacci yayi" "awon gaba da ita,tana kwance naWe cikin bargo," "Kamar daga sama taji an fisge wayar,a Wan firgice ta juya don taga wanene ganin sehrish yasa ta sauke a jiyar zuciya tare da cewa""Ashe ke ce,wlh har kin bani tsoro,™o™arin hawa gadon sehrish tayi tana cewa""Halan karatun Novel Winne?tayi maganar ayayin da ta aza idonta kan screen Win wayar,Ganin rubutun ™ur'ani yasata cewa""Oh ashe karatun qur'ani kikeyi hakan yayi kyau sosai,' "",Ina kika je ne?tun Wazu ina jiranki,kizo muyi fira don bana jin bacci yanzu""" "Shiru sehrish ta Wan yi da alamun damuwa a fuskarta,hakan yasa jahad ta kuma cewa""faWamun meya" "?""faru ne?na tambayeki kinyi shiru baki bani amsa ba,ko akwai wani abu ne dake damunki" "Shaking head sehrish ta Wan yi kafin tace""bakomai jahad,naje part din babban yaya ne,nayi masa ',gyaran Waki dana falo,shiyasa na jima ban dawo ba" "Jinjina kai jahad tayi tare da cewa""amma duk da haka akwai sauran wani abu da ki ke ™o™arin 6oye ""mun,ko kin manta cewa ni ´ar uwarki ce,rabin ranki,koma nace ranki gaba Waya" ",Dariya sehrish tayi jin abunda jahad tace" "Jahad,akwai abunda ke damuna amma na barshi acikin zuciyata ne kawai,saboda baida amfani kona "" "" furta shi,kawai ki tayani addu'a" "Ru™o hannunta jahad tayi acikin nata,sannan tace""in sha Allah,rishi zan tayaki da addu'a,dama kuma kullum cikin yi maku addu'a nake yi gaba Wayanku,""ta ™arasa maganar,jikinta asanyaye saboda tunawa da mahaifiyarsu,a hankali taci gaba da magana""Ko wani hali Oumman mu take ciki a yanzu?nadamu sosai akan rashin mahaifiyarmu a kusa damu,baiwar Allah bazan ta6a mantawa da wasu kalami nata ba,tana yawan cewa ina sonku sosai ´an ukuna,a duk lokacin dana kalleku,sai inji wani sanyi ya ratsa zuciyata,ku kaWae ne dangin da nake dasu a duniyar nan,ina addu'a akan Allah ya raya mun ku.......""kasa ™arasa maganar jahad tayi saboda hawayen da suka shiga gangarowa daga cikin" ",idanunta,ita sehrish nan take taji hawaye sun shiga wanke mata fuskarta" "Sehrish ce ta Waura da cewar""babu tabbacin cewa zanyi tsawancin kwana,ba™in cikin wannan mutumin ma kaWai ya isa ya halakar dani,zanyi kuka sosai,naci buri akan naga girmanku amma zaiyi matu™ar wuya hakan ya faru..........""duk wannan zancen da suke yi gaba daya kaf kalaman da mahaifiyarsu ke yawan faWi masu ne,tun suna yara,dama kuma yaro akwai shi da ru™o,in ya ru™e abu aranshi da wuya ya manta shi har girmanshi,kuka sosai suka shiga yi babu mai lallashin wani,cikin shesshe™ar kuka jahad tace""Oumman mu ta ta6a sanar dani cewa mu ba ´an uku bane,³an shida ne Waya ta mutu,biyu kuma Ya sayyadi ya kwashe su ya siyar ma ™ungiyarsu don ya samu" ",,kuWi ""hannu tasa tana share hawayenta a yayin da takai ™arshen maganarta" ",Girgiza kai sehrish ta shiga yi yayin da hawayen idanunta ke cigaba da zuba" "Jahad,wannan maganar ba gaskiya bace,nacewa mu ba ´an uku bane!daga baya Oumma ta tabbatar "" mun da cewa mu ´an ukune ta haifa,Ya sayyadine yayi mata ™aryar cewar mu ´an shida ne ta haifa,Waya ta mutu biyu kuma ya kwashe su ya siyar ma ™ungiyarsu,da farko ta yadda da kalamanshi saboda ta sanar dani cewa a lokacin da ta haife mu ba'a hayyacinta take ba saboda matsanancin ciwon nakuda daya taso mata gashi ita kadai ce a gidan,sae dai kawai ta farka a gadon asibiti,taga jarirai guda uku a gefenta,a yayin da shi kuma yake tsaye akanta,batasan meya faru ba,wannan dalilin ne yasa ta yarda da maganarshi daya faWa mata,Ashe yayi hakanne kawai don ya ™ona mata rai,dama kuma rabi da kwata na kalaman ya sayyadi ™aryane,zaiyi wuya ya faWi gaskiya a bakinshi,mugun ma™aryaci ""!ne,hakanan ma yana iya tsara ™arya,ya mayar da ita tamkar gaskiya,don haka ki cire wannan aranki Wata nauyayyiyar ajiyar Zuciya jahad ta sauke,muryarta Wauke da tsantsar farin ciki tace""Har hankalina ya kwanta wlh,bakiji yadda naji ba,ashe ™aryane ba gaskiya ba,Amma gaskiya mutumin nan baya tsoran Allah,ni fa duk a tunani na dagaske mu ba ´an uku bane,akwai wasu suna nan a raye,kullum zullumin da nakeyi shine Suna ina?A wane hali suke ciki su ma?kamannin fuskarsu irin namu ne sak ko kuwa?Ashe duk ™anzan kurege ne,Ya sayyadi dai ya shiga uku,in ya mutu yana aikata ',waWannan mugayen halayan nashi" "Sehrish ta Waura da cewa""ae wannan mutumin bazai kai labari ba,irinsu tun a gidan duniya suke" "fara gir6ar abunda suka shuka,™addara ce kawai tasa Oumman mu ta aureshi,Ashe shima da wani mugun nufin ya aureta,In sha Allah asirinshi sae ya tonu,kuma Ammi tayi mana al'™awarin cewa in aka kamoshi sae mun wanke mata mummunar fuskarshi da mari,Ranar kawai nake jira,in da rai da lafiya,nasan rayuwarmu a hannun Allah take,amma zan ro™i Allah akan ya nuna mun wannan lokacin,koda ace shikaWae ne burina na ™arshe da zan cika kafin in bar duniya!!""" "Jahad tace""Ni dai koda ace bana raye aka kamo ya sayyadi,alhakin marina na akan ki,Ki haWa da nawa "",duka ki kifa mashi su a fuskarshi" "Allah shikaWae yasan wanene gawar fari acikinmu jahad,nima idan bana raye,Alhakin Marina na "" akanki Jahad,ki haWa da nawa da naki ki kifa mashi su a fuskarsa,""ta ™arasa maganar tana nuna ma" ",jahad yadda zata kifa ma ya sayyadi mari a fuskarshi" "Allah ya kiyaye in ta6a fatar fuskarshi da hannuna!wannan ™azamin mutumin,sai dai in sanya glove a""" ",hannuna,""jahad ce tayi maganar,tare da 6ata fuskarta" "Sun jima suna fira atsakaninsu,kafin daga bisani,jahad ta kwanta,Sehrish kuma ta wuce toilet,bayan ta fito tayi alwala tayi sallah,komawa saman gadon tayi tare da ja musu bargo ta lullu6esu hadi da tofa" .masu addu'oi *Aunty Babba* "A 6angarensu Aunty babba kuwa,sam bacci ya ™aurace ma idanunta,tsabar ba™in ciki ne ™umshe acikin zuciyarta,tagaza samun natsuwa,tun bayan da Major ya ajiyesu a hotel Win,suka shiga W akin da aka kama masu,bata samu ta zauna ba,sae faman safa da marwa takeyi acikin W" "akin,Hayaam kuwa tuni bacci yayi awon gaba da ita asaman gadon," "Allah kaWae yasan mugun abunda take ™ullawa acikin ranta,don kuwa taci alwashin cewa,a gobe goben nan zasu wuce dajin nan na enugu inda wannan ™asurgumin fasi™in bokan yake,Wato Baba Ibliss,kuWi ne matsalarsu,amma ta yanke shawarar cewa zata siyar da sar™ar gold Winta da kuma" "awarwaron sar™ar,hadda Earrings duka zata siyar don su samu tunkarar Bokan," *Allah yaba mai rabo sa'a* *Boss Bature* d' ",A washe garin Juma'a*" "Cikin bacci Sehrish ta dinga jin sautin wa™a ™asa kasa""Takusa Aure ™ara faWa breaker!ta kusa aure ™ara faWa breaker,""sae faman mutsu mutsu takeyi acikin bargo,ga baccin bai isheta ba,gashi kuma an takura mata,Ranta yayi mugun 6aci,shiru kawai tayi acikin bargon tayi lamo tana tunanin wani shaiWani ne tunda sanyin safe yake raira masu wa™a acikin Waki,ta kasa gane muryar wacece kamar hosana kamar kuma Muryar jahad,a ™arshe ta tsayar da tunaninta akan cewa Hosana ce,saboda itace gwanar iya raira wa™a,da wuya kaji wa™a a bakin jahad sae dai karatun ™ ur'ani,bata ™arasa zancen zucin nata ba,taji an ™ara Volume hada ma kiWa gangan gangan acikin kunnanta""Takusa aure ™ara faWa breaker!takusa aure ™ara faWa breaker,""" "a fusace sehrish ta yaye bargon da ta lullu6a dashi,karaf idanunta suka sauka akan hosana,dake zaune saman front chair Win dressing mirror Winsu,ta dage da iya ™arfinta na ™arshe,sae faman kiWa takeyi da" ",hannayenta" "OMG!!!"" pillow ta raruma ta daddage ta jefa ma Hosana,cikin sa'a ya samu tsakiyar kanta,amma ko "" ajikinta da alama bata ji pillown ba,lalubo wani pillow Win sehrish tayi da ™arfi ta wurga mata shi,Ya" "daki kanta,a firgice hosana ta juya don taga menene,pillows ta gani guda biyu a ™asa,a hankali ta Wago" ",da idanunta kan wanda ya jefo mata da filon" "Da™uwa Sehrish tayi mata da hannunta""Ungo nan don ubanki!Dama sai da raina ya bani cewa kece,Saboda baki da hankali,Mahaukaciya ce ke,Tunda sanyin safiya kin addabi mutane kin takurawa rayuwarsu,saboda tsabar rashin hankali waqa kike rairawa hada kiWa,maimakon ki kama azkhar Win" "."". ,safe kinayi abakinki" "Muryar jahad ce ta katse mata hanzarinta da cewa""Wai dama hosana ce ke raira mana wa™a da kiWa!Nifa nayi tunanin cewa ko ringing Win wayarki ne,Amma dae hosana baki da hankali bakisan ciwon kanki ba!shiyasa har yanzu haukan naki ™ara gaba yakeyi,babu abunda zai hana in yiwa Daddy magana akai ki asibitin mahaukata,don abincika notikan kwakwalwarki da suka kwance a WauWaure" ",maki su,""tana magana tana kwatanta yadda za'a Waure mata notikan kan nata da hannunta" ",Tashin ta kenan itama daga bacci,KiWan hosana ne ya farkar da ita" "Tunda suka fara maganar hosana ta zuba masu ido tana kallonsu tsabar bakin ciki ya hanata tanka masu,zuciyarta sae faman tafarfasa takeyi,arayuwarta ta tsani ace mata zararra ko mahaukaciya,fuskarta tacika fam ta kumbura kamar alkubus,a ™ule tace""Ni ce Zararra ko?kuma" "?""mahaukaciya" "Har suna haWa baki wurin cewa""Eh ance zararra kuma mahaukaciya kiyi abunda zakiyi,""hakan da sukayi ba ™aramin tunzurata sukayi ba,mi™ewa tayi daga saman kujerar,ta shiga nannaWe hannun" ",rigarta,hakan ya tabbatar masu da cewar dambe zasuyi" "Tana kammala naWe hannun rigar,ta dan™ara da gudu,ta daka uban tsalle ta haye saman gadon,kafin suyi wani yun™uri,gaba Waya ta haWe kawunansu ta bugasu jikin na juna,™ara suka saki saboda zafin da sukaji,Ransu yayi mugun 6aci,Aikuwa gaba Waya suka tarar ma hosana suka shiga bugunta,ita ma kuma ta shiga kai masu naushi bana wasa ba,dama tafisu ™arfi,don bala'e suna kuka suna faWa su duka" ",ukun,gashi babu mai rabasu" "hafsat ce ta nufo bedroom Win nasu tun kafin ta ™araso ™opar Wakin,taji sautin kukansu da kuma sautin" ",buge bugen da sukeyi" "Hankalinta ba ™aramin tashi yayi ba,bugun ™opar tashiga yi amma arufe take,sun datse ™opar tun jiya da daddare da zasu kwanta" "Next page na nan tafe,amma fa in mutun najin bacci ya kwanta,don zai iya kai 10, " "* 234 810 388 4440: Boss Bature+ ]PM 2:57 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * "Hankalinta ba ™aramin tashi yayi ba,bugun ™opar tashiga yi amma arufe take,sun datse ™opar tun jiya da daddare da zasu kwanta,tana cikin bugun ™opar Wakin nasu sai ga Azmee ta shigo corridor Win Wakin nasu,da alama daga kitchen take,ganin hafsat a ™opar Wakinsu sehrish tana ta faman yi masu magiya akan su buWe mata ™opar,yasa azmee yin hanzarin ™arasawa kusa da ita tana tambayar ko lafiya,tun kafin ma hafsat ta bata amsa ta jiyo sautin kukansu Jahad acikin W akin,kuka fa bana wasa ba,hankali atashe azmee tace""Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un!Meke faruwa ne!meyasa su ke kuka""?" "Fuskar hafsat Wauke da damuwa tace""Wlh bansani ba,zuwana kenan najiyo sautin kukansu hada ma ',buge buge da alama faWa suke atsakaninsu,Ni tsorona ma kada su lahanta junansu" "A ruWe Azmee ta shiga bugun ™opar tana kwala masu kira""Jahad!Sehrish!hosana!wai bazaku daina ba!Me kukeyi haka!kuzo ku buWe ™opar nan tun kafin ranku ya 6aci,"" duk wannan kwakwazon da azmee keyi a banza domin kuwa babu mai sauraronta,hasalima basu son tana yi ba saboda basu a" ",hayyacinsu" "Hafsat!kije ki sanar da Daddynsu ko wani daga cikin yayyensu game da abunda ke faruwa,su "" taimaka suzo ko ™opar ce a 6alle,tun kafin yaran nan su halaka kansu,""acewar Azmee wadda hankalinta" ",ya gama tashi" "Da gudun gaske hafsat ta fita daga corridor Win Wakin,A main palour ta samu Mommynsu junaid tare da Abbansu da kuma Hajiya Azeema suna tattaunawa,wurinsu ta tunkara tana faman yarfa hannu idonta" ",cike tab da kwalla" ",Tun kafin tayi magana suna ganinta suka mi™e tsaye suna tambayar ko lafiya" "Muryarta na kerma tace""Su jahad ne,suke faWa acikin Wakinsu,gashi can suna ™o™arin halaka "",kansu,munyi munyi su buWe ™opar sun™i buWewa sae dai sautin kukansu kawai da muke ji" "Tun kafin ma ta karasa maganar,Jiki na rawa suka nufi Wakin nasu,hajiya azeema hada tuntu6e saboda tsabar sauri,a ™opar dakin nasu suka tsaya,bubbuga ™opar Wakin Abbansu ya shiga yi a tsawace yake ambaton sunayensu,amma shiru babu wadda ta amsa masa,sae dai sautin kukan nan da suke ji na tashin" ",hankali" "Ina ganin bari na kira mahaifinsu wata'™il idan yayi masu magana sun ji maganar shi,'Abba ne yayi "" maganar tare da zura hannu cikin aljihun wandonshi ya Wauko wayarshi,yatsun hannunshi har kerma" ",sukeyi wurin lalubo number Abusufyan,ya danna mashi kira ta soma ringing" ",Hajiya Azeema da Alexandra duk sun bi sun ruWe" "Ni babban tashin hankalina ma kada yaran nan su illata kansu,Wlh abun ya tsoratar dani sosai ya """ ",tayar mun da hankalina,""Hajiya azeema ce tayi maganar,fuskarta tamkar zata fashe da kuka" "Hafsat kuwa tana acikin main palour Win,Sae faman kuka takeyi,kwatsamm taji takun takalmi,da sauri takai idanunta wurin MARSHAL OMAR ne ke saukowa daga upstairs da gudun gaske ta tunkare shi" "tana fadin""Ya Omar,gasu jahad can suna faWa acikin Wakinsu,kuma sun kulle ™opa,anyi anyi su buWe "". sun ™i su buWe" "Jin wannan maganar yasa hankalin Omar mugun tashi,da sauri ya nufi bedroom Win nasu,lokaci guda kowa na gidan labarin abunda ke faruwa yaje musu,hatta su Junaid dake Wakunansu suna bacci sae da suka tashi,su fawan twins,dasu Irfan,hada Dr hariis da gwaggon katsina,da Ammi,dukkansu kowa fa" ",amma banda Sgr dake a bedroom Winshi" "A ™opar Wakin nasu sukayi cirko cirko,Abusufyan yafi kowa shiga damuwa bawan Allah,kamar ya zauce haka yake bugun ™opar Wakin nasu yana ro™onsu akan su daina kokoyin da sukeyi suzo su buWe mashi ™opa amma shiru babu wanda ya tanka mashi,Haka Marshal Omar ma,Tamkar zai 6alle ™opar haka ya dinga bugun ™opar Wakin nasu,amma duk abanza,Junaid kuwa tuni ya fashe da kuka,yadda" ",kasan wani ™aramin yaro" "Cikin shesshe™ar kuka Gwaggon katsina tace""nashiga uku..Wayyo Allah na,wlh nasan duk sharrin Ya sayyadine bazai barsu hakanan ba,yanzu haka shine ya shiga tsakaninsu,Ya Allah kayi mana maganin" ",wannan ba™in shaiWanin 'kuka takeyi hada majina" "Lokaci guda sukaji shiru tsit cikin bedroom Win nasu babu wani gunjin kuka,hakan ya tabbatar masu da cewar wani mummunan abunne ya faru dasu,nan fa kowa ya shiga kallon kallo,yayin da zuciyoyinsu" ",keta bugawa da karfi" "Jiki asanyaye Abusufyan ya zame ™asa,tare da aza hannayenshi saman kanshi,yayin da bakinsa ke ',furta kalmar""Innalillahi wa'Inna ilaihirraji'un" ",Abba,ina ganin kawai a 6alle ™opar,"" acewar kanal yousouf""" "Omar yace""Nima abunda nake tunani kenan,amma ™opar fa ta cije sosai,na buga na buga amman ko motsi batayi,duk irin ™arfin da nake dashi,""" """,Cikin shesshekar kuka junaid yace""Bari naje na Wauko zarto sai a datse kubar" "Ya ambaci hakan tare da watsawa da gudu ya nufi weapons Room Winsu (Wakin ajiye makamansu,""A rufe ya samu Wakin,sam ya manta cewar key Win yana a wurin babban yayansu,sae da yayi arba da" ",™opar a rufe sannan yasha kwana ya dawo da gudu ya haye upstairs Win" "FaWawa part Win SGR yayi,a rikice ya shiga bedroom Winshi,a lokacin Sgr na kwance saman" ",shimfiWeWen gadonshi yana bacci" "Junaid baibi takanshi ba saboda a ruWe yake,side drawer Winsa ya tunkara,ya shiga bubbuWeta yana neman key Win,duk inda ya duba babu key Win,saman gadon ya hau,yana kiran sunanshi""Babban ',yaya!Babban yaya!pls wake up!babban yaya ka tashi dan Allah" "Cikin bacci rafayet yaji muryar junaid dake ta faman kiran sunanshi,a hankali ya buWe idanunshi kai tsaye suka sauka kan fuskar junaid,ganin hawaye jaga jaga a fuskar junaid yasa Sgr yin hanzarin mi™ewa daga zaune,hankalinshi aWan tashe yake kallon junaid,da wata irin kasalalliyar murya ya" ".?ambaci sunanshi""Junaid!what are u crying for?meya faru ne" "Babban yaya,key nake nema na weapon's room,inaso in Wauko saw ne,za'a 6alle ™opar Wakinsu "" ""Sehrish" "?""Cike da mamaki Sgr yace""For what reason?wani abu ya samu door Win da za'a 6alleta" ",Ganin bai fahimci inda zancen nashi ya dosa ba,yasa shi yi mashi bayanin abunda ke faruwa Saukowa Sgr yayi daga saman gadon nashi,junaid na biye da bayanshi suka fito daga part Win nasa,da" ",sauri da sauri suke saukowa down stairs" "Lokacin da suka shigo Corridor(doguwar hanyar) da Wakunnansu sehrish suke a jere,Hankalin Sgr ya Wan tashi musamman daya ga dandazon matasan gidan,ga kuma su Abbansu kowa atsaye cirko ',cirko,fuskokinsu sun nuna alamun damuwa atattare dasu" "Abbansu na ganinshi yayi saurin ru™e hannunshi yana fadin""Yawwa rafayet,nasan zaku iya kai da ',Omar,dan Allah ku haWu ku 6alle ™opar nan,ko mun samu muga meke faruwa aciki" "A hanzarce kowa ya dare ya basu wuri,da iya ™arfinsu Na ™arshe suka daddage suka kaima ™opar wani irin kwakkwaran bugu ji kake daraamm!nan take Sakatar ciki ta zame da kanta,™opar ta" ",buWe,gaba daya suka afka ciki" "Ba ™aramin girgiza sukayi ba,gaba dayansu musamman Abusufyan,abunda suka gani yayi matu™ar tayar masu da hankali,Innalillahi'wa'inna ilaihirraji'un!!!wannan shine abunda suke ambato a" ",bakunansu" "Sun tarwatsa komai na bedroom Win nasu,Wigon jini jinin da suka gani shi yafi komai tayar masu da" ",hankali" "Jahad ce kwance ™asan gadon saman tiles,damtsen hannunta duk sawun cizo ne,wurin duk ya farfashe,hatta saman kumatunta cizon ne,daga can saman gadon kuwa hosana ce,baje hannunta dafe da kanta ta toshe kunnuwanta sae faman mutsu mutsu takeyi da ™afafuwanta,alamar idonta biyu,Sehrish kuwa basu san ina ta lula ba," "Zubewa Abusufyan yayi agaban Jahad dake kwance,hannu yasa yana jijjigata yana ambaton sunanta" ",saboda ya gane itace,hawaye sae faman sintiri sukeyi akan fuskarshi" "Jikin kowa yayi sanyi,zukunnawa Abbansu yayi agaban Abusufyan din yana kallon jahad dake kwance,Sawun ha™oran dake asaman fatar jahad ya tabbatar mashi da cewar faWa ne ya 6arke a" ",tsakaninsu har sukayi kokoyin nan" "Ina tunanin suma tayi ne,wani ya Wauko mun ruwa dan Allah,""Abbansu ne yayi maganar,da sauri """ ",fawan ya fuce daga dakin,ya nufi babban falo don ya Wauko masu ruwan da za'a yayyafa mata" "a hankali Sgr yake bin Wakin nasu da kallo,sunyi mashi kaca kaca,damben daga saman gadon nasu ya ...." "fara,Hatta bargon lullu6arsu duk sun jefo shi ™asa,zagayawa yayi ta dayan gefen gadon,6angaren hannun hagu,tunkan ya ™arasa ya hango ™afafun mutun,hakan ya tabbatar mashi da cewar cikon ta ukunsu ce,ta wuntsila ta baya,lokacin daya ™arasa wurin a kwance ya samu Sehrish,gefen bakinta ya Wan fashe,ga kuma sawun ha™ora asaman ™irjinta,da kuma damtsen hannunta,zu™unnawa yayi agabanta" ",yana ™are mata kallo" "Rafayet!wacece anan?ko cikon ´ar ukun tasu ce""?Ishaq ne yayi maganar ganin rafayet Win zu™unne a """ ",wurin" "Itace,"" ya bashi amsa atakaice,da sauri Abusufyan ya mi™e tare da sauran suka nufo wurin don suga a """ ",wani hali take ciki" Tun kafin su ™araso Sgr yayi saurin kai hannunshi gaban rigarta yaja rigar ya lullu6e mata ™irjinta ",daya fito sosai" "Fashewa da kuka gwaggon katsina tayi tana fadin""Wayyo Allah ´a'´an Abusufyan Wina!ni nasan cewa ba yin kanku bane,Wlh sai Allah ya saka maku,Bayin Allah sunji jiki,kowanene yayi masu wannan Wanyen aikin,jibi yadda aka ciccije masu fata,Yanzu haka ya sayyadine yazo masu da suffar kura yayi masu wannan aika... aikan,' Harris ne ya katseta da cewa""pls gwaggo kibarmu muji da abunda ke" ",damunmu idan ma kina magana ™ara masu zafin ciwon kikeyi" ",Jin haka yasa tayi saurin rufe bakinta,tana cigaba da matsar kwalla a idonta" "Abun ya Waure mun kai!garin yaya haka ya faru?gaba daya kowannansu sawun cizo ne a fatar """ ",jikinsu"",Abbansu junaid ne yayi maganar,a yayin da suke tsaye gaban sehrish,Sgr kuma na a zu™unne Hafsat ce ta basu amsa da cewa""lokacin da nazo ™opar dakinsu,naji sautin Kukansu acikin Wakin da ',kuma sautin bugu kamar suna dambe a tsakaninsu,ina tunanin cewa faWa sukeyi a tsakaninsu" "Jinjina kai marshal Omar yayi tare da cewa""Tabbas sunyi sa insa a tsakaninsu ne har abun yakai ga" "fada,Kuma wannan cizon dake asaman fatar jikinsu,ba kowa bace tayi masu shi ba fa ce HOSANA!saboda nima ta ta6a cizo na a kwanakin baya,da ranta ya 6aci a asibiti,ta cije ni kuma ba "",™aramin zafi naji ba a lokacin" "Abba yace""No wonder!in kuka lura babu sawun cizo a fatar jikinta,indai itace kwance asaman "",gadonsu,ku kalli jikinta dakyau,kuma bata jigata ba,kamar yarda ´an uwan nata suka jigata" "Suna cikin maganar nan,Fawan ya shigo hannunshi Wauke da robar ruwan daya dauko masu a fridge,da sauri kanal yousouf ya kar6i bottle water din,ya 6alle murfin,tare da tarbo ruwan a tafin hannunsa na dama,ya watsa shi a fuskar jahad,Nan take taja dogon numfashi tana ambaton sunan Allah abakinta,ajiyar zuciya suka shiga saukewa,da sauri Abusufyan ya dawo wurinta,tare da zukunnawa agabanta,ya Wago da ita ajikinshi yana ambaton sunanta""Jahad!Jahad!""koda jahad ta buWe idanunta tayi tozali da fuskar Daddynsu saita fashe da matsanancin kuka tana cewa""daddy kaga abunda hosana tayi mana?kawai daga magana ta hau bugunmu ni da Sehrish,duk tabi ta gartsa mana ciwo a fatar" ",jikinmu 'tana magana hawaye na zuba a idanunta" ",Runtse ido Abusufyan yayi tare da buWesu a hankali,abun ba ™aramin ta6a mashi zuciya yayi ba Hannu Omar yasa tare da kar6ar Robar ruwan dake hannun Kanal yousouf ya taka izuwa inda Sgr ke a zu™unne ya mi™a mashi ita,Kar6a Sgr yayi tare da kur6ar ruwan abakinshi,ya fesar dashi akan fuskar Sehrish,a firgice ta farka gami da mikewa zaune tana faman zazzare idanunta,one by one tabi su da kallo,hankalinta ba ™aramin tashi yayi ba,ganin Sgr,ga kuma su hajiya azeema tsaye duk akanta,tafin" ",hannuwanta tasa tare da rufe fuskarta,tana kuka" "Wani ya Wauko min FA box a medical room""Sgr ne ya ambaci hakan,da sauri irfan ya fuce daga "" Wakin don zuwa Wauko akwatin,ru™o hannun Sehrish Hajiya azeema tayi tare da zaunar da ita gefen" ",gadon,""sannu kinji,yi shiru ki daina kuka,""cikin lallashi takeyi mata maganar" "Hawa saman gadon nasu Hafsat tayi,tare da kai hannunta ta Wago da hosana ajikinta,sae faman kerma jikinta yakeyi,ciwonta ya motsa,da alama an rabu da shan magani,duk a tunanin su abun yayi" ",sau™i,ashe da sauranta,tabbas hosana tana bu™atar ganin likitan mahaukata" "A faWace Omar ya daka masu tsawa gaba dayansu yace""wai duk menene yajawo hakan!ba zaku buWe ""!baki kuyi ma mutane bayani ba" "Cikin shesshe™ar kuka Sehrish tace""Hosana ce,tunda sanyin safiya tafarka,tana raira mana wa™ar takusa aure ™ara faWa breaker,kuma hada kiWa take raira wa™ar duk ta takura kunnuwanmu,har muka farka daga bacci,Don munyi mata faWa shine ta naWe hannun rigarta ta hau mu da bugu da cizo kamar ta ' samu jakuna" "Cike da mamaki kowa ke kallon sehrish dake kora masu bayani,Ishaq yace""Wai yanzu duk don ',saboda wannan ku ka kusa illata junanku?gaskiya akwai gagarumar matsala babba ma kuwa" "Abbas yace""dama da wuya kaga ´an biyu ko ´an uku suna zaman lafiya a tsakaninsu,zakaga suna tsananin son junansu,amma ta wani 6angaren basu jituwa,don akwai labarin dana ta6a ji shigen irin "",wannan daga kokowa suka kashe kawunansu" "Jin wannan maganar ta Abbas ya ™ara daga masu hankali,Abba yace""in sha Allah,ba zamu bari hakan ta faru ba!tunda abun har yakai ga faWa da jima juna ciwo,dole a raba masu wurin kwana,shine kawai "",mafita" ",Abunda nake ™okarin cewa kenan""acewar hajiya azeema""" Ammi dai abun yafi ™arfinta daga ita har Alexandra da hajiya Saratu suna atsaye sun zuba ma sarautar ",Allah ido,Lamarin yaran yayi matukar daure masu kai" "Dawowa cikin Wakin nasu Irfan yayi hannunshi Wauke da First aid box Win,ya ™araso tare da mi™a ma" ",Sgr akwatin,hannu yasa ya kar6e shi tare da ajiye shi a ™asa" "Sannan ya zauna,daga gefen gadon,suna fuskantar juna shi da sehrish,wadda ke ta faman shesshe™ar" ",kuka,wani irin kallo daya jefa mata,tuni ta nemi kukan da takeyi ta rasa" "Close ur eyes,""da sauri ta rufe idanunta kamar yarda ya umarta,tana ji yasa mata audiga a wurin "" ciwon yana goge mata jinin,a sannu ya shiga yi mata dressing din ciwon da taji,bayan ya kammala da ita,Abusufyan ya ru™o hannun jahad,ya dawo da ita gefen Sgr ya zaunar da ita,cikin lokaci ™ankani Sgr" ",ya kammala yi mata dressing Win itama" ",Ita kuma hosana ya zamuyi da ita?kodai asibiti zamu kai ta?Acewar Abusufyan"" ""Omar yace""Rafayet zai iya duba mana ita anan gida ma" "Omar am not a psychiatric doctor,though i've experience about their work,zan iya duba ta,Amma a "" ™a'ida,psychiatric doctor ya kamata yayi checking Winta,bazan shiga aikin da banawa ba,""kaji" ",turawa,´an bin ™a'ida" "Jinjina kai Omar yayi fuskarshi Wauke da murmushi,ya juya tare da kallon Dr harris dake tsaye ya goya hannayenshi saman ™irjinshi yace""Bismillah,""yayi maganar yayin da yake yi mashi nuni da hosana wadda ke kwance ajikin hafsat,idanunta sun birkice sae farar kwayar idon kawai,yatsunta kuwa" ",sae faman kerma sukeyi,hada na kafafunta" ",Kallonta kawai Dr harris yayi batare daya ta6a jikinta ba,ya faWi sunan allurar da take bu™ata ayi mata Da sauri Omar ya ciro wayarshi tare daddana wasu numbobi,ya kira Dr Emran na asibitin Sgr,kiran na" ",shiga emran ya Wauka,don haka Omar ya mi™a ma Dr harris wayar don suyi magana" "Bayan sun kammala wayar,ya dago tare da kallon Marshal yace""Ya sanar dani cewa within 15 mins "",zaizo tare da allurar da kuma medicine Winta" ",Omar yace""Okey,Allah ya kawo shi lafiya" "Ku kwanta saman gadon,itama mara lafiyar a kwantar da ita before doctor din yazo,Azmee ki shirya "" masu breakfast dinsu,yanzu haka ma Yunwa ce ke Cinsu,shiyasa su kayi wannan damban,"" sae yanzu ammi ta tanka masu,saboda tsabar gatanci maimakon asamu wanda xaiyi masu faWa da tsumagiya a" ",Zane su, amma kowa ya rufe ido,sae lalla6a su akeyi,diyanso kenan,shalelen abusufyan" "mi™ewa sgr yayi daga zaunen da yake,sannan yayi masu nuni da su kwanta,a hankali kowaccensu ta kwanta yadda kasan waWanda suka yi wata suna Jinya don sunji jiki,a hankali Hafsat ta janye Hosana daga jikinta ta kwantar da ita,har lokacin bata dawo hayyacinta ba,sae faman fari takeyi" "da idanuwanta,yatsun hannunta dana ™afafunta sae kerma suke yi," "HaWa baki su fawan su kayi wurin yi masu ya jiki,kafin daga bisani matasan suka fita daga W akin nasu tare da Ammi da hajiya saratu,Ya rage daga Sgr sae Marshal Omar,Hajiya azeema da kuma abusufyan da kuma gwaggwon katsina sae hafsat,Azmee ta wuce kitchen don ta shirya masu breakfast Winsu,within 15 mins,Dr Emran ya ™araso gidan,a cikin motarshi yazo,tun a waje ya hau da dr Harris tare da kanal Yusuf a tsaye,dama shi suke jira,fitowa yayi daga cikin Motar hannunshi dauke da Ledar maganin Hosana da kuma injection din da xa'ayi mata,gaisawa suka fara yi fuskar kowannansu dauke da murmushi,canal Yusuf ne ya kar6i Ledar da Emran din yaxo da ita,sun so ya shigo daga ciki suyi breakfast atare dashi,Amma ya sanar dasu uzurinshi,hakan" "yasa suka ™yale shi,sallama sukayi da juna sannan suka koma ciki da sauri," "Cikin bedroom din nasu,Dr Harris ya shigo ganinshi yasa Omar da Sgr suka bashi wuri donya ™" "arasa gaban gadon,batare da 6ata lokaci ba,ya Wura ruwan allurar acikin syringe,aikuwa kamar" "akan idon Hosana yana kai hannu zai ru™ota ta zabura,tashiga yan buge²,ganin haka yasa sgr da Omar matsawa kusa dashi,sae da suka rurruketa dakyar aka samu yayi mata allurar,yana kammala yi mata allurar,nan take zufa ta Shiga tsastsafowa daga jikinta,Kafin wani lokaci tuni bacci yayi awon gaba da ita,hankalinsu ba ™aramin kwanciya yayi ba," "Juyawa dr Harris yayi tare da kallonsu Omar yace""in sha Allah,Zata ji sau™in jikin nata,sannan idan ta farka,ga medicines Winta nan,bayan taci abinci,akwai direction ajikin kowani magani sae a duba,idan "",za'a bata" "Amsa mashi sukayi da toh,Omar yace""aikin ka na kyau dr,""sannan ya mayar da idanunshi kan hajiya azeema tunkafin yayi mata magana tace""Zan kula dasu,idan tafarka zan bata maganin da yardar Allah,""murmushi ya saki tare da juyawa ya kalli sgr,""Muje ko?time karya ™ure mana,naga yanzu har 12 ta kusa,nan da wani lokaci xa'a shafa fati.....'bai ™arasa maganar ba ganin irin kallon da rafayet ya jefa mashi,Dariya Omar yayi yana faWin""Sorry bro,kada ranka ya 6aci mana,Yau fa ranar farin ciki ce agaremu,murmushi yakamata a gani akan fuskokinmu, Wanyi murmushi mana,cike da zolaya Omar keyi mashi magana,shi kuwa Namijin sae faman tamke fuska yake" "yi,daga bisani suka fita daga Wakin atare da dr harris," "Komawa hajiya azeema tayi tare da samun wuri gefen gadon ta zauna tana kallonsu,duk sun rufe idanunsu kamar masu yin bacci," "Bismillah gwaggo ku zauna mana,""azeema ce tayi maganar tare da yi mata nuni da saman bedside """ "drawer dinsu,jiki asanyaye gwaggon katsina ta karasa ta zauna saman drawer din,ita dae har" ",bata yarda Cewar Hosana ce ta ciccijesu ba" yanzu "Azeeme yanzu kema kin yarda cewa yarinyar nan itace da kanta ta gartsa ma ´an uwanta cizo har """ "haka?Ni nafi tunanin cewa Ya Sayyadine yazo da suffar kura yayi masu wannan aika aikar,mutumin" "nan fa ba ™aramin Ta™adari bane,banbancinshi da shaian kaho ne kawai da babu,""wannan maganar" ",da gwaggon katsina tayi ba karamin dariya tabasu ba" "Girgiza kai hajiya azeema tayi fuskarta Wauke da dariya tace""gwaggon shagali,ae in ma shine to ta "",Allah ba tashi ba,ki kwantar da hankalinki,Sayyadi yake kowa,ba abunda ya isa yayi masu bi'iznillahi" ",Washe Baki gwaggo tayi da alama taji dadin abunda Azeema tace mata "",Allah yayi mana maganin la'ananne""" "Azeema ta amsa mata da ameen," "Sae wuraren karfe sha biyu da rabi Hosana ta farka jikinta da sauki sosai,kuma tana bude ido ta fashe da kuka tana ambaton sunansu sehrish da jahad,sae da aka nuna mata su sannan hankalinta ya kwanta," "Tuni azmee ta kawo masu breakfast Winsu acikin dakin,da taimakon Hafsat da kuma hajiya azeema suka ci abincin,bayan sun kammala cin abincin,Hajiya azeema da gwaggo suka bar dakin,ya rage saura hafsat ita kaWai,gyara masu bedroom din nasu ta Shiga yi,komai yadawo normal Ba kamar daba da suka hargitsa dakin,bayan ta kammala gyaran Wakin,wuri tasamu saman side drawer dinsu ta zauna tana kallonsu," "Hosana ki ji tsoran Allah,jibi yadda kika raunata mu sae kace ba yan uwanki ba,""jahad ce tayi """ ",maganar ranta a6ace" "A kule hosana tace""ae laifin ku ne,saboda me zakuyi mun rashin kunya?ni ba yayarku bace?oumma tace ni ce babba acikin ku,saboda majnun ya faWa mata cewa ni ce na fara zuwa duniya,sae da na sha™i iskar duniya da minti biyar sannan ke kika zo daga ke kuma sae waccen uwar tsiwar"" ""dakyar take" ",magana,saboda har yanxu jikin nata da sauranshi" "Guntun tsoki sehrish taja""karki kara ce mun uwar tsiwa,in ba haka ba zan nuna maki kalar nawa ""...haukan,mara mutunci kawai,kuranya mai cin naman ýan uwanta" "Tunkan ta ™arasa maganar,da Sauri jahad ta toshe mata bakinta,""Dan Allah ya isa haka,da alama baki" """,ji jiki ba,shiyasa kike ™o™arin tsokanota,salon Kija mana jinyar ta koma a gadon asibiti" ",Hafsat dake zaune tana sauraronsu,sae faman kunshe Dariya takeyi" *Boss Bature* d' "Gaba aya matasan gidan,kowa ya Shiga yin wankan juma'a,Kafin wani lokaci duk sun shirya halarta Sallar Juma'a tsaf,kowa ya Wauki wanka na mutunci wankan shadda,abun sai wanda ya gani,bakowa ne yasan da zancen W aurin auren babban yayan nasu ba ko acikin matasan gidan,manyan su ne kawai suka son da Waurin auren,sauran kuwa koda zasu san da" auren sai dai suji a masallaci a yayin da ake sanarwa. "Zuba mashi ido Alexandra tayi ganin yadda yake ta rawar jiki,yaci uban ado cikin farar shadda,ya zura malunmalun,ya sanya sabuwar hula akanshi,ga agogo sabuwa ya Sanya a hannunshi,ga haWaWWun takalma masu tsadar gaske ya zura a kafafunshi,sae faman sakin Fara'a ya keyi kamar wani sabon ango,yana tsaye agaban mirror hannunshi dauke da kwalbar Turare sae bin jikinshi yakeyi ko ina yana feshe shi sa™o da lungu na jikinshi tamkar zai ™arar da turaren dukansa," "Abun ya Waure mata kai cike da mamaki tace""Darling,irin wannan daukar wanka haka?kaji tsoran Allah kodai kishiya Zaka ™aromin ne""? dariya abbansu yayi tare da an juyawa ya kalli wurin da take" ",zaune gafen gadonsu,ta kura mashi ido ko kyaftawa batayi" "Ni da nake da Alexandra,Me zanyi da wata ya' mace?Ni na isa ma nayi maki kishiya?kefa ta "" dabance ko acikin mata,shiyasa lokacin da kika tafi kika barni nagaza samun natsuwa,kuma naqi kula "",kowa,saboda son da nake yi maki" "?´ar hararar wasa ta jefa mashi tare da cewa""daWin baki zakayi mun ko" "No,ba haka bane,am serious fa,taya zanyi aure baki sani ba?kamar dai wani munafuki,wannan fa """ "?""wankar sallar juma'a ne,ko kin manta cewa Yau juma'a ne" "Shiru ta Wanyi tana kallonshi,kafin ta Wan ta6e bakinta tare da cewa""Okey,natuna,nidae duk da haka "",ban yarda dakai ba Allah,ji nake kamar na bika masallacin nan" "Dariya sosai abba yayi,bayan ya tsagaita da yin dariyar yace""Ashe kina kishi ne?shine kuma kika tafi" "?""kika barni,ba kiyi tunanin cewa zan iya ™ara aure ba,a bayan idonki ba" "Ae nasan cewa ba zaka iya ™ara aure ba,that's why ban damu akan haka ba,nasan wanene "" mijina,kuma na yarda da irin son da yake yi mun,bazai haWa ni da wata ba,"" acikin zuciyarta kuwa "",cewa takeyi""Mutun ma ya kuskura yayi mun kishi,da kuwa na tashi gidan nan da bomb,kowa ya rasa Suna cikin magana,sae ga junaid ya faWo cikin Wakin,jikinshi na sanye da farar shadda,sae ™amshi ke tashi ajikinshi,hannunshi na ruke da hularshi,mommynsu na ganinshi ta mi™e jiki na rawa,ta" ",rungumoshi tana shafa sumar kanshi" "My baby boy,U look so beautiful,Har ma kaso kafi daddynku kyau,""ta ™arasa maganar a yayin da """ ",take raba jikinta daga nashi" "Ashagwa6e yace""Mommy,yanzu kina nufin Abba ya fi ni kyau?kallar ni fa dakyau ki gani tun daga "",™asa har sama,son kowa ™in wanda ya rasa" "?""Dariya sukayi gaba Wayansu,Abbansu yace""To fa!junaid kishi kake dani" ",Turo baki yayi yana faman ™un™uni,irin na shagwa6a66un nan "",Alexandra tace""wasa nake nima,kafi shi kyau nesa ba kusa ba" ",˜ayataccen murmushi ya saki jin abunda tace" """,Mayar da hankalinshi yayi kan abban nasu tare da cewa""Abba mu tafi,kada lokaci ya ™ure mana" ",Toh,Uban sauri,mu tafi,"" yayi maganar tare da ru™o hannunshi"" ""Madam mu zamu wuce""" """,Murmushi tasaki tare da Waga masu hannu tace""Adawo lafiya,in anje anyi mana addu'a" """,Junaid yace""kada ki damu mommy zanyi maki addu'a akan Allah yasa daddy ya ™ara maki kishiya" ",Wan zaro ido waje tayi tana kallonshi,da sauri yaja hannun abbansu suka fuce suna dariya" "A main palour Matasan gidan suka hallara ga6a dayansu,sae ™amshi ke tashi,kowannansu fuskarshi na Wauke da murmushi,musamman abusufyan,shigowa abba yayi cikin falon hannunshi cikin na junaid,tunkan ya ™araso ya lura cewa babu Rafayet acikinsu," "Kowa sai tambayar ina babban yaya yake,saboda sun saba tafiya masallacin juma'a atare,gaba Wayansu suke hallara a babban falon nasu duk juma'a before su wuce masallaci,shiru babu rafayet,sae Faman duba agogon hannuwansu sukeyi suna kallon lokaci,har sai da Marshal Omar yace""bari naje bedroom Winshi yanzu haka bai kammala shiryawa bane,""da sauri ya tunkari upstairs Win yana ™o™arin" ",hawa saman benen,Suka jiyo sautin takalmansa" "Gaba Wayansu suka Waga idanunsu sama suna kallonshi,Cike da tsananin mamaki,tunda suke arayuwarsu basu ta6a ganin sgr ya sanya shadda ajikinshi ba,this is the first time daya fara sanya shadda ajikinshi,tabarakallahu ahsanul khali™in,Getzner ce sky blue mai Waukar ido,wadda sehrish ta ta6a Wauko mashi a kwanakin baya,donya sanya amma ya™i sanyawa,To yau dai itace ya sanya ajikinshi,Babu hula akanshi amma ba ™aramin kyau sumar kanshi tayi ba,yayi mata gyara na musamman,hannunshi kuwa na sanye da Wannan diamond watch Win tashi,yayin da ™afarshi ke sanye da penny loafers,tunkan ya ™araso down stairs din ™amshin turarenshi ya gauraye ko'ina,yadda kasan tauraro acikin taurari haka ya bayyana,tafiya yakeyi gently tamkar baisan taka ™asa,fuskar nan tashi" ",aWaure babu fara'a ko miskala zarratin,sae kace ba yau zai angwance ba" "A hankali yake tattaka stairs Win, yayin da yake manna links Win hannun rigarshi,koda ya ™araso cikin falon,batare daya kalli kowannansu ba,ya nufi hanyar fita daga main falo Win,Murmushi abbansu ya saki aranshi yace""Rafayet kenan""" "batare da 6ata lokaci ba,Suka fito waje gaba dayansu,dama already motocinsu na nan a jere,Nan kowa" ",ya buWe motarshi ya shiga,A jere motocin suka fuce daga cikin gidan Wauke da jiniya" "ALHAMDULILLAH, A YAU JUMA'A DUBBAN JAMA'A SUN SHAIDA ŠAURIN *" "AUREN RAFAYET SALAHUDDEEN HOSSEIN,TARE DA AMARYARSA SEHRISH" ",* SALAHUDDEEEN ABUSUFYAN" "bayan kammala sallar juma'a aka Waura auren nasu,Sae dai muce Allah ya basu zaman Lafiya" atsakaninsud' *Finally Rafayet weds sehrish* "* 234 810 388 4440: Boss Bature+ ]PM 2:57 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * "_d'Littafin abban sojoji 300 ne,gamai bukata zaiyi mun magana kaitsaye ta layina 08103884440d'_" "Fitowarta kenan daga cikin toilet taji gabanta ya faWi rasss!da sauri takai hannu ta dafe saitin zuciyarta, ™ amewa tayi abakin toilet W in batare da ta motsa ba,jahad dake zaune saman darduma,da alama ta kammala sallah,jikinta na a sanye da hijab Maroon colour,ta W aga hannayenta sama tana addu'a,tunkan ta kammala ta lura da halin da Sehrish ke ciki,tana shafa addu'ar da sauri ta mi™e ta tunkareta," ",Sehrish!lafiya meya faru ne? A Wan ruWe ta tambayeta""" "Sehrish kuwa sam ta gaza buWe bakinta tayi magana,saboda yanayin da ta shiga,gaba Waya jikinta" ",yayi wani irin sanyi" "?""Ru™o hannunta jahad tayi tare da cewa""sehrish!wai lafiya?ki amsa mun mana" "Lumshe ido sehrish tayi a hankali ta shiga sauke ajiyar zuciya,daga bisani ta Wan ware idanunta tana" ",kallon fuskar jahad,dake tsaye agabanta" "?""Ko kin fama ciwonki ne""" "Girgiza kai sehrish tayi alamar a'a,tukunna tace""Jahad,ina fitowa daga cikin toilet Winnan,naji gabana ya faWi rass,kuma naji jikina gaba Waya yayi mun sanyi,bansan meya jawo hakan ba,""" "Ki cigaba da ambaton Innalillahi'wa'inna ilaihirraji'un acikin zuciyarki,In sha Allah babu abunda zai "" faru dake fa ce alkhairi,""ta ™arasa maganar tare da janyo sehrish Win har izuwa gefen gadonsu ta zaunar" "."",da ita sannan tace""Ki kwantar da hankalinki,bari na Wauko maki kayan da zaki sanya" "Amsa mata tayi da toh,kafin ta mayar da idanunta kan farin towel Win dake sanye ajikinta ta ™ura" ",mashi ido tana kallonshi zuciyarta cike fal da fargaba,ita kanta batasan dalilin faruwar hakan ba" "Jin an turo ™opar Wakinsu yasa tayi saurin Wagowa don taga wanene,Hajiya azeema ce ta shigo hannunta ru™e da shopping bag fara fuskar nan Wauke da murmushi kamar wadda akayi ma albishir da gidan aljanna,murmushi sehrish ta saki da sauri ta mi™e tsaye tana gaisheta""Ina yini Aunty azeema,""" "Bata amsa mata gaisuwar ba sae cewa tayi""me nake gani haka?Amarya sanye da towel,ko baki san" "?""cewa an Waura ba" "?""A ruWe sehrish tace""Aunty azeema,bangane me kike nufi ba,naji kince an Waura" "dariya azeema tayi tare da cewa""su6ul da baka ne fa,Bansan ma na faWa ba,inaso ince ko an Waura "",abincin lunch ne,ashe azmeen bata a cikin Wakin nan" "Ina yini Aunty azeema,""jahad ce tayi maganar a yayin da take ™arasowa wurinsu hannunta ru™e da """ ",wasu riga da wando na turkey,da ta Waukko ma sehrish" """,Lafiya lou jahad,in ce ko ke zaki sanya waWannan kayan na hannunki""" "Girgiza kai jahad tayi tare da nuna sehrish tace""A'a bani zan sanya ba,Sehrish na Wauko masu don ta ""sanya" "Cike da Zolaya Aunty azeeema tace""kin ta6a ganin inda Amarya ta sanya waWannan kayan a ranar" "?""Waurin aurenta" "?""!!Cike da mamaki suka haWa baki wurin cewa""AMARYA KUMA" "da sauri Azeema tace""Kai,mantawa fa nakeyi,wani film na kalla yanzu,to yarinyar cikin film Wince aka Waura ma aure,a yau juma'a batare da saninta ba,abunne ya tsayamun arai shiyasa nake ta sako "",zancen" "Murmushi suka saki gaba Wayansu,Jahad tace""Amma gaskiya na tausaya mata Aunty,meyasa za'ayi mata aure batare da saninta ba?To idan ita bata son Mijin da aka aura mata zata iya kashe kanta" ",fa,'?yanayin yadda jahad tayi maganar fuskarta da alamun tausayi" "Sehrish tace""Nima abunda nakeson cewa kenan,zai iya yiwuwa akwai wanda take so,hakan ba "",™aramin illa zaiyi mata ba" "Murmushi hajiya azeema tayi tana kallonsu,har sai da suka kai ™arshen maganar tasu,sannan tace""kun ce wani abu anan,amma idan mijin ya kasance kamar babban yayan ku fa?kuna tunanin akwai macen" "?""da zata iya rejecting Win aurenshi" "Kallon juna suka kuma yi,kafin jahad tace""Gaskiya zaiyi wuya Aunty azeema,ae babban yayanmu na daban ne shi ko acikin maza,zan iya cewa ma duk macen da ta mallake shi ba ™aramar mai sa'a "",bace,´ar baiwar ce,kuma ita jinin nasara ce,da ™afar dama ta shigo duniya" ",Dariya sosai hajiya azeema tayi,jin yadda jahad ke zuzuta SGR" "Duk da ance abincin wani gubar wani,Zai iya yuwuwa ita yarinyar bata ra'ayin namiji irinsa,ba wai "" "". don bai kai ba" "?""Katseta hajiya azeema tayi da cewa""kamar ya kenan" "Sehrish taci gaba da cewa""yanzu kamar ace ita yarinyar,tafi son ba™in namiji dogo,sannan wanda baya tara sumar kai,kuma tafi son namiji mai yawan fara'a a fuskar shi,ko kuma ace ita yarinyar tafi son ta auri wanda bai ru™e da mu™amin soja,Ya abun zai kasance?zatayi farin ciki idan ta samu kamar babban "",yayanmu,amma ta wani 6angaren baiyi dai dai da ra'ayinta ba" "Tana kai ™arshen maganar,Azeema tace""kamar ke kenan!kina nufin bakison namiji kamar babban" ",yayan ku""? Tayi tambayar cike da fargabar amsar da Sehrish zata bata" "Sunnar dakai ™asa sehrish tayi tana wasa da yatsun hannunta,yayin da fuskarta ke Wauke da" ",™ayataccen murmushi,wannan ya tabbatar mata da cewa Tana RA'AYINSA" ",Dariya hajiya azeema tayi tare da Wago da shopping bag Win dake hannunta ta mi™e ma sehrish Wedding gown ce aciki,tare da takalmanta,Zuwa bayan la'asar,da zarar an kammala sallar,Zanzo in "" "",taimaka maki wurin sanya rigar,sannan da kaina zanyi maki kwalliya" "A ruWe sehrish ke kallonta don bata gane inda zancen nata ya dosa ba,ita kanta jahad abun ya Waure" ",mata kai" "Ganin yadda suka saki baki suna kallonta,yasa tayi saurin cewa""Oh,na manta ban sanar daku ba,Wani wasan kwaikwayone zamu yi yau acikin gidan nan don nishadi,that's why we choose you to be our "",bride in the drama" "Wani irin farin cikine ya lullu6e sehrish,cike da zumuWi ta kar6i bag Win,tana fadin""Amma abun zai ™ayatar sosai,dama inason inga na sanya wedding gown,Ashe da rabon yau in sanyata," """,Jahad tace""gaskiya abun zai bada citta,yau kam zamu sha hotuna" "."",Har ma video idan kunaso zaku iyayi,Ni bari na wuce kitchen wurin Azmee""" "Tana ™o™arin fita,ta tuna da hosana da sauri ta juyo tare da kallonsu tace""Ya jikin hosana?naga sae" "?""bacci take tayi tunda nashigo,da alama jikin yayi sau™i kenan "",Jahad tace""eh,taji sau™i sosai" "?""To,ku ya jikin naku""" ",Ae mu munji sau™i,""suka haWa baki wurin bata amsa""" """,Jinjina kai tayi tare da kama hanyar fita tana cewa""Allah ya ™aro sau™i" "Suka amsa mata da cewa""Ameen,""" "A saman gado sehrish ta ajiye shopping bag Win,sannan ta kar6i kayan da jahad,ta Wauko mata batare da 6ata lokaci ba ta zura riga da wandon ajikinta Red colour ne ba ™aramin kyau suka yi mata ba,gaban dressing mirror taje wurin da ta ajiye ribbom Winta before ta shiga wanka Waukarsa tayi tare da zura shi" ",acikin hannunta,sai da tafara tattara gashin kafin ta sanya ribbom Win ta Waure shi tamau" ",Ko dai in tashi hosana,tayi wanka itama?kin ga ko sallah batayi ba,""acewar jahad""" "Sehrish tace""ko baki tasheta ba,Yunwa zata tayar da ita,kibarta kawai,kada ki tado mana "",jangwamgwam" "Baiwar Allah ni tausayi take bani,duk in na tuna yadda ta samu ciwon haukanta,sai inji idanuna sun """ ",cika tab da kwalla,""acewar jahad" "Sehrish tace""Ni kaina ina tausaya mata sosai,Amma inaji araina cewa,Wata rana hosana zata dawo" ",cikin hankalinta ne,sannu a hankali,Haka muke fata in sha Allah" "Suna cikin magana,Jiniyar motocin dake shigowa cikin gidan ta karaWe kunnuwansu,da ™arar gaske" ",har cikin dodon kunnuwansu" """!,Su babban yaya ne suka dawo daga sallar juma'a,bari in le™a inga wankan daya Wauka yau""" "Cike da farin ciki sehrish tayi maganar tare da juyawa ta nufi window,jahad ma tabi bayanta,janye labulan sukayi sannan ta zuge masu glass Win,Baza idanunsu sukayi suna kallon abunda ke wakana a" ",farfajiyar gidan" Da gudun gaske motocinsu ke shararowa saman titin da zai kawo ka har wurin parking space na ",gidan,tun daga bakin gate titin ya fara" ",Wlh abun kamar a shirin film"" jahad ce tayi maganar,abun ba ™aramin burgesu yayi ba""" ",Lokacin da motocin suka ™araso ciki,a wani slow suka tsaya a jere" ",Ko wanene zai fara fitowa,bari mu zuba ido muga wankan su babban yaya,""acewar sehrish"" "",Jahad tace""Ni har na ™osa,in ga wankan da daddynmu ya dauka yau da kuma wankan Baby junaid" "Suna cikin magana,wani gabjejen soja mai ™irar samudawa,ya buWe motar farko,Abbansu junaid ne ya fito,other side Win kuma Uncle Abusufyan ne,fuskokinsu Wauke da murmushi,yadda kasan Gonar" ",auduga" "Bayansu kuma sae motar da ke bin bayan tasu,Abokin Abbansu ne Tafeeda tare da abokin Omar,Adams da kuma shattima,daga motarsu sae motar Marshal Omar,zuba ido su Sehrish su kayi suna kallon Ya Omar dinsu,ganin ya fito daga cikin motar ya kuma zura hannayenshi acikin motar,jimm kaWan sae gashi ya kinkimo junaid tare da aza shi asaman kafaWarshi," "Waro ido waje su sehrish sukayi Jahad tace""Mun shiga uku!meya faru da baby junaid Winmu?kodai "",bashi da lafiya ne?kalli fa yadda ya Omar ya Waukoshi asaman kafaWarshi" "Yanzu haka rigimarshi ce,nasan junaid sarai,har goyashi zai iya cewa ayi,yadda yake jin kanshi """ ",kamar jinjiri,""Sehrish ce tayi maganar fuskarta Wauke da dariya" "Jahad tace""wannan fa ba abun dariya bane,tunda kika ga an Waukoshi asaman kafaWa to tabbas akwai" ",abunda ya faru dashi,nidai Allah yasa kafiyarshi ™alau" "Sehrish na ™o™arin buWe baki tayi magana,ta hango Amstrong ya fito daga cikin motar Sgr,da sauri ya" ",zagaya tare da buWe mashi motar,zuba ido tayi tana jiran fitowarshi" "A hankali ya zuro ™afarsa Waya waje,almost 5 mins,tukunna ya ™arasa fitowa daga cikin motar gaba" ",Waya" "Gabanta ne taji ya faWi rass!ba ita kaWae ba hatta jahad ya tafi da imaninta,a rude sehrish ta shiga yarfa" ",hannu tama rasa abunda zata ce,just speechless" "Jahad ce tayi ™o™arin cewa""Tabarakallahu Ahsanul khaliqin!gaskiya babban yayanmu duniya ne!Irin wannan Waukar wanka haka!Ni tunda nake a rayuwata ban ta6a ganin mutumin da shadda tayima kyau sosai irin Babban yayanmu sae kuma Ya Omar,Wankan shadda ba ™aramin kyau yake yi masu ba,ko don suna da ™irar jiki mai kyau ne,!koda yake shima fa Ya yusouf ba ™aramin kyau shadda takeyi mashi ba,kinsan shi wani irin sanyin kyau ne dashi na miskilai,hatta su twins da fawan kowa ma yana yin kyau idan suka sanya shadda amma ba kamar yaya Rafayet ba,da ya Omar,junaid kuwa na dabanne "",shi" "Jahad sae faman zuzuta su takeyi,duk a tunaninta Sehrish na sauraronta,batasan cewa sehrish ta lula wata duniyar ba,gaba Waya Sgr ya tafi da Imaninta,ya janye hankalinta,babban farin cikinta shaddar daya sanya ajikinsa,saboda tana kwaWayin son tagan shi sanye cikin kayan hausawa,kuma ta gane cewa shaddar nan ce wadda ta ta6a dauko mashi a kwanakin baya,Ya ™i sanyawa saboda baya sanya kayan" ",hausawa sai nasu na turawa" "Yadda kasan tauraro acikin taurari haka ya bayyana,fuskar nan babu annuri,ya tamketa tamau,kamar wanda aka Waura ma aure da Mutuwa,hannunshi na ru™e da hular da abbansu ya sanya mashi kafin su shiga masallaci,don a ganshi da mutunci,amma Wan tahalikin nan kamar jira yakeyi a kammala sallar,suna fitowa daga masallacin bayan Waurin auren ya tumbu™e hular,don shi arayuwarshi ya tsani duk wani abu da zai rufe mashi sumar kanshi,ba ™aramin ji yake da ita ba,zaiyi wuya kaga Sgr da hula akanshi,sai dai Facing cap ko kuma in ya sanya jacket mai hula ajikinta shine zakaga ya sanya hula,hatta shaddar dake ajikinshi atakure yake da ita duk da shi kanshi ya shaida irin kyan da yayi acikinta,ya saba da kayansu marasa nauyi shiyasa yake jinshi duk atakure,³an uwanshi kowa farin ciki yake yi gashi ya hana kowa ya furta kalmar nan Wato ango kasha kamshi,ya tsani yaji an ambaci hakan,ko kuma a kirashi da sunan Ango,kowa so yake ya Wanyi mashi wasa da dariyar nan da ´ar" ",zolayar nan da akeyi ma angwaye amma rafayet ya hana hakan!ya™i jinin akirashi da sunan ango" "Gaba Waya suka tunkari ™opar da zata sadaka da babban palourn gidan,""" ",Jiki asanyaye sehrish ta zuge glass Win windown,ta gyara labulen" "Zuba mata ido jahad tayi tana kallonta,ganin yadda ta sauya lokaci guda kamar wadda aka zarewa" ",lakar jikinta" "Gefen gadon ta koma ta zauna,sam tagaza samun natsuwa acikin zuciyarta,ganin rafayet da tayi ya" ",fama mata ciwon dake acikin zuciyarta" "Sehrish wai meya faru ne?Yanzun nan fa muke raha dake,amma lokaci guda kin canza,ko baki lafiya """ ",ne""? Ta ™arasa maganar,tare da samun wuri gefen sehrish Win ta zauna" """,Muryarta tamkar zata yi kuka tace""bakomai,kawai zuciyata ce har yanzu bana jin daWinta" "Dan Allah ki kwantar da hankalinki rishi,Ki saki jikinki,ko zaki kwanta ne?ki Wan samu bacci may """ ",be Ki samu natsuwa acikin zuciyarki,""cike da kulawa jahad keyi mata maganar" ",Sehrish na ™o™arin buWe baki tayi magana,suka ji an kwankwaso ™opar Wakin nasu.." ",Da sauri Jahad ta mi™e tare da tunkarar ™opar tana tambayar wanene ""Daga waje taji ance""Daddynku ne" "Jin haka yasa jahad yin saurin buWe mashi ™opar," "Shigowa ciki Abusufyan yayi fuskarshi Wauke da ™ayataccen murmushi,zuba mashi ido jahad tayi" ",tana kallonshi baki asake,from head to toe,irin kallon ™urullar nan ""!A ruWe tace""daddy!kaine" """Dariya ya Wan saki tare da cewa""Ni ne mana,me kika gani" """,A susuce tace""Wow daddy kayi kyau Over,kamar matashin saurayi Wan shekara ashirin da biyar Wannan maganar ta jahad,ba ™aramin dariya ta bashi ba,ta wani 6angaren yaji daWin yabon da tayi" ",mashi" "Mi™ewa Sehrish tayi jin maganar daddynsu nufo wurinsu tayi fuskarta Wauke da murmushi tace""Masha Allah,daddy kayi kyau sosai Allah,kamar irin sabbin ´an dubu dubu Win nan,kasan yadda "",suke da Waukar ido,ga kyau,gasu da burgewa" ",Fashewa da dariya Abusufyan ya kuma yi bakin shi ya™i rufuwa sai faman hura mashi kai sukeyi da™yar ya samu ya tsagaita da dariyar yace""har kun tuna mun da mommyn ku,duk in naje Waukarta daga islamiyya in aka tashe su,˜awayenta suyi ta santin wankan da na Wauka,Har le™ena akeyi ta cikin mota ana nuna ni ga mijin abu nan yazo,Ya iya Waukar wanka,ya haWu sosai,Mommynku ta tsani taji suna yabona,abun haushi yake bata,idan na kuskura na fito daga mota ina jiranta,haka zasu zagaye ni suna kallona,harma suyi mun magana mu gaisa,da zarar abu tazo fuskarta a Waure,a fusace take ru™o hannuna ta tura ni cikin mota,mu tafi,hakan ba ™aramin dariya yake bani ba Inajin daWin kishina da takeyi sosai,amma kishin da takeyi mun yajawo rabuwarmu da ita ba don naso ba......""kasa ™arasa maganar yayi,saboda wani abu da yaji ya taso mashi mara daWin ji acikin zuciyarshi,tuni idanunshi sun" ",cicciko da kwalla" "tsananin tausayin Abbansu ne ya kamasu duk jikinsu yayi sanyi,da™yar jahad ta iya buWe baki tace""daddy,dan Allah kayi ha™uri da duk abunda ya faru tsakaninka da Oumman mu,nasan cewa abun yana yi maka ciwo acikin zuciyarka,Oumman mu bata kyauta maka ba,gashi sanadin hakan ta jefa rayuwarta cikin haWari da kuma rayuwarmu,sau dayawa takan zauna tayi ta kuka,musamman da daddare ko runtsawa bata iya yi,kullum cikin ambaton sunanka takeyi tana cewa ha™™in Abusufyan ne yake bibiyar rayuwarta,na cutar dashi sosai,Mijina yana so na amma na butulce mashi,saboda ba™in kishi na,nayi danasanin rabuwa dashi sosai,Ya Allah ka yafemun,mu lokacin duk bamu san abunda take nufi ba. ""tuni hawaye sun shiga wanke mata fuskarta,itama sehrish hawayen ne suka soma shararowa" "daga cikin idanunta,Hannu Abusufyan ya sanya tare da janyo su ya rungumesu sosai ajikinshi,sae" "lokacin ™wallar dake cike taf cikin idanunshi ta shiga wanke mashi fuskarshi,muryarshi a kasalance ya" "soma magana""Oummanku yarinya ce sosai,Ko a lokacin ban ru™e ta a raina ba,saboda akwai ™uruciya sosai atattare da ita,Nasha wahala sosai akanta,saboda Allah ya jarabce ni da tsananin sonta,ina sonta sosai,har yanzu soyayyar da nake yi mata na nan yadda take,babu abunda ya canza,Nayi kukan zuciya a lokacin dana rasa ta,kamar in zauce,lokacin dana ji zancen aurenta da sayyadi,Allah kaWae yasan ™uncin dana ji acikin zuciyata,bakomai nake tunawa ba,fa ce Amanarta da mahaifinta ya dam™a mun,ya yarda dani sosai baba buzu,yasan cewa banajin magana,ga ™uruciya dake Wibana amma a haka ya toshe" ",kunnuwansa Ya aura mun ´arsa,Naji daWi sosai,A lokacin kamar kamar me,Allah ya ji™anshi" "Atare suka amsa mashi da Ameen,Wagowa dasu yayi daga jikinshi yana ™o™arin kai hannu ya share hawayen dake zuba akan fuskarshi,da sauri suka riga shi sanya tafukan hannyensu suna goge mashi" ",hawayenshi" ",Murmushi ya saki,don ba ™aramin daWin hakan yaji ba" "Dama nasani wata rana zaku share mun hawaye na,gashi Allah ya nuna mun ranar da raina kuma da "" "",lafiyata" "Yayi maganar tare da sanya hannayenshi duka biyu,asaman fuskokinsu yana share masu hawayensu,bayan ya kammala goge masu hawayen,yace""oh namanta,ban baku tsarabar masallaci" ",ba,""da sauri ya zura hannunshi cikin aljihun wandon jikinshi" ",Farar leda ce ya curo mai Wauke da dabino da goro" "Mi™a masu yayi tare da cewa""hada aya da kwakwa nasiyo maku amma ta hosana ce ita kaWae zan "",bamawa,wannan dai gashi ku raba a tsakaninku" """,Kar6ar ladar jahad tayi fuskarta Wauke da murmushi,sehrish tace""dama na lura kafi ji da hosana "",Abusufyan yace""eh mana,saboda itace autarku a yanzu,nafi sonta,kuma nafi ji da ita" "?Zumbura baki sehrish tayi tare da cewa""yanzu duk irin cizon da tayi mana a jikinmu baka gani ba Nagani mana,ae gwaggo ta tabbatar mun da cewar ba yin kanta bane,Ya sayyadi ne yazo da suffar "" kura yayi maku wannan aika aikar ""karasa maganar yayi tare da fashewa da dariya,suma dariyarce ta" ",kufce masu" "Wucewa cikin Wakin nasu,yayi tare da zama daga gefen gadon yana kallon hosana dake kwance tana" ",bacci,baki a buWe" "Da sauri ya sanya hannunshi,a cikin aljihun ya curo ledar dake Wauke da yankakkar kwakwa da ™ullin" ",aya acikinta" "Kwakwar ya ciro,cike da tsokana ya zurata cikin bakin hosana,cikin bacci hosana ta kama kwakwar" ",ta shiga taunarta abakinta" ",Dariya sosai sukayi abun ba ™aramin nishaWi ya basu ba" ",Wuri suka samu suka zauna,suna kallon tsokanar da Daddynsu ke yi ma Hosana" "gaba Waya ta cinye kwakwar daya sanya mata abakinta,wata kwakwar ya kuma curowa,tare da zura" ",mata abakinta,kamar wata kura haka ta kama kwakwar tana gartsa,tana taunewa acikin bakinta" ",Daddy,Wan janye kwakwar mu gani ya zatayi,""acewar jahad""" "A hankali ya shiga ™o™arin janye kwakwar daga cikin bakinta,ta cije ta da ha™oranta,yana ja tana" ",rurru™eta,dariya sosai Abusufyan yake yi abun ba ™aramin nishaWi yake sanyashi ba" "Da ™arfi ya janye kwakwar aikuwa a firgice hosana ta farka,fuskarta a yamutse,zuba mashi ido tayi ""!tana kallonshi,muryarta a kasalance ta ambaci sunanshi""daddy" "Na'am,hosana,""ya amsa mata,yun™urawa tayi dakyar ta mi™e daga zaune tana ™are mashi kallo kafin """ ",ta kwantar da kanta asaman kafaWarshi,tana faman lumshe ido saboda baccin da tasha" "?Kin tashi lafiya?ko baccin bai isheki bane""" "A shagwa6e tace""Ya isheni,yunwa ma nake ji,Cikina babu komai,gashi ko wanka banyi ba,Su jahad" "duk sunyi wanka basu tashe ni ba,balle inyi nima,""ta ™arasa maganar tana kallonsu sehrish dake a bakin" ",gadon,murguWa masu baki tayi tare da harararsu" "?""Shikenan,bari in na fita yanzu zanyi ma azmee magana,sae ta shirya maki lunch ko""" ",Waga mashi kai tayi alamar eh.." "?""Mi™a mata ledar kwakwar yayi""kar6i nan,tsarabarki ce,ta masallaci kada ki Wanma kowa kinji ko Fuskarta Wauke da murmushi ta kar6i ledar daga hannunshi" """,Nagode sosai daddyna,kuma bazan Wan masu ba""" "Wurga mata harara jahad tayi tare da cewa""Sannu ko?daddynmu zakice ba daddyna ba,ae bake kaWae "",bace a wurinshi ba" "Gatsina mata hanci hosana tayi tare da ™ara rungumo Abusufyan ajikinta don suji haushi,hakan ba" ",™aramin dariya ya bashi ba" "Daddy,™amshin turaren jikinka akwai daWi sosai Allah,""tayi maganar tare da sanya hancinta ajikin """ ",rigar shaddar jikinshi tana sha™ar ™amshin turaren kamar wata mayya" "Idan kinaso ma,zan Wauko maki kwalbar turaren gaba Waya,sae ki dinga shafawa kema hakan yayi """ "?""maki" "Girgiza kai tayi""a'a daddy,kabarshi kawai,Ya Omar ya hanani shafa turare,idan na shafa wannan turaren zaiyi ™amshi sosai,kuma idan Yaji bazaiji daWi ba,zaice hosana bakijin maganata ko?to daga yau ',babu ni babu ke,ni bazan zauna da mai kunnan 6era ba" "Fashewa da dariya su jahad sukayi,tuni hosana ta Waure fuskarta tana harararsu,Abusufyan yace""yayi "",kyau babyn Omar,yana da kyau ki dinga jin maganarshi,kina yi mashi biyayya,kada ranshi ya 6aci" ",Cike da jin kunya hosana ta janye jikinta daga na Daddynsu,ta janyo pillow ta rufe fuskarta dashi Wayar Abusufyan ce ta shiga yin ringing,har lokacin fuskarshi Wauke da murmushi,yace""Bari na "",shiga ciki,zansa azmee ta shirya maku launch" ",To daddy,""suka amsa mashi da sauri ya fuce""" *JUNAID ROMEO* "Tashin hankalin da ba'a sama shi date,Tun wurin Waurin aure da junaid yaji sanarwar Waurin auren" "Babban yayansu,tare da Rishi Winsa,acikin masallacin ya yanke jiki ya faWi a sume,saboda baisan da zancen Waurin auren ba,kwatsam yaji ana sanarwar," "A bedroom Winsa Omar ya kwantar dashi,bayan sun yayyafa mashi ruwa ya farfaWo,koda ya buWe idanunshi yaga Abbansu ga kuma yayyansu Isha da Abbas,ga Marshal Omar da sauran matasan duk suna tsaye akanshi,Fashewa yayi da matsanancin kuka mai cin rai,Cikin shesshekar kuka yace""Wayyo Allah na!Wlh an cuce ni,Abba kana sane da cewar ni ke son sehrish amma ka aura ma babban yayan mu ita,wlh bazan yarda ba,Ae ni na fara sonta,don me za'a aura mashi ita!ashe baku sona,hakanan kuke nuna mun soyayya,Wlh nidai bazan yarda ba,abba ka cuce ni sau nawa ina faWa maka cewar inasonta,Ita nake da burin in aura amma....."" bai ™arasa maganar ba,Omar ya daka mashi tsawa wadda ta gigitar dashi," "Rufe ma mutane baki junaid!shashasha kawai!Abban ne kaka cewa ya cuce ka?kai ko kunyar yin "" zancen aure agaban mu baka ji?ubanwa zaiyi maka aure da ™ananun shekarunka?kai da ita waye zai" "?""raini wani in anyi maku auren" "Tafin hannayensa ya sanya tare da rufe fuskarshi,yana cigaba da kukan kuma hakan baisa ya daina" ",sambatun da yake yi ba" "Ya omar ba zaka gane bane,Abun da ciwo,wlh ina sonta sosai,ina son rishi,kuma itama tana "" ""...sona,wlh ba babban yayanmu take so ba,Ni take so,don me za'a aura mata shi" "A zafafe Omar ya zabura zai kai mashi mari a kan fuskarshi,da sauri Abba ya ru™o hannunshi tare da cewa""Kuyi mashi uziri,wlh nasan yana sonta sosai,banta6a tunanin cewa junaid ya san so ba,ni duk a tunani na wasa yake yi mun,ashe dagaske yakeyi,dole yaji ciwo acikin zuciyarshi saboda ya saba da ita sosai,"" muryarshi a sanyaye yayi maganar,Abun ya ta6a mashi zuciyarshi,tsananin tausayin junaid ne" ",ya kamashi" "Shi kanshi marshal Omar jikinshi ba ™aramin sanyi yayi ba,kowa yasan da irin shakuwar dake" ",atsakaninshi da sehrish amma ba suyi tsammanin cewar dagaske sonta yakeyi ba" "Hatta su ishaq dake tsaitsaiye cirko cirko agaban gadon nashi ba ™aramin tausayi ya basu ba,duk yabi" ",ya burkice,fuskar nan tayi jawur da ita,jijiyoyin jikinshi duk sun bayyana" "Adai dai lokacin da Abusufyan ya ™araso kopar Wakin junaid Win,kasa shiga ciki yayi saboda jin maganganun da sukeyi aciki,hankalinshi ba ™aramin tashi yayi ba,jin cewar junaid sehrish yake" ",so,kuma adalilinta ne ya suma a masallaci" "Duk yadda suka so su shawo kan junaid da lallashi don yayi shiru abun ya faskara,hancinsa har ya" ",fara bleeding,hankalinsu yayi mugun tashi" "Matsawa sukayi kusa dashi suna lallashinsa,Ja da baya ya dinga yi asaman gadon har ya ™ure ma" ",head board Win gadon,sautin muryarshi ashake saboda tsabar kukan daya sha" "Ku rabu dani,bana son ganin kowa!ba kunfi so na mutu ba!to zan mutu ne yanzun nan sae "" "",hankalinku ya kwanta" ",Hawaye ne suka cicciko tab a idanuwan kowannansu" "Junaid dan Allah kayi ha™uri,Allah ya riga daya ™addara faruwan hakan,dama can ita ba matarka """ ",bace,"" Acewar Abbas" "Girgiza kai ya shiga yi yana cewa""yaya abbas,bazaku gane bane,bakusan yadda nake ji acikin zuciyata bane,tafarfasa take yi mun,wlh bazan iya jurewa ba,inason rishi sosai,idan har kuna so kuga farin ciki na,to akwance Waurin aurenta da babban yayanmu a aura mun ita shine kawai,in ba haka ba" ",mutuwa zanyi,Wayyo Allah rishi Wina,""yana magana yana shesshe™ar kuka" "Abbas yace""Calm down ur mind junaid,akwai mata da yawa agari suna yawo kyawawan gaske,ga ™anwar matata nan Amal,baka ganta ba ´ar ™arama dai dai kai,idan kayi hakuri zaka samu wadda tafi ta "",ma" "Bubbuga kafafunshi yayi asaman gadon tare da cewa""Ya Abbas wlh banson kowace mace in ba ita ba,Sehrish itace juliet Wina ita kawai nakeso,kodai aban rishi ko kuma in haWiyi zuciya in mutu,""to" ",fa,!junaid ya tashi hankalin kowa,ya™i saurarar kowa,yau an ta6a romeo shugaban ´an soyayya "",Cikin lallashi Abbansu ya ambaci sunanshi""Babyn Abbanshi" ",Wani irin kallo ya wurga ma abban nasu idanuwan nan sunyi luhu luhu saboda tsabar kukan daya sha Ni ba babynka bane,Romeo Win mommynsa ne,saboda baka sona Abba,""ya karasa maganar yana """ ",faman matse kwallar dake sharara daga cikin idanuwanshi" "Shiru Abbansu yayi bai ™arasa maganar tashi ba,junaid yafi jin haushinshi akan kowa,saboda yasan da cewar yana sonta amma ya Waura mata aure,duk da shi bai Wauki maganar tashi serious ba,sae yau daya" ",haukace masu" ",Turo ™opar Abusufyan yayi jikinshi duk ya mutu,tsabar tausayin junaid ne ya kamashi" ",Juyowa suka yi suna kallonshi,matsa mashi hanya sukayi ya wuce,har izuwa gaban gadon junaid din Zuba mashi ido yayi yana kallonshi,duk ya fita cikin hayyacinshi ya zama abun ban tausayi,wannan" ",ya tabbatar mashi da cewar ba ™aramin son sehrish yake yi ba" "Wagowa junaid yayi tare da kallon Uncle Win nasu,Cikin shesshe™ar kuka yace""Un..cle!hada kai aka "",Waura ma rishi Wina aure da babban yayan mu,bayan kunsan cewa ina sonta sosai" "Hawa saman gadon abusufyan yayi tare da janyo junaid ya rungumoshi ajikinshi yana Wan bubbuga bayanshi da hannunshi,cikin lallashi yace""Junaid,Ni bansan cewa kana sonta ba,da banyi kuskuren aura ma rafayet ita ba,kasan cewa inason ka sosai,kowa ma yana sonka,kuma zamu iya yin komai saboda farin cikinka,hatta rayukan mu ma zamu iya badawa domin ceto rayuwarka,balle kuma ´ar uwarka?sae ""?ita zata gagara" "Amma..uncle..meyasa ku ka Waura mata aure da babban yayan mu?maimakon ni""?da™yar yake """ ",magana" """,Kayi ha™uri junaid,dama Allah ya ™addara cewar ita ba matarka bace,Matar babban yayanku ce"" Wagowa yayi daga jikin Abusufyan din fuskarshi jaga jaga da hawaye hada majina,yana kallon uncle" "?""Win yace""yanzu kuna nufin cewa,babu ni babu rishi?in ha™ura da ita kawai?kun za6i ku rasa ni kenan ru™o hannunshi abusufyan yayi tare da sassauta muryarshi yace""haba junaid,in sha Allah ba zamu rasa ka ba saboda sehrish,ae ba ita kaWai bace ba,Ko ka manta cewar su ´an ukune?kuma kamanninsu "",Waya,Idan kayi ha™uri zan baka auren Waya daga cikinsu" "?"",Da sauri Marshal Omar ya katse mashi hanzarinshi da cewar""Wacce acikinsu" ",dariya abbansu yayi ganin yadda omar ya Wan tashi hankalinshi" "Abbas yace""Uncle,kada fa kayi mashi al™awarin auren Waya daga cikinsu,saboda junaid bai da wayau baisan wasa ba,kuma koda za'ayi mashi aure ba yanzu ba,sae yayi hankali nan da in ya kai shekara talatin,""yana kai ™arshen maganarshi,Ishaq ya Waura da cewar""Bazai yiwu ba ayi ma junaid aure a yanzu,bayan ga yayyensa nan duk sun manyanta kowa na bukatar aure,yayi ha™uri dai akwai matar abokina na nan,yanzu haka tana dauke da ciki,idan ta haifi jinjirin muka ga mace ce,sae ayi masu "",magana,su ajiye mashi ita,in ta girma lokacin yayi hankali sai a aura mashi ita" "Suna cikin maganar nan,Junaid ya sume,a jikin Abusufyan,a ruWe abusufyan ya shiga jijjiga shi yana ""!!kiran sunanshi""Junaid!Junaid" "Hankalin Abbansu atashe yace""Duk laifinku ne!meyasa bazakuyi shiru da bakinku ba,gashi nan ya "",™ara sumewa,kuma ina da tabbacin cewar maganganun da kuke gaya masa ne suka ™ona mashi rai Hannu Omar yasa tare da Wauko bottle water Win dake ajiye saman side drawer dinsa,ya cire murfin" ",tare da mika ma abusufyan,A hannu ya tar6o ruwan sannan ya watsa mashi a fuskarshi" ",Dogon numfashi yaja tare da sauke nauyayyiyar ajiyar zuciya "",Shafa fuskarshi Abusufyan yayi tare da cewa""Junaid "",Tunkafin ya buWe idanunshi yace""Uncle mutuwa zanyi" "Junaid dan Allah kadaina kira mana mutuwa,Indai kan sehrish ne,NI NAYI MAKA AL˜AWARIN "" "",CEWA ZAN AURA MAKA ŠAYA DAGA CIKINSU IN HAR TANA SONKA" "Muryarshi a kasalance yace""Uncle nasan wasa kake yi mun,kada kayi mun al™warin da bazaka iya" "_"",cika mun ba,Zan ha™ura kawai in rungumi ™addarata" ",Wannan maganar da junaid yayi ba ™aramin kashe masu jiki tayi ba" "Tuni hawaye suka cicciko a idanuwan Abusufyan,muryarshi na kerma yace""meyasa kace haka junaid""?" "Uncle,bani da wayau,ni yaro ne har yanzu,kowa yana yi mun kallon sakarai,kuma bani da aikin yi,a """ "?""""haka zaka bani auren ´arka" "A hankali wasu siraran hawaye suka shiga gangarowa a saman fuskar Abusufyan,da™yar ya iya buWe baki yace""Junaid!duk rashin wayonka baka kaini ba lokacin da ina yaro,bana jin magana har sa'insa nake yi da Mahaifiyata,na iya rashin kunya saboda ni bana jin kunyar kowa,ni ina mu'amala da mata" "?muje party,muje night club,Ka faWamun Waya daga cikinsu wanne kake yi" ",Ko Waya bana yi""ya bashi amsa""" "Murmushi abusufyan yayi kafin ya cigaba da cewa""kana da kyakkyawar zuciya junaid kai mutumin kirki ne,kana son kaga farin ciki a fuskar kowannan mu,saboda me Ni zan gaza sanya ka farin ciki?Duk da banajin magana amma ahaka Mahaifin Oummansu Sehrish ya bani auren ´ arsa,Nima don haka daga yau ka sanya aranka cewar na baka Auren JAHAD!idan ma akwai mai sonta cikin yayyenka sai dai yayi ha™uri yabar maka," "Wani irin Farin Ciki ne ya lullu6e junaid,lokaci guda ya nemi kukan da yake yi ya rasa,bashi kaWae ba hatta sauran ´an uwan nasa dake tsaye a wurin ba ™aramin daWi suka ji ba,Musamman Abbansu,Yaji" ",daWi har cikin ranshi" "?""Cike da zolaya abusufyan ya kallesu tare da cewa""Ko akwai mai ja acikin ku ne" "Fashewa sukayi da dariya gaba Wayansu,tare da haWa baki aurin cewa""Mu mun isa?Uba ya mallaka ""ma Wansa auren ´arsa?waya isa yaja daku?ae magana ta ™are" Sae lokacin junaid ya fashe da dariya har fararen ha™oransa suka bayyana masu Wauke da ",matsakaiciyar wushirya siririya,mai kyan gaske" "?""Surukina,fadamun me kakeso yanzu""" """,Cikin shagwa6a junaid yace""Maganin ciwon kai,sannan ina jin yunwa sosai" "?""Bari inyi ma jahad magana takawo maka,hakan yayi maka""" ",Cike da jin kunya junaid ya rufe fuskarshi da tafukan hannayenshi,yana dariya ™asa ™asa" "Zolayarshi suka shiga yi,har sai da suka sanya shi farin ciki sosai,sannan suka bar cikin bedroom Win nashi,ya kasance shi kaWae ne acikin Wakin kwance asaman gadon,kamar wani zautacce sae faman" ",sakin murmushi yake yi,bakinshi ya™i rufuwa" "Turo ™opar Wakin nashi,akayi da sauri yakai idanunshi wurin,Azmee ce ta shigo hannunta ruke da" ",tray,lunch ne ta shirya mashi,™arasawa tayi tare da ajiye mashi tray Win saman front table din gadonshi" ",Mikewa yayi daga zaune,yana gaisar da ita "",Ina yini Aunty azmee,ya aiki""" """,Fuskarta Wauke da murmushi tace""Lafiya lou junaid Alhamdulillah" "Ta karasa maganar tare da Waukar plate ta buWe warmer mai dauke da chicken pepper soup serving spoon ta sanya tana Waukar cinyar kazar tana sanya mashi a plate,kallonta yakeyi sae ya dinga ganin" ",kamar jahad ce,saboda tsabar son ya ganta musamman da yaji an mallaka mashi ita" "Idan ka kammala ci,ga magani nan Uncle Winku ne yace na baka kasha,""tayi maganar tana nuna """ ",mashi maganin dake ajiye asaman tray Win "",Nagode sosai Aunty azmee""" "_"",Na lura kamar kana cikin farin ciki sosai yau""" "Murmushi ya saki tare da cewa""Aunty azmee,Am so,so happy today,Uncle abusufyan ya bani auren "",Jahad,Ya mallaka mun ita" "?""Waro ido waje Azmee tayi cike da mamaki tace""Wai dagaske" "Waga mata kai yayi alamar eh,Hannayenta ta daga sama cike da tsantsar farin ciki tace""Alhamdulillah!Allah na gode maka!ashe dae ina da rabon ganin aurenka junaid,Allah ya nuna "",mana lokacin" ",Ameen ameen,""ya amsa mata""" """,Dan Allah kaci abincin nan sosai,kaci ka koshi angon jahad""" "Rufe fuskarshi yayi yana dariya ™asa ™asa, itama dariyar ce Wauke akan fuskarta har ta kammala zuba mashi abincin,sannan ta kama hanyar fita daga Wakin,sae da junaid yaji alamun ta bar bedroom Win" nashi sannan ya buWe fuskarshi yana faman sakin murmushi *Haroon* "Motarshi na qoqarin shiga cikin hotel yaji an ambaci sunanshi""Ya Haroon,""gabansa ne ya faWi rass jin Muryar mutum mai mahimmanci a wurinshi,da sauri yaci burki tare da zuge glass Win motar a" "slow," "Tsaye take jikinta na asanye da Uniform,yadda kasan mahaukaciya,gashin kanta duk ya tarwatse ya hargitse,babu gyara,™afafunta babu takalma,tayi buWu buWu da ita,waro ido waje haroon yayi yana kallonta,tamkar a mafarki,kusan minti 5 kafin ya buWe motar,ya fito har lokacin kayan jiya ne ajikinshi,a hankali yake tunkararta yana ™are mata kallo,ita kuwa da gudun gaske ta tunkareshi,faWawa tayi saman ™irjinshi tare da zagayo da hanneyenta ta bayanshi,ta ™an™ame shi sosai,lokaci guda ta fashe" ",da matsanancin kuka" "Lumshe idanunshi yayi tare da sanya hannunshi abayanta,yana Wan bubbuga bayan nata,a hankali ya ""ambaci sunanta""AMRISH" "Boss tabarku da tunani,Bashin friday ne na biyaku,kowa yasan cewa weekend banayin posting,Don" " haka mu haWu On monday,in Allah yakaimu da rai da lafiya,don jin Yadda zata kaya" * SALON NA DABANNE* kada fa ku manta har yanzu muna acikin Littafin Abban Sojoji ne Takun ™arshe wanda Ni hafsat * *Bature Na rubuta "* 234 810 388 4440: Boss Bature+ ]PM 2:57 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * "Littafin abban sojoji 300 ne,gamai bukata zaiyi mun magana kaitsaye ta layina pls banda kiran d'_ waya,bana amsa shi,Just message za'ayi mun ta whatsapp in sha Allah zan amsa,don bana shariya indai" _ ina online 08103884440d'Masu kirana ™arfe goma na dare kuna son jamun wlh "Cikin shesshe™ar kuka ta amsa mashi""na..am yaya haroon"" raba ta yayi daga jikinshi tare da sanya hannayenshi ya tallabo fuskarta,da™yar take iya buWe idanunta waWanda ke jike sharkaf da hawaye,zuba mata ido yayi yana kalllonta,fuskarta duk ta kumbura tayi haske,gashi ta Wan yi rama wannan ya tabbatar mashi da cewar tana cikin matsananciyar damuwa,yana ™o™arin buWe baki yayi mata magana idonshi ya sauka akan hannunta,kanula ya gani,a ru W e yace""Amrish!Wannan fa?faWa mun meya faru?Kinyi rashin lafiya ne""?" "da™yar ta iya buWe baki tace""Poison nasha,Saboda na gaji da zaman duniyar nan,Mommy ta 6atamun" "."". rai,ba ta sona ba ta damu dani ba" "Bata ™arasa maganar ba,yaja hannunta izuwa wurin motarshi,buWe mata motar yayi ta shiga back seat ta zauna sannan shima ya shiga mazaunin driver,shiga cikin Hotel Win ya ™arasa shiga da ita,bayan yayi" ",parking Win Motar ya fito ya buWe wurin da amrish take ya shiga daga ciki" "?""Cikin sanyin Murya yace""faWamun abunda ya faru tsakanin ki da ita" ",Nan ta labarta mashi abunda ya faru tsakaninta da mommynta tun daga farko har ™arshe Amrish!ashe baki da hankali?saboda kawai ta gaya maki wannan ´ar maganar sai ki nemi kashe """ ?kan ki?suwa kika yi ma asara ",Shiru tayi yayin da idanunta ke cike tab da kwalla" ",So kike narasa ki ko""?da sauri ta girgiza mashi kai alamar a'a""" "Bazan ™ara ba,yaya haroon mommy ce ta 6ata mun rai,kuma ni bansan zama wurinta,Na tsaneta bata "" kwanta mun araina ba,dan Allah kada ka mayar dani wurinta,ka kaini gidanku kawai in zauna tare "",daku" "Waro idonshi ya Wan yi kafin yace""gidan mu!in kaiki a matsayin wa?so kike kija mun?yayyena fa "",gaba Wayansu maza ne kuma sojoji ne,bazaiyiwu ba ki zauna acan" "Fuskarta tamkar zata yi kuka tace""Ya kake so nayi da rayuwata ne?ni babu wurin da nake jin daWin zama,Ka kaini kawai gidan ku in zauna,idan ina ganinka sai hankalina yafi kwanciya,amma ni bazan" ",koma wurin mommy ba,in ba so kake ka rasa ni ba gaba Waya,""tayi maganar aWan shagwa6e" "Shiru ya Wan yi yana tunanin mafita,don kuwa ya santa da ba™ar zuciyar nan ta gado,in har ya™i yi" ",mata abunda take so to tabbas zata aikata abunda ta faWa ne" "Ajiyar zuciya ya sauke tare da kallonta yace""It's Okey,zan kai ki gidan mu amma kafin nan,Ki fara ""?zama a wurina,Ni abunda ya Waure mun kai,taya ya har kika gano inda nake" "Sae lokacin ta Wan saki murmushi akan fuskarta,kafin tace""Ae nasan duk wani wuri da kake" "."". zuwa,kaine baka sani ba" ",Wato bibiyata kikeyi ko""? Dariya tayi,tana Waga mashi gira"" "",Zanyi maganinki,mai Wan kumatu""" "Sosai ya shiga zolayarta,har sai da yaga farin ciki akan fuskarta,atare suka fito daga cikin Motar hannunshi acikin nata,wucewa yayi da ita VIP,inda room Winsa daya kama a hotel Win yake,bayan sun shiga ciki wanka ya sanyata tayi sannan ya daukko mata kayan da zata sanya ajikinta,dama Wakin nasa na sharholiyarsa ne,akwai duk wani abu da mace zata bu™ata,tunda nan yake kawo ´an matansa da" ",samarinsa duka dae,bayan ta kammala shirya kanta,order ya bada na abincin da zataci" "Bayan an kawo mata abincin,taci ta ™oshi,sannan yace ta kwanta ta huta,Cikin ™ankanin lokaci bacci" ",ya Wauke ta asaman gadonshi" "Safa da marwa ya shiga yi acikin Wakin tunanin shi,taya za'ae yakai amrish gidansu!?Yasan cewa ba wani abun tashin hankali bane,kuma in ya kaita zasu kar6eta hannu bibbiyu,amma bazai bari su ganshi" ",ba da sunan wanda ya kawota,in ba haka ba zai zama abun zargi a wurin ´an uwansu" "Sae faman zirga zirga yakeyi acikin Wakin,lokaci zuwa lokaci yakan Wan juya ya kalli amrish dake kwance saman gadon nashi,hankalinta kwance sae sharar bacci take yi,bai ta6a ganin yarinyar da ta yarda dashi ba kamar amrish,kwata kwata ba ta jin tsoranshi don ta rungumeshi,ba wani abu bane a wurinta,duk da shi ya koya mata hakan,har kwana saman gado Waya suna yi da ita,amma wani abu bai ta6a shiga tsakaninsu ba,sae dai ™awayenta su Zeenatu,babu wadda bai yi lalata da ita ba acikinsu,kuma" ",har yanzu yana tare da kowaccensu,duk in ya bu™ace su zasu kawo mashi kansu ne" d' "After La'asar," "Tsaye take agaban dressing mirror tana ™are ma kanta kallo yadda kasan wadda za ta je gasar Kyawun duniya,Wedding gown ce a jikinta fara ™al,tabi shape Win jikinta,hips Winta ya fito sosai kamar zai fasa rigar haka daga saman rigar net ne,sosai fatar ™irjinta ta fito mai matu™ar jan hankali,Daga bayan Rigar lace tattoo ne wanda ya ™ara fito da kyawun rigar,fuskarta na Wauke da light makeup,ta shafa jan baki red colour,Hannunta na sanye da haWaWWiyar wrist watch ta diamond da Aunty azeeema ta saka mata,mai haWe da ring da kuma chain ´ar ziririya fara,ga earrings Winta,wani irin daddaWan kamshi ne ke fitowa daga jikinta Kamar wadda aka tsamo daga cikin ™ogin turare,gaba Waya bedroom Win nasu ˜amshin turarenta ne ya karaWe ko'ina,™afarta na sanye da stilleto,matsiyacin high heels ne mai shegen tsini,shima launin rigar jikinta ne,™" "afafunta sun fito Wass acikinsa," "Wow masha Allah,Tabarakallahu Ahsanul khali™in!""hajiya azeema ce ta ambaci hakan,jahad kuwa "" hannunta na Wauke da Wayar sehrish ta shiga Camera sae video take yi mata,ita ma hosana hannunta na" ",ruqe da wayar hajiya azeema I phone 13,Sun taru sai video suke Waukar sehrish" "˜o™arin juyowa tayi da sauri hajiya azeema ta dakatar da ita""Kada ki juyo yanzu,bari na aza maki net Win nan asaman kanki zai ™ara maki kyau sosai,Bayan ta kammala sanya mata mayafin sannan tace""Sannu a hankali zaki juyo ba da sauri ba,"" a natse Sehrish ta soma juyowa a wani slow,Hosana na kallonta ta cikin camera sai faman sakin Murmushi take yi," "Hajiya azeema tace""Yawwa My photographers ku Waukarmun ita da kyau,ta fito sosai acikin Video" ",Win,yadda zanji daWin Waurawa a status Wina" "˜arasa juyowa sehrish tayi,fuskar nan Wauke da ™ayataccen Murmushi,ita kanta tasan tayi kyau" "over,Zuciyarta cike fal da farin ciki,kamar wadda akayima albishir da gidan Aljanna,dama hannunta akwai zanen jan lallen da akayi masu na walima,yana nan raWau a hannunta bai goge ba,ta ru™e yar" ",purse Winta a hannunta" ",Tun daga ™asa Hosana ta fara Waukarta ta cikin camera Win har izuwa saman fuskarta" ",Turn ur back,yadda zasu ji daWin Waukarki da kyau,""acewar Azeema""" "Juyawa sehrish tayi a hankali suka Wauki bayan,sannan ta sake juyowa,Jahad sae faman zuzuta ta take ""yi tana cewa""wlh yadda kasan Amaryar Gaske,Sehrish kinyi kyau sosai kamar dollars" ",Dariya hajiya azeema tayi jin abunda jahad tace" "tace""Wato kuWi sune suka fi komai kyau kenan?shiyasa ake kwantanta su da mutumin da yayi kyau" ",ko""?tayi maganar tana kallon Jahad dariya sukayi gaba Wayansu" "Suna cikin rahar nan wayar hajiya azeema tayi ringing,sunan Abba ne ya bayyana akan screen Win wayar,da sauri hosana ta mi™a mata wayar,hannu tasa ta kar6i wayar bayan ta Waga kiran ta kara wayar" ",a kunnanta" "?""Tun kafin tayi sallama taji muryar abba yace""Azeema kina ina ne" "Ina a Wakinsu sehrish ne yanzu haka,na kammala yi mata kwalliya ne harma ta sanya rigar "" "". amaren" ".""!Katse ta yayi da cewa""Karki kuskura,kice zaki kai yarinyar nan Wakin Rafayet" "Hankalinta atashe tace""Saboda me Yaya hossein""?tun daga kan muryar Abba ta tabbatar da cewar" ",yana cikin matsananciyar damuwa" "Tun farko sai da na faWa maki cewar wannan auren na sirri ne,kuma na faWa maki dalilin dayasa ya "" aureta ba don yana sonta ba fa ce don tayi mashi aiki,.."" a Wan ruWe hajiya azeema ta dago tana kallon" ",Sehrish,jikinta ne yayi wani irin sanyi har cikin zuciyarta taji babu daWi" "Da sauri tace masu""Ina zuwa"" tana faWin hakan ta fuce daga Wakin,a nan cikin corridor din ta ""!tsaya,Muryarta asanyaye tace""Yanzu yaya kana nufin cewa yarinyar nan bazata tare aWakin Mijinta ba Azeema so nake ki fahimce ni,!ki natsu ki saurare ni,!rafayet wani irin bauWaWWan mutunne mai "" wuyar sha'ani,Wlh bazai bari yarinyar nan ta zauna a part Winsa ba,da sunan amaryarshi,Yanzu haka zancen da nake yi maki,Ya hana uban kowa ya Wauki hoto tare dashi!gaba Waya babu wanda ranshi bai ""!6aci ba saboda rafayet" "Muryar hajiya azeema tamkar zatayi kuka tace""Amma ba'ayi ma yarinyar nan adalci ba!Meyasa tun farko ba'a shawarce ta ba?kafin a Waura mata aure dashi!yakamata ace tasan da zancen auren da za'ayi mata da kuma dalilin yin auren!me kuke tunanin zai faru idan har yarinyar nan taji cewar an aurar da" "?""ita ne don tayi aiki kawai a ™arkashinsa" ",Shiru Abba yayi batare daya ce mata komai ba" "Jinjina kai kawai hajiya azeema tayi tare da cewa ""Shikenan kawai,Zansa ta cire rigar dana sanya mata,Amma dae banji daWi ba,Kuma in sha Allah rafayet sai yayi danasanin yin hakan da yayi!""tana kai" ",™arshen maganarta,tayi rejecting kiran,Tuni idanunta sun cicciko da kwalla,Ranta yayi mugun 6aci Aunty azeema!""hosana ce ta ambaci sunanta,da sauri takai idanunta ™opar Wakin nasu,tsaye take "" "",fuskar nan Wauke da murmushi tace""Munata jiranki,Kince zamu je kai amarya" """,Kada ki damu hosana,Yanzu zan shigo ciki""" "Amsa mata tayi da toh,sannan ta koma cikin Wakin,Kusan 15 mins hajiya azeema tana tsaye batare da" ",ta motsa ba,sae da zuciyarta ta lafa,sannan ta wuce cikin Wakin nasu" "A tsaitsaye ta samesu suna jiran dawowarta,gaba Waya duk sai taji ba daWi,Musamman yadda taga Sehrish sae faman sakin Murmushi takeyi,tsananin tausayinta ne ya kamata,Shin wata irin rayuwa yarinyar zatayi a ™ar™ashin Sgr?mutumin da baisan Soyayya ba,Tabbas zata sha wahala a" "hannunshi,Domin kuwa zai mayar da ita tamkar baiwarshi ne,su yaya hossein sunyi kuskuren aura mashi ita,da sunan tayi mashi aiki,wannan tamkar ™as™anci ne,kuma yarinyar bazata ji daWi ba,ranta zai 6aci sosai idan ta gano cewar aure akayi mata,auren ma na sirri,tamkar wata mara gata,babu walima babu wani party,babu taron mutane,babu wedding pics,dole abun ya ta6a Zuciyarta,na biyu da sa hannun iyayenta suka aura mata shi da sunan tayi aiki a ™ar™ashinsa ba matsayin matarshi ba,tabbas an" ",gama cutar da ita" "Mamaki abun ya ba su Jahad ganin hajiya azeema tayi tsaye agabansu,kuma ta ™urawa sehrish ido" ",tana kallonta,Kamar mai nazarin wani abu "",Jahad ce ta ambaci sunanta""Aunty azeema" "Firgita tayi lokaci guda ta Wan saki murmushin ya™e tare da cewa""Am sorry fa,wlh na shafa'a" "?""ne,Yanzu mai ya rage mana muyi" """,Hosana tace""Kai amarya mana,ki faWa mana a ina zamu kai rishi Win" "Hajiya azeema tace""Ae wannan shirin drama ne!ba dagaske ba,A nan zakuyi wasan ga wayata ma "",idan kuna bu™atar yin hotuna,Ni yanzu inaso zan wuce ciki ne" "Da sauri Hosana ta kar6i wayar daga hannun hajiya azeeman,sallama tayi masu da sauri ta fuce daga" ",cikin Wakin" ",Kamar yanayinta ya canza ko""?jahad ce tayi maganar tana kallon sehrish""" "Nima na lura da hakan,Hosana wanene ya kira ta a waya nasan kinga sunan daya bayyana akan """ ",screen Win,Zai iya yiwuwa wani abu aka sanar da ita wanda ya 6ata mata rai,""acewar sehrish "",Hosana tace""Ni dai naga Sunan Yaya hossein,amma bansan wanene ba" "Sunan Abbansu Junaid ne,Allah yasa dae ba wani abu ya faru ba,""sehrish tayi maganar fuskarta """ ",Wauke da damuwa" ",Kodai naje najiyo mana abunda ke faruwa cikin gidan""?Hosanar tayi tambayar tana kallonsu"" "",Jahad tace""A'a,babu ruwanki,tunda ba kiran mu akayi ba" "Cigaba da Waukar hotuna sukayi acikin Wakin,Shigowa junaid yayi fuskar nan tashi Wauke da murmushi,Suna ganinshi suka haWa baki wurin cewa""Baby Junaid!""" "Šaure fuskarshi yayi tare da Wan turo bakinshi ashagwa6e yace""Ni ku daina Kirana da sunan baby,In ba haka ba,ran kowa zai 6aci a wurin nan,""ya ™arasa maganar tare da aza idanunshi kan Sehrish dake "",tsaye tasha Kwalliya abunta,sakin baki yayi galala yana kallonta,a ruWe ya ambaci sunanta""Reesh Murmushi Sehrish ta sakar mashi,tare da yi mashi fari da ido,sannan tace""Na'am,Junaid ya kaga" "?"",wankan nawa" "da™yar ya iya cewa""reesh,yanzu kina sane aka Waura maki aure da babban yayan mu bayan kinsan da" "?""cewar Ina sonki" "Gabanta ne ya faWi rassss!!Ba ita ba hatta su Jahad da hosana a ruWe suka haWa baki wurin cewa""Aure ""!kuma,da Babban yayan mu" "Shi kanshi junaid Win sae da gabanshi ya faWi,tunani ya shiga yi anya Sehrish tasan da auren kuwa?Yanayin yadda ya ga ta razana ya tabbatar mashi da cewar batasan da zancen auren ba!acikin ranshi yace""meke faruwa ne?Mommy batasan da auren babban yaya ba,kuma itama rishi dasu jahad basu san da auren ba!Abba ya 6oye masu kenan!aikuwa saina tona masu asiri kowa yaji,dama ya 6ata "",mun raina yau,duk irin amanar dake tsakanina da Abba ya rasa dame zai sakamun sai da wannan" ",Junaid dan Allah kayi mana bayani dalla dalla yadda zamu fahimta!""acewar jahad""" "Kallon fuskar sehrish yayi ganin ta zuba mashi ido tana kallonshi,kalmar daya furta masu ce take ta" maimaitawa acikin zuciyarta "nidai baza aji mutuwar sarki abakina ba,Abba yace kar na faWama kowa cewa an Waura """ ",aurensu,""yayi maganar tare da sanya hannu ya toshe bakinshi" ",Hankali atashe suka shiga kallon juna atsakaninsu" ",Don Allah junaid ka faWamun auren wa aka Waura""? muryarta tamkar zata yi kuka tayi maganar"" Sehrish kiyi ha™uri bazan iya sanar dake ba,Amma idan kina son samun ™arin bayani,kije wurin """ ",Uncle ki tambayeshi" ",Jiki na rawa sehrish ta kama hanyar fita da sauri Hosana tabi bayanta,suka fita atare" "?""Matsawa yayi kusa da jahad,tare da ru™o hannayenta yace""Jahad!Albishirinki" ",Goro,""ta bashi amsa fuskarta Wauke da murmushi"" "",Fari ko Ja""? Wurga ido ta Wan yi sama kafin tace""Fari""" "Uncle ya bani aurenki,""jin wannan maganar yasa hankalin jahad ya tashi,lokaci guda ta Waure """ ",fuskarta,tare da fisge hannunta daga cikin nashi" "Gabansa ne ya faWi,ganin yadda ta canza mashi lokaci guda tsoranshi kada ace jahad ba son shi take" ",yi ba" "?""Jahad baki sona?bakison ki aure ni ko""" ",Shiru jahad tayi tana ™are mashi kallo daga ™asa har sama" "Tuni idanunshi sun cicciko da kwalla,fargabarshi wata amsa jahad zata bashi,in har bata amince ba" ",shikenan zai rasa damar da yake da ita,na mayar da gurbin rishi Winsa daya rasa" "Motsi ta soma yi da la66anta da™yar ta iya cewa""Junaid!dagaske kake mun ko wasa?tell me the truth ',pls,i know u are just teasing me" "Girgiza kai yayi tare da cewa""Am serious jahad,Bazan 6oye maki ba,da farko sehrish nake so sosai,in har ba zaki manta ba,lokacin dana Wauko ki a school matsayin sehrish,idan zaki iya tunawa sunanta nake ambata a matsayin ke,nayi tunanin itace shiya sanya na sanar dake abunda ke acikin zuciyata,Amma yau batare da sani na ba,A masallaci naji sanarwar Waurin Auren Sehrish da babban "". yayan mu,har sai da na kusa zaucewa ™arshe a masallacin na yanke jiki na fa" "?!A razane jahad ta katse shi da cewa""Wai dagaske an Waura auren Sehrish!kuma da babban yayan mu Waga mata kai yayi alamar eh,kafin ya Waura da cewa""Ni kaina bansan da zancen auren nasu ba sae a" ",masallaci dana ji ana sanarwar,abun ba ™aramin ta6a zuciyata yayi ba,na shaqu sosai da sehrish Hankalin jahad ba ™aramin tashi yayi ba,jin zancen auren Sehrish da Sgr,ta rasa gane a wane yanayi take ciki,farin ciki ko kuwa akasin hakan!babban abunda ya Waure mata kai shine yadda aka 6oye masu" "?ba'a sanar dasu ba,Ko meyasa?Yanzu shikenan an Waura auren rishi Winsu?ta zama married woman Runtse idanuwanta tayi tare da sanya hannu Waya ta dafe gefen goshinta,a hankali ta furta""Ya "",salaam" "Jahad,inason naji amsar tambayar da nayi maki""?muryarshi a kasalance yayi maganar,don ya qagara """ ",yaji amsar da zata bashi" "A hankali ta ware kyawawan idanuwanta akan fuskar junaid,tana kallonshi tace""junaid Daddy da" "?""kanshi ya baka aure na?kuma ya tabbatar maka da cewar bada wasa yake maka ba" "Bubbuga ™afafunshi yayi saboda hasalar da yayi,a ™ule yace""eh mana,shi da kanshi ya mallaka mun "",ke agaban kowa da kowa,yaji tausayina ne saboda halin dana shiga" "fuskarta aWaure tace""Meyasa daddy zai yi mun haka?nace mashi ina sonka ne?kuma ya rasa ma ....." "wazai ba aure na sai kai?junaid kayi mun ™an™anta!Ni bazan iya zaman aure dakai ba,nafison namijin daya mallaki hankalinshi ba shagwa6a66e ba sangartacce irinka....""tun kafin takai ™arshen" "maganarta,hawaye suka fara wanke mashi fuskarshi,cikin shesshe™ar kuka yace""au haka ma zaki ce" ",jahad?shikenan babu komai,""da sauri junaid ya juya tare da nufar kopar Wakin nasu gwanin ban tausayi Yana ™o™arin kai hannu ya buWe ™opar,da gudu jahad ta faWa bayanshi tare da rungumoshi sosai tana dariya,wata irin nauyayyiyar ajiyar zuciya junaid ya sauke,kwantar da kanta tayi asaman bayanshi,magana ta soma yi mashi anatse""junaid,ko da yake yanzu na canza maka suna,Ka tashi daga "",junaid ka koma Babyn jahad,Ina fata hakan yayi maka" "Tafin hannayenshi ya sanya tare da share hawayenshi,wani irin sanyi ne ya ratsa cikin zuciyarshi,Calmly ya ambaci sunanta""Jahad,Kin amince da aure na?a yadda nake?zaki iya ha™uri" "?""dani?ki zauna dani amatsayin Mijin ki uban ´a'´anki kuma" ",Lumshe idanunta tayi yayin da hancinta ke shinshinar ™amshin turaren jikinshi" "I accept ur love junaid,I love u so much,nayi farin ciki sosai da daddy ya baka aurena,a ashirye nake "" "",dana baka kulawar daya dace junaid" "Saboda tsabar farin ciki bakin junaid ya™i rufuwa,hannunta ya ru™o tare da zagayo da ita,ta dawo gabanshi suna facing Win junansu,zuba ma juna ido sukayi na wani lokaci,batare da sun sha Wahala ba,Sun amince ma junansu kowa ya samu abunda zuciyarshi ke muradi,janyota yayi ta faWa asaman ™irjinshi,zagayo da hannayenshi yayi ta bayanta,sosai ya rungumeta,tamkar zai mayar da ita cikin" ",cikinshi,lokaci guda suka kamu da tsananin son kasancewa da junansu" *Boss Bature* d' "Rafayet!Ka 6ata mun rai!ka ™untatamun!Amma kai ko ajikin ka?meyasa zakayi mun haka""?Abbansu """ ",ne yayi maganar a yayin da yake tsaye acikin bedroom Win Sgr,Idanuwanshi sun cika tab da hawaye Abba,don me zaka tashi hankalin ka akan auren nan!You know the reason why I married her,Saboda "" inaso taci gaba dayin aiki a ™ar™ashina,ni ban shirya yin rayuwar aure ba,Babu wannan a tsari na,"" yana magana huci na fita a bakinshi,saboda tsabar 6acin ran da ya ke ciki,ji yake gaba Waya sun takura rayuwarshi,ba don komai ba sai don saboda sun nemi Alfarmar ya taimaka yayi koda hoto Waya ne shi" ",da Sehrish don su ajiye na tarihi" "GyaWa kai Abbansu yayi tare da cewa""A haka kakeso kai ayi maka biyayya,bayan Ni ban isa na sanya ka abu kayi mun ba,narasa gane kai wani irin mutunne!ka ce yarinya bazata zauna a part Winka ba!kuma ba zaka Wauki hoto ba atare da ita,nasan meyasa kayi hakan!saboda kada hotonku ya shiga duniya a dinga nunata a matsayin matarka!saboda kai a wurinka wannan ™as™ancine aganta a matsayin" "?""matarka,saboda ka fi ™arfin ta ko" "Yayi maganar ranshi a 6ace,Sgr kuwa ko ajikinshi,yana daga tsaye agaban dressing mirror Winshi ya juya ma Abbansu baya,har lokacin bai canza kayan jikinshi ba,babu wanda baizo yayi mashi magana ba akan ya amince da bu™atar mahaifinsu amma ya™i yarda,hatta Ishaq da Abbas sunyi sunyi har sun gaji" ",sun ™yale shi,haka Marshal Omar sunyi barambaram dashi,saboda ya 6ata masu rai" "Zan tafi na bar maka Wakin ka,Amma inaso na ™ara tunasar dakai cewa Abusufyan ya baka tsawon "" wata Waya kacal akan ka canza ra'ayinka game da auren yarjejeniyar nan,Zaka iya soke shi in har kana so acikin ´an kwanakin nan,Amma idan har ka bari wata Waya ya wuce baka canza ra'ayin ka ba,duk abunda ya biyo baya kada kayi kuka da kowa ka kuka da kanka!kuma babu ruwana Na zame hannu na" ",aciki" "A fusace Sgr ya juyo tare da kallon Abban nasu yace""bazan ta6a canza ra'ayi na ba akan hakan!Idan ma yana tunanin hakan to ya daina!Bana bu™atar wani time nayin tunani!wata uku na cika zan sallame" !ta ne "Abba na ™o™arin buWe baki yayi magana,ta wutsiyar idonshi ya hango mutun atsaye,a Wan firgice ya" ",juya don yaga wanene" "Sehrish ce atsaye tana kallonsu,gaba Waya jikinta ya gama mutuwa,domin kuwa taji duk abunda suka ce kaf acikin kunnanta,Jikinta har kerma yakeyi,wasu irin zafafan hawaye ne suka shiga gangarowa" ",akan fuskarta" Jin shesshe™ar kukanta yasa Sgr Juyawa tare dakai idanunshi wurin da take tsaye a ™opar Wakin ",nashi,tun daga ™asa har sama yabita da kallo ""!A hankali Abbansu ya ambaci sunanta""Sehrish" "Juyawa tayi da gudun gaske tabar ™opar Wakin nashi,gaba Waya tabar part Win nashi,saukkowa tayi downstairs,Su fawan ne tsaitsaye acikin babban falon,koda suka ji shesshe™ar kukanta sae hankalinsu" ",ya koma akanta,kowa ya shiga tambayarta lafiya" "Bata tsaya sauraronsu ba,da gudu ta wuce bedroom Winsu,tana shiga ciki ta samu junaid da jahad azaune gefen gadonsu suna shan soyayya,jin shigowarta yasa suka mike tsaye hankali atashe suka shiga" ",tambayarta Lafiya" "Bata basu amsa ba,kai tsaye ta nufi toilet ta buWe ™opar ta shige ciki,da ™arfi ta datse ™opar,sannan ta" ",tsugunna ™asa tana kuka tamkar ranta zai fita" "Gaba W aya Jahad da Junaid suka nufi ™ opar,Suna kwankwasawa suna kiran sunanta""Sehrish!Sehrish!dan Allah Rishi ki buWe mana kopa!" "Turo kopar Wakin nasu akayi,Abusufyan ne tare da hajiya azeema suka shigo ciki hankalinsu atashe,basu jima da shigowa ba,sai ga Abbansu junaid,dama tunda yaga ta watsa aguje tana kuka ya" ",biyo bayanta" A bakin kopar shiga toilet Win suka tsaitsaya cirko cirko ",Dama nasan abunda zai biyo baya kenan!""acewar hajiya azeema""" """,Abusufyan yace""Ni bansan waya faWa mata ba,Naso ace ni na fara sanar da ita" "Fuskar Abba a yamutse yace""wlh bansan da ita ba!Yanzun nan fa naganta a Wakin Rafayet,muna cikin "",magana dashi akan zancen auren nasu,kawai naji shesshe™ar kukanta,ashe duk taji abunda muka ce" ",Jikinsu ba ™aramin sanyi yayi ba,musamman Abusufyan har cikin zuciyarshi ya ke jin kukan nata ˜o™arin lallashinta suka shiga yi amma ina,Sehrish ta™i sauraron kowa kuka sosai takeyi kamar ranta" ",zai fita,tana jin muryoyinsu a waje sai faman yi mata magiya sukeyi akan ta buWe masu ™opar Junaid duk yabi ya ruWe sam baisan cewa abun zai ta6a zuciyarta ba har haka,Ita kanta jahad ba" "™aramin tausayin Sehrish taji ba,kowa sai da yasha jinin jikinshi,babban abunda suke ji ma tsoro kada" ",ta illata kanta" "Bakomai ne ya ™ona mata rai ba,Fa ce abunda kunnuwanta suka jiyo mata,gaba Waya taji ta tsani kanta,komai ya fita aranta,tabbas tana son Sgr sosai har cikin ranta,kuma babu abunda ya canza acikin zuciyarta,tayi farin ciki mara misaltuwa na kasancewarta matarshi,wannan babbar kyauta ce agareta,sae dai kash bataso ya aureta batare da yana sonta ba!Sam bata ta6a ra'ayin hakan ba,tafi son ta auri wanda take so kuma yake sonta,bawai wanda takeso ba,Shi baya sonta,bugu da ™ari" kuma ya aureta ne don taci gaba da aiki a ™arkashinshi na wata uku kacal! ",Idan ba damuwa inaso ku Wan bani wuri in shawo kanta,""hajiya azeema ce tayi maganar""" "?Abusufyan yace""kina ganin zaki iya shawo kanta kuwa" """,Ku je kawai,Ni nasan yadda zanyi da ita,ku Wan bamu wuri""" "Kama hanya sukayi gaba Wayansu hadasu jahad suka bata wuri,kamar yadda ta bukaci su fita daga" ",dakin" "Zu™unnawa hajiya azeema tayi abakin ™opar toilet Win,Saboda ranta ya bata cewar sehrish tana" ",zu™unne a ™asa,ta gane hakan ne ta hanyar sautin kukan nata "",Cikin lallami ta ambaci sunanta""Sehrish" """,Cikin shesshe™ar kuka tace""Na'am" "Inason magana dake!dan Allah ki bani haWin kai,kada ki bani kunya,inaso kizo ki buWe mun ™opar "" "",!nan" "Mi™ewa sehrish tayi,jikinta sai faman kerma yake yi,da™yar ta iya sanya hannu ta buWe kopar toilet" ",Win" "Sauke ajiyar zuciya hajiya azeema tayi tare da mikewa tsaye tana kallonta,fuskar nan tayi suntum da ita,gaja gaja da hawaye,idanun sun kumbura,janbakin da ta shafa duk ya 6ata mata fuskarta,mascara Win da aka shafa mata asaman eye lashes Winta,duk ya jike sharkaf da hawayenta ya 6ata fuskar" ",da ba™in,kayan jikinta ne kawai basu 6aci ba" "Ru™o hannunta hajiya azeema tayi tare da zaunar da ita daga gefen gadon nasu,itama ta zauna suna" ",fuskantar juna" "Haba amaryar babban yaya,kuka bana ki bane,Farin ciki ya kamata na gani akan fuskarki,""cike da """ ",zolaya hajiya azeema tayi mata maganar hada jan kumatunta" "Fashewa ta kuma yi da wani sabon kukan cikin shesshekar kuka tace""Am...amma..Aunty azeema..meyasa za'ayi mun haka?saboda me za'a Waura mun aure tare da babban yayanmu batare da an sanar dani ba?Nasan cewa sun isa dani!Amma yakamata ayi mun adalci,Auren wata uku fa?kawai saboda bu™atar kanshi""?" "Ru™o hannunta hajiya azeema tayi cikin sanyin murya tace""Inaso na tambayeki wani abu,amsa Waya ',kawai nakeso ki bani,kuma ki faWamun gaskiya" "Dakatawa sehrish tayi da yin kukan tare da mayar da hankalinta kan Aunty azeema tana sauraronta," "?""Inaso ki faWamun gaskiya,Shin kina son Sgr ko bakya son shi ne""" ",Shiru sehrish tayi yayin da idanunta ke akan yatsun hannunta da ta harWesu wuri guda tana murzasu" "?""Kinyi shiru baki ban amsa ba""" "™asa kasa tayi da muryarta tare da cewa""bazan 6oye maki ba Aunty azeema,ina son Yaya rafayet sosai,fiye da yadda nake son kaina,""" ",Murmushi hajiya azeema ta Wan yi,dama saida ranta ya bata cewar tana sonshi" """,In har dagaske kina son shi bai kamata kiyi kuka ba don an Waura maki aure dashi""" "Aunty azeema ba ba™in ciki nake yi ba,bakomai ne ya 6ata mun rai ba fa ce irin auren da akayi mun """ "dashi,Saboda kawai nayi aiki a ™ar™ashinshi,na tsawon wata uku?meyasa za'ayi mun haka?idan aka" "barni ma zan iya yin aiki a ™arkashinshi ba sai ansa ya aure ni ba,ba bisa son ranshi ba,tunda ba sona yake yi ba,ni kaWaice nake Wawainiya da son shi tun kafin nasan wanene shi,Wahala kawai zansha a "",hannunshi,Ni ban ta6a son na aureshi ba batare da yana Sona ba" "Jinjina kai hajiya azeema tayi tare da cewa""hakane kin faWi gaskiya,ba'ayi maki adalci ba,Ni kaina" "bansan dalilin yin auren ba sai daga baya nake ji a wurin Abbanku,Amma kiyi ha™uri dan Allah kada "",hakan yasa ki bijire ma iyayenki,kiyi masu biyayya in sha Allah zaki ci ribar yin hakan" "Batare da musu ba Sehrish tace'Shikenan,in sha Allah zanyi masu biyayya,kamar yadda kika ce,kuma "",koda baki faWamun haka ba,Ni bazan yi kuskuren bijire masu ba" ",Murmushi hajiya azeema tayi tare da sanya hannunta ta shafa gefen fuskar sehrish" "Good girl,Naji daWi sosai da kika amince zakiyi masu biyayya,Ni kuma nayi maki al™warin cewa "" atare zamu ya™i sgr,acikin waWannan watannin guda uku kacal,Zamu canza mashi ra'ayinshi,don ya gane kuskurenshi,kinsan ance DUK ˜YAN TAKALMI ˜AFA CE KE TAKASHI,So nake ki take mun "",wannan tsadaddan takalmin da ™afafun nan naki ya taku sosae" "Sae lokacin Sehrish ta fashe da dariya,har hakoranta suka bayyana,maganar da hajiya azeema tayi" "mata ta ™arshen nan ba ™aramin dariya ta bata ba," "Cigaba da magana hajiya azeema tayi""domin aikin mu yayi kyau muna bu™atar mu shirya plan A da kuma plan b zuwa c,zamu fara jaraba plan A,idan har akaci nasara akan shi kinga basai mun bu ™aci plan B ba,Abunda nakeso dake yanzu shine muna bu™atar satar amsa,kuma ke kaWae ce zaki iya samo mana wannan satar amsar da muke bu™ata a wurinshi," "A tsorace sehrish tace""Ni kuma!""hajiya azeema tace""kwarai kuwa,ba wani abun tashin hankali bane,just akwai bukatar musan me yake so da kuma abunda baya so don mu kiyayesu,Ni dae a iya sanina Sgr mutunne maison abi umarninshi ba'ayi mashi musu,yafi so ayi mashi biyayya abishi sau da ™afa,sannan mutunne shi mai tsaftar gaske,ya tsani ™azanta,bayan haka kuma Yana son abinci mai daWi,shiyasa yake cin girkin azmee saboda tana da tsafta kuma ta iya girki,yakama ki koyi kalar girke "",girkenta" "Ae na fara koyo a wurinta,Kuma na iya waWansu,amma zanyi mata magana akan ta ™ara koyamun "" "",wanda ban iyaba" """"",Yawwa haka nakeson ji,ki dage sosai,Nidae ta 6angarena zan baki gudummuwa sosai""" "Sun jima suna fira atsakinsu tamkar ba uwa da ´a ba,har sae da aka fara kiran sallar Magrib,sannan" ",aunty azeema tayi mata sallama" "Hankalin sehrish ba ™aramin kwanciya yayi ba,ta samu ™warin guiwa sosai a wurin Hajiya azeema kuma taci alwashin zata Waura Wamarar zama da sgr,har na tsawon wata ukun" *Boss Bature* "Wuraren ™arfe 12 na dare,tana a tsaye cikin Wakinsu,sae faman zagaye zagaye takeyi,tana jiran dawowar Sgr,tun bayan sallar isha'e bai dawo cikin gidan ba,har lokacin wedding gown Wince a jikinta,ta gyara kwalliyar fuskarta,sannan ta daure gashin kanta da ribbom," "Jahad da hosana sun jima da yin bacci ita kaWae ta rage batayi bacci ba,zuciyarta cike take da damuwa,sam tagaza samun natsuwa babban abunda takeyi ma fargaba shine taya zata fara tunkarar SGR a matsayin Mijinta?shin zata iya jure zama dashi?tasan cewa dole ta fuskanci ™alubale dayawa a" ",wurinshi" "Tana cikin wannan zancen zucin taji shigowar motocinsu,ajiyar zuciya ta sauke tare da komawa gefen" ",gadonsu ta zauna tana jiran su ™arasa shigowa cikin gidan" "Almost 30 mins,sannan ta mi™e tare da buWe ™opar Wakin ta fito waje,babu kowa kai tsaye ta nufi kitchen,batare da 6ata lokaci ba,ta shirya mashi dinner Winshi a saman ™ayataccen tray ta ru™o shi da hannayenta,a hankali take tafiya saboda tsinin takalman dake a ™afafunta,bata saba tafiya da irinshi" ",ba,babu kowa a main palour Win hakan yasa ta wuce upstairs part Winsa" "Da sallama abakinta tashiga falon,babu kowa aciki sae dae kamshin turaren nan nashi,kama hanyar" """zuwa bedroom Winshi tayi,a bakin ™opar ta tsaya tare da yin sallama""Assalamu alaikum" ",Who's there""abunda taji yace kenan"" da™yar ta iya cewa""Ni ce"" ""Okey,Come in""" "A hankali ta zura ™afarta cikin Wakin nashi,samun shi tayin kwance asaman katafaren gadon nan nashi" ",na mulki,ko takalman ™afarshi bai cire ba,still shaddar ce ajikinshi" "˜arasa shiga ciki tayi tare da ajiye mashi tray Win asaman table,kamar wata mara gaskiya ta juya zata ""?kama hanyar fita daga Wakin muryarshi ta katse mata hanzarinta da cewa""Baki iya gaisuwa bane dakatawa tayi tare da Wan juyo ta saci kallon fuskarshi,A lumshe ta samu idanunshi tamkar maijin" ",bacci" """Muryarta na rawa tace""Ina yini" """""Ta6e la66ansa yayi tare da cewa'zonan" "Jiki asanyaye ta tunkareshi,da hannu ya nuna mata gaban gadon nashi,sannan yace""kneel down""" ",Tattare rigar jikinta tayi,tare da zubewa saman guiwowinta" """?Kukan me kikeyi Wazu?ko don saboda kinji abunda muke tattauna da Abba ne"" """",Girgixa kai tayi'a'a ba haka bane" """,Okey""" "Shiru ya Wanyi na wani lokacin kafin yaci gaba da magana""Na aureki ne saboda inaso ki cigaba da aiki a ™ar™ashin ikona!Idan har bakya ra'ayin hakan zan iya sakin ki,""Ya Wan dakata da yin maganar yana jiran jin amsarta," "* 234 810 388 4440: Boss Bature+ ]PM 2:57 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * "_d'Littafin abban sojoji 300 ne,gamai bukata zaiyi mun magana kaitsaye ta layina 08103884440d'_" "Not edited," ",zan cigaba da aiki a ™ar™ashin ka,""ta ™arasa maganar,tana faman sauke ajiyar zuciya""" "Good,""ya furta hakan tare da mi™e wa daga zaune,Ya jingina bayanshi a jikin pillow,har time Win """ ",idanuwanshi na a lumshe bai buWesu ba" "Now you are under my control, you must follow my rules,""dakatawa yayi da yin maganar,tare da kai """ ",hannu ya zaro hanky daga front pocket na rigar shaddar jikinshi" "Mi™a mata yayi tare da cewa""Oya,goge wannan fentin dake a saman lips Winki,from now bana bu™atar "",naga make up a face Winki,in dai zakiyi aiki a part Wina" "Hannu tasa ta kar6i hanky Win,tare da kaishi saman lips Winta,a hankali ta shiga goge jan bakin da" ",tasha fa" "Cigaba da magana yayi""i won't restrict ur life,You still ave ur right,don na aure ki ba hakan yana nufin zaki Wauki kanki as a married women ba,No just normally zakiyi rayuwarki,Kuma zaki iya kula ',duk wanda kikeso koda namiji ne i don't care about that" "Zaro ido waje sehrish tayi tana kallon fuskarshi,cike da mamakin jin abunda yace mata,Lamarin sgr ya fara bata tsoro,sae ka ce ba musulmi ba!da aurenta kuma ya amince mata ta kula duk wanda" ",takeso?Anya bai fara shaye shaye ba?kodai yana da Iska ne ajikinshi?Abun yayi confusing Winta sosai "",Idan ma kina da tsafta ki ™ara akan wadda kike da ita,part Wina ya kasance kullum a tsaftace ya ke"" Kasa kunne sehrish tayi tana sauraron shi,guiwowinta har sun fara yi mata raWaWi,magana yake yi" ",tamkar baisan motsa la66ansa,balle har yayi sauri ya kammala ko ta samu ta mi™e" "Banason wani ya ™ara girkamin abincin da zanci,da hannunki zaki girka mun,sannan ba kowani "" "",kalar abinci nake ci ba,Ki nemi bayani a wurin Asmee" "Dakatawa ya Wanyi da maganar,hannu ya mi™a tare da Wauko wayarshi dake ajiye saman side drawer" ",Winshi,ya shiga daddanata" ",Ganin haka yasa sehrish tayi sauri Zama dirshin a ™asan,kota rage raWaWin da guiwarta keyi mata" ",Where's ur phone""?yayi tambayar tare da Wan dakawata,da dannar wayar da yake yi"" "",Da sauri tace""na barta a bedroom Winmu" "Okey,""ya ambaci hakan tare da kai hannu ya buWe drawer chest,memo ya Wauko tare da biro,Ya buWe """ ".,empty page,a natse ya shiga yin rubutu asaman paper Win" "Zugudum sehrish tayi,aranta tana tunanin ko taya zata iya gane hand writting Winshi?kwanakin" ",baya,daya ta6a yi mata rubutu bata iya gane komai ya rubuta ba,har haroon ya yaudareta" ",Bayan ya kammala rubutun,Yayi tearing paper Win tare da mi™a mata,hannu tasa ta kar6a" "Phone number Wina ne,Cos at anytime zan iya kiranki,even in the midnight indai ina bu™atar wani "" ""abu" ",Amsa mashi tayi da toh" """,Your work will start from tomorrow!U can leave now""" "Jiki asanyaye sehrish ta mi™e dakyar take Wangyasa ™afarta tana tafiya,har sae da takai bakin ™opar bedroom Win nashi sannan ta Wan dakata da yin tafiyar,juyowa tayi tare da aza idonta akanshi,a lokacin" ",harya sauko daga saman gadon,yana ™okarin cire kayan jikinshi,da alama wanka zaiyi" ",GyaWa kai kawai tayi tare da sanya ™afa ta fito daga bedroom Win nashi" "Bata tashi jin hawaye ba,sae da ta hau saman staircase din,tana taka benen a hankali,bakomai yafi ™ona mata rai ba fa ce abunda ya ce mata,Zata iya kula duk wanda takeso koda Namiji ne shi bai damu ba,tsabar takaici kamar ta haWiyi zuciyarta haka take ji,taci alwashin saita koya mashi hankali,kuma zata jajurce ne wurin ganin ta gudanar da aikinta kamar yadda yakeso,daga baya kuma ta shiga tunanin komai yasa ya hanata shiga part Winshi da makeup?mai jan bakinta yayi mashi ne da zaisa ta goge?da" ",alama so yake ya dinga ganinta kamar gardi,shiyasa yayi mata hakan" "˜arasa saukowa tayi daga saman stairs din,sannan ta tsaya tare da juyawa tana kallon upstairs W" "in""" "In sha Allah,Wata rana Sai kayi kneel down agabana,Kamar yadda ka saba sanya ni in duka agabanka,koda baka zubar da hawayenka ba,zakayi kukan zuciya ne wanda yafi ciwo,Wannan alwashine na Waukarma kaina,In har ban tabbatar da faruwar hakan ba,To ni ba jinin Abusufyan bace da abu!!kuma ban cika mace ba,""" "Tana magana hawaye na shararowa akan fuskarta,ranta ya 6aci sosai" *ATA˜AICE* "Acikin waWannan ´an kwanakin Sehrish ba ™aramin jiki taji ba,domin kuwa sgr baiyi mata da sau™i,Aiki takeyi tu™uru,ba ™aramin ™o™ari take yi ba wurin ganin ta kiyaye duk wani abu da zai ha W a ta dashi,Aranar monday abusufyan ya mayar dasu school,da kanshi yakaisu acikin motarshi,basu samu matsala ba,sae dai an wuce su abubuwa da dama,Domin kuwa suna dab da fara'a Exams,abubuwa duk sun haWe mata,ko karatu takeyi hankalinta na akan agogo,don kada ta shiga lokacin aikinta batare da ta sani ba,tun da sanyin safiya take shiga part dinshi tunkafin ma ya tashi daga bacci,ta gyara mashi toilet Winshi da falonshi,bayan ya tashi daga bacci ya shiga wanka,ta zauna ta gyara bedroom Win nashi,Sannan ta shiga kitchen ta haWa mashi breakfast W inshi,Mafi yawancin lokutta a makare take zuwa makaranta,Saboda aikin sgr,Sae yaga damar sallamarta tukunna,abun ba ™aramin 6ata ma abusufyan rai yakeyi ba,sae daga baya ya dinga danasanin ™ulla auren yarjejeniyar da sukayi,kullum Shi yake ja masu yin late a school,saboda dole sai sun jira sehrish ta kammala aiki a part din sgr,sannan su wuce school,baiwar Allah suna dawowa daga school da zarar tayi sallah,ko abinci bata ci,indai sgr na a cikin gidan sae ta fara zuwa ta gyara mashi part Winshi ta kuma kai mashi lunch Winshi,ta kuma yi serving Winshi abincinshi har sai ya mula yasha iska tukunna ya sallame ta,sannan fa take samun damar cin abincinta,Cikin lokaci ™ankani sehrish ta soma fita hayyacinta,Duk ta rame,kullum ne sai ta farka tsakar dare,ta zauna tayi ta kuka ba wanda ya sani,ita kaWae tasan irin raWaWin da take ji acikin zuciyarta,gashi in tayi kuskuren yi mashi laifi,Hukunta ta yakeyi da tsallan kwaWi,babu wanda bai fara jin tausayinta ba acikin gidan,shiru kawai sukeyi,bakomai ne ya jawo mata hakan ba fa ce rashin Hajiya azeema domin kuwa tun sati daya da yin auren,Tabar ™asar izuwa dubai inda tasaba yin harkokin kasuwancinta,Amma tayi mata al™awarin cewa bazata wuce One month ba zata dawo nigeria saboda ita kawai,Duk da haka kullum sai sunyi waya da ita,kuma tana ™ara ™arfafa mata guiwa,kullum tana kara tunasar da ita akan cewa Karta kuskura ta karaya tun yanzu,Taci gaba da hakuri wata rana sai labari,maha™urci mawadaci ne,Sannan ta dage da addu'a kuma taci gaba da kyautata mashi,sgr bai tsaya a iya nan ba,idan dare yayi dama wannan ™a'ida ne saita kai" "mashi coffee da kayan marmari around 12,toh yanzu takai ga,sae tana bacci wuraren 1:30 na dare" "ko biyu,ringing Win wayarshi ke tashinta daga bacci,daga ta Waga zaice mata Coffeee,yana furta hakan zai katse kiran,Dolenta ne ta tashi takai mashi ga bacci a idanunta,duk in taje part dinsa a wannan lokacin zata same shi ne yana yin nafilfilin dare,ko kuma ta same shi bayan ya kammala yin sallar yana karatun al™ur'ani,a rana ta farko data fara ganinshi yana karatun kur'ani abun ba ™ aramin Waure mata kai yayi ba,Ita duk a tunaninta babu ilmin addini akanshi,Ashe kullum saiya tashi in midnight don yayi sallar dare da kuma karatun al™ur'ani,tun daga ranar da ta fara ganinshi yana yin sallar nan,itama sai ta koma yin sallar daren da karatun al'kur'nin,saboda su dinga samun" "ladar atare,tunda ya katse mata baccinta," "A 6angaren Amrish kuwa,Da™yar haroon ya samu ta amince zata koma wurin Mommynta da zama,Da kanshi ya mayar da ita gidansu,Sannan ya gargaWi mommynta akan ta kiyaye 6acin ranta,itama amrishi Win sai da yaja mata kunne akan karta ™ara yunkurin kashe kanta,da haka ya samu ya sasanta tsakaninsu,har ta koma school,Ranar da suka haWu da sehrish a makaranta kamar zasu haWiye junansu saboda tsabar farin ciki,sun sha kuka sosai,saboda sunyi kewar junansu,abun" "ba'a magana," "Soyayyar junaid da jahad kuwa kullum ™ara ninkuwa takeyi acikin zukatansu,sun sha™u sosai koda yaushe suna manne da junansu,baya gajiya da Waukarta su fita shan ice cream,Junaid ya iya soyayya sosau,yaci sunanshi romeo,saboda ya iya caring,ga zumuWi kamar sabon ango,A ™agare yake da aWaura mashi aure da jahad,Bawan Allah duk safiyar Allah sai yayi shiga ta mutunci yaje gaisar da Abusufyan,hakan ba ™aramin daWi yakeyi ma abusufyan ba,tun daga haka ya gane cewa" "junaid zai ruke mashi ´arshi dakyau duk da ™uruciyarshi,amma yana da hankali sosai," "A 6angaren Marshal Omar kuwa,Hosana ta tada mashi 6alli,saboda sehrish tayi aure ita bai aure ta ba,duk yadda yaso ya shawo kan hosana akan ta bashi lokaci amma yarinyar nan ta™i yarda,™arshe tace mashi in har baije anyi maganar aurensu ba,zata tona mashi asiri ne,gabanshi ya faWi ya shiga tunanin wani asiri ne hosana take ikirarin zata tona mashi,koda ya matsa mata akan ta faWa mashi abunda take 6oyewa,sae cewa tayi ae Ya ta6a yi mata fyaWe hada nuna mashi Zoben diamond W inshi daya manta a ranar,kuma tace zata sanar dasu Abbansu ne,Hankalinshi ba ™aramin tashi yayi ba,™o™arin fahimtar da ita ya shiga yi akan cewa shi fa ba fyade yayi mata ba,kawai tsautsayine yasa yayi ™o™arin raping Winta a lokacin,da™yar ya samu ya lallasheta,sannan ta ha™ura,a hakan" "ma sai da yayi mata al™awarin cewa za'a daura masu aure," "lokacin da Haroon Ya ji Auren Sehrish da sgr,tamkar zai zauce saboda tsabar tashin hankalin daya shiga,don shi dagaske son Sehrish yake yi,daga baya ne ya gano cewar Auren Nasu na wata uku ne,tunda yaji hakan sai hankalinshi ya kwanta,Kuma yaci alwashin cewa Sai ya samu soyayyar Sehrish,in ba haka ba sai yabi duk hanyar da zai bi wurin ganin ya biya bukatarshi da ita,don ya" "jima da kwaWayin son kasancewa da ita,tashin hankali," Wannan kenan "A ranar wata Juma'a ne,Allah yayi ma modibbo rasuwa,Mutuwarshi tayi matu™ar girgizasu gaba W" "ayansu,Musaman Ammi kamar zata zauce don kuwa har suma saida tayi lokacin da sa™on" "mutuwar nashi ya isar masu,Rashin lafiya yayi na rana Waya kuma Allah ya kar6i abunshi,Sunji mutuwarnan kamar kamar me,Ashe babu rabon komawarshi saudiya,duk da yaci nasara akan abunda ya kawo shi nigeria ya haWa kan zuri'arsu,ya ™ulla zumunci mai ™arfi atsakaninsu,Allah" "ya ji™an Modibbo," "Gaba Wayansu suka shirya zuwa Damaturu domin halartar jana'izarshi,Banda su sehrish saboda Exams da sukeyi a school ta Second term,amma matasan gidan dukansu abbansu ya tattarasu sun tafi can,gidan ya rage daga Azmee sae su sehrish,ba™aramin daWin tafiyar sgr sehrish taji ba,Duk da ranta na bata cewar da™yar zai wuce 1 week bai dawo cikin gidan ba,ta dan samu hutu,Kullum daga taji dirar mota jiki na rawa zata je ta le™a ta window taga wanene ya dawo,Fargabarta kar ace shine ya dawo,da zarar taga bashi bane,DaWi take ji,duk da tayi kewar shi sosai,Ko bacci takeyi sai ta dinga jin muryarshi acikin kunnanta yana cewa""Oya kneel down"" har mafarkinshi takeyi,d'" "Yau Ya kasance wata Waya cuf da yin aurensu,batare da sgr ya soke yarjejeniyar ba,yanzu kwana biyar" "kenan da tafiyarsu Damaturu,dama abbansu yace sai sun zaga dangi,tunda sun jima basu je sun sada" ",zumunci ba" *Boss Bature* d' "Wuraren ™arfe 3 na rana,sehrish na kwance saman gadonsu,tayi nisa acikin baccinta,baiwar Allah ba ™aramar gajiya ta kwaso ba,Yau suka kammala Exams Winsu,tunda suka dawo daga school Ko Uniform Win jikinta bata samu ta cire ba,ga yunwa na cinta amma ahaka ta kwanta saboda baccin" "da take ji," "Jahad kuwa tana a garden suna video call da junaid,tun bayan da suka tafi,kullum ne saiya kirata video Call,idan suka fara wayar nan sai sunyi fiye da one hour suna magana,Idan da daddare ne kuwa ya kirata suna kaiwa har wurin asuba,basu runtsa ba,Soyayyarsu ba ™aramin burge sehrish takeyi ba,wani sa'in sai taji dama itace take samun irin kulawar a wurin sgr,Wan tahalikin nan tunda suka tafi kullum ne saita tura mashi Text message amma babu reply,bai ta6a mayar mata da amsa" "ba,kuma hakan baisa ta daina tura mashi ba," "Cikin bacci ta dinga jin jiniyar motoci acikin kunnanta,A firgice ta farka tana faman zare ido,tsoranta kada ace Sgr ne yadawo Cikin gidan,Sai da tadawo cikin hayyacinta sosai sannan ta gane cewa ashe wayarta ce ke ringing,Wata irin nauyayiyar ajiyar zuciya ta sauke,Hannu takai tare da Waukar wayar dake ajiye saman pillow,sae hamma takeyi saboda yunwar da take ji,duba screen Win wayar tayi,Sunan Daddy ne ya bayyana,Murmushi ta Wan saki tare da answer kiran,ta kara wayar a kunnanta," """,Assalamu Alalikum daddy""" "Muryar abusufyance ta amsa mata da cewa""Wa'alaikum salam,Daughter ya kike?tun Wazu inata jaraba kiran wayar jahad line busy,ke ma kuma na kira wayarki kusan sau biyu tana ringing ba'a W aga ba,dafatan kuna lafiya,""" "Bacci nakeyi ne shiyasa banga kiranka ba,Jahad kuma tunkafin na kwanta,ta sanar dani cewa junaid """ """,ya kirata,nasan yanzu haka dashi takeyin waya a garden "",Okey,hosana fa?tana ina ne?itama na kira layinta a switch off""" "Daddy hosana fa,bata amfani da wayarta,tun ranar daka siya mana su bata ™ara bi takanta ba,tafi """ "_"",mayar da hankali akan laptop Winmu,yanzu haka ma kallo takeyi acikinta "",Abusufyan yace""Na kira ne dama don inji ya ku ke" "?""Murmushi tayi kafin tace""Alhamdulillah daddy,muna lafiya,fatan kaima haka" "?ina lafiya nima,Ya Exams Win taku?kunyi abun kirki ko"".." "dariya ta Wanyi tare da cewa""Yau dai muka kammala,Result muke jira yanzu,amma fa daddy kasan a ™urarren lokaci muka koma school,duk an wuce mu a karatu,duk yadda kaga result Winmu kawai kayi "",shiru da bakinka,ka sanya mana albarka" "Tana jiyo muryar abusufyan ta cikin wayar yana dariya,bayan ya tsagaita da yin dariyar yace""Oh,kina "",nufin cewa ba kuyi abun kirki ba ko?oh ni abusufyan kada ace ´a'´ana basu da ™o™ari" "A'a daddy ae ba laifinmu bane,yakamata ayi mana uziri,saura fa two weeks a fara exam ka mayar "" "",damu school" "?""Abusufyan yace""hakane kuma fa,baki tambayeni yaushe zan dawo ba?ko bakiyi missing Wina bane Muryarta da ´ar shagwa6a tace""I really missed u alot daddy,kamar na janyoka ta cikin wayar nan,inyi "",hugging Winki" "Dariya yayi sosai kafin yace""this Week zamu dawo ae,zuwan bazata zanyi,kuma a washe garin ranar da nadawo zamuje kano,Zan Wauki Waya daga cikin ku mu tafi kano,saboda inaso muje gidan" ?makwabtan nan naku ya ma sunansu "?""Da sauri tace""gidansu maman sadeeq" "Yace""eh nan nake nufi,zamu je ne domin munyi bincike akan mahaifiyarku,Nasan zamu samu ™arin "",bayani a wurinsu" "Wani irin farin cikine ya bayyana akan fuskar sehrish,fuskarta dauke da murmushi tace""daddy inaso "",dan Allah ku tafi tare dani mana" "?""Kina tunanin cewa Babban yayanku zai bari na tafi tare dake ne""" "Shiru tayi tuni idanunta sun ciko da kwalla,muryarta tamkar zatayi kuka tace""Amma daddy,ni ya "",kamata a tafi tare dani,saboda zanfi gane kwantancen gidan nasu" "Shikenan idan har kinason mu tafi tare dake,toh ki fara sanar da babban yayanku,idan har ya amince "" "",zamu tafi atare,in kuwa ya hanaki zuwa sai dai ki ha™ura mu tafi tare da Jahad" ",Jikinta ne yayi sanyi harma ta fidda rai don kuwa tasan cewa Da™yar ne sgr ya barta ta tafi kano Cikin sanyin murya tace""Shikenan daddy,zan jaraba tambayarshi idan ya dawo,Allah yasa "",yabarni,wlh dana ji sosai" "Sun jima suna waya dashi kafin sukayi sallama,ajiye wayar tayi asaman side drawer,sannan ta sauko daga saman gadon,direct ta wuce toilet domin yin wanka,within mins ta fito jikinta sanye da" ",bathrobe,ta saki gashin kanta a bayanta,yanzu tsayinshi yakai har mid back Winta" "Gaban mirror ta tsaya,tare da ru™e qugunta,bakowa bane ya faWo mata a ranta ba fa ce Sgr,a duk lokacin daya sanya bathrobe Winshi ba ™aramin kyau rigar take yi mashi ba,yadda kasan donshi akayi" ",rigar" "Hannu tasa tare da janyo gashin kan nata,ta dawo dashi ta gabanta,tana kwaikwayon yadda sgr yakeyi" ",in ya fito daga wanka,ta daure fuskarta kamar yadda yake tamke fuskarshi,a ™arshe ta fashe da dariya Tana cikin rahar nan,hosana ta turo ™opar Wakin nasu,Ta cikin mirror take hangenta,Hannunta na ruke" ",da system Winsu,jikinta na sanye da doguwar riga ta material" """,Sehrish ga lunch Winki can a dining,Aunty azmee ta ce idan kin gama baccin lalacin naki kije ki ci""" ",Ta ™arasa maganar a yayin da take zama daga gefen gadon nasu" "Juyowa sehrish tayi tare da kallon hosana tace""daddy ya kira wayarki a switch off,wai ina kike ajiye" "?""ta ne" "Yatsina fuska hosana tayi kafin tace""Oho,nima bansan inda take ba,nemanta na keyi ruwa ajallo,dan Allah ki tayani nemanta,inaso in kira Ya Omar,nayi nayi da jahad ta kira munshi amma ta™iya,dama "",kece mai Wan mutuncin" "Harara sehrish ta watsa mata tare da cewa""Sai yau kikasan da haka?bayan kinsaba cewa nafi kowa "",tsiwa,bayan duk acikinmu ni ce innocent" "Marairaice mata fuska hosana tayi,""pls rishi komai ya wuce,dan Allah ki bani aron wayarki yanzu dai in kira Ya omar,2 days banji Voice Winshi ba,Ni fushi nakeyi dashi ma,ko ya kira yaji ya nake,amma bai" ",kira ba,""rai a6ace tayi maganar" """,Kada ki isheni da surutu,don nasanki bakya gajiya,ga wayar nan ki Wauka,salon ki cinyemun katina"" Cike da zumuWi hosana ta ajiye system Win asaman gadon,sannan ta Wauki wayar da sauri ta fuce daga" ",Wakin" "Gaban wardrobe ta koma tare da buWewa,tana neman kayan da zata sanya,shirt ce ta Wauko off shoulder Ash colour tare da dogon wandon Jeans,batare da 6ata lokaci ba ta zura kayan ajikinta,bayan ta kammala sanya kayan ta koma gaban mirror, tana shafa powder,sannan ta Wan shafa lip gloss,murza" ",la66an tayi,tana cikin sharce sumar kanta,Jahad ta turo ™opar Wakin" ",Hannunta ru™e da wayarta,fuskar nan awashe sae faman sakin murmushi take yi" "Juyowa sehrish tayi tare da kallonta tace""Sai yanzu kika kammala shan Love Win?Ni wannan soyayyarta ku tana Waure mun kai wlh,ko gajiya bakuyi,yadda kasan Romeo da juliet,kullum kuna a "",manne da juna" """,Jahad tace""da alama ba™in ciki kikeyi mun Allah" "In rasa dawa zanyi ba™in ciki sae dake?kin manta wa nake aure?Ni fa matar Surgeon general ce,ke "" ""...fa?Ni har kunya ma nake ji,ki rasa dawa zakiyi soyayya sae wannan shagwa6a66an" "Tunkan takai ™arshen maganar jahad tace""Auren da yanzu saura 2 month ya mutu!dashi har kike "",tutiya" "Gaban sehrish ne ya faWi rasss!lokaci guda jikinta yayi wani irin sanyi,yayin da idanunta suka ciko tab" ",da kwalla" "Ita kanta jahad,bataso ta faWi hakan ba,ranta ne ya 6aci saboda ta tsani a kushe mata baby Junaid" ",Winta,Wannan ne yasa har ta faWi maganar da tayi" "?""Jahad!ni kike faWa ma haka""" "Da sauri jahad tace""dan Allah kiyi ha™uri,wlh bansan na faWi hakan ba,raina ne ya Wan sosu,""" "Kinayi mun fatan aurena ya mutu kenan""? Tayi tambayar hankalinta aWan tashe""" "Dan Allah rishi kidaina faWin wannan maganar,nace maki ba a son raina na faWi hakan ba,""tayi """ ",maganar tare da ™arasawa wurin sehrish Win,ta ru™o hannunta" "Pls kada ki bari hawayen nan sun fito daga cikin idanunki,kinsan cewa bazan ta6a yi maki fatan "" aurenki ya mutu ba,kuma wlh ban faWi hakan ba donna 6ata maki rai ba,"" fuskar jahad tamkar zatayi" ",kuka saboda tausayin sehrish" "Tuni hawaye sun shiga wanke mata fuskarta,cikin sanyin murya ta wanda ya karaya tace""kin faWi gaskiya jahad,bai kamata inyi prouding da aurenshi ba,Ni sam na manta ashe yau saura 2 month ',babban yaya ya sake ni,ni nama ™osa ya sake ni in huta" "Hannu jahad tasanya tana share mata hawayenta""in sha Allah Babban yaya bazai ta6a sakin ki" "ba,banayi maku fatan rabuwa da junanku,Nafison ku kasance atare na har abada,Daso samu ne kawai wani abu ya shiga atsakaninku,Ana saura sati daya auren ya mutu,aga kina amai kinga shikenan babu zancen saki,Sae dai a fara tanadin suna,""cike da zolaya jahad tayi maganar,aikuwa nan take sehrish ta" ",fashe da dariya" "Ganin tafara dariya yasa jahad taci gaba da tsokanarta""gaskiya na™osa in ganki da ciki,cikin ma na babban yayanmu,Wayyo Allah na bansan wani irin farin ciki zanyi ba aranar,zanso naga babynku,wlh "",ba ™aramin kyau zaiyi ba,idan ya biyo kowannanku" "Fuskarta Wauke da murmushi tace""Najima ina burin wannan ranar,bazan 6oye maki ba jahad,inaso "",inga nima na haifi Wan babbyna,Amma nasan ba yanzu ba" "Dont worry ur self,Very soon zaki haifa ma babban yayanmu twins ko triplet,tunda muma triplet """ ",ne,nasan acikinmu baza'a rasa wadda zata haifi ´an biyu ba ko ´an uku,""Acewar jahad" "Shiru sehrish ta Wanyi tana murmushi,duk da tasan abune mai wuya amma taji daWin maganar nan ta" ",jahad" """,Inaso naje naci abinci,yunwa nake ji""" "Ta ™arasa maganar tare da kama hanyar fita daga Wakin,Bin bayanta jahad tayi da sauri tare da ru™o" ",hannunta cikin nata" """,Mu tafi atare,nima ae banci abincin ba""" "Dining suka nufa,Wuri suka samu asaman dining chairs Win kowa ya zauna,Tray ne mai faWi azmee ta ajiye masu asaman dining Win,Warmers ne guda biyu babba da ™arama ta miya ajiye asaman shi tare da" ",plate,sae drinks data Wauko masu" "Da yake mutanen gidan duk basu nan shiyasa bata girka abinci dayawa ba kamar yadda ta saba,ita" ",kanta ta Wan samu hutu yanzu" ",Munyi waya da daddy,""sehrish ce tayi maganar a yayin da take ™o™arin buWe warmer Win""" "_?""Ya faWa maki ranar da zasu dawo ne""" """,A'a bai faWamun ba,sai dai yayi mun albishir mai daWi""" "?""Cike da zumuWi jahad tace""Wani albishir kenan" ",Murmushi ta Wanyi a lokacin ta kammala buWe warmer Win,wainar shinkafa ce acikinta" "Ya sanar dani cewa da zarar sun dawo daga damaturu,A washe garin ranar zasu tafi kano,wurin "" "",nemo oumman mu" ",Maimakon taga farin ciki akan fuskar jahad,sai taga idanunta sun Wan ciko daa kwalla" "?""Meyasa bakya farin ciki ne""" "Sehrish farin ciki fa kika ce?Bana Farin ciki,Idan har kika ga nayi farin ciki,toh An samu oummaan "" mu ne da ranta kuma da lafiyarta,ina fargabar abunda zaibiyo baya,idan suka je nemanta,Kinsan yadda oumman mu take tsananin son mu sosai,Amma lokaci guda aka nemeta aka rasa,tsorona kada ace ya sayyadi ne yayi mata wani abun,dama yasha faWin cewa zai kashe ta idan har bata daina bin" ",™wa™™wafin da takeyi mashi ba. ""dakatawa jahad tayi da yin maganar,jikinsu duk yayi sanyi" "Addu'a yakamata muyi mata akan Allah yasa su samota,Amma nikaina ina fargabar a wani hali zasu "" "",same ta" "Duk sunsha jinin jikinsu,zuba masu wainar tayi acikin plate,sannan ta buWe ™aramar warmer" ",Win,Miyar ganye ce,taji ganda lu6u lu6u acikin,Tuni ™amshinta ya gauraye wurin" ",Da™yar suke iya cin abincin,kamar waWanda akayi ma dole suci" *HAROON* "Fitowarshi kenan daga cikin bedroom W inshi,yana ™ okarin barin wurin,Yaji an ambaci sunanshi""Haroon""!gabanshi ne ya fadi,duk a tunaninshi Amrish ce ta kuma biyo shi,da sauri ya juya don yaga wacece,tun daga ™asa har sama ya soma binta da kallo,Jikinta na sanye da atampa,riga da skirt ne sun matseta sosai,gaba Waya surar jikinta ta fito Wass,bakowa bace wannan fa ce Hayaam,fitowarta kenan daga Wakinsu na hotel da Omar ya kama masu,Ashe tun ranar basu tafi ba,Zama suka cigaba dayi acikinshi sun ™ara biyan kuWin Wakin,don aunty babba taci alwashin cewa babu inda zasu tafi,daga abuja sai Enugu wurin bokan nan,Yanzu haka kuWi suke harhaWawa,duk ta siyar da gold Winta,yanzu ma shirye shiryen tafiya sukeyi," "?!""Sakin baki haroon yayi yana kallonta,da wata irin kasalalliyar Murya yace""Ke!me kikeyi anan Cike da kwarkwasa Hayaam ta ™arasa gabanshi fuskarta Wauke da murmushi tace""Kayi mamakin" "ganina ne?nikaina bansan da zamanka anan ba,yanzu kawai ina fitowa na ganka,kana ™o™arin fitowa "",daga Wakinka" "Lokaci guda haroon ya saki wannan shu'umin murmushin nashi,a wayance yace""Amma nadaina" "?""ganinki a gidanmu,nayi tsammanin cewa kin koma gidanku ne?but me kikeyi acikin hotel Win nan" ",Shiru ta danyi tana tunanin abunda zata faWa mashi" "Shi kuwa gogan gaba daya ya aza kwartayen idanuwan nan nashi akan ˜irjinta," "Naji kin yi shiru,idan ba damuwa mu shiga daga ciki mana,""yayi maganar yana nuna mata ™opar """ ",da™inshi" ",Gaba yayi tabi bayanshi,buWe masu Wakin yayi suka shiga ciki" ",A gefen gadonshi suka zauna,suna fuskantar juna" ",Kinyi kyau sosai,""yayi maganar yana wasa da harshen shi asaman la66ansa""" ",Murmushi hayaam tayi,batare da tace mashi komai ba" "?""Ko kina bu™atar abunsha ne kona ci haka insa akawo maki""" ",Girgiza kai tayi""a'a,a ™oshe nake,bana jin yunwa" """,ta6e bakinsa ya Wanyi,kafin ya kuma cewa""˜amshin turarenki yayi mun" "?""Dariya tayi tare da cewa""Allah ko" """,Da zaki bani dama ko sau Waya ne,just inaso in Wan sha™i ™amshinne a hancina""" "Batasan wanene haroon ba,saboda tasan halayen matasan gidansu,tayi tunanin cewa shima duk irinsu "",ne,hakan yasa tace mashi""Mezai hana" "Matsawa yayi kusa da ita,tare da kai hancinshi saman fatar ™irjinta,yana Wan shinshinar ™amshin turaren,nan take taji wani irin yanayi atattare da ita,zagayawa yayi da hannunshi ta bayan rigarta,abu" ",kamar wasa,ya zuge zeep Win rigarta a hankali,saboda tafara fita hayyacinta" "Wagowa yayi da hancinshi izuwa saman wuyanta kamar wani maye,haka ya shiga shinshina wuyan ""nata,da wata irin kasalalliyar murya yace,""Wannan turaren na wani company ne" "Shiru tayi batare da ta bashi amsar tambayarshi ba,dama da biyu yayi mata maganar don yaji idan har lokacin tana acikin hayyacinta,Shirun da tayi mashi ne ya tabbatar mashi da cewar,tafara fita" ",hayyacinta" "Bata ankara ba,taji hannunshi ta cikin rigarta saman boobs Winta,A zabure ta kwace kanta daga jikinshi tare da ja da baya,tana ™okarin gyara rigarta,Wagowa tayi tana kallonshi,Murmushi ta gani akan" ",fuskarshi" "Hakan ba ™aramin Waure mata kai yayi ma,duk a tunaninta mutumin kirki ne shi ashe shima Wan harka" ",ne" "Mi™ewa tayi da sauri ta nufi hanyar fita daga Wakin,Hannu tasa ta ru™o kopar zata buWe,taji ™opar" "adatse,hakan yasa tayi saurin juyawa tare da kallonshi,Nuna mata key Win yayi a hannunshi yana" ",dariya" """,Fuskarta aWan Waure tace""pls,ka buWe mun kopa inaso na tafi,Aunty laila na jirana" "Mikewa haroon yayi tare da takawa izuwa gabanta ya tsaya,sannan yace""Ganinki da nayi gaba daya kin tayarmun da sha'awata,na kwaWaitu da son kasancewa tare dake,kallo Waya da nayi maki na gane cewa ke ba ™aramar ´ar bariki bace,Don haka kada ki 6oye mun true colour Winki,kizo kawai muyi "",harka" "Zuba mashi ido tayi tana tunanin ta wata hanya zata 6ullowa haroon don ta samu ta tsere ',mashi,bakomai take ji ma tsoro ba fa ce aunty babba,saboda ta hanata kula maza" "Koda ace ina kula maza,bazan kula irinka ba,Kuma ni ba ´ar iska bace kamar yadda kake "" tsammani,Ka buWe mun kopa in fita,in ba haka ba zanyi maka illa,""a tsiwace tayi maganar hada rufe" ",idanunta" "Dariya haroon yayi tare da sanya hannushi ya Waga wandon jikinshi,ya tura key din acikinsa,sannan yace mata""Zoki Wauki key din idan kin isa,™aramar ´ar tasha kafin kiyimun illa ni zan illata ki idan har ""baki taimaki kanki ba" ",Tsabar takaici ne ya cika hayaam,tayi danasanin yi mashi magana,da duk hakan bata faru ba" "* 234 810 388 4440: Boss Bature+ ]PM 2:57 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * "Littafin abban sojoji 300 ne,gamai bukata zaiyi mun magana kaitsaye ta layina pls banda phone call d'_" "_d'just message ta whatsapp,08103884440" *Aunty Babba* "Guntun tsoki taja,yayin da idanunta ke kallon agogon dake manne acikin Wakin,kusan ™arfe 6 na marece babu hayaam babu alamarta,har ta fara gajiya da jiranta,tun Wazu take traying numbar wayarta amma Still Switch off,hakan ba ™aramin 6ata mata rai yayi ba,tunani tashiga yi ko ina ta shiga?daga zuwa curo kuWi a banki shiru kake ji wai malam yaci shirwa," "Ru™e qugu tayi tare da yin ™wafa,ta koma gefen gadon ta zauna,tana jiran shigowarta,tuntana sa ran dawowarta harta fara fidda rai,lokaci sai gudu yake yi har wurin ™arfe 7,hayaam bata dawo ba,duk tana" ",azaune har 8 ta buga" "Allah yasa ba gantalin nata ta tafi ba,daga zuwa curo kuWi a banki kamar na aiketa wata uwa """ ",duniya,tabi duk ta rufe layinta,Mtsww""ta ™arasa maganar tare da jan dogon tsoki" "Yayin da aunty babba ke zaman jiran hayaam,ita kuma tana can rai hannun Allah a Wakin haroon,Lokacin daya hanata fita daga Wakin ya zura key a wondonshi yace ta taimaki kanta,tayi tsammanin cewa zata iya kwatar kanta saboda tasa ba gara sofwan saurayinta,hakan yasa cikin salon wayau ta zura hannunta acikin jakarta,batare da ya ankare ba,Ta curo kwalbar turare ta fesa mashi asaman fuskarshi,kai tsaye ya ta6a idanuwanshi,raWaWi yasa yayi saurin kai hannu yana murza idanun nashi,ganin ya fita hayyacinshi yasa tayi ™ o ™ arin zura hannunta acikin wandonshi,aikuwa batayi wani aune ba yayi mata ™wa™™warar dam™a,Ya yayyaga kayan jikinta da hannunshi,tundaga tsaye ya fara biyan bu™atarshi da ita,cikin rashin imani haroon yayi mata kaca kaca,Karshe yayi wurgi da ita saman gadonshi,Ya tu6e kayan jikinshi kamar yadda ya cire nata gaba Waya,sannan yabi ya danneta kamar wani bakure haka yakai mata Hari,wa'iyazubillah duk yadda taso ta ™waci kanta amma hakan ya faskara,Tun tana ihu tana kuka har bakinta ya" "mutu ™arshe ta sume """ *Boss Bature* d' *SEHRISH* "Wuraren ™arfe 10 na dare,tana a kwance saman gadonsu,ta ™udundune cikin bargo,bacci harya fara Waukarta,tajiyo ringing Win wayarta,a hankali ta zame bargon tare da mi™a hannu ta dauki wayar dake ajiye saman mattress din,da™yar ta iya buWe idanunta masu Wauke da bacci,™urawa screen Win ido tayi yayin ta zuciyarta ke bugawa,Sunan My Boss Man ne ya bayyana da manyan" "haruffa,Gabanta ne yayi wani irin bugu rass!lokaci guda ta mi™e daga zaune tana faman zare" "ido,hannayenta har kerma sukeyi,Amsa kiran tayi tare da kara wayar a kunnata,Tunkafin tayi sallama Sexy voice Winshi ta katse mata hanzarinta da cewa""Am back,""yana faWin hakan yayi rejecting call Win," "Yadda kasan gunki haka sehrish tayi kasa™ai,fuskarnan tamkar ta fashe da kuka,Wan hutun da ta samu" ",na kwana biyu ya ™are" "Jiki asanyaye ta sauko daga saman gadon bayan tayi wurgi da wayar saman mattress Win,Sleeping dress ne ajikinta white colour masu Wige Wigen ba™i ajikinsu,sunyi matu™ar yi mata kyau,Riga da" ",wando ne" "Kaitsaye ta nufi wurin windown don ta le™a taga idan dagaske ya dawo din,hannu tasa ta janye labulen tare da zuqe glass Winta," "daga inda take ta hango motorshi a parkin space,wannan ya tabbatar mata da cewar ya dawo yana a ""!cikin gidan,hannu tasa tare da dafe goshinta a hankali ta furta""OMG" ",GyaWa kawai tayi tare da cewa""Ae shikenan,Za'a koma ´ar gidan jiya kenan" "Juyawa tayi ta nufi shoe rock Winsu,flat shoe ta Wauko ta zura a ™afafunta,sannan ta nufi hanyar fita" ",daga Wakin,buWe kopar Wakin tayi bayan ta fita ta datse Wakin" "Fitowa tayi daga corridor din ta wuce kitchen,gidan tsit babu kowa,duk babu daWi,tayi kewarsu" ",sosai,musamman Wan baby junaid Winsu" "Batasan ko zai bu™aci abinci ba,tun da yanzu ya dawo,Hakan yasa ta hado mashi Coffee kawai don tasan dole ya bukace shi,a cikin plate ta aza cup Win,ta fito daga kitchen Win,ta nufi upstairs,tunani tashiga yi ko ina su jahad suke,yanzu haka suna a Wakin aunty azmee dama kwana biyun nan,duk in dare yayi suna zuwa fira Wakinta,wani lokacin acan bacci yake Waukarsu,sae wurin asuba suke dawowa" ",dakinsu" "A hankali take taka staircase Win harta haura sama,wuce wa part Winshi tayi,a ba™in kopar shiga falon ta tsaya,kamar yadda tasa ba,sae da fara karanta addu'o'in neman tsari daga sharrinshi sannan ta shiga" ",ciki da sallama abakinta" "Babu kowa acikin falon,bedroom dinshi ta wuce zuciyarta na War War,sallama tayi mashi,daga ciki taji" ",ya amsa mata,tare da bata Iznin shiga" "Shiga cikin Wakin tayi cike da fargabar ganin fuskarshi,agaban mirror ta same shi tsaye,yana sanye da bathrobe,jikinshi da alamun danshin ruwan da yayi wanka,bata samu damar ganin fuskarshi ba saboda ya juya mata baya," "˜arasawa ciki tayi tare da ajiye mashi coffee Win saman table sannan tace""Sannu da dawowa babban" "?""yaya ya gajiyar tafiya" "Tamkar bazai amsa mata ba,har sai da ta fidda rai da zaiyi mata magana sannan yace""Am ok,""Waya daga cikin abunda ke ™ona mata rai kenan,Saita saki baki tayi mashi magana mai tsayi ya bata amsa in" ",short" """,Ga coffee nan,bansan ko zaka bu™aci wani abu ba,bayan wannan""" "No,need,""ya ambaci hakan tare da juyowa ya koma daga gefen gadon ya zauna,tsayawa tayi saboda """ ",tasan halinshi,in har bashi ya sallameta ba,toh bata isa ta tafi ba" "Šagowa tayi ahankali ta saci kallon fuskarshi,yayi haske sosai la66an nan nashi sunyi pink tamkar ya" ",shafa jan baki,ya Waure fuskar tamau kamar wanda aka aiko ma sa™on mutuwa" "Mayar da idanuwanta tayi akan fatar ™irjinshi,ganin yana ™okarin dagowa yasa tayi saurin kawar da" ",idonta gefe guda" "Hannu yasa tare da daukar Cup of coffee din,sae faman tiririn zafi yake yi,saitin bakinsa yakai cup" ",Win a hankali yake kur6arshi" "Wan dakatawa yayi da shan coffee Win batare da ya Wago ya kalleta ba yace""Šaukomin sleeping dress "",Win da zan sanya" "Amsa mashi tayi da toh,Sannan ta juya,kamar ance ya Wago idonshi karaf ya sauka akan Wandon jikinta,Wigon jinin daya gani ne yasa shi yin wurgi da Cup Win hannunshi ya faWi ™asa ya fashe,wani irin" ",tashin zuciya ne yazo mashi,da gudun gaske ya mike tare da tunkarar toilet ya faWa ciki" "Hankalin sehrish ba ™aramin tashi yayi ba,batasan meyasa shi jin amai ba,ita dae kawai taga yayi wurgi da cup kuma ya nufi toilet,tuni tasha jinin jikinta,tsananin tsoro ne ya bayyana kan" ",fuskarta,tunkafin ma taji meyasa shi yin amai" "Gaban Basin ya tsaya,sae faman kakarin amai yakeyi,tamakar ´an hanjin Cikinshi zasu fito waje,Wani irin ™yan™yami ne dashi,gaba Waya duk yabi ya burkice,almost 8 mins yana acikin toilet Win,tanajiyo" ",sautin aman da yake yi,zugudum tayi tana jiran fitowarshi" "Hannu yasa tare da buWe ™opar toilet Win ya fito,jikinshi sae kerma yake yi saboda tsabar 6acin" ",rai,idanuwanshi har sun canza launi" "A zafafe ya tunkareta,ganin haka yasa sehrish tashi ga ™o™arin ja da baya,tana ™o™arin guduwa daga bedroom Win nashi, dam™o wuyan rigar jikinta yayi,tare da janyota yayi wurgi da ita,ta bugi bangon" ",Wakin" "RaWaWin da taji ne yasa ta fashe da matsanancin kuka,ware hannayensa yayi da nufin ya mare" ",ta,runtse idanuwanta tayi da sauri tana kuka" "Yarfar da hannun yayi gefe guda,tsabar 6acin rai ya hana ya buWe baki yayi mata magana balle har tasan laifin data aikata mashi,cikin shesshekar kuka tace""Dan Allah kayi ha™uri bansan laifin dana "",aikata maka ba" "Tamkar ya rufe ta bugu haka yake ji,da™yar ya iya buWe baki yace""karki kuskura ki ™ara shigomin ""part Wina da wannan ™azantar a jikinki!ki tsaya har saikin kammala" "a ruWe sehrish tashiga tunanin wata ™azanta ce yake magana akai,da sauri ta shiga bin jikinta da" ",kallo,a ™o™arinta nata gano abunda ya kira da ™azanta" "hakan ba ™aramin fusata shi yayi ba,a fusace ya buga mata tsawa wadda tayi matu™ar girgizata,ta . zaburar da ita kuma ta tsoratar da ita,Nan take taji zubar jini acan under Winta,tare da matsanancin ciwon mara lokaci guda ya farmata,Sae lokacin ta gane cewa period Winta ne yazo mata,jinin ne ya fara" ",zuwa shiyasa batayi noticing Winshi ba,sae daga baya raWaWin ciwon ya taso mata" ",Dogon tsoki yaja,tare da juyawa ya nufi cikin Wakin" "Sehrish kuwa tuni ta soma fita hayyacinta,idanuwanta sunyi jawur da su,kamar daga sama yaji" "_""tace""AMMA BAKA DA IMANI" ",gabanshi ne ya faWi rass,dakatawa yayi da yin tafiyar tamkar antokare shi" "Tunda nake arayuwata banta6a ganin mutun mara imani mara tausayi ba irinka!Jinin daka gani "" ajikina lalura ce bani na Waurama kaina ba,nikaina bansan dashi ba,da bazan bari ya zuba ajikin kayana ba balle har ka gani,duk irin ™o™arin da nakeyi wurin ganin na faranta maka rai baka ta6a gani ba,Nifa ba tsoranka nake ji ba!Allah kaWae nake tsoro,Idan ta™amarka ™arfi kazo ka buge ni,kaga in zan mutu,Na rayu da wanda yafi ka rashin Imani da tausayi,Kuma na jure zama dashi,naga tashin hankalin "" daya fi wanda nagani a wurinka,kuma duk na jure hakan" "Tashin hankali,San™amewa sgr yayi atsaye,hankalinshi yayi matu™ar tashi,a arazane ya juyo don ya tabbatarwa kanshi da abunda kunnuwanshi ke juyo mashi,Jikinshi sae faman tsuma yakeyi,abun yayi matu™ar girgizashi,abun Yayi mugu mugun Waure mashi rai,Zuba mata ido yayi yana kallonta cike da" ",mamaki" "Dame ka ke ta™ama ne?kaifa mutunne Wan adam,mai hannu biyu mai ™afa biyu,hancin Waya,da baki "" Waya,idanuwa guda biyu kamar nawa,Wanda idan yayi bacci sai yarda akayi dashi,idan ya mutu kuwa duk kyanshi duk mun dukiyarshi duk ji dakanshi acikin farin yadi mafi arha za'ayi mashi sutura,™arshe "",ya zama abincin tsutsa" "Waro ido waje sgr yayi hankali atashe yake kallonta,tunda yake arayuwarshi wata ´a mace bata ta6a tsayawa agabanshi ba,kamar haka tana gaya mashi magana,Ido cikin ido batare da jin shakkarshi ba,yadda kasan mai iskokai haka sehrish ta rufe shi da faWa,abun yayi matu™ar Waure mashi kai,har ya fara tunanin kodae Tasha ™waya ne?to ae ko wanda yasha ya bugi da giya bai ta6a kallon cikin idonshi" ",ba ya gaya mashi magana" "Burin ka kawai ka wula™anta rayuwata,shiyasa ka aure ni don in cigaba da aiki a ™ar™ashinka,Inayi "" maka biyayya ne ba don inajin tsoranka ba,kaima ka sani,ni ba baiwarka bace baiwar Allah ce,Kuma idan yau naga dama zan iya barin gidan nan,kuma baka isa ka dawo dani ba,dana so tuntuni wlh dana" """,tafi nabar gidan nan,³anci nane" "Tana magana hawaye na shararowa asaman fuskarta,with confidence takeyin maganar,batare data .." ",girgixa ba" "Zan tafi kuma kada kayi tunanin cewa idan na kammala ™azantar zan dawo part Winka da sunan """ "aiki,Bazan ™ara zuwa ba,kuma kada kayi tunanin cewa zanji tsoranka in gudu daga gidan nan ko inzo in baka ha™uri,Wlh bazan ta6a karaya ba,ka yi duk abunda kaga dama,™arshe kace zaka hukuntani "",ko,Idan ka tashi dan Allah kada kabarni da raina,ka kashe ni" ",Ta ™arasa maganar tare da jan dogon tsoki,a fusace ta juya tabar cikin bedroom Win nashi" "Sai lokacin sgr ya runtse idanunshi,la66ansa sae kerma sukeyi kaf kaf,saboda tsabar 6acin rai,Hannunshi ya cusa acikin sumar kanshi ya shiga cakuWata,gaba Waya ya hargitsar da gashin kan nashi,Cizon la66ansa ya shiga yi,nan take le6en ya fashe jini ya soma WiWWigowa daga jikinsu,Zuciyarshi har wani boiling take tana burning,wani irin zafi ne ya taso mashi gadan gadan,jiri" ",ya dinga gani acikin idanunshi harya fara tangal tangal zai faWi ™asa" "Da™yar ya iya takawa izuwa gafen gadonshi ya zube ™asa saman guiwowinshi tare da aza kanshi saman gadon,Tashin hankali Ran manya ya 6aci sosai,™o™ari yakeyi ya dakatar da bad temper Winshi saboda gudun karya aikata kisan kai,don muddin yakai matakin ™arshe zaibi bayanta ne kuma sai yayi" ",mata mummunar illa" ",A hankali ya shiga furta""Innalallahi wa'inna ilaihirraji'un""!ya ambaci hakan kusan sau talatin" "Sehrish kuwa bayan ta fita daga part Winshi,da™yar take Waga ™afafunta saboda matsanancin ciwon marar da takeyi,Gaba Waya duk wannan maganganun da ta gaya ma Sgr ba'a cikin hayyacinta tayi su ba,batasan ma ta furta mashi su ba,Zafin raWaWin ciwo ne yasa ta zazzaga mashi masifa,dama kuma a ™ule take dashi saboda ya ™untata mata sosai,kuma ya kira jinin da takeyi da ™azanta abun yayi matu™ar ™ona mata rai,hada ™arin hakan yasa ta balbaleshi da faWa," "Tun tana tafiya da ™afafunta har suka gaza Waukarta,™arshe a bakin shiga corridor Win Wakinsu,ta" "yanke jiki ta faWi ™asa saman tiles tana birgima,hannunta dafe da mararta,gashi babu wani a kusa balle ya kawo mata agaji," "Kamar yadda sehrish ta kwana waje saman tiles,haka sgr ya kwana zu ™ unne saman" "guiwowinsa,kanshi na asaman gadonshi,Aranar bai runtsa ba,bacci ya ™auracewa idanuwanshi," "Wuraren sallar asuba,Jahad ta fito daga Wakin azmee tana ™o™arin shiga bedroom Winsu,idonta" "suka sauka akan sehrish dake kwance a ™asa,gashin kanta duk ya rufe fuskarta,da ™arfi ta ambaci Sunanta SEHRISH,da gudun gaske ta ™arasa tare da zubewa saman guiwowinta agaban sehrish W in," "Innalallahi'wa'innalairrahiji un,Sehrish!meya faru dake ne!nashiga uku!Aunty Azmee!!!""duk tabi ta "" ruWe,musamman data ga jini ya 6ata wandon sehrish Win,sai tayi tsammanin kodai taji wani mummunan" ",rauni ne,Jijjiga jikinta tashiga yi tana cigaba da kwalama Azmee kira ""!Aunty azmee!Hosana!dan Allah kuzo ku dubamin!meya faru da sehrish ne""" "A ruWe ta mi™e tare da tunkarar Wakin azmee,tura ™opar tayi ta faWa ciki a hargitse,Adai dai lokacin Azmee ta kammala sallar asuba,juyowa tayi tana kallon jahad ganin hawaye asaman fuskarta yasa ta mi™e da sauri ta tunkareta tana tambayarta" """Jahad lafiya meya faru ne""" "Muryarta har sha™ewa takeyi wurin ambaton sunan sehrish""Aunty azmee sehrish!bansan meya faru da ita ba,gata can kwance a ™asa bata motsi,ga jini a jikin wandonta. ""tunkan ta™arasa maganar Azmee ta" ",zabura da gudu ta fita daga Wakin,itama jahad Win tabi bayanta da sauri" "˜arasawa azmee tayi wurin da sehrish take akwance,ta zu™unna tana ™are ma jikinta kallo,tsananin" ",tausayinta ne ya kamata,Allah kaWae yasan tun yaushe take kwance a wurin cikin halin ha'ula'e Hannu tasa tare da shafa fuskarta,busassun hawayene asaman fuskarta,la66anta duk sun bushe ™amas" ",dasu" "Wagowa tayi tare da kallon jahad dake tsaye tana kuka," "Ki kwantar da hankalin ki,ina tunanin suma tayi ne sakamakon Ciwon cikin da tayi,Jinin dake "" "",ajikinta na al'ada ne" "Jin haka yasa jahad ta tsagaita da yin kukan,har hankalinta ya Wan kwanta duk da akwai sauran" ",damuwa atattare da ita" "Aunty azmee duk laifin mu ne ni da hosana,da ace bamu tafi mun barta a Waki ita kaWai ba,da duk "" "",hakan bata faru ba,Allah kaWae yasan tun yaushe take kwance a wurin nan" """,Waukomin ruwa,in yayyafa mata""" "Da sauri jahad ta nufi fridge dinsu,hannunta har kerma yakeyi wurin yin saurin ta buWe,bottle water ta Wauko,sannan ta dawo wurin azmee ta mi™a mata,kar6a tayi ta 6alle murfin ta Wan kur6i ruwan abakinta sannan ta fesar dashi asaman fuskar sehrish," "Dogon Numfashi taja,tare da sauke nauyayyiyar ajiyar zuciya,muryarta ™asa ™asa tashiga "",fadin""Cikina zafi,Ciwo yakeyi mun!dan Allah abani magani nasha,kada na mutu" "Jahad dauko mata magani,yana nan ajiye saman drawer Wina,""juya jahad tayi da gudu ta nufi Wakin """ ",azmee" "Hannu azmee tasa tare da Wago da kan sehrish ta azata asaman laps Winta,kafa mata ruwan tayi" ",abakinta,a hankali tashiga kwankwaWar ruwan,dama makoshinta a bushe yake" "Dawowa jahad tayi hannunta Wauke da maganin ta mi™a ma Azmee, bayan ta kar6a ta curo mata shi" ",guda biyu ta sanya mata abakinta,tare da ruwan ta haWiya" "Bayan ta kammala sha,ta mika ma jahad robar ruwan""ki mayar dashi a fridge,bari na taimakata mu "",shiga daga ciki" "Dakyar ta cuccu6i sehrish,don ma ba wani nauyi ne da ita ba,cikin bedroom Win nasu ta shiga da" ",ita,Jahad tabi bayansu" "Toilet tashiga da ita,jahad sae faman zirga zirga take yi acikin bedroom Win nasu,duk wannan budurin" ",da akeyi hosana nacan Wakin azmee naWe cikin bargo tana bacci" "Muryar azmee tajiyo daga cikin toilet Win tana yi mata magana""Pad zaki miko mun,tare da pant" "_"",Winta" "Jiki na rawa jahad,ta ™arasa gaban wardrobe Winsu,wurin kayan sehrish ta Wauko mata pant,sannan ta" ",haWo mata tare da pads" ",Abakin ™opar toilet din ta tsaya tare da Wan knocking kopar,zuro hannu azmee tayi ta kar6i kayan" ",Komawa jahad tayi saman gadonsu,ta zauna tana jiran fitowarsu daga cikin toilet Win" "Within mins,Azmee ta fito daga cikin toilet Win,hannunta dafe da sehrish,duk ta rurruketa gudun karta faWi,Waist dinta na Waure da farin towel,sae faman cizon la66anta takeyi,saboda raWaWin da take ji har" ",lokacin bata dawo cikin hayyacinta ba" ",Asaman bed Winsu Azmee ta kwantar da ita,jahad ta yafa mata bargo asaman jikinta ta lullu6eta" ",Sannu sehrish,Allah ya baki lafiya,"" acewar jahad""" "Dama ance ciwon ´a mace na ´a mace ne,su da suka son zafin abun gashinan sun taimaka mata,saboda suma sunayi kuma sunsan cewa lalurace,sannan sunsan irin raWaWin da takeji ajikinta,dayawa Wasu mazan basu son ya abun yake ba,tunda bayi sukeyi ba,shiyasa har suke ganinshi amatsayin ™azanta,kuma basu yi ma mata uziri,aduk lokacin da sukayi kuskuren da jini ya bayyana ajikinsu,Wasu mazan nake nufi ba duka aka taru aka zama Waya ba,Haka matan ba,bakowa bace ke" ",taimakon ´ar uwarta ba,acikin irin wannan yanayin na period" "Sannu Allah ya baki lafiya,""azmee ce tayi maganar,yayin da idanuwanta ke akan sehrish,wadda ta """ ",runtse idanunta tana ta faman ciccije la66anta" ",Bata bar Wakin nasu ba,har saida bacci ya Wauki sehrish sannan tayi masu sallama" "Kwanciya jahad tayi agafenta,suna fuskantar juna,zuba mata ido tayi tana kallonta,cike da so da" ",™auna" ",A haka har bacci ya dauketa" "A 6angaren Sgr kuwa,ko sallar asuba bai samu ya halarta ba,Acikin bedroom Winshi yayi sallar,komawa yayi saman katafaren gadonshi ya kwanta yayin da blue eyes dinshi ke kallon Ceilling,Kalaman sehrish ne suka shiga dawo mashi acikin zuciyarshi,bakomai ne yafi tsaya mashi aranshi ba fa ce kalmomin nan guda biyu da ta kirashi dasu,MARA TAUSAYI MARA IMANI!sannan kuma tayi comparing Winshi da wannan fasi™in mutumin, yaji raWaWin abun sosai acikin zuciyarshi,tayi matu™ar Waure mashi kai,Ko a ina tasamu ™warin guiwar gaya mashi magana?duk irin yadda take jin shakkarshi?yarinyar da ko cikin idonshi tsoran kallo takeyi,balle har ta Waga mashi yatsa," "Gyara kwanciyarshi yayi,ya koma yana fuskantar right hand Winshi,sannu a hankali bacci ya dauke" ",shi batare da ya shirya yin shi ba" "Wuraren ™arfe Takwas na safe,jahad na cikin bacci,taji shesshe™ar kuka acikin kunnuwanta,buWe idanuwanta tayi tare da wurgasu wurin da take jin sautin kukan,Sehrish ta gani zaune ta jingina bayanta" ",a head board Win gadon,sae kuka takeyi kamar wadda ta rasa wani mai mahimmanci arayuwarta" "Da sauri jahad ta mi™e zaune,tana kallonta tace""Sehrish!lafiya kike kuka?ko haryanzu ciwon cikin" "?""ne" ",Girgiza kanta tayi alamar a'a" ",To ki faWamun meke damunki ne""?da damuwa a fuskarta tayi maganar""" ",Cikin shesshekar kuka Sehrish ta soma magana" "Jahad!na shiga uku!najama kaina bala'e,Jiya nayi ma babban yayanmu rashin kunya,batare da sanina "" ba,wlh sai yau da safe na tuna duk abunda ya faru,nasan cewa bazai ™yaleni ba,Dole ya hukunta ni""ta" ",karasa maganar tare da sa hannu tana matsar hancinta" "Hankali atashe jahad tace""Sehrish!kodai mafarki kikayi ne?ae babban yayanmu bai dawo ba,kin" ",manta sun tafi damaturu ne""?tayi maganar tana ™o™arin fahimtar da ita" """,Wlh jahad ba mafarki nayi ba,jiya ya dawo acikin gidan nan,yana nan a part dinsa""" "Hannu jahad tasa tare da dafe saitin zuciyarta adan tsorace tace""Munshiga Uku!garin yaya har kikayi" "?""mashi rashin kunya?kuma kina acikin hayyacinki babu magagin bacci atare dake" "Bana acikin hayyacina jahad,zafin ciwone yasa na balbaleshi da masifa,har ina nuna shi da """ ",yatsa...""kaf ta kwashe duk abunda ya faru a tsakaninsu ta sanar ma jahad" "Hannu jahad tashiga tafawa tana faWin""wlh babu ruwana!sehrish kin shiga uku,mai kwatarki a hannunshi yau sai Allah,hukuncinki yafi ™arfin ayi maki shi acikin gidan nan sai dai yakai ki can "",headquater dinsu" "Jin wannan maganar,ya ™ara Waga hankalinta,fashewa ta kuma yi da kuka," "Lallashinta jahad ta shiga yi""Am sorry,zolayarki nakeyi,amma gaskiya sehrish Anya baki sha Codine ba?Yo ni ko giyar wake nasha,ae bazan iya tunkarar babban yayanmu ba,balle har in gaya mashi irin "",zafafa kalaman da kika yada mashi" "Cikin shesshekar kuka tace""dan Allah jahad ki bani shawara,kodai in gudu in bar gidanne?kinga su "",daddy basu nan,zai iya kashe ni" "Shiru jahad tayi tana sa™a wani abu aranta,sehrish kuwa ta zuba mata ido tana jiran jin shawarar da" ",zata bata" "Kinsan me!kada ki kuskura kije bashi ha™uri,Dama kin faWa mashi cewa kada yayi tunanin zaki gudu "" kibar gidan ne,ko kuma zaki zo bashi hakuri,Sannan kuma kince mashi ba zaki ™ara zuwa part dinshi ba koda ace kin kammala ™azantar ne,Inaso ya tabbatar da cewar dagaske kike mashi bada wasa ba,hakan zaisa abun ya tsaya mashi acikin ranshi kuma zaiji shakkar ™ara faWa maki irin waWannan kalaman saboda gudun kar girmanshi ya faWi,sannan idan yaga kwana biyu baki je yi mashi aiki ba,ina "",da tabbacin cewar zai nemeki ne,Amma muddin kika je bashi hakuri,wlh sai kinyi danasani ne Amma jahad,rashin kunya fa nayi mashi,yakamata na bashi hakuri in ba haka ba Zai gane cewa ina "" acikin hayyacina na gaya mashi magana,kuma zai dinga yi mun kallon mara kunya ™arshe ma ya tsane "",ni gaba daya" "Murmushi jahad tayi tare da cewa""indai bazai ta6a lafiyar jikinka ba toh da sauki,™wara yayi maki kallon mara kunyar,akan dai kije bashi ha™uri,nasan bazaki fahimce ni ba,A yanzu amma nan gaba zaki" "_"",ga amfanin yin hakan da kikayi" "Zugudum sehrish tayi tana doubting akan abunda jahad ta faWa mata,Anya kuwa jahad ba hanyar banza takeson Waurata ba?in ba haka ba saboda me zata hana ta zuwa bashi ha™uri,bayan itace mai laifi,A matsayin shi na mijinta kuma yayanta,bai kamata tayi mashi hakan ba,sannan kuma ta™i zuwa" ",bashi hakuri" "Shigowar azmee ne ya katse mata zancen zucin nata,atare suka juya suna kallonta," """,An kammala breakfast,yana a dining yana jiranku""" "?""Ta karasa maganar tare da kai idanunta kan sehrish tace""Ya jikin naki "",da sau™i alhamdullah,nagode ssai da irin kulawar da kuka bani""" "Kada ki damu ae duk yiwa kaine,Amma naga kamar hawaye akan fuskarki,Ko haryanzu akwai """ "?""ciwon ne" """,A'a,naji sau™i sosai""" "Murmushi azmee ta saki,kafin ta juya ta fuce daga Wakin," "Jahad kije kawai kuyi breakfast Win,Ni zan zauna a Wakine,kada mu haWu da babban yaya,Don nasan """ """,bazaiyi mun da kyau ba" "kada kisa damuwa aranki mana,duk kin bi kin tashi hankalin ki,Da yunwa zakiyi ta zama ne?bazaki """ "?""ci komai ba" ",Shiru tayi ba tare da tace komai ba" "?""Okey,zan kawo maki breakfast Win aWaki sai kici hakan yayi maki""" """,Šaga mata kai sehrish tayi""Eh,ki kawomin anan,zan fi samun kwanciyar hankali,akan in fita wajen" ",Saukowa jahad tayi daga saman gadon,ta buWe kopa ta fuce daga dakin" "Ajiyar zuciya sehrish ta sauke,tunani ta shiga yi ko a wani hali babban yaya yake ciki,Yayi bacci jiya" ",ko baiyi ba,Allah yasa dai kalamanta basu ta6a mashi zuciyarshi ba" "shigowa jahad ta kumayi hannunta Wauke da madaidaicin tray,kayan tea ne sai chips da sauran abunda baza a rasa ba,Asaman drawer ta ajiye mata shi,sannan ta juya ta fuce daga Wakin," ",Matsawa tayi kusa da trayn,sannan takai hannu ta Wauki cup of tea Win tana Wan kur6arshi" ",Cikin ™ankanin lokaci ta kammala yin breakfast Win nata" ",Zama tayi cike da fargabar abunda zai biyo baya" "Ranta ne ya bata cewar,ta jaraba kiran aunty azeema ta sanar da ita abunda ya faru atsakaninta da" ",sgr,may be ta samu shawara mai kyau a wurinta" "Da sauri ta Wauki wayarta dake ajiye saman gadon,contact ta shiga ta lalubo numbarta,ta danna mata" ",kira,tana fara ringing,Azeema ta Waga kiran nata" """,Tunkafin tafara magana hajiya azeema tace""2 days ba hello ba hi ko?har kin fara mantawa dani ko Murmushi sehrish tayi tare da cewa""ba haka bane,Aunty azeema kusan kullum ne saina nemi "",layinki,amma baya shiga" "Azeema tace""Hakane fa,nifa wayata indai bani na kira mutun ba,da wuya ne a same shi,kullum busy "",nake" ",Shiru sehrish tayi tana tunanin ta ina zata fara kora mata jawabi" "_?""Ina sauraronki,Har yanzu ba wani cigaba a zamanki dashi""" ",Nan fa sehrish ta samu ™warin guiwar sanar da ita duk abunda ya faru atsakaninsu daren jiya" "Tayi tunanin aunty azeema zatayi mata faWa ne,amma da buWar bakinta sai cewa tayi""Very "",Good!hakan da kikayi mashi yayi mun dai dai wlh" ",Sakin baki sehrish tayi tamkar tana agabanta,kusan bakinsu Waya da jahad ""Kada ki kuskura kije bashi ha™uri!nafi so ya gasgata kalamanki""" "?""Cike da mamaki sehrish tace""Aunty azeema dagaske kike?kada na bashi ha™uri" "˜warai kuwa,ina goyon bayan hakan Wari bisa Wari,kuma kada ki kuskura kije part dinshi da sunan "" aiki,Ki rabu dashi,dama ae yace kada ki koma mashi har saikin kammala kazantar kibarshi a "",hakan,kada ki wani ji tsoro" "Lumshe ido sehrish tayi tare da ware su fuskarta da dan murmushi tace""Shikenan aunty azeema "",bazanje ba in sha Allah" "Namanta ban sanar dake ba,nafa dawo nigeria,tun jiya amma na wuce damaturu,bazan samu zuwa "" nan ba yanzu saboda abunda ya faru na rasuwar modibbo,amma kada ki damu zan bada sa™o ta wurin junaid,naji yace zai biyo Abusufyan idan ya tashi dawowa,zan bashi ya kawo maki har gida,Sannan "",zanyi maki bayanin yadda zakiyi amfani dasu,koda ta wayane" "Nagode sosai Aunty azeema,Allah yasaka da alkhairi,Amma yaushe zaki dawo nan?don nayi "" "",kewarki sosai" """,Dariya hajiya azeema tayi tare da cewa""Very soon zan dawo" """,Sehrish tace""to shikenan,Allah ya kaimu lokacin "",Ameen my daughter""" "Sun jima suna waya kafin daga bisani ta ajiye wayar,har hankalinta ya kwanta,duk da akwai sauran" ",fargaba atare da ita" "saukowa tayi daga saman gadon,Wardrobe ta nufa,hannu tasa ta buWe,Arab gown ce ta Wauko pink colour,tare da mayafinta shima pink ne amma bai ciza ba,kamar na rigar,zura kayan tayi ajikinta,sannan ta koma gaban mirror ta zauna,zuba ma mirror din ido tayi tana kallon fuskarta,ta cikin madubin,yayin" ",da zuciyarta ke tariyo mata abunda ya faru adaren jiya" "A 6angaren Sgr kuwa,wata irin matsiyaciyar yunwa ce ta farkar dashi daga bacci,saukowa yayi daga saman gadon,Jallabiya ce ajikinshi,wuce wa yayi wurin closet Winshi,withins mins ya shirya kanshi cikin jeans da t shirt Maroon colour,rigar ta fito da surar jikinshi saboda ta Wanyi tighting Winshi,˜afarshi na sanye cikin Canvas sneakers," "fitowa yayi daga part Winsa,Ya nufi downatairs,a natse yake taka staircase din har ya sauko down,Su" ",jahad na zaune ita da hosana saman Sofa mai mazaunin mutun uku,suka jiyo takun takalmanshi" "Wagowa sukayi atare suna kallonshi,lokacin da ya ™araso wurinsu,da sauri suka haWa baki wurin gaisar" ",dashi" "Batare daya kallesu ba,Ya amsa masu gaisuwarta su,fuce wa yayi daga cikin main palour Win,Kaitsaye Motarshi ya nufa,Amstrong na ganin shi da sauri ya ™arasa tare da buWe mashi motar ya shiga daga" ",ciki,sannan shima ya bude driver seat ya zauna" "?""Kafin ya tashi motar,ya Wan dago tare da kallonshi ta cikon mirror yace""Sir,Where are we going" ",Restaurant,""ya bashi amsa atakaice""" "?""Shiru amstrong yayi batare daya tashi motar ba,Hakan yasa shi cewa""what are u waiting for" "Cikin harshen turanci amstrong yace""Sir,kayi ha™uri da abunda zance,Amma zuwa restaurant ba naka bane,da matsayinka aganka a restaurant ka je cin abinci?kaida ya kamata ace a gida ake girka ""maka,idan ba damuwa zanje nakawo maka,ka koma ciki pls" "Tunda ya soma magana sgr yayi shiru yana sauraronshi,saboda amstrong yana Waya daga cikin "",waWanda suke Control dinshi" ",Amsa mashi yayi da okey,sannan ya buWe motar ya fuce" "Duk wannan abun dake faruwa sehrish na tsaye a wurin window tana le™en motarshi,taga lokacin" ",daya shiga cikin motar,kuma sai taga ya fito daga ciki" ",Aranta tashiga tunanin ko lafiya" "Dawowa cikin gidan yayi,Part Winshi ya koma ya zauna saman sofa yana jiran dawowar Amstrong,dan bala'e ga abinci acikin gidan amma yafi ™arfin yayi ma wani magana ya kawo mashi abincin,tunda ya ™ori mai aikin tashi," "Cikin minti goma sha biyar,Amstrong ya shigo cikin gidan hannunshi dauke da ledojin,Su jahad na ganinshi suka shiga gaisar dashi,fuskarshi Wauke da murmushi ya amsa mashi,sannan ya wuce upstairs" ",sashen sgr" "Yana barin wurin da gudu jahad ta nufi Wakinsu,tura kopar tayi ta shiga ciki tana faman ™wala ma" ",sehrish kira" "?""tsaye ta same ta hannunta ruke da wayarta,ganin jahad ta faWo Wakin babu sallama yasa tace""Lafiya Jahad tace""Yanzu naga wannan sojan wanda yake yin driving Win babban yayanmu,Hannunshi dauke" """,da ledojin kuma na restaurant ne don naga sunan ajiki" "Cike da mamaki sehrish tace""to fa!ko meyasa ya aika akawo mashi abinci bayan ga wanda aka girka" "?""agida" """,Jahad tace""Yanzu haka saboda abunda ya faru atsakaninku ne jiya,shiyasa ya™i cin abincin gidan" ",Jikin sehrish ba ™aramin sanyi yayi ba" "Yanzu haka,saboda yana ™yamar girkina ne saboda ina yin period,shiyasa bazaici abincin gidan """ ",ba,""acewar sehrish" "Jahad tace""Amma ae bake kikayi girkin ba,Aunty azmee ce ta girka,Gaskiya nafi tunanin cewa wani "",abunne daban yasa bazaici abincin gidan nan ba" "Murmushi sehrish ta Wanyi tare da cewa""kinsan Allah babban yaya bazai iya cin abincin nan ba,Ina ""nan dake ™arshe sai dai azubar da shi abanza" """,Jahad tace""Mu zuba ido mu gani,zaici ko bazaici ba" *** "Excuse sir!muryar amstrong ce ta dawo dashi daga zurfin tunanin da ya faWa," """,Muryarshi a kasalance yace mashi""Come in" "Shiga ciki yayi tare da ajiye mashi asaman table dinshi,Sannan ya sara mashi,kafin ya fuce daga" ",Wakin" "Kusan minti 5 bai motsa ba,kamar ba yunwa yake ji ba,Hannu yasa tare da curo bugger daga ciki,yana ™okarin kaita a bakinshi ,Ya tuna da jinin daya gani ajikin wandon sehrish,aikuwa nan take Ya sake ta ta faWi saman table din,Wani irin yun™urin amai ne ya taso mashi,da sauri ya mi™e ya nufi cikin toilet,ya shiga kwara amai agaban basin,Ba ™aramin galabaita yayi ba,™yan˜yami ya hana yaci abincin ga" ",yunwa na cinshi,har zazza6i ya fara kamashi" "Tap ya kunna ruwa ya shiga kwararowa,tarba hannayenshi yayi ya shiga kuskure bakinsa,kafin ya wanke face Winshi," "Fitowa yayi daga cikin toilet,yana faman sauke ajiyar zuciya,komawa yayi saman gadonshi ya" ",kwanta,wasa wasa Zazza6i ya rufe shi,temperature Win jikinshi yayi zafi sosai" "Kasa samun natsuwa sehrish tayi,tunda taga an kira sallar magrib da isha'e,sgr bai fito daga part W insa ba,hakan ba ™aramin tayar mata da hankalinta yayi ba,jiki na rawa ta fito daga Wakinsu ta wuce kitchen,Anan ta samu azmee tana ™arasa gyara kitchen din ita da hosana," "?""Ganinta yasa azmee tace""Ya jikin naki" ",Da sau™i aunty azmee,sai dai. ""shiru ta Wanyi bata ™arasa maganar ba""" ",Tunkarota azmee tayi tare da ru™o hannunta suka ja daga gefe sannan tashiga tambayarta meya faru "",Aunty azmee,wani abu ya faru jiya tsakanina da babban yaya ban sanar maki ba""" """,FaWamun meya faru,Allah yasa dae ba wani laifin kika aikata masa ba""" ",Nan sehrish ta kwashe duk abunda ya faru ta sanar mata" ",Ya salaam,' azmee ta ambaci hakan hankalinta aWan tashe tayi maganar""" """,Wlh aunty azmee ba laifina bane,bana acikin hayyacina ne,shiyasa nayi mashi rashin kunya""" ",Muryarta tamkar zatayi kuka tayi maganar" "Cigaba da magana tayi""Ni babban abunda yafi tayar mun da hankali,har aka kammala sallar magrib da isha'e,banga ya fito daga cikin part dinshi ba,kuma inajin tsoran in tunkare shi,saboda nasan dole ya" "hukunta ni,kuma nayi shawara da aunty azeema tace kada na kuskura naje bashi ha™uri,haka jahad ma "",tace mun" "Sehrish idan kikace zaki Wauki shawarar Azeema,zata kaiki ta baroki ne,saboda ita wata irin "" wayayyiyar maca ce,Bazan hana ki Wauki shawararta ba,amma inaso ki tuna matsayinshi a wurinki,Yayanki ne shi kuma Mijinki,jiya ya kwana da fushinki acikin zuciyarshi haka yauma ya tashi da fushinki,tabbas zaki jefa kanki cikin matsala ne,in har bakiyi hanzarin neman afuwarsa ba,Yakamata ""!kije ki bashi ha™uri,kuma ki sanar dashi cewa ba a hayyacinki kike ba" "?""yanzu aunty azmee kina nufin inje in bashi ha™uri"" . "",Eh,haka nake nufi""" """,Amma fa yace mun kada na kuskura na ™ara zuwa part Winshi har saina kammala period Wina"" "",Kada ki damu da wannan kije kawai,in sha Allah babu abunda zai faru""" "Tashin hankalin da ba'a sama shi date,Shin shawarar wa kuke tunanin zatayi ma sehrish" ",amfani?Shawarar Azeema da Jahad,ko kuwa shawarar Aunty Azmee" "* 234 810 388 4440: Boss Bature+ ]PM 2:57 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * "Littafin abban sojoji 300 ne,gamai bukata zaiyi mun magana ta whatsapp dan Allah banda kiran d'_" "_d'wayar,bana Wagawa 08103884440" "Nagode da shawararki Aunty azmee,in sha Allah zanyi amfani da ita""" "Yawwa haka nake son ji"" azmee tayi maganar tare da komawa cikin kitchen,Sehrish kuwa bata wuce "" part Winshi ba,bedroom Winsu ta wuce,sam takasa samun natsuwa,ta rasa shawarar wa zata Wauka" ",acikinsu,bakomai yafi sata fargaba ba,fa ce abunda zai biyo baya idan tayi kuskuren zuwa sashen shi" "Har wuraren ™arfe goma sha biyu na dare bata runtsa ba,tana zaune saman gadon nasu,yayin da wayarta ke ru™e a hannunta,Hosana na kwance a gefenta tana bacci cikin bargo hankalinta kwance,Jahad kuma na can Wakin azmee," "Wani tunani ne yazo mata acikin zuciyarta,da sauri ta shiga contacts ta lalubo layin Aunty azeema,ta" ",danna mata kira,cikin sa'a ta Waga kiran nata" ",Kara wayar tayi a kunnanta,tare da yi mata sallama "",Assalamu Alaikum""" "Aunty azeema tace""Wa'alaikum salam daughter,me kikeyi har yanzu baki yi bacci ba,""?" ",Na kasa yin bacci ne,ina cikin damuwa""acewar Sehrish""" "?Azeema tace""kodai duk fargabar babban yayan naku ne" "Ba haka bane,Aunty azeema,na Wan shiga damuwa ne,yau babban yaya bai fito daga part Winshi ba,har "" "",akayi sallar La'asar da magrib,bai fito ba" ",Maganar sehrish ta Wan tashi hankalin hajiya azeema" "?""Amma ya ci abinci kuwa""" "Sehrish tace""baici abincin gida ba,Wazu dai yasa an kawo mashi abincin restaurant,amma bani da masaniya akan yaci ko bai ci ba,""" "Shiru hajiya azeema tayi na wani dan lokaci,haka itama sehrish Win,Kowa da abunda yake sa™awa" ",aranshi" ",Kina jina""muryar hajiya azeema ce ta katse mata zancen zucin da ta shiga"" "",Ina sauraronki Aunty""" "Gaskiya akwai matsala,saboda ba ™aramin abu bane zai hana Sgr zuwa masallaci ba,Ina da tabbacin "" cewa zuciyarshi ta motsa,Allah kaWae yasan halin da yake ciki,gashi babu kowa agidan idan baku ba,dama ace su Abbanku suna nan ne ko Omar zasu iya shawo kan matsalar,Amma yanzu haWari ne wani ya tunkare shi,tunda ba'asan halin da yake ciki ba,wani irin zafin zuciyane dashi idan ya fusata kowa tsoran tunkararshi yake yi,Amma idan akaci sa'a,Ya yanke jiki ya faWi ya suma a lokacin da zuciyar tashi ta motsa,to tabbas koda ya farfaWo bazai tashi da wannan fushin ba. ""dakatawa ta Wan yi" ",da yin maganar,tana sauke ajiyar zuciya" ",Yanzu ya zamuyi kenan""?sehrish ta tambaya,fuskarta dauke da damuwa""" "Abunda za'ae yanzu shine,inaso kije part Win nashi kiga a wani hali yake ciki,Amma fa kada ki bari "" ya ganki,a 6oye zaki je,in ba haka ba a tsinto ™asusuwanki a dakinshi,""ta karasa maganar cike da" ",zolaya" "Dariya sehrish ta dan yi duk da tsoron daya kamata,bayan ta tsagaita da yin dariyar tace""Shikenan "",Aunty azeema,zanje in sha Allah" """,Azeema tace""yawwa daughter,idan kin dawo duk abunda ya faru ki sanar dani pls "",Toh Aunty""" "Daga nan sukayi sallama,saukowa daga saman gadon Sehrish tayi,bayan ta ajiye wayar saman side drawer,ta zura slipper Winta dake ajiye nan ™asan,ta gyara mayafin jikinta sannan ta fito daga dakin nasu," ",Tunkafin ma ta hau upstairs din gabanta ke faWuwa rass rasss,tamkar wadda zata tunkari wani zombie" "A hankali take taka staircase Win harta samu ta haura sama,tana tafiya tana ambaton""La'ilah ha illa antas subhanaka inni kuntu minazzalimin,""har tazo bakin ™opar part dinshi,kamar wata 6arauniya haka ta le™a cikin falon,ganin baya ciki yasa ta sauke ajiyar zuciya,cikin sanWa ta zura ™afarta ciki,a hankali take tafiya,gudun kada yaji sautin takalminta yasa ta zu™unna tare da ciresu ta ru™" "esu a hannunta," "A ™opar bedroom Winshi ta tsaya,har lokacin bata daina ambaton La'ila ha illah anta subhanala inni kuntu minazzalimin,acikin zuciyarta ba,saboda tsabar tsoro,zuciyarta tamkar zata fito daga ™ irjinta,saboda bugun da take yi mata,daraam!daraaam," ",A hankali ta Wan zura kanta tare da le™awa cikin Wakin nashi" "Kwance yake saman gadon,gangar jikin na asaman gadon,yayin da head Winsa zuwa wuyanshi suka" ",zuro daga gefen gadon,Sumar kanshi ta zubo har saman floor" "Gabanta ne ya faWi rasss!tun daga kan yadda yayi kwanciyar ta gane cewa babu lafiya,gaba Waya zufa ta wanke jikinshi tamkar wanda ya watsa ruwa ajikinshi,ta ko'ina zufar ke tsastsafo mashi,gaba Waya" ",ga66an jikinshi sun sake" ",Hankalinta ba ™aramin tashi yayi ba,batasan ko bacci yake yi ba,ko suma yayi,Allah wa'alamu" "Zura ™afarta tayi yayin da gabanta ke ci gaba da faduwa,Shiga cikin bedroom Win tayi,har zuwa wurin gadon nashi,Yanayin kwanciyar tashi ma,Zata iya haifar mashi da matsanancin ciwon wuya,saboda" ",yadda ya yi sadda kai" ",Zuba mashi ido tayi tana kallon fuskarshi,daga gani ba ™aramin jiki yaji ba" "Tunani ta shiga yi,kodai ta Waukko ruwa ta yayyafa mashi,duk da bata da tabbacin cewar ko suman" ", yayi ne,amma ga dukkan alamu ya suma ne" "Da sauri ta juya ta koma palour,fridge ta nufa da sauri sauri ta buWe shi ta Wauko robar ruwa,Sannan ta dawo cikin Wakin nashi,Tashin hankali,Tsayawa tayi tana tunanin taya ma zata fara yayyafa mashi" ",ruwan batare daya ganta ba?kyau tana watsa mashi ta watsa da gudu kafin ya murmure" "Jikinta sae kerma yake yi,a haka ta buWe robar ruwan,ta tarfa ruwan a hannunta,Ja da baya ta Wan yi,sai da taba da interval sosai a tsakaninsu,daga inda take ta yarfa mashi ruwan akan fuskarshi,yaraf!ya saukar mashi,Aikuwa nan take ya shiga sauke nauyayyiyar ajiyar zuciya,da gudun gaske sehrish ta" ",6oye acikin labulen Wakin nashi,zuciyarta na War War" "Sannu a hankali ya buWe blue eyes Winshi,yana faman sauke ajiyar zuciya,bin kasan bedroom Win nashi yayi da kallo,kafin yayi yun™urin mayar da kanshi saman Gadon nashi,saman pillow ya aza kanshi,yasa hannu yana murza wuyanshi saboda raWaWin da ya ji a wurin,lumshe idanuwanshi yayi tare da sake buWesu,jikinshi babu ™wari amma zazza6in ya sauka daga jikinshi,dakyar ya iya mi™ewa daga zaune,ya" ",jingina bayanshi a head board Win gadon,Yayin da idanuwanshi ke a lumshe" "Sehrish dake 6oye bayan curtains Win Wakin,tana jin duk wani moving Winshi,ta toshe bakinta da" ",hancinta da tafin hannunta,saboda gudun kar ya gane akwai mutun aWakin nashi" "Almost 15 mins yana a zaune bai motsa ba,tun da yake a arayuwarshi bai ta6a shiga matsanancin halin daya shiga ba irin na yau,kamar wani mara gata,sae kace ba Surgeon General ba,Yau ya WanWani" ",zafin kadaici,duk a sanadin kalaman da sehrish ta gaya mashi" "Saukowa yayi daga saman gadon,Ya tsaya atsaye tare da sanya hannu ya tu6e shirt Win dake ajikinta,Yayi wurgi da ita saman gadon,Zame belt Win wandonshi yayi ya jefar dashi saman rigar,sannan" ",ya zame dogon wandon,Ya rage daga shi sai short light blue" "yana tafiya cike da rashin ™warin jiki,a haka har ya buWe toilet ya shige ciki,Sehrish na jin motsin buWe kopar toilet,Jiki na rawa ta lalla6a,saWaf saWaf ta fito daga cikin bedroom din,Hannunta ri™e da bottle water din,Saman fridge ta ajiye robar ruwan sannan ta kama hanyar fita daga falon,Har ta kai bakin kopar dakin ta juyo ta kalli kayan Breakfast Win da Armstrong ya kawo mashi,nan ta gane cewa" ",bai ci komai ba" "Fitowa tayi daga part Win nashi,ta saukko downstairs da sauri ta nufi Wakinsu,bayan ta shiga ciki ta" ",Wauki wayarta,tare da danna ma Aunty azeema kira,nan take ta Waga kiran" "?Da sauri ta sanya wayar a kunnanta,tun kafin tayi magana Hajiya azeema tace""Ya ake ciki ne Sehrish tace""Naje part Win nashi,na same shi a sume saman gadonshi,gaskiya ba ™aramin jiki yaji" "ba,nasamu dae na yayyafa mashi ruwa batare da ya ganni ba,na lalla6a na fito daga Wakin nasa,naji ya shiga toilet da alama wanka zaiyi,Amma fa naga kayan abincin da aka kawo mashi daga restaurant,Da "",alama bai ci komai ba" "Hajiya azeema tace""Good!,naji daWi da bai ganki ba,Kuma naji daWin suman nan da yayi,saboda zai "",samu sau™i acikin zuciyarshi,duk da nasan dole ya ™ullace ki a aranshi" """,Murmushi sehrish ta Wan yi kafin ta kuma cewa""duk yau baici komai ba" "Kada ki damu da wannan,ita yunwa bata da hankali,Ina nan dake wannan abincin da ya bari wanda """ ",'aka kawo mashi na restaurant,Shi zai nema ina nan dake,yanzu dae ki kwanta kiyi bacci" ",Hankalin sehrish ba ™aramin kwanciya yayi ba" "Ki kwanta kiyi bacci,Sae Allah ya kaimu gobe zamuyi magana,"" sallama sukayi da ita,Sehrish ta "" kwanta saman gadon tare da ajiye wayarta saman stomach Winta,yayin da idanuwanta ke fuskantar" ",ceilling Win dakin" "Sgr kuwa,bayan ya fito daga wankan da ya shiga,jallabiya ya zura ajikinshi ash colour,har wani jiri yake gani saboda tsabar yunwar da ya ke ji,ba arzi™i ya dawo palour saman sofa ya zauna,tare da kai hannu ya Wauki burger Win nan,da ya ajiye saman table,Turata yayi cikin bakinsa ya shiga cin ta har yana sha™ewa,a ™a'ida baya cin abincin da ya sha iska wanda aka bari a buWe,Amma yau ba kanta,Ci kawai yakeyi,tass ya cinyeta,Mi™ewa yayi da sauri ya nufi wurin fridge don ya daukko drink din da zaisha,hannu yakai tare da Waukar bottle water Win da Sehrish ta bari asaman fridge Win,6alle marfin yayi ya kafata a bakinshi yana kwankwadar ruwan,sae da yayi rabin ruwan dake acikinta,sannan ya dakata da shan ruwan da yake yi,Sai lokacin ya ankara da inda ya Wauki robar ruwan,Shiru ya Wan yi tare da zubawa robar ruwan dake hannunshi ido yana kallonta,Shi dai yasan bai ajiye ruwa asaman fridge ba,tunani ya shiga yi,Yanayin yarda ya farka duk da akwai zufa ajikinshi,amma tabbas yaji Saukar ruwa akan fuskarshi wannan ya tabbatar mashi da cewar wani ya shigo cikin part Winsa,Hannu yasa tare da buWe fridge Win ya saka robar ciki,Sannan ya W auki coke mai sanyi," "Komawa yayi saman sofa din,ya zauna tare da kai hannu ya buWe daya daga cikin ledojin,take away ya curo ya buWe shi Chips ne aciki duk yayi sanyi,amma ahaka ya shiga turashi acikin bakinshi yana ci,bai ta6a shiga yanayi irin wannan ba a rayuwarshi,tass ya cinye duk wani abu dake a wurin,bayan ya kammala cin abincin,mikewa yayi ya koma cikin bedroom Win shi,ya Wauko wayarshi,Sannan ya dawo" ",saman sofa Win ya kwanta tare da mi™ar da ™afafunshi saman hannun kujerar" "Zubama screen Win wayar ido yayi yana kallonshi batare da ™yaftawar ido ba,yama rasa wa zai kira yaji sanyi aranshi,numbar Abbansu ya lalubo ya danna mashi call,Ringing din farko Abbansu ya Waga" "?""kiran nashi muryarshi da alamun bacci yace""My son,Me kake yi har yanzu baka yi bacci ba "",batare da ya amsa mashi tambayarshi yace""Daddy,when zaku dawo?gida duk ba daWi" "Tsananin mamakine ya kama Abbansu,Yau Sgr da kanshi yake cewa Gida babu daWi saboda basu" ",nan,ta wani 6angaren kuma yaji daWin hakan sosai" ",Kayi missing Winmu ne""?Abba ya tambayeshi""" "muryarshi akasalance yace""Yeah,especially you,I missed u so much,""" ",Farin ciki ne ya cika Abbansu,kamar ya janyoshi ta cikin wayar ya rungumeshi" """,Pls Daddy,just come back home,if not zan biyoku damaturun ne,in yaso saimu dawo atare""" ",Sgr na jiyo sautin muryar Abbansu yana ti™ar dariya" "?""Are u laughing at me""" "Tsagaitawa Abbansu yayi da yin dariyar yace""dole nayi dariyar Farin ciki mana,Yau ya kasance rana ta farko daka nuna kayi kewarmu sosai,naji muryarka wani iri tamkar zaka yi kuka,tell me what's wrong with u,wani ya ta6a mun kaine""?" "?Sgr yace""bana jin daWin zuciyata ne,ko zaka sanyani farin ciki" "Abba yace""yanzun nan kuwa,bari na tuna maka wani abu,lokacin da kana Wan jinjiri dakai cikin towel,kyakkyawa da kai,Na ™wallafa rai sosai akan ka, kai kuma ga kyuyar tsiya,ka ™i jinin ba™in mutun ya Wauke ka,koni da nake mahaifinka ban isa na Wauke ka ba,in ba bacci ya Waukeka ba,Sae in lalla6a in shiga Wakinka,In zauna saman gadon in zuba maka ido inta kallonka,araina ina cewa Yanzu wannan mallakina ne,Allah ya bani Halak malak,Haka zan tasaka gaba ina kallonka,da zarar ka farka "",kuwa,mukayi ido biyu,kamar kaga wani 6arawo haka zaka fasa ihu kana ambaton sunan Mommynka Lumshe ido Sgr yayi yana sauraron Abbansu,fuskarshi asake tamkar zaiyi murmushi,wata irin" ",natsuwa yaji acikin zuciyarshi" "Amma daga baya,saboda irin kulawar da nake baka sae ka gane cewa ni mahaifinka ne,kuma inason "" "",ka sosai fiye da kowa,sae gashi da kanka,kake zuwa wurina don in Wauke ka,mu tafi yawo atare" ",jikin Sgr ba ™aramin sanyi yayi ba,kalaman Abbansu sunyi matu™ar ta6a mashi zuciya "". Amma ni sai inga kamar baka sona,baka damu dani ba kamar yadda na damu da kai""" "Tunkan ya ™arasa maganar Sgr ya katse shi da cewa""Daddy kadaina faWan hakan bana jin daWi,duk duniya bani da tamkarka,kaine mahaifina,Jigona kuma ginshi™i na,Abun alfaharina,madubin" "."". dubawana" "Wani irin farin cikine ya lullu6e Abbansu,bai ta6a jin irin wannan yabon daga bakin Sgr ba,sai yau har ya fara tunanin anya kuwa cikin hayyacinshi yake gaya mashi waWannan kalaman?ko kuwa ya Wan kora "". wani abune,Gashi ya saki jiki sai surutu yake yi mashi kamar ba wannan miskilin ba" """,Pls Rafayet,ka maimaita mun kalaman nan daka faWamun,inaso nayi recording Winsu""" ",fashewa da dariya Sgr yayi,hakan ba ™aramin Waurewa Abbansu kai yayi ba" """,Cike da mamaki yace""Rafayet,dariya kakeyi mun,dan Allah faWamun kodai kasha kwaya ne yau Daddy bansha komai ba,lafiyana ™alou,kawai ina jin daWin waya da kaine,ka bari idan ka dawo gida "" "",zan sake maimaita maka sai kaji a kunnanka" "Cikin raha sukayi wayar gwanin ban sha'awa hira irin ta da da mahaifi suka yi wadanda suke cikin begen juna,a karshe sukayi sallama,sauke ajiyar zuciya yayi tare da aza wayar saman chest Winshi,wani irin sanyi ne ya ratsa zuciyarshi,still kalaman Sehrish nadawo mashi acikin ranshi,waWannan kalaman" ",dae su suka fi ta6a mashi zuciya,Mara tausayi mara Imani,da kuma danganta shi da ya sayyadi" "Tariyo abunda ya faru tsakaninsu ya shiga yi cikin ranshi,Yadda ya dam™o wuyan rigarta tare da" "yin wurgi da ita ta bugi bango,har ta fashe da kuka saboda zafin da taji,da kuma munanan kalaman da ta jefa mashi,da alama nazarin wani abu yake yi,dangane da abunda ya faru jiya atsakaninsu," "Ya jima asaman Sofa Win,kafin daga bisani ya koma cikin bedroom Winshi,darduma ya dau™o ya shimfiWa tare da kabbara salla,Sae da ya fara biyan bashin sallolin da baiyi ba,sannan ya Waura da yin nafilfilin daren daya saba yi,bayan ya kammala ya Wauki qur'ani ya shiga karantawa,nan take yaji natsuwa tazo mashi acikin zuciyarshi,bashi ya kwanta bacci ba,har sae wuraren ™arfe biyu na" "dare,sannan ya haye saman gadonshi ya kwanta,bacci 6arawo yayi awon gaba dashi," "Itama Sehrish,sae da tayi sallar daren,kafin ta kwanta bacci," Abunda ya faru daren jiya da Aunty babba ta zauna zaman jiran Hayaam.... "tunda ™arfe goma ta buga hayaam bata dawo ba,nan hankalinta yayi mugun tashi,fitowa tayi daga bedroom Winsu,ta shiga zarya acikin hotel Win,ko Allah zaisa taga gifcinta,amma shiru babu ita har receptionists taje ta tambaya ko sunga fitarta suka tabbatar mata da basu ganta ba,™arshe da ta gaji da biWiWin nemanta,komawa tayi Wakin nasu zuciyarta a ™untace ta kwanta,duk da halin da ta shiga na rashin hayaam,hakan bai hanata yin bacci ba,harda minshari," "Haroon kuwa tun da ya kammala yi mata wannan aika aikar,ya tattara yabar Hotel Win ya gudu gaba" ",Waya,don kuwa da™yar in hayaam zata ™ara moruwa,Ya na™asata sosai,a saman gadon ya barta a yashe" "Wuraren Sallar asuba,Wayar Aunty babba dake ajiye gefenta ta soma ringing,can cikin bacci ta dinga jin ringing Win wayar,dama ta kwana da tunanin hayaam zata iya kiran ta in ta buWe wayarta,hakan yasa ta farka da sauri takai hannu ta Wauki wayar,duba screen Win wayar tayi da" "6oyayyiyar lamba aka kirata,cike da mamaki tace""To fa,waye ya kirani a irin wannan lokacin da" "6oyayyiyar number?kodai hayaam ce ta kira,bari na Waga na ji," ",Picking call Win tayi ta kara wayar a kunnanta" """Tun kafin tayi sallama taji ance""Madam,barka da warhaka" """,gabanta ne ya Wan faWi rass,amma ta dake tace""yawwa,dan Allah wanene ke magana" "Babu bukatar ki sani,dama na kira ne don in yi aikin lada,Nasan kina ta neman hayaam ido a rufe,to "" hayaam dae a halin yanzu addu'arki take bu™ata,idan kina son sanin inda take,yanzu zan turo maki da message na address Win inda take,sae ki hanzarta zuwa don ki kai mata agaji,Allah ya bata lafiya,idan ta "",samu ciki dan Allah a ajiyemun abuna,inaso"" yana faWin haka,yayi rejecting kiran" "Waro ido waje Aunty babba tayi,a hargitse ta saukko daga saman gadon hannunta ri™e da" ",wayar,jikinta har kerma yakeyi,zarya ta shiga yi acikin Wakin tana jiran shigowar sa™on" "A fili tace""Allah yasa dae hayaam ba wani taje taba ma kanta ba yayi amfani da ita,Sae da naja mata kunne akan ta daina kula maza,amma da ya ke karya ce gaya nan tana son ja mun bala'e,ina zaman" """,zaman lafiyana" "Tana cikin wannan zullumin,taji ™arar shigowar message da sauri ta duba top of the screen Win wayar," "Vip,Room 34,""shine abunda taga an rubuta acikin message Win,kuma babu numbar wanda ya """ ",tura,anyi hidden number" "Sai da tayi zurfin tunani sannan ta gane cewa numbar Wakin hotel ne aka turo mata,hakan na nufin" ",cewa hayaam tana acikin hotel Win" "Jiki na rawa ta ™arasa wurin trolley Win kayansu dake ajiye,gefen wardrobe,buWe wa tayi ta dauko" ",mayafi ta lullu6a asaman kanta" "Sannan ta tura kopar Wakin ta fito,tafiya takeyi cike da zullumin abunda zai biyo baya,sae bin Wakunan dake a wurin takeyi tana bin numbobin jikinsu,cikin sa'a batare da tasha wahala ba tazo kan numbar Wakin da aka turo mata,sae da ta duba dakyau taga Room 34 ne,Hada key aka ajiye mata ajikin" ",™opar,wannan ya tabbatar mata da cewa da gangan aka sanya key Win,saboda in tazo ta buWe ta shiga Gabanta sae faWuwa yakeyi,a hankali ta sanya hannunta ta Wan murza key Win Wakin ya buWe,cike da fargaba ta tura ™opar Wakin a wani slow kopar ta soma buWewa ™iiiiiii,tun kafin ma ta sanya kafarta acikin Wakin ta hango pant yashe a saman tiles,Rass taji gabanta ya faWi,wani irin wahalallan yawu ta haWiya,dakyar ta shiga cikin Wakin,karaf Idanuwanta suka hango mata Bra din hayaam dake sagale ajikin mirror,tun daga nan tasha jinin jikinta,wurga idonta tayi gefen hagunta,Handbag Win hayaam ta hango yashe a kasa,da alama wurgi akayi da jakar kayan cikinta suka watse akasa,hada wayarta ma duk" ",screen Win ya fashe" ",arazane Aunty babba takai idonta saman gadon,mutunne a kwance an lullu6e shi da bargo.." "A tsananin tsorace ta ™arasa gaban gadon,sanya hannunta tayi tare da zame bargon a hankali,tana buWe bargon da sauri ta mayar ta rufe,saboda tashin hankalin da ta gani,hannu ta aza akai ta fasa ihu tana faWin""Nashiga uku!Wayyo Allah na,Hayaam wani marar imanin ne yayi maki wannan aika aikar!hayaam waye ya yashe ki haka!La'ila ha'illallahu muhammadur rasulillahi!Amma kowaye wannan anyi haihuwar asara,Uwarshi ta haifo mana Bala'e"" ta inda take shiga bata nan take fita" ",ba,Muryarta har sha™ewa takeyi saboda tsabar ba™in ciki,tamkar ta haWiyi zuciya ta mutu" "a karshe ta fashe da matsanancin kuka,tare da hayewa saman gadon,tana cigaba da sambatu,da alama .." ",ta fara zaucewa" "mun shiga uku mu yau,Wllh dana san haka zata faru da bamu zauna a hotel Win nan ba,™addara ce "" kawai ta riga fata,Hayaam kowaye wannan ya gama damu,Wan jarin da muke ta™ama dashi ya kwashe" "komai babu,ya yashe ki,ya karya mana tattalin arzi™in da yayi mana saura,Ya takaita mu don ubanshi,wlh koma wani jarababben ne,Sae Allah ya toni asirinshi,Ni na ta6a ganin jaraba irin wannan,bai bar komai ba,yayi mata wanwar Wan jakar uban,haihuwar asara haihuwar titi,haihuwar kwararo....""kasa ™arasa maganar tayi,wani irin ™ululun ba™in cikine ya tokare mata ma™oshinta,nan tashiga yin kakarin amai,ta saukko daga saman gadon agalabaice ta nufi toilet Win cikin Wakin ta shiga,Sosai tayi amai tamkar ´an hanjin cikinta zasu fito waje,ta jima acikin toilet Win kafin ta fito,tana" ",tafiya ™afafunta na harWewa" "Fitowa tayi daga Wakin ta koma Wakinsu,Trolley Win kayansu ta buWe,Jallabiya ta Waukowa hayaam tare da Mayafi,Sannan ta koma can Wakin,taci wahala haka ta kinkimi hayaam ta shiga da ita toilet,wani wurin ma ajikinta,baya ta6uwa sae dai anje asibiti duk ya jagule babu kyan gani,hatta la66anta duk sun faffashe hada busasshen jini,nipple Winta na right breast kuwa,sai jini yake yi,™iris ya rage ya 6alle,ha™ika haroon ya cutar da ita,ya zalunce ta,Da mugunta yayi mata hakan,Dama babu Imani aranshi,duk ya faffasa mata skin Winta da Nails Winshi,saboda baya yanke akaifa,doguwar ™umba ne" ",dashi" "Aunty babba tasha kuka,Tuntana kukan fili har ta koma yin kukan zuciya,wanda yafi ciwo,Sai da ta nemi taimako a hotel Win,sannan ta samu aka Wauki hayaam,Suka kaita wani private hospital saidai sam bata sanar dasu ha™i™anin abunda ya sameta ba don tasan karshe reporting za'ace ayi wurin yansanda ita kuma bata son asirinsu ya tonu har abun ya kai kunnan su Ishaq,tafi son in hayaam din ta farfado ta fadi wanda yayi mata hakan don ta tabbatar ba da karfi aka jata dakin ba don wanda ya kira ta ya sanar" ",da ita halin da take ciki har sunan hayaam din ya ambata hakan kuma na nufin ya santa ne" "Tunda aka shiga da ita ciki,Likitoci suka taru akanta,Aunty babba na zaune zugudum saman waiting seat,tashin farko sae da suka fara kar6ar kuWin gadon kusan Naira dubu 50,Sannan za'ayi mata aiki ciki da waje a ™alla za'a cajesu kuWi kusan Dubu Wari biyar,Bayan haka akwai alluran da za'ayi mata ajikinta" ",kuWinsu ya kai kimanin dubu 20" "Abun yayi matu™ar girgizata,ita babbar damuwarta,ba halin da hayaam ke ciki ba,KuWinsu da suke tattalawa zasu je wurin boka,Har an yashe kusan rabinsu,wasu mutanen dai ba imani aransu,Waya daga cikin halin Wan adam kenan,Duk yadda take da hayaam same parents,Amma harta fara tunanin guduwa ta barta a asibitin saboda gudun kar su talauta ta,Kuma ta yanke shawarar zata yi ma Abra magana tazo su tafi wurin bokan tare da ita,Tunda ita hayaam ta gama lalacewa,babu wani amfanin da zata yi mata,™arshe ma taja masu asara,yini tayi a asibitin tana zirga zirga,Yayin da zuciyarta ke sa™a mata,ta" ",gudu tabar asibitin,tun da ta samu ta biya mata kuWin aikin Can su ™arata" "Har wuraren ™arfe Goma na dare,lokacin an kammala yiwa hayaam aikin,Amma bata farfaWo ba,tsayawa Aunty babba tayi abakin ™opar shiga Wakin tana kallon hayaam dake kwance,hancinta na sanye da Oxygen," "Komawa tayi saman waiting seat din,inda tabar handbag Winta,Waukar jakar tayi ta buWe ta,biro ta curo tare da memo,aza takardar tayi saman kujerar sannan ta soma rubutu Kamar haka" "Hayaam sae dai kiyi ha™uri,Wlh bazan iya cigaba da zama acikin asibitin nan ba,duk laifinki ne,Sai _ da na gargaWeki akan karki kuskura ki ™ara kula wani Wa namiji,amma da yake ke karyace ba'a raba ki da maza,Gashi nan kin jawowa kanki wanda yafi ™arfinki,Ya gama dake yayi maki kankat,babu abunda yayi saura ajikinki balle har insa ran zakiyi mun amfani,Shiyasa na yanke shawarar zanyi ma Abra magana,zamuje wurin bokan tare da ita,Don bazan bari burina ya™i cika ba har su Amani suyi nasara,In" "_dana gode ma Allah bake kaWai bace ™anwar da nake da ita ba,Wlh dana ji kunya" "Tana kammala rubuta short note Win,Ta Wauki handbag Winta,Sannan ta shiga cikin Wakin da aka kwantar da hayaam Win,A gefenta ta ajiye wasi™ar,Sannan ta curo bandir Win kuWi dubu hamsin ta ajiye mata a gefenta,a hankali ta furta Allah ya baki lafiya hayaam,Idan kuma kin riga mu gidan" ",Gaskiya,Allah ya ji™anki da rahama" ",Tana kai ™arshen maganar,da sauri ta juya tabar Wakin,batare da 6ata lokaci ba,ta gudu tabar asibitin" ",Rayuwa kenan" *Boss Bature* d' "Tunda sanyin safiya ringing Win wayarta ya farkar da ita daga bacci,cikin bacci takai hannu tana laluban wayar harta samu ta cafkota,janyota tayi cikin bargon tare da buWe idanunta masu Wauke da bacci,Sunan Mommy Azeema ne ya bayyana akan screen Win wayar,da sauri ta mi™e daga zaune,har time Win doguwar rigar jiyace a jikinta pink Win nan,picking call Win tayi ta kara wayar a kunnanta," """,Assalamu alaikum""" "On the other hand Aunty Azeema tace""Babyn Rafayet,kin tashi lafiya,""" """,Murmushi sehrish ta Wan yi tare da cewa""lafiya qalou Alhamdulillah" """,Yawwa my Daughter,dama na kira ne about abunda ya faru a tsakaninki da Rafayet"" Natsuwa Sehrish tayi tana sauraronta" "Ci gaba da magana tayi,""Jiya na hana ki bashi ha™uri,Saboda nasan cewa yana cikin fushi,kuma haWari ne ki tunkareshi a wannan lokacin,kafin nan abunda nakeso in sanar dake,duk yadda kike tunanin rafayet ba haka yake ba,mutunne shi mai ™yan™yami sosai,kuma yana da zuciya shiyasa a lokacin ranshi ya 6aci ne sosai,har yayi yun™urin bugunki,kinsan in ran mutun ya 6aci zai iya aikata komai ba'a hayyacinshi ba,sae yadawo cikin hankalinshi kuma yazo yana danasani,Akwai ire irensu,Ni nasan ba ason ranshi yayi maki hakan ba,don ba halinshi bane wula™anta mace,Zuciya ce ta fisge shi har yayi wurgi dake,ya kuma yi yun™urin marinki......""dakatawa ta Wan yi da yin maganar na wani lokaci kafin ta Waura da cewa""Kin riga da kin faWi abunda ke cikin ranki ba'a hayyacinki ba,ina mai tabbatar maki da cewar yanzu zai yi ™o™arin gyara mu'amularshi dake ne,Saboda ki daina yi mashi kallon mugu,Amma fa idan har kina son hakan ta faru dole sai kinje kin bashi ha™uri,sai daga baya na zauna nayi wani tunani,muddin baki bashi ha™uri ba,to akwai gagarumar matsala,tunda bai fara sonki ba,zai iya aikata komai daga ciki hada divorce tun kafin ma lokacin ya cika kin ga mu kuma ba haka muke so ba,Kuma idan kin bashi ha™uri ba hakan yana nufin cewa kin zubda ajinki bane,Darajarki zata ™ara daukaka a wurinshi,zai san cewa tabbas kina da hankali sosai tunda har kinsan kiyi laifi kuma ki nemi yafiya,kawai abunda nake so dake koda kinje bashi ha™uri karki nuna cewa ba'a hayyacinki "",kikayi maganar ba" "Zuru sehrish tayi tana sauraronta,hankalinta yayi mugun tashi,Shin ta yaya zata tunkari Sgr da sunan" ?zata bashi ha™uri "Aunty azeema,still akwai matsala,Babban yaya ya hanani zuwa part Winshi fa,saboda period Win da "" nake yi,Nasan idan ya ganni zai tuna da jinin da ya gani ajikin wandona ™arshema yayi mun korar kare" ",in bai bugeni ba,""muryarta tamkar zata yi kuka haka tayi maganar" "Kada ki damu da wannan,In sha Allah babu abunda zai faru dake,sannan idan zaki je part Win nashi,ki"" ""gyara jikin naki sosai,Kuma ki shafe shi da turare" "GyaWa kai kawai tayi tare da cewa""Shikenan zanje in sha Allah,duk yadda mukayi dashi zan sanar "",maki" """,Okey,saina ji ki""" "Tayi rejecting kiran,Ajiye wayar sehrish tayi saman gadon,Saukkowa tayi tare da nufar toilet ta shiga,Cikin mintina tayi wanka ta fito jikinta sanye da undy taja shi saman ™irjinta,hannunta ru™e da Short towel,Goge ruwan jikinta tayi dashi,bayan ta kammala,ta zauna gaban mirror tana shafa body cream Winta,Bayan ta gama ta shafa powder afuskarta,tare da murza man baki,Comb ta W auka tana sharce gashin kanta," "Turo kopar akayi,ta cikin mirror ta kalli wurin ™opar don taga wanene,Jahad ce ta shigo hannunta" ",Wauke da plate meat balls ne aciki tare da Cup na coffee" ",Allah yasa nawa ne,""acewar Sehrish""" "Murmushi jahad ta saki tare da cewa""Naki ne mana,nayi tunanin ma baki tashi daga bacci ba,"" tayi maganar tare da nufar wurin mirror Win ta tsaya,hannu tasa ta Wauki meat ball din guda daya tace""BuWe "",bakinki in saka maki,kiji idan yayi daWi" "BuWe baki Sehrish tayi,Jahad ta tura mata shi cikin bakinta,taunarshi ta shiga yi tana jinjina kai alamar" ",daWinshi yana kai mata karo" "?""Baby junaid nayi mawa,Ya kika ji WanWanon""" "?""Sehrish tace""Bangane ba,wani junaid Win bayan basu nan?ko kin manta ne." "Jahad tace""Ae munyi waya dashi,Ya sanar dani cewa,Yau ko gobe zasu dawo,Amma basu duka "",ba,Shi dai yace bazai iya jure rashina ba,In ma basu dawo dashi ba,ko a ™afa ne sai ya tako" ",fashewa da dariya Sehrish tayi,itama jahad Win dariyar ce akan fuskarta.." """,Gaskiya junaid na dabanne,yaci sunanshi Romeo,ga kuma juliet Winshi tsaye agabana""" ",Tayi maganar tana nuna Jahad dake atsaye" "Murmushi jahad ta saki tare da cewa""Oh Ni sehrish,Wlh bansan ya zamu qare da junaid ba,idan munyi "",aure,Kina ganinshi Wan ustazi ko,ba ™aramin jarababbe bane" "Sehrish tace""gaskiya sai kin jure don kula da junaid ba abu bane mai sauki,a kwanakin baya can da jimawa,lokacin daya gane cewa ni mace ce,Mun ta6a yi dashi zamu haWu a garden,Ni kuma na manta,kinsan Allah tun wurin magrib junaid ya zauna a garden Win nan yana jiran zuwana,maimakon da ya ji ni shiru ya dawo cikin gida,sae ya™i shigowa saboda munyi alkawarin haWuwa dashi,Ni kuma na manta,Wan tahalikin nan,tsakar dare akayi ta nemanshi aka rasa,ashe yana can garden yana jirana,ga asthma Winshi ta tashi,da ace ban tuna ba naje wurin nan ba,da Allah kaWae yasan abunda zai faru "". dashi" ",Jin wannan maganar ba ™aramin tayarwa jahad da hankali tayi ba" ",Kice Majnun zan aura ba Romeo ba,junaid bashi da hankali wlh,""acewar jahad""" "Sehrish tace""yana da hankali mana,Junaid yana da mutunci sosai,ya kyautatamun sosai,bazan ta6a mantawa da halaccin da yayi mun ba,ina taya ki murna jahad,idan har kika auri junaid,babu ke babu yin aikin wahala,zan so naga rayuwar aurenku,tamkar comedy haka zata kasance,Zaki samu nishaWi "",sosai" ",Ba ™aramin farin ciki jahad taji ba,sae faman sakin murmushi takeyi" "Hannu sehrish tasa tare da Waukar cup ta kaishi bakinta tana kur6ar coffee,sae da ta shanye sannan taci" ",gaba da Waukar Meatballs Win tana jefawa a bakinta,Duk jahad na atsaye ta ru™e mata plate Win" "?""ki zauna mana,™afafunki basu ciwo ne""" """,A'a,So nake in koma kitchen,Ina taya Aunty azmee aikin gida ne""" "Hosana fa?tunda mukayi sallar Asuba,dana koma bacci ban ganta ba lokacin dana farka,""tayi """ ",maganar a yayin da takai hannu gaban mirror,ta yago tissue tana goge bakinta" "Jahad tace""Tana a dining,kinsan ta bata gajiya da ci,Ae ina tausayin Ya Omar,Don hosana saita ™arar mashi da duk wani tattalin arzi™in da yake dashi,Gashi don ubanta ko girki bata wani iya ba,ci kawai ta "",sani" "Dariya Sehrish tayi sosai kafin tace""Sau™inta ma,Ya Omar mutunne mai ha™uri,Kuma yana da kyakkyawar zuciya,Shi kaWai ne zai iya control Winta,Amma fa zaiyi fama wlh,""tayi maganar tare da" ",mi™ewa ta koma gaban wardrobe" ",BuWewa tayi tana neman kayan da zata sanya ajikinta" "Suna cikin magana,Hosana ta faWo Wakin tana kuka,bakinta cunkushe da Donuts,Ga wani a hannunta" ",ta ru™o,Wayan hannun na ru™e da wayarta" "Juyowa sukayi atare suna kallonta,hankali atashe suka tunkareta har suna haWa baki wurin" "?""cewa""Hosana,Me ya faru!me kikeyi ma kuka haka?Wani ne ya rasu" ",Šaga masu kai tayi alamar eh" "Gabansu ya faWi rass,A sukwane suka kalli juna,kafin suka mayar da idanuwansu kanta," ",Hosana faWamun!waye ya rasu!""jahad tayi maganar jikinta na kerma""" "?"",Sehrish tace""ki buWe baki kiyi mana magana,ko wani ne bashi da lafiya" "!""Sae lokacin ta taune donut Win bakinta tana matsar kwalla tace""Yayi Hatsarin Mota ya mutu" "Kallon juna sukayi atare kafin su kuma mayar da idanuwansu kanta,arazane suka haWa baki wurin" "?cewa""Wa" "cusa donut Win hannunta tayi acikin bakinta,Cikin shesshe™ar kuka tace""wani Mai yin comedy,Yanzu .. ""nake gani acikin wayata,yayi hatsarin mota ya rasu" ",Sauke ajiyar zuciya su kayi atare,Duk atunaninsu wani ne ya rasu Cikin waWanda suka tafi damaturu Hosana ba kuka zakiyi mashi ba,Addu'a yakamata kiyi mashi don ita yake bukata,Allah ya "" ji™anshi,Ya gafarta mashi zunubban shi,Allah yasa aljanna ce makomarshi,Amma idan kikayi mashi "",kuka to ke ba cikakkiyar masoyiyarshi bace" """,Nadaina kukan,Idan nayi sallah zanyi mashi addu'a""" ",ta ™arasa maganar,tana cigaba da taunar donut Win dake a bakinta,sannan ta juya ta fuce daga Wakin Jiki asanyaye Jahad ta koma gefen gadonsu ta zauna,Sehrish kuma ta koma wurin wadrobe Win,Tana" ",Waukar kayan da zata sanya" """,Hosana ta tayar mun da hankalina sosai,Jikina duk yayi sanyi""" ",Kin gane wa take nufi ne""?sehrish tayi mata tambayar,ayayin da take zura skirt ajikinta""" "Kamal Aboki take nufi mana,Wanda yayi wannan comedy Win nan,na matar soja,yana rera wa™ar "" india shi da wani,akwae ma wani wanda yake cewa gayuna kun ga Alert,su kuma sauran sai suce" "?""a'a,kin tuna shi" "Shiru sehrish tayi tana ™o™arin tuna comedy Winsa,can tace""Nagane shi,ya iya comedy sosai,Na ta6a ganin video Winshi a wayar Amrish,dayake ita mayyar kallon Comedy ce,Ni kinsan bancika amfani da "",waya ba" "Jahad tace""naji mutuwarshi sosai,ya tsaya mun araina,rayuwar kenan kana taka Allah yana nashi,shiyasa wasu mutanen in suna aikata abunda suka ga dama har mamaki suke bani,sun manta cewa duniyar nan ba wurin zama bane,Jin daWinta ™alilan ne,da zarar ka mutu za'a kai ka grave Winka,daga kai sai Halinka,mai kyau ne ko mara kyau,idan na tuna cewa zan mutu in bar duniyar nan,ko inaso ko banso sai inji komai ya fita raina,ina rage duk wani dogon burin da nake dashi akan '...,duniyar nan,Kuma ina ™ara kusanta kaina wurin Allah" "Sehrish tace""Wata rana muma babu mu,masu karanta labarin ma babu su,Mai bada labarin ma babu" "_""ita,Allah yasa dae mu cika da kyau da imani" "Jahad ta amsa mata da""Ameen"" sannan ta mi™e tare da nufar ™opar fita daga Wakin tana cewa""Ni zan "",wuce wurin Aunty azmee,kada mu barta da aiki ita kaWae" """,Nima idan na kammala shiryawar zanzo na tayaku aikin""acewar sehrish""" "Shaf shaf ta kammala shirya kanta,Cikin Skirt red colour,Asymmetrical Yana da baza ajikinshi,Gaban skirt Win bai kai bayanshi tsayi ba,yayi matu™ar yi mata kyau,Halter shirt ta sanya ajikinta white colour tayi tighting Winta,Red & white abun ba'a magana,Takalma ta zura a ™afarta t-strap yana da Wan tsini amma ba sosai ba,Launin skirt Winta ne,komawa tayi gaban mirror Win,ta Wauki kwalbar turarenta tabi jikinta ta feshe ko'ina,sa™o da lungu,nan take ™amshin ya gauraye ko'ina,bata sanya mayafi akanta" ",ba,sai gashin kanta da yayi mata rumfa abayanta" "Fitowa tayi daga Wakin,ta shiga cikin palour bata samu kowa ba,Suna can cikin gidan suna gyare" ",gyare" "Tunda ta hau saman staircases(matattakalar bene)gabanta ya shiga faWuwa,lokacin da ta ™arasa part" ",Win nashi bata shiga daga ciki ba" "',Gabanta sae faWuwa yake yi rass rass!le™awa tayi ciki babu kowa Sae dae kayan abincin nan daya ci" ",Runtse idanuwanta tayi tare da Waga hannayenta izuwa saitin fuskarta" "Ya Allah Kana ganin baiwarka,acikin wani hali na firgici da tsoro,Allah ka tsare ni,Wllh idan naga ya "" nufo ni zai bugeni,Sae in watsa da gudu,Amma takalmana masu tsini ne,kada suja inyi tuntu6e in faWi "",™asa" "Dakatawa tayi da yin zancen zucin nata,Sannan ta Wan buWe idanuwanta tana ™ara le™a cikin palourn" ",nashi" ",Jaraba yadda zata bashi ha™uri ta shiga yi" "babban yaya,Am sorry bazan ™ara ba,nasan nayi maka laifi,amma banyi hakan da niyyar na 6ata _ maka rai ba,Ba yin kaina bane,kuma ba hali na bane,Allah shine shaidata,ni bana yi ma na gaba dani rashin kunya,tsautsayine kawai da ™addara,A iya nan zan tsaya na baka ha™uri,saboda ka hanani shiga part Winka,har saina kammala period Wina,Shiyasa bazan samu damar shigowa daga ciki in baka ha™uri" _ba "Tana cikin tsara yadda zata sanar dashi,Kwatsam taji ™amshin turarensa acikin hancinta,gabanta ne ya" ",faWi Rasss!waro ido tayi waje,ta zazzaresu,hankalinta yayi mugun tashi" "Kasa juyawa tayi ta kalli bayanta,saboda tana da tabbacin cewar,SGR YANA TSAYE ABAYANTA!Ashe baya cikin part Win nasa,Tashin hankalin da ba'a sa mashi date! Ko ya sehrish zata" ?!™are "San™amewa tayi a tsaye,ko motsi ta gaza yi,jira kawai take taji yayi wurgi da ita," "Excuse me,""muryarshi ce ta katseta,jiki na rawa taja gefe guda,yayin da idanuwanta ke kallon ™asa "" ta™i yarda ta Wago balle har su haWa ido dashi,jikinshi na sanye da kaftan shirt har guiwa tare da trouser Winta brown colour,ya saki sumar kanshi ta baya,wani irin daddaWan ™amshine ke fitowa daga jikinshi,Slowly ya wuce cikin palourn batare da ya kalleta ba,abun ya yi matu™ar bata mamaki,tayi tsammanin tashin farko zai daka mata tsawa ne ya shako wuyanta,Sae gashi ko kallon inda take bai yi" ",ba,Wuri ya samu saman Sofa ya zauna,tare da jingina bayanshi a jikinta" "Tunani Sehrish ta shiga yi Ko ya ji abunda tace ko baiji ba Oho,Allah Wa'alamu,ranta ne ya bata cewar ta juya ta tafi kawai,tunda ba damar ta shiga ciki,ya riga da ya hanata,tana ™o™arin barin "",wurin,kwatsam taji yace""Zo nan" "Rasss taji gabanta ya faWi,nan take taji fitsari ya matseta,da™yar ta daure ta cije,ta dake sannan ta juya" ",ta shiga cikin palourn,nesa dashi ta tsaya,saboda gudun kar ya sha™ota" ",Idanuwanshi na akan agogon hannunshi daya dafa sofa hand dashi" "Laifin me na aikata maki,da har na cancanci a kira ni,da mara IMANI mara TAUSAYI""?he said """ ",calmly" "Wu™i wu™i sehrish tayi da ido,sae faman murza yatsun hannunta take yi,batasan amsar da zata bashi" ",ba" "?""Also,kinyi comparing Wina da wannan fasi™in mutumin,Why""" ",Shiru tayi tana ta faman mazurai" "Mi™ewa yayi daga zaunen da yake gadan gadan ya nufi wurinta,ja da baya Sehrish ta shiga yi tamkar ta watsa da gudu tabar falon sai dai ba dama,har saida suka ™urewa bangon falon sannan ta tsaya,tare da ™ankame jikinta,tsoronta kada yace zai bugeta," "Rumfa yayi mata da faffaWan ™irjinshi,duk tabi tasha jinin jikinta,Acikin zuciyarta sae faman ambaton La'ila ha'illah anta subhanaka inni kuntu minazzalimin takeyi,gaba Waya ™amshin turaren jikinshi ya" ",hanata sukuni,ga fargabar da ta shiga" "look at my face!nayi maki kama da mara tausayi,Mara imani""? Wani irin wahalallan yawu ta ""  ,haWiya,dakyar ta iya buWe baki tace""A'a" "?""But Why u said so""" "Girgiza kai ta shiga yi,batare da ta furta komai ba," "?""Shekarunki nawa""" "Muryarta na kerma tace""Na shiga sha takwas,""" "Gwauron numfashi ya saki tare da zura hannunshi na dama cikin sumar kanshi a hankali ya furta""Ya" ",Allah""!abun yayi mashi ciwo,™aramar yarinya na so ta caja mashi kwalwa" ",Zame hannun yayi daga cikin sumar,tare da dafe bangon da tafin hannun" "In my life,Wata ´a mace bata ta6a gigin gaya mun magana ido cikin ido ba,batare jin shakkata """ ",ba,Sae ke,""yayi maganar yana nuna ta from head to toe" """,Hankalin Sehrish yayi mugun tashi,Hukuncin da zai yanke mata kawai take jira" ",A ina kika samu ™warin guiwar yin hakan""?yayi tambayar yana kallon fuskarta""" ",Shiru tayi,tana faman haWiyar yawu" ",Jinjina kanshi yayi tare da ja da baya ya juya,Saman sofa ya koma ya zauna" ",Come close""ya furta hakan yana nuna mata gefen table Win dake agabanshi""" "A hankali ta tako tazo gabanshi ta tsaya,sae lokacin ta Wan saci kallon fuskarshi,karaf idanuwansu suka shiga cikin na juna,irin kallon da taga yanayi mata ne yasa tayi saurin du™ar da kanta ™asa,ta" ",™urawa takalman ™afarta ido" """,Don't judge me,till u know me well""" ",Jinjina kanta tayi,batare da ta Wago ba" "Idan har akwai abunda nake maki,Wanda yasa kike yi mun kallon wicked,mara tausayi mara "" "",Imani,lemme know" """,Da sauri tace""babu komai" """I don't trust u,If u can't say it,ki rubuta mun a Text message""" "Abun yayi matu™ar Waure mata kai,yadda tayi tsammani ba haka ta gani ba,kokonto ta shiga yi anya" ",Sgr Win da ta sani ne kuwa?kodae mafarki take yi ne,ta kasa yarda cewa da gaske ne shi yake yi mata" ",A hankali ta furta mashi toh" "Juyawa tayi ta kama hanyar fita daga falon,tafiya take yi tana wasi wasi acikin zuciyarta," "Idan ina takura maki ne,Remain just 2 months na bar ™asar,Zan sallame ki ne,kiyi rayuwarki kamar """ "."",yadda kika saba" ",dakatawa tayi da yin tafiyar ta Wan juya tare da kallonshi" "ba ita yake kallo ba,idanuwanshi na a lumshe,ci gaba da magana yayi""Ki dawo ki ci gaba,da yin aikin "",ki a part Wina" "Tayi matu™ar yin mamakin abunda yace mata,hatta kalamansa ya tausasasu bakamar yadda yake yi" ",mata magana ba ada" """,Am waiting for my breakfast,then bedroom Wina yana bu™atar gyara"" "",Amma ka hanani yin aiki a part Winka ayanzu""" """,Nayi cancelling""" "Nauyayyiyar ajiyar zuciya ta sauke,ta wani 6angaren taji daWi sosai,duk da bata ji daWin kalaman da ta faWa mashi ba a jiyan nan,da alama sun ta6a mashi zuciyarshi sosai," "Komawa cikin falon tayi,gaban table Win sa taje,ta kwashe ledojin nan da aka kawo mashi na" ",restaurant" "Sannan ta juya ta nufi ™opar fita daga falon,tana tafiya tana waiwayenshi har wani ™ara le™en fuskarshi" ",takeyi,Saboda abun ya Waure mata kai sosai" "* 234 810 388 4440: Boss Bature+ ]PM 2:57 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * "Batare da 6ata lokaci ba,ta shirya mashi breakfast Winshi,takai mashi a falonsa,yadda tabarshi haka ta same shi a zaune,Sae da tayi serving Winshi ya ci ya ™oshi,Sannan ta wuce bedroom W inshi,Ta shiga gyara mashi,lokacin da ta kammala gyara Bedroom Winsa da Toilet,ta fito palourn, Komawa cikin bedroom Win yayi after some minutes ya fito jikinshi sanye da trouser na army tare da shirt,tana cikin gyaran yazo ya wuce ta,Gyara palourn tayi ko'ina yayi fess sae ™amshi dake ta tashi,turo mashi ™opar falon ta Wan yi,Sannan ta saukko down da sauri ta wuce bedroom Winsu" "jiki na rawa,Don a ™agare take da ta sanar Wa Aunty Azeema," "Tura ™opar Wakin tayi tare da sa ™afa ta shiga ciki,jahad ce kwance saman gadon Kunnanta manne da waya,suna waya da junaid,juyowa ta Wan yi tare da kallon ™opar don taga wanene ya shigo,Ganin" ",Sehrish yasa ta mayar da kanta inda take fuskanta taci gaba da yin wayar" "Wayarta dake ajiye saman drawer ta dauko,contact ta shiga ta lalubo layin hajiya Azeema ta danna" ", mata kira,Wayar na shiga ta Waga kiran" ",Daughter,ya ake ciki ne?tun Wazu nake tasa ran ganin kiran ki,""Aunty Azeema tace""" "Murmushi sehrish ta Wan saki tare da cewa""Yau babban yaya yayi matu™ar bani mamaki,Abun da ban" "_',ta6a tsammani ba" "?""har na ™osa naji meya faru,ae tunda naji muryarki,nasan cewa an dace,halan bai yi maki komai ba"" Baiyi mun komai ba,™arshe ma cewa yayi in rubuta mashi duk wani abu da yake yi mun wanda bana "" so in tura mashi ta message da ya tambaye ni abunda yake man nace ba komae,Sannan kuma yace in ci gaba da aiki a part Winsa,""ta Wan dakata da yin maganar,tana jiran jin me Auntyn zata ce,Sautin" ",dariyarta tajiyo ta cikin wayar" "Dama sae da raina ya bani cewar Rafayet,bazai yi maki komai ba,Gaskiya naji daWin hakan """ "?""sosai,wannan ma wani matakin nasarar ne,Yanzu me kika yanke shawara akai" "?""Sehrish tace""game da me kenan ""Ina nufin me zaki rubuta mashi""" "Nikaina,bansan me zan rubuta mashi ba,amma ki bani shawara,""ta ™arasa maganar tare da samun """ ",wuri,saman drawer Win ta zauna,tana ci gaba da sauraronta" "abunda nakeso dake,kada ki ji tsoron komai,ki natsu ki kwantar da hankalinki,ki rubuta mashi duk """ "_"",wani abu da kika sani wanda baki so yana yi maki,wannan dama ce kika samu "",Ajiyar zuciya ta sauke tare da gyaWa kai tace""shikenan,Zan rubuta mashi yanzu "",Yawwa my daughter,take care of ur self for me,Sai kinji daga gare ni""" ",Daga nan sukayi sallama tayi rejecting kiran" "Juyawa tayi gefen hagunta tare da kallon jahad tace""Juliet,inason magana dake,idan kin kammala "",wayar" "Juyowa jahad tayi fuskarta Wauke da murmushi tace""Ae mun kammala yin wayar ma tun Wazu,wayarce kawai ban cire a kunne na ba,saboda ban gajiya da jin Voice Winshi,Expecially idan "",yanayi Mun shagawa6ar nan tashi,kamar in janyoshi ta cikin wayar,in manna mashi kiss" "Fashewa Sehrish tayi da dariya,gami da girgiza kai,bayan ta tsagaita da yin dariyar tace""Gaskiya" "ne,Juliet Matar Romeo,abun naku azimunne,""ta ™arasa maganar a yayin da take komawa gefen gadon ta zauna,kafin ta kuma cewa""Am looking for ur advise,My lovely sis,""jin haka yasa jahad ta mi™e zaune daga kwancen da take,ta jingina bayanta jikin head board Win gadon,tana facing sehrish sannan" "?""tace""Shawarar me kike so in baki ne" "?""Calmly sehrish tace""yau naje bama babban yaya ha™uri,Kinsan meya faru" "Hankali aWan tashe jahad tace""Sae kin faWa,""" "Murmushi sehrish ta Wan saki kafin ta cigaba da cewa""bai yi mun komai ba,ko yatsa bai Waga mun ba,Yanzu haka ma zancen da nake maki,Yace na rubuta mashi text message na duk abunda banso yana" "_"",yi mun" "Wani irin ihun farin ciki jahad ta saki tare da furta""Yess!yess!""da alama abun ba ™aramin daWi yayi" ",mata ba" "Wlh naji daWi sosai!dama nifa koda nace kada kije ki bashi ha™uri saboda tsoran karya Bugeki "" "",ne,Amma yanzu Alhamdulillah,komai ya wuce,gashi har an samu ci gaba" "Yanzu me kike ganin ya dace na rubuta mashi?Mommy azeema tace kada naji tsoran komai na rubuta "" "",duk abunda nake so ya daina yi mun" "Murmushi jahad tayi,tare da cewa""ta kwana gidan sau™i,Ae yanzun nan zamu tsara mashi text message,Amma inaga kamar mu rubuta mashi ta whatsapp ko?zaifi tsayi rubutun ba kamar na text message ba," "Sehrish tace""Ni damuwata ma,kada musha wahalar rubutawa ya™i karantawa,Saboda na ta6a tura "",mashi message,bai rubutomin reply ba" "Jahad tace""kinsan shi mutunne mai jama'a,mutun mai farin jini irinshi bazai rasa dubban sa™onnin Masoyanshi ba,Shawarar da zan baki shine,Idan kin rubuta mashi message Win saiki jaraba kiran "",layinshi,idan ya Waga saiki sanar dashi cewa kin tura mashi" """,Jinjina kai Sehrish tayi,""kin kawo shawara mai kyau" "Yanzu dame dame Yake yi maki wanda bakya so""?Jahad tayi tambayar tana kallon fuskar Sehrish """ ",dake kallonta" "Abu na farko,nidai bana son wannan tsawar da yake yi mun,na biyu bana son tsallan kwaWin da yake "" sanya ni don ba ™aramar wahala nake sha ba duk in nayi shi,Na uku kuma,banason yana hana ni zuwa part Winshi da make-up a fuskata. ,""haka Sehrish ta shiga lissafa mata abubuwan da bataso,Bakomai" "yafi bama jahad dariya ba,fa ce Make-up da sehrish tace bata so yana hanata,cike da zolaya tace""in banda abunki,bashi kike yiwa kwalliyar ba?kuma yace bayaso,sae ki daina kawai,Kinsan ba ko wani namiji bane keson wannan ™yale™yalen namu na mata,wani namijin ma baison ™amshin turare,kowa fa "",da irin nashi ra'ayin" "Harara sehrish ta Wan wurga mata tare da cewa""Amma lokacin baya before wedding Winmu,ina yin "",make-up in shiga part Winsa bai ta6a hanani ba,sae bayan da aka Waura auren" "Jahad tace""saboda yanzu ne yake da cikakken iko akan ki,Shiyasa ya hana ki,'" "Ta6e baki sehrish tayi kafin ta mayar da idanuwanta kan wayar,Ta shiga whatsapp Winta,Contact Winsa ta nemo wanda tayi mashi saving da *My Boss man*,ta shiga Cikin Chat Winsa,sau Waya ta ta6a yi "",mashi sallama,bai duba ba" ",A hankali ta soma rubuta mashi sa™on" "Sehrish,me zai hanaki ki Wan rubuta mashi cewa,ya dinga sakar maki fuska,koda bazaiyi murmushi """ "?""ba" "Wani bazawarin kallo sehrish ta jefa ma Jahad,a ™ule tace""idan ya tashi cin ubana,ae baki a kusa balle ki kawo min agaji,Ni na isa in sanya wannan fuskar tashi,ta dinga yi mun murmushi,?kina ganin ko su" """,Abba in yana tare dasu baya murmushi,shifa naturally haka face Winshi take,a tamke" "Dariya jahad tayi tare da kai hannu ta dafa shoulder Win Sehrish ""Kada ki damu My own sister,Very soon fuskar yaya rafayet,zata koma kullum a washe,amma fa sai ranar da kika haifa mashi baby,""" ",Fashewa tayi da dariya,jin abunda jahad tace mata" "Can kuma tace""Anya,Babban yaya yana son ´a'´a kuwa?irinsu fa kamar basu damu da haihuwa ba,yawanci ma basu son matansu su haihu,Akwai wani American film dana ta6a kallo,Bature ne mutumin har yakai shekara 80 bai ta6a haihuwa ba,Saboda yana da wani Wan karensa,shiya ru™a a matsayin Wansa,yawanci kuma zaki ga basu son haihuwa da yawa,Waya zuwa biyu,sae kiga sun "",kwallafa rai akan ´a'´an nan" "Jahad tace""Amma shi Half cast ne!(ruwa biyu)ba dole bane komai ace irin nasu ya Wauko,Duk da yafi ™arfi ta 6angaren Mommynsu,kuma acan ya taso duk Wabi'unsa da halayansa,in kika lura irin nasu ne,Amma daga gani kamar zaiso ´an babies,ke in ma baiso,to akan ki zai fara son ´a'´a,""ta ™arasa maganar tana dariya" "Murmushi sehrish tayi a yayin da idanuwanta ke akan screen Win wayarta,har tayi nisa cikin rubuta mashi sa™on," "Jahad,bansan meyasa kikeso in samu ciki ba,kullum baki da zance sai na in samu ciki,in haifa ma "" babban yaya baby,bayan kinsan cewa nan da wani Wan lokaci auren zai mutu,""tayi maganar muryarta a" ",sanyaye" "Jahad tace""saboda na ta6a yin mafarki ne,kuma acikin mafarkin na ganki da ™aton ciki,sai gashi kuma kin haihu,Kinsan me?tayi tambayar batare da tajira amsar sehrish Win ba taci gaba da cewa""babyn da kika haifa Triplets ne kuma dukkansu maza ne,˜wayar idonsu blue ce kalar ta babban yayanmu,gashin kansu ma kwantacce ne irin nashi,hasken fatarsu da komi irin nashi ne 'kasa ™arasa maganar tayi" ",saboda jin saukar pillow da tayi asaman fuskarta,wanda Sehrish ta jefa mata shi" "_"",Ma™aryaciya kawai,daga jin wannan ™ir™irarran labari ne,babu wani mafarkin da kika yi"" Dariya sosai sukayi,ba ™aramin nishaWi suka samu ba" "Bayan ta kammala rubuta mashi sa™on,Mi™a ma jahad wayar tayi don ta duba ta gani in akwai abunda ya dace su ™ ara,Kar6ar wayar jahad tayi tana karanta message W in har yazo karshe,Sannan tace""komai yayi yadda akeso,tura mashi sakon sai ki kirashi,""" "Tura sa™on sehrish tayi bayan ta kunna WI-FI Winta,nan take sa™on ya isar mashi,phone call ta shiga" ",tare da danna mashi kira" ",Kusan sau biyar tana kira ba'ayi picking ba" "Jahad tace""mu ha™ura zuwa anjima yanzu haka suna aikine,""" *Boss Bature* "Wuraren ™arfe 6 na marece,wata dan™areriyar mota tayi parking a cikin wani katafaren hotel,a parking space motar ta tsaya,jim kaWan wata matashiyar budurwa ta fito daga cikin motar,jikinta na sanye da riga bubu ta material,™afarta kuwa na sanye cikin high hills,ta coge Waurin kallabin nan na rashin Wa'a,Sae faman taunar cingam takeyi abakinta," ",Hannunta na ru™e da ´ar purse Winta,ta sagala mayafin asaman kafadarta" "fitowa wani matashi yayi daga gaban motar,daga ganinsa zakasan cewa ba ™aramin shege bane,kuma ...." ",tantirin Wan iska" "Zagayawa yayi tare da buWe boot Win motar ya Wauko mata trolley Win kayanta,sannan ya kalleta tare" """da cewa""Babe,Mu shiga ciki ko?in Wan taka maki" "Murmushi Abrah,ta saki tare da nuna mashi hanya tace""bismillah,""gaba tayi yabi bayanta,suna tafiya yana yi mata sambatu,""Gaskiya zanyi kewarki sosai baby,bansan ya rayuwata zaka kasance ba,idan babu ke,zan zama tamkar maraya,""_" "Abra tace""hmm,dama ka daina yi mun wannan daWin bakin naka wlh,Don na sanka,mayen mata" "_"",ne,Allah kaWai yasan yawan matan da kake mu'amala dasu,Ni bansan ma tanawa bace "",Subhanallah,Zargina kikeyi ma kenan?babu kyaufa""" "Ba zarginka nake yi ba,zahiran na gani ae,""suna magana suna tafiya har suka shiga cikin "" reception,mutane ne ke ta safa da marwa a wurin,Batare da sun sha wahala ba,ta hango Aunty babba tana tunkarosu,Fuskar nan aWaure babu annuri,Amma tana hango saurayin da Abra tazo dashi,nan take" ",ta Wan saki fuskarta,™arasowa tayi wurinsu "",Sannunku da zuwa ya gajiyar tafiya""" """,Saurayin ya amsa mata""Alhamdulillah,Mun same ku lafiya" "Lafiya lou,""kafin ta mayar da idonta kan abra tace""Wanene wannan kuma?yakamata a gabatar mun """ ",dashi,ko da yake bari mu shiga daga ciki,'tayi maganar tana yi masu nuni da hannunta" "Saurayin yace""kash,bazan samu shiga ciki ba,ina sauri ne zan wuce wurin wani uncle Wina dake "",anan,Urgently yake nemana" "Aunty babba tace""Amma banji dadi ba,duk irin wannan Wawainiyar da kayi mana,bazaka shigo daga ',ciki ba ka huta,ko lemu ne ka Wan sha" """,Kada ki damu Aunty,Idan kuka dawo daga tafiyar zanzo ne sai mu gaisa dakyau""" "Aunty wannan shine Bobby Win da nake baki labarinshi,Yana da kirki sosai,Saboda yana """ ",kyautatamun,""ta ™arasa maganar,fuskarta dauke da murmushi" "Aunty babba tace""Ma sha Allah,naji daWin ganinka sosai,Allah dae ya nuna mana ranar ',aurenku,Musha biki" ",Murmushi ya saki yana faman shafa keyarshi da hannunshi" ",Bari mu shiga daga ciki,Sae munyi waya,""acewar Abra"" "",Okey babe,ki kulamun da kanki,Sae kinga sa™ona""" "Ya ™arasa maganar tare da juyawa yabar reception din,Aunty babba tayi gaba Abra tabi bayanta,Har" ",izuwa cikin Wakin da ta kama" "Suna shiga cikin Wakin abra ta saki trolley din kayan,ta faWa saman gadon ta kwanta tana faman" ",sauke ajiyar zuciya" "Daga gefen gadon Aunty babba ta zauna,tare da kallonta tace""kun sha tafiya,toh ya ku ka baro su" ?'mammyn "Tana can,rai hannun Allah,ae na faWa maki cewa bata da lafiya,Amma da sau™i dae,tunda tana Wan "" mikewa har ma ta zauna,Matsalar dae babu mai kula da ita,Shima Abie ya tattara yana shi yana shi yabar gidan,yanzu ita kaWai ce acikin gidan,bansan ya zata ™are ba,""hankalinta kwance take yin" ",maganar" ",Shiru Aunty babba ta Wan yi,batare da ta janye idanuwanta daga kan fuskar abra ba" "Aunty kinyi shiru,ba kice komai ba?wai nikam Ina Aunty hayaam ne'?nayi tunanin zan ganku atare "" ""ne,kuma nayi mamakin ganinki a hotel" "Harara ta Wan watsa mata tare da cewa""in ba a hotel ba,a ina kikeson ki ganni ne?Ko bakisan cewa" "?""aure na ya mutu ba" ",™umshe dariya Abra tayi..." "Kiyi mai isarki lokacinki ne ´ar rainin hankali,Muna nan cikin tashin hankali,ke kina can kina """ "?""holewarki,wato kin samu duniya ko" "Turo baki abra tayi tana fadin""matsalar kenan fa,yanzu nasha wahalar tafiya,ko ruwa ban sha "",ba,Amma zaki fara yi mun faWa,Allah in naji ban iyawa,sae dai ki neme ni ki rasa" "Sakin baki Aunty babba tayi tana kallonta,kafin tace""lallaine wuyanki ya isa yanka,fiye da haka ma "",zaki iya faWamun" "murguWa baki abra tayi tare da cewa""na tambaye ki Aunty hayaam amma baki ce komai ba,tana" "?"",ina" "Ta6e baki Aunty babba tayi kafin tace""Ae hayaam ni kaina bansan inda take ba,kinsanta bata gajiya da yawo,yau kusan kwana uku banganta ba,sae dai ta kirani mu gaisa,Amma ni kona kirata a kashe "",nake samun wayarta" "Saboda rashin tsoran Allah,Aunty babba ta zauna tana shirgawa Abra ™arya,don tasan cewa muddin Abra taji cewa,hayaam na kwance gadon asibiti ba lafia,baza ta ta6a yarda suyi tafiyar nan da ita ba,Sai ta tsaya tayi jinyarta,kuma in taji cewar ta bar ´ar uwarta a asibiti babu mai kula da ita,to tabbas ranta "",zai 6aci sosai" """,Kai Aunty hayaam,ita ma dae kamar wadda taci ™afar kare,bata nan bata can""" "?""Aunty babba tace""Ni duk ba wannan ba,Kinsan dai dalilin dayasa nace kizo ko" ",Eh nasani,""ta bata amsa""" """,Yawwa,Jibi nakeso mu shirya mu tafi,lokacin kin huta sosai""" "Yatsina fuska Abra tayi,tana Wan gatsina hanci tace""Oh ni,yanzu haka zamu kwasa mu tafi wurin boka "" har enugu,cikin dajin Allah,Kamar waWanda basu da mafaWi,Kuma dae babu tsoran Allah" "Tunkan ta ™arasa maganar Aunty babba tace""Rufe mun baki,Uwar surutu sai kace aku,Duk ba don ku" ",akeyi ba?don rayuwarku tayi kyau,"" fuskarta aWaure tayi maganar" "Zumbura baki abra tayi,tare da yin ™asa ™asa da muryarta tace""mutun yayi sallar dare mana,ya ro™a ""wurin wanda ya halicce shi sai wani boka can" ",Me kikace""Aunty babba tayi tambayar tana kallonta,Don tajiyo ™us™us Win da take yi""" "Abra tace""Ni Bance komai ba,idan ma nayi magana to akan abinci ne,yunwa nake ji,""ta ™arasa" ",maganar tana shafa stomach Winta" """,Okey,bari nayi mana order,sae muci atare,don nima banci komai ba""" "Wuraren ™arfe 7,Motoci guda biyu suka shigo cikin gidan a jere,a lokacin Jahad da Sehrish suna a kitchen tare da Aunty azmee suna tayata aiki,Azmee na agaban gas cooker,Sehrish da jahad,suna yanke yanken kayan lambu," """,Jin dirar motacin nan yasa Sehrish saurin cewa""Ga babban yaya nan ya ™araso gida" "Jahad tace""Anya kuwa shi ne?Junaid fa ya sanar dani cewa yau ko gobe zasu dawo,Allah yasa su "",ne,kada abunda na haWa mashi ya lalace" "Murmushi sehrish ta saki,tana cewa""Mrs romeo,Ae koda bai dawo ba,mu zamu cinye kayan daWin da" "."",kika haWa mashi" """,Muryar azmee suka jiyo daga bayansu tana cewa""Nima hadani za'aci daWin" ",Dariya su kayi gaba dayansu" "Jahad tace""idan zaki ci Aunty azmee babu damuwa,Amma Allah koda bai dawo yau ba,™wara na zuba shi a dustbin da dai inba su rishi suci""" "Harara sehrish ta Wan watsa mata da yake suna facing Win juna na,tace""saboda ba™in hali irin na Wan ',adam" ",Aunty azmee ina da tambaya dan Allah,""acewar jahad""" """,Azmee tace""Allah yasa na sani" "Murmushi jahad ta yi tare da cewa""Tsakanin babban yaya da Junaid waya fi wani kyau,""" "Har sai da gaban azmee ya faWi rass,Saboda girman tambayar da tayi mata,jinjina kai tayi na wani "",lokaci kafin tace""tashin hankali,Kuma ni kike so in amsa maki tambayar" """,Jahad tace""Eh,saboda nasan kinsan menene kyau,zaki iya fadin wanda yafi kyau acikinsu" "Sehrish tuni ta dakata da yankar lettuce Win da takeyi,hannunta ruke da wuqa,duk ta qagara taji amsar" ",da azmee zata basu" "Ni ko a school,ban ta6a haWuwa da question mai wuyar Amsawa ba irin wannan,To ae dukkansu "" "",kyawawane na bugawa a jarida,Junaid kyau rafayet kyau" ",Dariya sukayi jin yadda azmee keta nanata maganar,da alama sun caza mata kai" "Amma ni a ganina,kamar junaid yafi kyau,saboda shi fuskarshi kullum asake take,Kuma wannan """ ",murmushin nashi ba ™aramin kyau yake ™ara mashi ba,""acewar Sehrish" "Jahad tace""Amma ae bai kai yaya rafayet tsayi ba,duk da shi ma dogone,kuma baida irin surar jikin babban yayan mu,""" "Sehrish tace""Ae da ace shima junaid Win zai dinga motsa jiki,in a short time zaki ga ya koma kamar "",babban yayan mu,ae su maza daga sun fara Waga ™arfe Jikinsu ke buWewa" "Azmee tace""hakane kema kince wani abu anan,Gaskiya dukkansu zan iya cewa babu wanda yafi wani kyau,idan don saboda murmushi zaisa junaid ya Ware rafayet a kyau,to ae shima rafayet Win idan yayi murmushi sai kin kusa zaucewa,kilan bai ta6a yin murmushin bane kun gani,sannan kuma ga surar jiki ta ko'ina dae su duka biyun sai dai ace ma sha Allah...""zugudum sehrish tayi tana sauraron abunda azmee ke cewa,aranta tace""Kutmelesi,Su Aunty azmee har ansan su babban yaya nada kyawun sura,da kyakkyawan murmushi,ba dai kalle mun mijina takeyi ba,""ta Wan yi maganar hada tamke fuska,can" ",...kuma ta fashe da dariya" "Suna cikin tattaunawar nan,Suka jiyo Muryar Junaid yana sallama,aikuwa jiki na rawa jahad ta ajiye" ",knife din dake hannunta,da gudun gaske ta fito daga kitchen din" "Yana a tsaye,jikinshi sanye da shadda brown colour,hannunshi ruke da trolley,fuskar nan Wauke da ™ayataccen murmushi,duk a tunaninta shi kaWai ne,hakan yasa ta nufe shi da gudu zata rungume shi,™iris ya rage ta ™arasa,Sae ga Marshal Omar da Uncle abusufyan sun shigo,da sauri taci burki,tana faman sauke ajiyar zuciya,Fashewa junaid yayi da dariya yana kallonta,saboda ya gane abunda taso" ",tayi,Su uncle sunyi mashi bu™ulu" ",hannu tasa ta rufe fuskarta,tana dariya....." "Murmushi marshal ya saki,haka shima abusufyan Win,Jahad sarkin kunya," "Fitowa sehrish tayi daga cikin kitchen Win,fuskarta Wauke da murmushi,da sauri ta ™arasa wurin abusufyan,hugging Winshi tayi tare da cewa""sannu da dawowa Daddy,ya gajiyar tafiya,""?ta ™arasa" ",maganar tare da Wagowa daga jikinshi" "Hannu yasa tare da shafa fuskarta yace""lafiyalou My Daughter fatan na same ku lafiya,""yayi maganar yana mi™a ma jahad hannu,cike da jin kunya ta ™arasa wurinshi,ya rungumota ajikinshi, Marshal Omar yace""Oh ni,babu mai yin hugging dina,daddynku kawai kuka sani,babu komai nasan da hosana na nan,da gudu zata bani hug"" dariya sukayi gaba Wayansu,haWa baki sukayi wurin gaishe" ",dashi,Ya amsa masu fuskarshi a sake" "Lah ya Omar,""muryar hosana ce ta katse su,Wagowa su kayi gaba Waya suna kallonta,Da alama daga """ ",bacci ta taso,sae faman lumshe ido takeyi" "Kai tsaye ta tunkarosu,kamar yadda yayi tsammani,ko Daddynsu bata runguma ba,wurinshi ta wuce,ta" "',rungumeshi tare da kwantar da kanta saman wide chest Winshi" "Jinjina kai Abusufyan yayi tare da cewa""Hosana ko kallo ban isheki ba ko?,hankalinki na akan Omar,""" ",Yayi maganar yana kallonta" "Murmushi ta saki tare da Wagowa daga jikin Omar ta koma wurinshi,zata rungumo shi da sauri yaja da baya yana cewa""bana so,babu ruwana dake,ki koma wurin Omar Win,Ae ni baki damu dani ba,burina "",kawai in dawo gida don saboda ke,Amma shine kika watsa mun ™asa a ido" "Dariya suka shiga yi gaba dayansu,hosana kuwa bubbuga ™afa ta shiga yi muryarta tamkar zata yi kuka tace""pls daddy,let me hug u,wlh nayi missing Winka sosai,kawai dae nayi al™warin cewa,zan fara "",tarbar Ya Omar ne kafin kai,kuma banso in karya al™awarin dana Wauka" "Abusufyan yace""ae gashinan ko?Dama na yafe mashi ke,Ni ga ´an tagwaye na nan,su da suka damu" ",dani,'yayi maganar yana nuna su sehrish" ",Zumbura baki tashiga yi,tana murmura masu baki" "Ruko hannun Omar tayi tare da jan shi tace""Mu tafi ya Omar,kayi wanka kaci abinci,Sannan ka" ",kwanta ka huta,""Bin bayanta Omar yayi fuskarshi Wauke da Murmushi" """,Girgiza kai Abusufyan yayi tare da cewa""Allah ya shirya min ke Hosana,Abun naki sai addu'a" "Ya ™arasa maganar tare da ru™o hannayensu Sehrish suka wuce cikin palourn,sun Wan zauna anan suka" ",™ara gaisawa da daddyn nasu kafin daga bisani,suka barshi ya wuce bedroom Winshi don ya huta" "Wuraren ™arfe 12 na dare,lokacin har sun kammala dinner Winsu tuni,Sun koma cikin bedroom W insu,batare da 6ata lokaci ba,Su ka shirya cikin kayan baccinsu,sun kwanta ajere cikin lallausan bargonsu," ",Kwankwasa ™opar Wakinsu akayi kwankwan" ",Wanene""?jahad ce tayi tambayar,saboda itace ta rage idonta a buWe""" ",Zo ki buWe mun kopa,""da sauri ta saukko daga saman gadon jin muryar junaid""" "Hannu tasa tare da buWe kopar,Yana tsaye cikin sleeping dress dinsa white colour,hannunshi ru™e da" "."",Shopping bag" ",Junaid dama ba kayi bacci ba?tayi tambayar tana ™are mashi kallo,sae hamma yake saki" "Ashagwa6a yace""Na fara bacci mana,Mommy azeema ce ta tashe ni,saboda kawai wannan sa™on na "",rishi da tace na kawo mata" ",Yayi maganar yana nuna mata ledar hannunshi" """,Eyya,Amma banji daWi ba,but am sorry,kawo sa™on na ajiye mata,don har bacci ya Wauketa""" "Mi™a matar bag din yayi,ta sanya hannu ta kar6a,sannan ta juya zata shiga ciki,da sauri ya ru™o hannunta tare da janyota ta faWo jikinshi,hugging Winta yayi tightly tare da cewa""I really missed u my "",Juliet" "_"",Lumshe ido jahad tayi tana sha™ar ™amshin turaren jikinshi tace""I missed u too my Romeo" "Kiss ya manna mata asaman cheek dinta,sannan ya raba jikinta daga nashi,tare da juyawa yabar bedroom Win," "Har sai da ya 6ace ma ganinta,Sannan ta tura kopar tare da shigewa ciki,A gefen gadon daga ™asa ta ajiye bag Win,batare da ta buWe taga menene aciki ba,ta haye saman gadon ta kwanta fuskarta dauke da murmushi," "?!""Jahad har yanzu yaya rafayet bai dawo ba""" "Muryar Sehrish ce ta katse ta,da sauri ta juya left hand Winta tana kallonta,a rufe ta samu idanuwanta" ",tamkar mai yin bacci ashe likimo tayi" "?"",My own sis,ashe bakiyi bacci ba""" """,Idona biyu jahad,baccin ne ya™i zuwa""" "Jahad tace""Yakamata kiyi bacci,kinsan da anjima idan babban yaya ya dawo zai tashe ki ne,so it's "",better ki kwanta yanzu,ko kin samu bacci na minti 30" ",Ae baccin ne ya™i zuwa,""tayi maganar tana ™o™arin buWe idanuwanta""" "?"",Wanene ya shigo Wakin nan?ko daddy ne""" "Junaid ne,ya kawo sa™o yace naki ne,Inji Aunty azeema""jin haka yasa sehrish mi™ewa daga "" "",zaune,tana faWin""ina sakon yake" "Hannu jahad tasa tare da ru™o hannun bag Win,ta Wago da ita,izuwa saman gadon ta mi™a ma Sehrish,hannu tasa ta kar6a,tare da ajiyeta agabanta,tana faman yin hamma,kamar mai jin yunwa, BuWe shopping bag Win tayi,tare da Wan le™a kanta tana kallon kwalaben dake acikinta tare da robobi,aranta tace""ko na menene wannan,bari dai na ajiyesu,zuwa gobe nasan zatayi mun bayani akansu,""ta ™arasa maganar tare da matsawa ta ajiye bag Win saman side drawer,sam bata son bacci ya Wauketa,saboda tasan cewa lokacin dawowarshi yayi harma ya wuce,jingina bayanta tayi ajikin head board din gadon,Sae faman yin hamma takeyi tana gyangyaWi amma ta™i yarda bacci ya Wauketa,tana yi tana kallon wall clock,kusan ™arfe Waya,amma basu dawo cikin gidan ba,duk yadda taso ta hana bacci Waukarta,amma hakan ya faskara a zaune ta fara baccin,itama jahad tuni bacci yayi awon gaba da" ",ita,Hosana dama tuntuni ta ™undundune cikin bargo tana sharar baccinta" "A round 1:30 na dare,Motarsu ta shigo cikin gidan da gudun gaske ta shararo har izuwa parking space,tsayar da motar Armstrong yayi tare da fitowa,da hanzarinsa ya zagaya tare da buWe mashi kopa,a hankali ya zuro da ™afarshi,after some minutes ya ™arasa fitowa daga cikinta,Hannunshi na'a dafe da forehead Winsa yayin da idanuwanshi ke a lumshe,da alama babu cikakkiyar lafiya atattare dashi,tun daga kan yadda yake fitar da numfashinsa," "Sorry sir,idan ba damuwa zan iya taka maka,mu shiga daga ciki,naga kamar ba zaka iya ™arasawa """ ".""ba" "A hankali ya furta""don't worry ur self,Zan iya tafiya da kaina""yayi maganar tare da kama hanya ya wuce cikin gidan,tsayawa armstrong yayi yana kallonshi har saida yaga shigar shi kopar falon" ",gidan,Sannan yabar wurin motar" "Babu kowa a main palour Win,dakyar yake tafiya har ya samu ya hau saman staircases Win,Ya wuce part Winsu,hannu yasa ya tura kopar,ya shiga daga ciki,Direct ya wuce bedroom Winshi,zame t-shirt Win dake ajikinshi yayi tare da yin wurgi da ita saman gadon,da™yar yake fitar da numfashi mai hucin" ".,zafi,idanuwanshi kansu da™yar yake iya buWe su" "Hannunshi yakai tare da ru™o belt Win wandon jikinshi ya cireshi,ya duka ya cire takalmansa,sai da ya rage daga shi sae Short ajikinshi,yana ™o™arin zame safar ™afarsa,kira ya shigo cikin wayarshi,hannu yakai tare da daukarta,inda ya ajiyeta saman side drawer dinshi,duba screen Win wayar yayi,da hidden number aka kirashi,Abun yayi matu™ar daure mashi kai,muddin aka kirashi da hidden number sai" ",Ainihin sunan mai number ya bayyana,amma wannan kiran a haka ya shigo mashi" "Picking call Win yayi tare da kara wayar a kunnanshi,Shiru ba'ayi mashi magana ba,shima kuma bai tanka ba,yana ™okarin rejecting kiran yaji shesshe™ar kukan mace,kuka fa sosai tamkar zai fasa screen Win wayar,da sauri ya janye wayar daga kan kunnan shi ya zuba ma screen Win wayar ido yana kallonshi,cike da mamakin wacece wannan ta kirashi tana raira mashi kuka a irin wannan lokacin""? Rejecting kiran yayi,yana ™o™arin ajiye wayar,text message ya shigo wayarshi,on the top of the screen" ",message din ya bayyana" ",Karanta sa™on ya shiga yi kamar haka" "Rafayet bazan ta6a bari na rasa ka ba,Zan iya yin komai akanka don na mallake ka,koda kuwa kisan _" "_kaine,Na jima da sha'awar son kasancewa tare da kai,al™awarine wannan na Waukarwa kaina" "Bai damu da sa™on daya gani ba,Saboda yasha haWuwa da ire-irensu,sun yi nacin har sun gaji sun daina,Amma wannan baisan dame tazo ba,hada ikirarin zata iya yin kisan kai akanshi,koma wacece" ",wannan ba ™aramar ´ar daba bace da alama" "wurgi yayi da wayar saman gadonshi,Sannan ya juya da™yar yake Waga ™afarshi har ya samu ya shige" ",cikin toilet" *Sehrish* "Firgit ta farka lokaci guda ta mi™e a hanzarce ta wurga idanuwanta kan agogo,™arfe kusan 2 na dare,durowa tayi daga saman gadon hankalinta aWan tashe,sai da ta fara zuwa window ta le™a taga Motarsu,sannan ta fito da sauri,riga da wandone ajikinta,kanta kuma na sanye da mayafi ta W aureshi amatsayin kallabi,tafiya takeyi tana sambatu ga bacci da bai bar idanuwanta ba," "Kitchen ta shiga,jim kaWan ta fito hannunta ru™e da tray,Coffee ne asaman shi tare da Fruit,tana ™ okarin hawa upstairs taji ance""Sannu da ™o™ari,"" Cak ta tsaya da tafiya,yayin da zuciyarta tayi wani irin bugu ji kake rasss!,a hankali ta juya don taga wanene yayi mata maganar,Waro ido waje tayi ganin babu kowa a babban falon,kuma tabbas taji anyi mata magana,ranta ne ya bata cewa kodai kunnuwanta ne suka jiyo mata hakan,tuna wannan yasa ta sauke ajiyar zuciya ta wuce part dinshi,a bakin kopar shiga bedroom Winshi ta tsaya ta fara yin sallama,jin bai amsa mata ba yasa tayi tunanin ko bacci ya Wauke shine ko kuma ya shiga cikin toilet ne," "Sanya kafa tayi ta shiga cikin Wakin,˜arasawa tayi wurin table ta ajiye mashi tray Win,Sannan ta Wan jinkirta tana jiran fitowarshi daga cikin toilet Win,har lokacin bata daina yin hammar bacci" ",ba,idanuwanta kuma na rufewa,da alama baccin zata cigaba da yi atsaye" "Tana cikin tsayuwar nan tajiyo sautin aman shi daga cikin toilet,hankalinta ba ™aramin tashi yayi ba,bakomai ya faWo mata arai ba,fa ce abunda ya faru tsakaninta dashi a daren shekaranjiya,kada ace har yanzu ™yan™yamin jinin daya gani ajikinta ne yake sa shi yin amai,Nan take taji jikinta yayi wani" ",irin sanyi. ""bata ™arasa zancen zucin nata ba,Taji motsin fitowarshi daga toilet" "Tsautsayi da ™addara ne yasa Sehrish yun™urin juyawa don taga a wani hali yake ciki,Aikuwa A gigice ta fasa ™ara,firgitar da tayi ne yasa ta yanke jiki ta faWi ™asa a sume,Da sauri Sgr ya koma cikin toilet,tare da jan kopa ya rufe,sam baiyi tsammanin akwai mutun a bedroom Win nashi ba,Shiyasa ya" ",fito a naked Winsa,babu kaya ajikinshi,Sehrish taga abunda yafi ™arfin idanuwanta" "Bada jimawa ba,ya kuma fitowa daga cikin toilet Win,Waist Winshi Waure da towel,ya saki sumar kanshi ta baya,abun ba ™aramin Waure mashi kai yayi ba,yadda ta yanke jiki ta faWi a sume saboda kawai taganshi babu kaya ajikinshi,kamar taga wani mugun abu?ko kaWan baiji kunyar komai ba da ta ganshi a haka din,sae ma mamakin sumewarta da yayi,sam baya jin ™arfin jikinshi,˜arasawa yayi wurin da take a sume ™asa,ya zu™unne saman guiwarsa Waya,Hannayensa ya sanya tare da Waukkota ya kinkimota A saman shoulder Winshi,A ™o™arinsa na yakai ta bedroom Winsu,yana ™o™arin mi™ewa tsaye da ita dauke a kafaWarshi,Cikin rashin sa'a ™afafunshi suka harWe a jirkice ya saki jikinshi gaba Waya suka faWa saman katafaren gadon nashi yaraff nan take mayafin da ta rufe hair Winta dashi yabar" ",kanta,kwantacciyar sumar kanta ta tarwatse asaman gadon" Tunda suka faWa saman gadon sehrish ta farfaWo sakamakon ruwan daya Yarfo mata asaman "fuskarta,Ruwan sumar kanshi ne daya fito daga wanka bai tsaneta ba,numfashin mutun ta dinga ji da Wumi duminsa asaman fatar ™irjinta,tarasa gane maiya faru da ita,meya ke faruwa ne?taji an danneta,wani irin nauyi tamkar an WaWWaure jikinta haka ta dinga ji," "A hankali ta buWe idanuwanta,kai tsaye suka fuskanci ceilling,gabanta ne ya faWi rass,hannu tasa don taji menene ajikinta,kai tsaye hannunta ya sauka akan lallausar sumar kanshi,shafa sumar ta shiga yi,lokaci guda ta tuna cewa a Wakin Sgr take,A matu™ar tsorace ta ambaci sunanshi""Ya Rafayet,""shiru" ",bai amsa ba,hakan ba ™aramin ruWu ya sanyata ba" "™o™ari yake don ya tashi daga jikinta,Amma hakan ya faskara,a karo na biyu yayi yun™urin mi™ewa,Wagowa yayi da kanshi yana faman cizon la66ansa,a hankali ya ware sexy blue eyes Winshi,kai tsaye suka sauka akan ™irjin sehrish,Nan take ya tsinci kanshi da bin surar kirjinta da kallo,gaba Waya rigar jikinta ta zamo,sakamakon faWawar da sukayi saman gadon da hannunshi ya zame rigar batare daya sani ba alokacin da yake ™o™arin Waga jikinshi daga nata,dukiyar fulanin nan nata a tsaitsaye dasu" ",tubarkalla ma sha Allah full Winsu,gwanin ban sha'awa" "Lokaci guda yabi ya susuce,ya tsinci kanshi a wani irin yanayi,Sehrish kuwa tunda ya Wago da fuskarshi,hankalinta yayi mugun tashi,duk tabi ta ruWe ta firgita,jikinta sae kerma yake yi,Sam bata lura da abunda yake kallo ba,sae faman lumshe idanuwanshi yakeyi yana buWesu a hankali,yayin da ma™oshinshi ke motsi,kamar yana swallowing wani abu,wata irin zufa ce ta shiga tsastsafo mashi a gefen fuskarshi,ganin haka yasa ta ™ara tsorata,saboda tunawa da abunda ya ta6a faruwa a tsakaninsu,lokacin da haroon ya bata allurar nan,tuna wannan yasa hankalinta ya ™ara tashi,la66anta sae kerma sukeyi,a hankali ta furta""innalillahi wa'inna ilaihirraji'un...""sautin muryarta ne yaja" ",hankalinshi,mayar da idanuwanshi yayi akan fuskarta,wani irin kallo ya shiga bin ta dashi" "Moving face Winshi yayi saitin fuskarta,da sauri ta runtse idanuwanta yayin da ta ke ci gaba da ambaton hakan,numfashinsu ne ya shiga haWuwa dana juna,tana ™o™arin buWe idanuwanta,taji tausasan la66ansa asaman nata la66an,tongue Winshi ya zura acikin bakinta,lokaci guda Sehrish tabi ta rikice ta susuce,ta fita hayyacinta,kamar yadda shima ya fita nashi hayyacin,haWa bakinsu su kayi cikin na juna,suna exchanging saliva Winsu,hot french kiss ya shiga mata,tun daga kan lower lip Winta ya soma tsotsarshi sosai,laushinsu yasa shi ™ara zabura,gaba Waya yabi ya rikice,hannayenshi kuwa tunda ya dam™i boobs Winta dasu,ya shiga murzarsu,gaba Waya ya kara susucewa,ya zauce ya soma sakin nishi,almost 30 mins ya zame mouth Winshi daga nata,ya mayar dashi saman nipples Winta,ya kama tamkar jinjiri ya shiga sucking Winsu,bada wasa ba,Jikinshi har wani kerma yake yi,tamkar wanda ya shekara da yunwa atattare dashi,raWaWin da tafara ji ne ya dawo da ita cikin hayyacinta,a lokacin har yana ™o™arin Zame towel Win jikinshi bcos all he needs at dat moment was to do it,da alama ya manta halin da amaryar tasa ke ciki na rashin yin salla,a wani irin firgice da iya karfinta na ™arshe,ta daddage ta ingije Sgr daga jikinta,a wani irin kasalance yayi gefe guda yana faman sauke ajiyar zuciya,jikinta sam babu ™wari haka ta mi™e da sauri ta dira daga saman gadon,har tana tuntu6e wurin ™o™arin guduwa daga bedroom Win nashi,tamkar wadda zombie ya biyo,ko mayafinta bata tsaya dauka ba,boobs dinta ma da hannuwanta ta tar6esu sai daga baya ta janyo rigarta da ta zame kasan stomach dinta,ta zura hannun rigar,gudu gudu sauri sauri tabar part Winshi,duk ta bi ta ruWe ta rasa in da zata dosa,Allah dae ne ya kawota Wakinsu,don kuwa bata cikin hayyacinta,lamarin ya girmi tunaninta,a wani sukwane ta faWa bedroom Winsu,a edge of the bed Win,ta zube jikinta naci gaba da yin kerma,hakoranta har gamewa suke yi dana juna kaf kaf,tamkar wadda sanyi yayi ma mugun kamu,™an™ame jikinta tayi yayin da" ",idanuwanta ke rurrufewa,wata irin matsananciyar sha'awace ta rufe ta" "Ita kenan,A 6angaren Sgr kuwa tun bayan da ta bar part Winsa,bai iya motsa koda yatsansa ba,jibgewa yayi saman gadon tamkar kayan wanki,ga wani irin raWaWi da yake ji a kasan" "mararsa,abun da bai ta6a yi ba arayuwarshi yau ya WanWana ma kanshi,bazai iya tantance meke" "faruwa dashi ba,wata irin kasalace ta rufeshi,ya jima yana juye juye asaman gadon,cikin wani irin mawuyacin hali kafin Allah ya kawo mashi sau™in jikin nashi,har bacci yayi awon gaba dashi," *Boss Bature* "Wuraren sallar asuba,azmee ta kwankwaso ™opar bedroom Winsu,kwankwan,dogon numfashi Sehrish taja tare da buWe idanuwanta,waWanda suka canza launi izuwa ja,tamkar wadda tayi ciwon ido,har cikin kunnanta take jin bugun ™opar Wakin nasu,amma ta kasa buWe baki tayi magana, Jahad ce ta farka daga bacci tana tambayar wanene,Muryar azmee tajiyo daga waje tana cewa""Aunty "",azmee ce,Lokacin sallah yayi,bansan ko kun tashi ba" ",Yanzu muka tashi Aunty azmee,muna godiya sosai,""juyawa azmee tayi tare da barin ™opar dakin""" "ku tashi rishi lokacin sallah yayi,dan Allah a hanzarta tashi,Sallah tafi bacci da minshari "" alkhairi,""cike da zolaya takeyin maganar kamar yadda ta saba yi in zata tashe su,zura hannunta tayi abayanta tana ™o™arin lalubo sehrish dake kwanciya abayanta wayammm taji babu kowa,ranta ne ya bata cewar kodai ta shiga toilet ne,gyara kwanciyarta tayi tana jiran fitowar sehrish daga toilet ko ta samu itama ta shiga tayi al'walar,duk wannan surutun da jahad keyi A kunnan sehrish tana sauraron" ",Muryarta" "Lalla6awa tayi da rarrafe ta nufi toilet,da™yar ta iya mi™ewa tsaye,a hankali ta tura kopar ta shige" "ciki,batare da tabari jahad ta ankara da ita ba," "After some minutes,ta fito jikinta Waure da towel,jin motsin fitowarta,yasa jahad saukowa daga saman gadon," "Ta nufi wurinta,tunkan ta ™arasa wurinta taga alamun ruwa ajikinta,yana WiWWigowa,fuskarta Wauke" ",da mamaki tace""Wanka da asuba""?shiru sehrish tayi batare da tace komai ba" "Jahad ta kuma cewa""da ruwan sanyi kikayi wanka ne?naga jikinki yana ta kerma,""nan ma tayi shiru bata tanka mata ba," """,A hasale tace""Sehrish magana fa,nake yi maki" "Muryarta a kasalance tace""Jahad,Am not feeling well""tayi maganar tare da wucewa izuwa gaban" ",wardrobe" ",Meya ke damunki ne""?jahad tayi tambayar tana binta da kallo""" "Shiru tayi ba tare da ta bata amsar komai ba,gyaWa kai jahad tayi kafin ta wuce cikin toilet,don ta lura" ",kamar sehrish batason zancen" "* 234 810 388 4440: Boss Bature+ ]PM 2:57 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * *AMAREN BANA* *DR MMN YUSUF (LIKITAR MATA)* 07069711327 call or Whatsapp Shawara gareki amarya* *akan babbar matsalar da take damun mu ta addabemu watau ciyon * *sanyi ( infection) Shin kinsan illar da sanyi yake da ita ajikinki kuwa?? hmmm sanyi Yana haifar Mana da "matsaloli Kashi Kashi ciki kuwa harda rashin kwanciyar hankali agidan mazajenmu , miyasa yanzu matsaloli sukayi yawa agidajen aurenmu ne ??? Wannan tambaya ce da kowacce mace" "yakamata tayiwa kanta saboda yadda abun yazama ruwan dare ,musamman duba da iyayenmu kakaninmu Sam basu fuskanci irin wannan matsalar ba to mu mi yake kawo Mana rashin zaman lafiya da mazajenmu ne duk da mafi yawanmu auren soyayya mukayi sa'banin iyayenmu da mafi" yawa auren Hadi ake masu Amma sunfimu kwanciyar hankali shin Ina matsalar take ne ?????? "Tabbas duk maccen da take da ciyon sanyi to zataci gaba da fuskantar matsaloli agidan aurenta , saboda sanyi Yana tafiyar da duk wata ni'imar mace yana hanata jin sha'awar mijinta Yana Hana jin Dadin auratayya tsakaninta da mijinta , zata dinga jin ciyo wajan saduwa wani lkcn har da mijin ma zafin zai rinka ji a maimakon yaji Dadi , kinga kuwa doli akwai k'atuwar matsala musamman in kinada kishiyar da zaiji Dadi a wajanta," Ciyon sanyi Yana haifar da ciyon Mara Mai tsanani Yana Hana haihuwa idan yayi yawa ajiki yanasa mace budewar gaba Koda kuwa budurwace wadda Bata taba sanin namiji ba to sanyi kansa "gabanta ya bude ,yanasa tusar gaba, kuraje, kaikyin gaba, da sauransu ," "Shawarata anan itace kowwace amarya Budurwa ko bazawara ta tabbatar tayi amfani da maganin sanyi kamun komai ,saboda duk.gyaran da zakiyi to aikin banza ne matukar kinada sanyi to ba gyaran da zaiyi maki wani tasiri yadda akeso zai kasance kinyi 'barnar kudinki a banza ne kifara" "yin maganin sanyi kamun kiyi komai ," "Ina matan da suke cewa duk abunda zanyi amfani da shi na kayan Mata bayamun aiki ????? To kusani bakomai ne matsalar ba sai (infection) matukar kinada sanyi to ba abunda zakiyi amfani dashi kiga aikinsa saidai kiyi ta barnar kudinki a banza ba biyan bukata Wannan yasa nazo maku da sahihin Kuma ingantaccen maganin sanyi na Mata da maza , maganine da yake fara aiki cikin gaggawa matukar kikayi amfani dashi to kinyi bye bye da matsalar sanyi da izinin Allah ,kina fara amfani dashi to kema zakiji canji ajikinki ," "Na Sha ne da sabulun tsarki da Wanda Zaki dafa kina tsarki sai Kuma oil Wanda Zaki rinka shafawa ," "Na.maza Kuma gari ne Wanda za'a rinka dafa mashi cokali daya atace asha ruwan da ikon Allah kun rabu da matsalar sanyi kenan , don Yana da kyau in kinada sanyi to.kiyi magani keda mijinki" "tunda abune da ake dauka kar kiji sauki shikuma yanada shi kinga anyi ba'ayi ba kenan ," TAKUCE YAR MUTAN SOKOTO MMN YUSUF MAI KAYAN MATA Don samun ingantattun magunguna na nemini ta wannan number 07069711327 pls in Baki shirya siya ba kibari sai kin shirya kimun magana pls *RISHRAF* "A cikin kitchen ta ™arasa shan kukan nata,ta matse ´ar kwallarta,kafin ta shirya mashi dinner W" "inshi,Asaman Tray tana kan hanyar komawa upstairs,Kwatsam Sai ga haroon ya faWo cikin falon,ba daga waje ya shigo ba,Acikin gidan yake,amma batasan daga ina yake ba,har sai da gabanta ya faWi lokacin da tayi arba dashi,yayi jaga-jaga dashi ya jigata sosai,da™yar yake iya W aga ™afarsa idanuwan nan sunyi jawur dasu tamkar garwashin wuta yadda kasan na Mujiya sun yi luhu luhu,Jini sai Wiga yake yi daga hancinshi," "Hankalin Sehrish ba ™aramin tashi yayi ba,musamman da ya ™araso wurinta,duk tabi tasha jinin" ",jikinta" "Tsayawa yayi kusa da ita yana kallonta,nuna mata fuskarshi yayi da yatsan hannunshi yace""haka kike" "?""so ko" ",Sunnar da kai ™asa tayi,jikinta yayi wani irin sanyi" "Saboda kawai na mareki,Shine aka yanke mun wannan Wanyen hukuncin,bansan meyasa kowa yake "" ™i na ba,An tsane ne ba'a son rayuwata,yau idan na faWi na mutu alhakina bazai ta6a barinku ba"" yana" ",magana yana share hawayen dake shararowa akan fuskarshi,Wani irin tausayinshi ne ya Kamata Nasan nayi laifi,Amma sau Waya na mareki su kuma har sau uku suka mare ni,Bayan wannan Hada "" wani horon aka ™aramin,just because of You!Kuma laifi kika yi mun,Kin haWani da dabba dole raina ya "",6aci,ni kaina bada son raina na mare ki ba,Kin ™uleni ne" "Tuni idanuwanta suka cicciko da kwalla,muryarta na kerma tace""Dan Allah kayi ha™uri ya haroon. ""." "Bata ™arasa maganar ba ya katse ta""Ha™uri fa kika ce?hmmmmm,bansan shi ba,Wlh tunda har suka ta6a lafiyar jikina sae uban kowa ya WanWani kuWarshi acikin gidan nan!Irin ™uncin da suka ™umsa mun acikin zuciyata sai sun ga martanin da zan mayar masu,Sun ta6o ma kansu bala'e da masifa,Zaman lafiya ya ™are acikin gidan nan!Zan kashe musu farin cikinsu na har abada,Zan ™untata "",rayuwarsu,Zanyi silar da zuciyar wasu zata buga" "Gabanta ne ya faWi rass,gaba Waya tabi ta razana da kalamansa,Cos in a serious matter yayi" ",maganar,babu wasa a kalamansa" ",Jan ™afarshi yayi da™yar yake Wangyasawa,kama hanyar zuwa part Winsu yayi" "Har yayi nisa da tafiya ya Wan dakata tare da juyowa ya kalleta,adai dai lokacin itama ta juyo tana" ",kallonshi" "!""Nuna ta yayi da yatsanshi""ke kuma!ki kuka da kan ki" ",Yana ambaton hakan yasa kai da sauri yabar wurin" !Tashin hankali "Jikinta har kerma yake,tray Win hannunta da ta ru™o kamar zai faWi ™asa,dakyar ta iya Waga ™" "afarta,jiki amace kamar wadda aka zarewa laka," "Lokacin da ta shiga bedroom Win nashi,Har ya fara yin bacci,™arasawa tayi ta ajiye mashi dinner Winsa asaman table,kasa tashin shi tayi daga baccin,sam babu natsuwa atattare da ita,Kalaman haroon sunyi matu™ar girgizata,har cikin ranta take jin fargaban abunda haroon zai shirya masu,Wannan lokaci ne mai haWarin gaske a rayuwarsu,tayi zurfi acikin tunaninta,Shesshe™ar kukan da take yi ne ™asa ™asa Sounds Win ke kai mashi cikin kunnanshi,a hankali ya Wan buWe idanuwanshi masu Wauke da bacci,direct suka sauka akanta,zuba mata ido yayi yana kallon ikon Allah,Hawaye wasu na bin wasu fuskarta ta ji™e sharkaf,ta shiga wani irin yanayi na tsoran halin" "da zasu shiga," "Lafiya""?yayi maganar a yayin da yake ™o™arin mi™ewa zaune,jin tayi shiru bata bashi amsa ba yasa """ "shi kai hannu ya daki table Win gabanshi,A firgice ta dawo cikin hayyacinta zuba mashi ido tayi tana" ",kallonshi,da sauri ta sanya tafin hannunta tare da wiping tears Winta" "?""Hawayen menene asaman fuskarki""" "da sauri tace""babu komai,""" "?""Saboda na hana ki zuwa Kano""" "Girgiza mashi kai tayi alamar a''a," "?""To na menene""" "Shiru tayi saboda ba ta da amsar da zata bashi,taso ace zata iya sanar dashi game da kalaman Haroon Wata'™il suyi ™o™arin dakatar dashi,Amma ina bazata iya ba don bata san miye zai aikatan ba,jin tayi mashi shiru yasa shi mi™ewa tsaye ya koma wurinta ya tsaya,Hannu biyu yasa ya tallabo fuskarta," "?""Tell me whats wrong with u?who touch u""" "',girgiza mashi kai ta ™ara yi""babu komai,Bana jin daWin jikina ne" "?""ina ke maki ciwo""" "Wani irin wahalallan yawu ta haWiya,Ae yasan cewa tana period,tuna haka yasa tayi saurin cewa""Marata,ke yi mun ciwo,Amma da sau™i,""" "ta ™arasa maganar tare da Wagowa don ta saci kallonshi,idanuwanshi na akanta tamkar zasu lumshe" ",saboda yanayin da yake jin kanshi a lokacin" "Zame hannuwanshi yayi daga kan fuskarta,ya mayar dasu saman waist Winta,gabanta ne ya faWi rass,tunani ta shiga yi komai zai yi mata,Waukarta yayi cak tare da sauketa saman katafaren gadon" ",nashi,hakan ba ™aramin Waure mata kai yayi ba ga wani irin tsoro da taji" "Ja da baya yayi ya taka izuwa wurin switch ya kashe light Win Wakin gaba Waya nan take furniture Win Wakin suka Soma bada haskensu different colours,hatta gadonshi da ya kwantar da ita,tunawa tayi da lokacin da ta ta6a kashe light Win Wakinsa,ranar tayi mamaki sosai abun ya ruWar da ita kuma ya ™ayatar da ita,Yadda komai na kayan Wakinshi ke ™yalli suna bada haske launi launi daban daban da zarar an" ",kashe hasken Wakin" "daga inda take kwance take hangen fuskarshi ba ™aramin kyau yayi mata ba,gaban dressing mirror Winshi ya tsaya,ya zura hannayensa acikin trouser pocket Winsa,ya jima tsaye a wurin,kafin ya dawo" ",saman gadon daga gefe ya zauna,Da kanshi ya shiga yin serving abincin yana ci atsanake" "Lumshe ido Sehrish tayi,tunda take a arayuwarta bata ta6a jin bed mattress mai Wan bala'en laushi da daWin kwanciya ba irinta Sgr,irin gadon da mutum ko baya jin bacci ya haushi,nan take baccin zai zo" ",mashi" "tun tana kallonshi biji biji har ya kammala cin dinner Win nashi ya mi™e ya wuce cikin toilet daga nan ta fara bacci sama sama,lokacin da taji motsi ta ™ara buWe idanuwanta,samunshi tayi a tsaye saman Darduma yana yin nafilfilin daya saba,Abun ba ™aramin tafiya yayi da ita ba,komai nashi burgeta yake" ",yi ba kaWan ba,a hankali bacci ya Wauke ta" "tana cikin baccin nan,taji daddaWan ™amshin turaren nan nashi acikin hancinta,Slowly ta buWe idanuwanta Unexpected eyeballs Winta suka sauka cikin ™wayar idonshi a matu™ar tsorace ta buWe baki" ",zata yi ihu da sauri ya sanya tafin hannunshi ya rufe mata bakin" "Ta tsorata ne da ganin yadda blue eyes Win nashi ke shining kuma sunyi blue sosai,dama idan dare" ",yayi kalarsu tana Wan ™ara cizawa" "It's me,""a hankali ya furta mata hakan,lokaci guda ta shiga sauke ajiyar zuciya,kallon junansu suka """ ",shiga yi,launukan hasken Wakin dake ™yalla fuskokinsu ba ™aramin ™ayatar da abun yayi ba" "A hankali ya zame tafin hannunshi daga bakinta ya maye gurbinsu da tausasan la66ansa,sosai ya shiga" "kissing lower lip Winta,har izuwa upper,gaba Waya Sehrish ta soma fita hayyacinta Wago da ita yayi tare da zagayawa da hannunshi ta baya ya zuge zip Win rigar jikinta ya soma shafa bayan romantically,kafin ya ™arasa zame rigar zuwa saman stomach Winta,Lokaci guda yabi ya susuce saboda halittar ™irjinta ba ™aramin fisgarshi sukeyi ba,tayar mashi da sha'awarshi suke yi gaba Waya,duk da yana ™o™arin Controlling Win kanshi saboda period Win da takeyi,da sauri sauri numfashinsu ke fita,ga wani irin dumi da temperature Win jikinsu yayi,moving hands Winshi yayi izuwa saman mararta a hankali ya shiga shafa wurin,hakan ba ™aramin gigitar da ita yayi ba,Lumshe idanuwanta tayi yayin da wasu siraran hawaye ke fitowa daga cikinsu,mayar da harshen shi yayi cikin bakinta,gaba Waya suka kacame ma juna,ita kanta batasan ta zura hannayenta cikin sumar kanshi ba,Duk ta hargitsar da ita,ta cukuikuye mashi ita,zame tongue Winshi yayi daga cikin mouth Winta,passionately ya shiga bata hot kisses asaman wuyanta,runtse idanuwanta tayi sosai kamar ta fasa ihu haka take ji,A wata irin duniya ta fara jin ta" ",wadda bata ta6a ziyarta ba sai a wannan karon,da Yayan Romeo ya fara sanyanta a hanyar zuwanta Hucin numfashinshi ta dinga ji asaman wuyanta ya lumshe idanuwanshi yana jin wani irin feelings,da bai ta6a ji ba arayuwarshi,Wan ta halikin nan ya jima yana cutar rayuwarshi saboda ego,almost 30years duk da bai ™arasa ba,babu aure ba soyayya ta kowace hanya ya haramta ma kanshi mace,But this time around ya fara dawowa cikin hayyacinshi,ya jima bai motsa ba,almost 15 mins,kafin ya mayar da mouth din sa saman nipple Winta,kamawa yayi a hankali ya shiga sucking Winshi,A ruWe Sehrish ta zabura,gudun kada tayi mashi irin na jiya yasa ya rufeta gaba Waya babu ta hanyar da zata tsere mashi,Sosai ya shiga biyan bu™atar shi da ita,sama sama cikin wani irin yanayi na shau™i Bacci ya" ",Waukesu a rungume da juna,™an™ame fa irin sosai Winnan" "A 6angaren jahad kuwa ta gaza runtsawa,tunda Daddynsu yace mata ta shirya gobe zasu je kano,kwata kwata bata son zuwa kano,Har acikin ranta ta tsani zuwa garin saboda rayuwar da suka yi acikinshi,Ga fargabar halin da zasu tsinci mahaifiyarsu aciki,Araye ko a Mace?Ko a wani mawuyacin hali na rayuwa,ga kuma babynta Junaid,basu jima da yin waya ba har kuka saida yayi mata akan cewa karta tafi tabarshi saboda ya shirya masu outing gobe,Abubuwa da yawa sun bi sun cunkushe mata,tsaye take acikin Wakin sai faman safa da marwa ta ke yi,ta gaza kwanciya,har wuraren ™arfe Waya jahad bata runtsa ba,Hosana kuwa tana ™udundune cikin bargo,hankalinta" "kwance baiwar Allah,ita da babu cutar so ajikinta," "Ta jima a haka kafin daga bisani ta samu Solution na matsalar,komawa tayi saman gadonsu ta kwanta tare da jan bargo ta ™udundune,taso ta jira dawowar sehrish amma shiru bata dawo ba,bata" "damu da hakan ba saboda tana da tabbacin cewa duk inda take tana acikin ™oshin lafiya," ..*Junaid Romeo* In midnight (Cikin tsakar dare) *Wuraren ™arfe 2:30 na dare* "Yayi nisa acikin baccinshi yaji an ambaci sunanshi da ™arfin gaske da wata irin murya mai matu™ ar razanarwa,tashin hankali,A firgice junaid ya ware idanuwanshi shi ka W ae asaman gadonshi,Gabanshi ne ya faWi rass!sakamakon Mutun daya gani tsaye agaban mirror Winshi sanye" "da ba™ar jallabiya mai hula,a wani irin firgice junaid ya mi™e zaune tare da toshe kunnanshi ya" "fasa ™ara mai sautin gaske yana ambaton sunan Daddynsu maimaikon sunan Allah," "Sosai ya shiga ja da baya,Hankalin shi a matu™ar tashe la66ansa na kerma ya shiga faWin""Daddy!Mommy!Ya Rafayet!ya Omar!kuzo ku taimake ni!nashiga uku!dodo acikin Wakina!Kashe ',ni zaiyi" ",˜wayar idonshi tamkar zata faWo waje saboda tsabar tsoro" "Mutumin dake tsaye agaban madubin,wasu irin za™wa za™wan Akaifune a hannunshi,tsininsu tamkar na wu™a,Ga uban gashi ajikin fatar hannunshi,juyowa yayi junaid na ganin fuskarshi ya rikirkice ya ruWe,uban gashi ne ta ko'ina asaman fuskarshi,Ga wasu irin dogayen ha™ora dake gareshi har sun sauko" ",daga bakinshi,Idanuwanshi kuwa wa'iya zubilla" "Gadan gadan ya tunkari junaid,A wani irin Sukwane,junaid ya wuntsilo daga saman gadon har yana tuntu6e wurin ™o™arin fitowa daga cikin bedroom Winshi,fisgar ™opar yayi dama a buWe ya barta,da gudun gaske ya fito tare da nufar bedroom Win Sgr yana kuka,Sai dai kafin ya ™arasa wurin part din nashi,Sai ga wannan Mutumin ya bayyana,A gigice junaid ya fasa ™ara ya canza hanya ya nufi part Win marshal Omar,Nan ma kafin ya isa,Sai ga mutun ya ™ara bayyana,A galabaice ya sauko daga" ",downstairs,bawan Allah Ya rasa wurin wa zashi,gashi duk ihun da yake yi yana kuka babu mai jin shi" !*Junaid* "Muryar jahad ce ta katse shi,da sauri ya juya wurin da sautin ya fito,a tsaye take tana kallonshi da gudun gaske ya nufeta tare da faWawa jikinta ya ™ankameta yana faWin""dodo!dodo!""" "Bugun ™afarshi da akayi ne yasa shi yin firgit ya farga daga baccin da yake yi,Duk zufa tabi ta ji™ a jikinshi sharkaf,kukan da yake yi acikin mafarkin har azahiri yake yinshi hannunshi rungume da pillow," ",Biji biji ya fara gani acikin eyes Winshi kafin idon nashi su washe" ",A hankali ya ambaci sunanta""Aunty Azmee,""yayi maganar tare da tashi daga zaune yana kallonta Meya faru dakai ne junaid?tunda nashigo nagan ka kana ta koke koke cikin bacci,""ajiyar zuciya ya "" sauke tare dakai idonshi kan wall clock ™arfe 9 na safe,abun ba ™aramin Waure mashi kai yayi ba,Ko" ",sallar asuba baiyi ba" "Cike da damuwa yace""Aunty Azmee wani mummunan mafarki nayi wallahi,Na tsorata sosai,Amma dana farka na ganki sae hankalina ya kwanta,Allah na gode maka da ya kasance ba gaske bane,da "",yanzu shikenan Na rasa rayuwata" "Zama azmee tayi daga gefen gadon mashi,cike da kulawa tace""Junaid!Anya kayi addu'a kafin ka" ?kwanta bacci girgiza mata kai yayi alamar a'a "Ni nasani ae,tun lokacin baya nake fama dakai akan yin addu'ar bacci before ka kwanta,amma ka™i jin "" "",maganata" "Muryarshi tamkar zai yi kuka yace""Aunty azmee,wlh inaso nima na dinga yin addu'ar,amma bansan meyasa ba,karatu baya zama cikin brain Wina,bazan 6oye maki ba,ban iya komai ba,ko a karatun sallah iya surori biyarne akaina dasu nake yin sallah,amma bayansu wlh ban iya wani abu ba,komai na "",karanta bai zama acikin kaina" "Tsananin tausayinshi ne ya kama azmee,har cikin ranta ta damu da halin da junaid yake ciki,tana" ",jinshi tamkar Wan cikinta" "Junaid ita addu'a,zaka iyayinta da ko wani irin Yare,Allah yana ji kuma zai amsa maka ne,Inaso ka "" "",dage da yin addu'a,nima kuma zan tayaka in sha Allah" ",Ba ™aramin daWin maganarta yaji ba" """,In sha Allah Aunty Azmee zan dage da addu'a,nagode sosai da irin kulawar da kike bani""" "Murmushi azmee ta saki tare da cewa""kada ka manta fa,nifa na shayar dakai,Na so ka sosai junaid,tun" ",lokacin da kana jinjirinka,ban mantawa Abban ku ya ke kawomin kai" "yini kake a wurina,lokacin yayyanka na zuwa aiki wasu kuma ba su kammala secondary ba,mu kaWai muke kasancewa acikin gidan,Inyi maka wanka,in shafe maka jikinka da mai in gyara maka sumar kan ka,sannan in canza maka kaya,idan na kammala yi maka wannan,sai in shayar da kai,har bacci ya" "?""Wauke mu saman gado,Kasan me" """,Fuskarshi Wauke da murmushi yace""a'a sai kin faWa" """. Taci gaba da cewa""idan na farka naga babu kai a kusa dani kamar in zauce" ",Saboda me""?Yayi tambayar da Wan mamaki a fuskarshi""" "Saboda na tsani araba ni dakai,Su fawan da zarar sun dawo daga school,har Wakina suke zuwa su "" "",Wauke ka" "Fashewa yayi da dariya sosai har dimples Winshi suka lotsa,Bayan ya tsagaita da yin dariyar yace""Ni bansan meyasa kowa ke sona ba,Ina da farin jini sosai,ko yau muka haWu da mutun cikin ´an mintina" ",sai ki ji yace ina burgeshi,""yayi maganar with proud" "Murmushi Azmee ta saki,kafin tace""Because of ur Glamorous personality,kana da kyakkyawar "",zuciya,shiyasa ka ke sace zuciyar mutane cikin ™ankanin lokaci" ",cike da zolaya yace""Shiyasa jahad ta zauce akan sona,""yayi maganar yana dafe saitin heart dinshi.. Dariya azmee tayi tare da mi™ewa tsaye tana cewa""Ga breakfast can yana jiran ka a dining,Jahad ba ta nan balle ta kawo maka a Wakinka" "Dafe saitin zuciyarshi ya kuma yi hankali a Wan tashe yace""Aunty Azmee kina nufin cewa,Juliet dina bata nan?yanzu saida Uncle Abusufyan ya tafin mu da ita ko""?a shagwa6e ya ™arasa maganar yana Wan" ",bubbuga ™afarshi,har cikin ranshi baiso tafiyar jahad ba,Yaci burin su fita shan ice cream yau" ",Fucewa Azmee tayi daga cikin Wa™in tana dariya" ",Saukowa yayi daga saman gadon jiki asanyaye ya wuce cikin toilet" *Boss Bature* d' *Marshal Omar* "Fitowar shi kenan daga cikin toilet,Waist dinshi Waure da towel hannunshi kuma na ruke da wani short yana goge ruwan dake WiWWigowa daga jikinshi," "Ya Omar""muryar hosana yaji acikin kunnanshi,da sauri ya juya don yaga ko itace,Kwance ya sameta """ ",saman gadonshi ko kayan baccinta bata cire ba" "?""Cike da mamaki yace""Kee!me kike yi acikin bedroom Wina" ",Ya Omar nifa zuwa nayi kawai don na gaishe ka""tayi maganar a Wan shagawa6e""" "Haka ya dace kizo gaishe dani?ko sallama babu,kawai sai dai na fito daga toilet na same ki a kwance""" ",saman gadona,""Yayi maganar fuskarshi aWan daure ""MurguWa mashi baki tayi tare da cewa""Ae Wakin Mijina ne" """,Harara ya watsa mata""waye mijin naki?Allah ya kiyaye in auri mai Wan kai irin naki" "_"",Gwalo tayi mashi tare da cewa""Oho dai,a haka ka gani kuma kake so" "™iris ya rage ya fashe da dariya,amma sai yayi saurin kawar da dariyar don kada taga kamar ma wasa" ",yake yi mata" "Get out from my bedroom!""a Wan tsawace yayi maganar tare da nuna mata hanyar fita daga bedroom """ ",Win" "Ma™e mashi kafaWa tayi,""Wlh ba inda zani ya Omar,Kazo ka Wauke ni,ka fitar dani idan ba ka son gani "",na" ",girgiza kai kawai yayi tare da ™arasawa gaban mirror dinshi" """Kaya fa zansa,pls ki fita daga waje idan na kammala saiki dawo,kin ji My baby""" """,Ae wlh ba inda zani je,Ae ba wani abu bane don ka sanya kaya agabana,tunda aure zamuyi""" ",Shiru yayi bai kara tanka mata ba" "Jin yayi banza da ita yasa ta kuma cewa""Ya Omar""shiru ya™i amsa mata kiran nata," "?""Ci gaba da magana tayi""Wai ya Omar,idan munyi aure,to taya zamu haihu muma" ",Banza yayi bai tanka mata ba" "Bata damu da hakan ba,sai ma ci gaba da maganar tayi," "?""Ya Omar,kana ganin nima zan iya haihuwa?Kuma ma Taya za'ae na samu cikin""" ",Hauka maganinka Allah,ya furta hakan acikin Zuciyarshi" "?"",Ji ya Omar ina magana ka wani share ni,idan baka faWamun ba,to taya zan sani""" "˜in tanka mata yayi,a hasale tace""Shikenan tunda ba zaka bani Amsa ba,wlh idan Daddy ya dawo" ",zanje in tambayeshi ne,don ni bazan bari ayi abun kunya ba,Ayi mun aure bansan komai ba ""A ™ule ya juyo tare da kallonta yace""Ke,Tashi ki fuce mun daga Waki" """,Ma™e mashi kafaWa ta kuma yi""an™i a fita Ya omar" "Abun ya Waure mashi kai,ita ko shakkarshi bata ji,neman ma abunda zata yi mashi ya bugeta take yi" ",don tasan cewa bazai iya ta6a lafiyar jikinta ba" """Idan kanaso in fita cikin lalama,to ka fara faWamun taya zan samu ciki idan munyi aure""" "Shine abunda kikeson sani""?yayi tambayar yana kallonta hadi da dage mata gira,Waga mashi kai tayi """ ",alamar eh" "Aikuwa Nan take ya sanya hannunshi ya zame towel Win daya Waure qugunshi dashi," "Tashin hankali! A gigice Hosana ta fasa wata irin razananniyar ™ara,Kafin kace me kamar walkiya haka tabar Wakin da gudu tana kuka,ta firgita sosai" ",Mayar da towel Win yayi ya Waure waist Win sosai,sai faman ti™ar dariya yake yi,har da dafe cikinshi Maganinki kenan,nasan daga yau ba zaki sake yi mun irin wannan question Win ba,Yarinya sai kace "" mai iskokai,Ni bansan ya zan ™are da ita ba,A haka dai nakeso,kuma zan kula da abuna""ya ™arasa zancen zucin fuskarshi Wauke da murmushi ya wuce wurin wardrobe Winshi,sai daga baya ya dinga tunanin kada hosana fa taje ta faWa ma wani abunda ta gani tunda ba hankali gareta ba,Tuna wannan" ",yasa yayi saurin Wauko jallabiya ya zura ajikinshi,da sauri ya sauko downstairs yana nemanta" "Azmee ya hango tana jera kayan abinci asaman Dining na breakfast dinsu,da sauri ya tunkareta,tunkan ya ™ arasa wurinta tajiyo takun takalmin mutun, W agowa tayi tare da kallonshi,ganin Marshal yasa ta saki fuska tare da gaisar dashi," """,Barka da safiya Omar,an tashi lafiya""" "A gaggauce ya amsa mata""lafiya lou,amman pls ko kinga gifcin Hosana,""?" "kamar dai naso naga giftawarta,lokacin ina ™o™arin fitowa daga kitchen,kuma naji kamar shesshe™ar "" "",kuka ta ke" """,Ina kike tunanin ta shiga ne""" "Shiru Azmee ta Wan yi tana tunanin wurin da taga hosana ta nufa," """,Yawwa,ina tunanin bedroom Winsu ta nufa""" "Tunkan ta ™arasa maganar ya kama hanya da sauri da sauri ya nufi Wakinsu,a buWe ™opar take hannu yasa ya turata,tunkan ya shiga ciki,Ya jiyo shesshe™ar kukan Hosana,Yana yin sallama taji muryarshi" ",da gudun gaske ta sauko saman gadonsu ta faWa toilet ta datse ™opar,tana ci gaba da yin kukan" "Sehrish na kwance saman gadon,ta ™udundune cikin bargo,tun da Asuba da ta farka asaman gadon Sgr .." ",lokacin ya shiga toilet domin yin alwala,ta saWaWa tabar bedroom Win nashi,ta dawo Wakinsu" "Kaitsaye ya wuce ™ opar toilet W in ya tsaya tare da ambaton sunanta""Am really sorry Hosana,nasan ban kyauta maki ba,ke ce kin takuramin that's why nayi maki hakan,kuma ni fa amsar tambayarki kawai na baki ba wani abu ba," "Cikin shesshe™ar kuka yaji tace""Ya Omar baka da kunya wlh,Ni babu ruwana dakai,Wlh bansan ""ganinka,bansan ganin wannan abun naka" "Hankalinshi ba ™aramin tashi yayi ba," "A ruWe ya shiga faWin""hosana!baki da hankaline?so kike ki tona mun asiri,har wani ya ji mu?kin" "?"",manta ni zan aureki" """,A tsiwace tace""wlh saina faWama daddy idan ya dawo,ince ka nuna mun abunka "",Hannu yasa tare da dafe kanshi,ya furta""Wayyo Allah na,Ni Omar,naja ma kaina" ",˜asa ™asa yayi da muryarshi cikin lallashi ya soma magana" """,My Hosana pls,ki yafe mun,bazan ™ara ba wllh,kome kikeso zanyi maki""" """,Wlh ya Omar,ko kukan jini zaka yi saina faWama daddy cewa kai Wan iska ne,Ni bazan aure ka ba"" Tsawa ya daka mata tare da cewa""Ki faWima duk wanda zaki faWimawa ´ar rainin hankali,Wlh kuma kika kuskura kika faWama wani sai na sa6a maki,kuma babu ni babu ke,˜asar ma zan bari gaba Waya in" "."",tafi can in auri baturiya" ",Rai a6ace ya juya tare da barin Wakin nasu" "Sai da taji alamun fitarshi daga Wakin,sannan ta wanko fuskarta ta,ta buWe ™opar toilet Win ta fito waje,abun ya dameta sosai buWe ™opar Wakin tayi ta fuce,A dining ta same shi zaune shi da junaid suna" ",yin breakfast,Azmee na yin serving Winsu" ",Kamar wadda aka zarewa lakar jikinta haka ta ™arasa ta samu wuri kusa dashi ta zauna" "Aunty Azmee ina kwana""?fuskar Azmee Wauke da murmushi ta amsa mata,""Lafiya lou Jahad,kin "" tashi lafiya. ""da sauri junaid yace""Aunty azmee wannan ce jahad?kalli fa ´an kumatun fuskarta ki" """,gani,Hosana ce" "Dariya azmee tayi,shi kanshi Omar yaso ya Wan dara,ita kuwa tsuke fuska tayi tare da jifarshi da" "?""harara tace""ina ruwanka da kumatuna" ",murguWa mata baki junaid yayi dama basu jituwa atsakaninsu,³ar tsama sukeyi" ",juyawa ta Wan yi gefenta tare da kallon Marshal,Ya tamke fuskar nan babu annuri acikinta" "Saitin kunnanshi takai bakinta cikin sanyin murya tace""Ya Omar bazan ™ara ba,kuma bazan tona "",maka asiri ba,dan Allah kada ka tafi ka barni" """,side smile yayi tare da cewa""Its okey,nima wasa nake yi maki,bazan iya tafiya nabarki ba" ",Murmushi ta saki,har hankalinta ya kwanta" "Hannu Azmee takai zata Wauki plate ta zuba mata abinci,ganin ta zura hannunta acikin plate Win" ",Omar suna ci atare yasa ta fasa,Abun ba ™aramin burgeta yayi ba" ",KANO TA DABO TUMBIN GIWA KODA ME KAZO AN FI KA* acewarsu ba,Don ni ban yarda ba*" "* 234 810 388 4440: Boss Bature+ ]PM 2:57 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * "Bayan *Jahad* ta fito daga toilet, hijab ta Wauko cikin wardrobe ta zura ajikinta,wurin gadonsu ta koma ta haye sama tare da kai hannu tana bubbuga hosana," """,Get up hosana,Time Win sallah yayi""" ",hosana bata motsa ba,sae ma cigaba da jan minsharinta da tayi" "Hosana ki tashi mana!ba zaki tashi ba wai,kullum sai kin bani wahala idan nazo tashin ki daga """ ",bacci""tayi maganar fuskarta a Waure" "Hosana kuwa,gyara kwanciyarta ta ™ara yi,har wani ™ara jan minsharin takeyi da ™arfi don ma jahad" ",tasan cewa tayi nisa a baccinta,alhalin tun a first call da tayi mata ta farka" "A ™ule jahad tace""kada Allah yasa ki tashi,kuma saina faWa ma ya Omar cewa baki yin ""tunkan" "ta™arasa maganar,hosana ta diro daga saman gadon da gudun gaske ta nufi toilet ta buWe ta shige ciki,dariya jahad tayi sosai kafin ta sauka daga saman gadon ta koma ta shimfiWa carpet ta kabbara" ",sallah" "Sehrish kuwa tana a ™udundune cikin bargo tayi lamo tana faman sauke ajiyar zuciya,kokwanton abunda ya faru tsakaninta da Sgr takeyi,ta kasa gasgata abunda ya faru last night,shin dagaske ne ko kuwa mafarki ne tayi,Don tasan cewa hakan zai yi wuya ya kasance gaskiya,Abun ya matukar" "Waure mata kai,ya caza mata brain Winta,tana cikin wannan zancen zucin bacci yayi awon gaba da" "ita," *Junaid Romeo* "Bude ™opar bedroom Winsa yayi tare da fitowa daga ciki,Still kayan baccin jiya ne ajikinshi,ya kara wayarshi a saman kunnanshi,hakan na nuni da cewar waya yake yi,Ashagwa6e yake magana yana faman tura baki," "Abba pls come back Soon,nafiso na ganka a kusa dani,""ya Wan yi maganar yana bubbuga ™afarshi """ ",™asa" "On the other hand,Abbansu yace""ka ji tsoron Allah junaid!Nafa gano ka,So kake in dawo gida,saboda" "?""ayi maganar aurenka ko" "Murmushi junaid ya saki yana Wan sosa ™eyarshi da Wayan hannunshi""eh dan Allah Abba,nidai duk "",atakure nake,Allah jina nake kamar a prison,Ayi mun aure kawai in ana son zaman lafiya" "?""Abba yace""idan ba'ayi maka auren ba fa" """. ˜u™uni ya shiga yi ™asa ™asa yana cewa""zan addabi kowa ne,in kuma kama Waki a hotel" "Bai ™arasa maganar ba,Jin dariyar Abbansu ta cikin wayar,ashe duk yaji abunda yake cewa," "Junaid wa kayi mawa?kasan cewa yayyenka gaba Waya soldiers ne,Wlh kayi kuskuren yin badai dai """ "."",ba,kai kasan inda za'a kai ka" ",Jin wannan maganar ta Abba yasa shi Waure fuskarshi" ",Yana tafiya yana waya,da alama part Win Sgr zai wuce,saboda can ya nufa" "Lokacin daya shiga falonsa,babu kowa,a saman sofa ya zauna,sai da ya kammala yin wayar da" ",Abba,Su kayi sallama,Sannan ya mi™e tare da wuce wa bedroom Win Sgr" "Sallama yayi mashi,jin shiru yasa shi shiga cikin Wakin kaitsaye,a kwance ya same shi saman katafaren gadon nashi,ya lullu6e jikinshi har zuwa chest Winshi,jallabiya ce sanye ajikinshi,tun daga" ",kan yadda yake yin baccin nashi zai tabbatar maka da cewa,yana cikin kwanciyar hankali da natsuwa Lalla6awa Junaid yayi ya ™arasa kusa da gadon,yana ™o™arin hawa idanuwanshi suka sauka asaman bargon Sgr,turus yayi ya tsaya yana kallon ikon Allah,Ya jima yana tunanin kome ya jawo hakan,abu dai gashi nan kana ganinshi ta cikin bargon,hawa sama yayi har zuwa saitin fuskarshi sannan ya tsaya tare da furta sunanshi a hankali""Babban yayanmu,""shiru bai amsa mashi ba,™ara Waga murya "",yayi'babban yaya" """,..Hannu ya kai tare da shafa gefen fuskarshi ya sake cewa""Babban yaya" "Har cikin dodon ears Winsa yaji kiran nashi,da™yar ya iya ware blue eyes Winshi,biji biji ya fara gani "",kafin idanuwan suka Wan washe,da wata irin kasalalliyar murya ya ambaci sunan shi""Junaid Murmushi junaid yayi tare da cewa""nazo ne don na takura maka,Jiya na jira naga dawowarka,amma" "_',baka dawo gida ba,har bacci ya Wauke ni" ",Zuba mashi ido Sgr yayi yana kallonshi" "Hakan yasa junaid ya Wan tsuke fuskarshi yace""haba yaya rafayet,in zauna in tayi maka zuba kamar "",parrot maimakon ka mayar mun da martani saika zuba min ido kana kallona" ",a hankali ya lumshe idanuwanshi kafin ya sake Wan waresu akan Fuskar junaid Win" "?""Me kake so ne""" "Muryarshi tamkar zaiyi kuka yace""Yanzu babban yaya sai inason wani abu zanzo wurinka?jiya fa na dawo daga tafiya,ko farin cikin ganina ma baka yi ba,""" "Ru™o hannunshi Sgr yayi tare da janyoshi ya kwantar da kanshi saman ™irjinshi,yana Wan shafa" "?""bayanshi yace""Am glad to see you,Ya gajiyan tafiya,?kayi mun tsaraba" "Ashagwa6e junaid yace""Eh mana,munyi tsarabar fura,da zuma,da sauransu dai,idan kanaso zan yi ma ',rishi magana ta dama maka fura kasha,Wlh akwai daWi sosai,nima in nasha kunne na har rawa yake yi Ya ™arasa maganar tare da Wagowa daga jikinshi,da buWar bakin Sgr sai cewa yayi""you mean tafi" "?""abun da nasha last night daWi" "A ruWe junaid yace""babban yaya,me kasha jiyan?Ae ni bansan shi ba balle in san cewa ko yafi furar daWi," "Shi kanshi baisan ya furta hakan ba,it was just slip of the tongue,saboda ya kwana da abun aranshi,kuma yanzu haka ma shi yake tariyowa acikin brain Winsa,abun ya tsaya mashi arai,yadda har surar jikinta taja ra'ayinshi har ya fita hayyacinshi ya fara romancing Winta,™iris ya rage jiya ayi abun" ",kunya" "Allah yaso bai ™arasa headquater Win ba,da shikenan an buge boss,(in jini ba,don na lura wasu in ina ) kara wannan bayanin suna tsammanin cewa Sune sukeyin zancen zucin,sometimes ina ™arawa da nawa" (bayanin "Yaya rafayet,""junaid ne ya ambaci sunanshi,ganin ya shiga zurfin tunani, hankalinshi yayi wani "" wurin,mayar da idanuwanshi yayi kan junaid tare da cewa""don't disturb me pls,Inaso na Wan huta "",junaid" "Ranshi ya Wan sosu,jiki asanyaye ya juya zai sauko daga saman gadon,Sgr ya dakatar dashi""Wait,'Wan" ",tsayawa yayi tare da juyawa yana kallonshi" "?""Tell me what do u want from me""" "Shiru junaid yayi yana lissafin adadin kuWin da zai kar6a a wurinshi,Don sunyi da jahad zasu fita yawo,gashi ´an kuWaWen acct Winsa duk sun ™are,Yayi broke,'" "Waga yatsun hannunshi yayi yana yin lissafin,hakan ba ™aramin dariya yaso yaba Sgr ba,dama sai da ranshi ya bashi cewar wani abu ne ya kawo shi bedroom Winshi,tunda sassafe ko wanka bai yi ba,balle" ",aje ga maganar breakfast,A tsiyacen shi yazo" """,Zan koma bacci,tunda naga lissafin na ka bamai ™arewa bane""" "."",Da sauri yace""pls babban yaya kada ka koma bacci,yanzu ma da™yar na tashe ka" "ta6e lips Winshi yayi tare da nuna wurin dressing mirror Winshi da hannunshi,Yace""idan kuWine kake bu™ata a wurina gasu can ka Wauki iya yadda kakeso,idan ma na cikin nan isn't enough for u,Zan ™ara" ".,maka ta acct,hope hakan yayi maka""?yayi tambayar yana kallonshi" "Washe baki junaid ya shiga yi yana cewa""Babban yaya nagode sosai,wlh duk gidan nan kafi kowa "",sona,har Daddy ma kafi shi sona" "_?""Harara Sgr ya Wan jefa mashi kafin yace""Saboda ina baka kuWi ko" ",fashewa junaid yayi da dariya,tare da saukowa daga saman gadon ya nufi wurin dressing mirror" "Mayar da idanuwanshi yayi ya lumshe su,shikaWai yasan irin feelings Win da yake ji,kamar yayi hauka,Kuma shi irin mutanan nan ne,waWanda basa wasa da lafiyar jikinsu,Komai yaji jikinshi na bukata yinshi yake yi don ya samu cikakkiyar lafiya,shiyasa gashi nan ta ko'ina masha Allah,tun daga kan skin Winshi zakasan cewa ba ™aramin gyara take sha ba,haka sumar kanshi,da sauran" "parts na jikinshi,yanzu kuma ga wani new abu da yake bukata Urgently," "Zu™unnawa junaid yayi agaban drawer Win,ya buWe middle Winta,Dollars ne ya gani a jere,cike fam da ita,har wani ™yalli kuWin sukeyi acikin idanunshi,murza hannunshi ya shiga yi,har wani ™" "ai™ayi suke yi mashi,Bandir ukku ya Wauko ya tura su da™yar cikin aljihun wandonshi,duk da" "haka basu isheshi ba,sae daya ™ara da naira,A gida na ™arshe daya buWe ajikin drawer chest din,kuWin nigeria ne,Suma ya Wauki Bandir uku na dubu dubu kusan dubu Wari uku kenan,Ya turasu cikin Wayan aljihun da™yar suka shiga,Bayan ya kammala ya rufe mashi ita,yana ™o™arin mi™ewa,idonshi ya sauka akan hoton daya faWo ™asan tiles,baisan daga ina hoton yake ba,duk a tunanin shi hoton Babban yayansu ne," ",Zukunnawa yayi tare da kai hannu ya Wauki hoton da ya kife,ya juyo dashi yadda zai ganshi da kyau Da karfi ya furta""Sehrish!""mi™ewa yayi tare da tunkarar wurin gadon hannunshi ru™e da hoton yaci gaba da cewa""wlh itace,"" jin sambatun da junaid keyi ne yasa Sgr ya Wan buWe idanuwanshi tare da wurga eye balls Winsa wurin junaid dake tunkaroshi" "Zama yayi daga gefen gadon fuskar nan tashi awashe cike fal da farin ciki,ya kuma yace""Wlh "",itace,Yaya rafayet ina ka samu hoton rishi tana ´ar ™arama" "Junaid what are u talking about""?yayi tambayar a yayin da yake Wan mi™ewa zaune,tare da jingina """ ",bayanshi akan gadon" """,Sehrish mana!wadda take yi maka aiki""" "?""Cike da mamaki Sgr yace""Kana nufin itace a pic Win "",Jinjina kai junaid yayi""™warai kuwa itace" "Cike da mamaki Sgr ya kuma tambayarshi ""taya akai ka gane cewa itace?cos i even asked her last 'time,amma ta sanar dani cewa ba ita bace" "Junaid yace""ae duk cikinsu,babu mai Wigon tawada asaman wuyanshi sai ita,duk sauran basu dashi" ".',asaman neck Winsu,Idan ka kalli hoton nan dakyau,zaka ga Wigon baki asaman wuyanta" "Lemme see""ya bu™aci ganin hoton,da sauri junaid ya mika mashi,hannu yasa ya kar6a,sannan ya "" ™ura ma hoton ido yana kallonshi,Wigon tawadar ya gani asaman wuyanta,closing eyes dinsa ya Wanyi,yana tariyo kallon da yayi ma ™irjinta adaren jiya,har izuwa saman wuyanta,tabbas yaga black" ",point Win nan,amma abun ya daure mashi kai,ta yadda har ita kanta,bata gane cewa ita bace a hoton" "BuWe idanuwan nashi yayi akan fuskar junaid sannan atsanake yace""Junaid,dama kallonta kakeyi?"" cike da tuhuma yayi mashi tambayar," "Sunnar da kai junaid ya Wan yi yana sosa ™eyarshi yace""Nifa ba kallonta nake yi ba,tun lokacin baya ne,kafin ta bayyana amatsayin mace,muna da kusanci sosai da ita,shiyasa ma har nayi mata wannan "",kyakkyawan sanin" "Its okey"" ya furta hakan,tare da mayar da idanuwanshi kan hoton,Abun ya daure mashi kai,sai """ ?lokacin ya shiga tunanin ko meyasa Uncle Abusufyan ya basu hotonsu shi da Omar "',Muryar junaid ce ta katse shi da cewa""Ka taso muje dining muci abinci pls,nasan kana jin yunwa Run™o hannun Sgr yayi,har sai da ya samu ya sauko daga saman gadon,Sannan suka fito atare,har lokacin hoton na hannunshi,daga bayane ya zura shi cikin aljihun jallabiyarshi" "Saukowa downstairs suka yi,tunkafin su ™arasa dining Win,suka hango Uncle Abusufyan tare da Marshal Omar,ga Jahad da Hosana ma,duk suna azaune suna cin breakfast Winsu,Azmee ce atsaye take yin serving Winsu," "?"",koda suka ™arasa,da sauri su jahad suka gaisar dashi""babban yaya ina kwana,an tashi lafiya" ",Lafiya,sannunku""ya ambaci hakan kafin ya samu wuri ya zauna,junaid ma ya zauna a kusa dashi"" Big bro,jiya na jira dawowarka gida baka dawo ba,ina fata kana cikin ™oshin lafiya,""acewar Marshal """ ",Omar" "Am ok,""ya bashi amsa atakaice,dama fushi yake yi dashi saboda yaso su dawo gida atare,Amma """ ",Omar yace sai ya Wan ™ara kwanaki" "Juyawa ya Wanyi tare da kallon Abusufyan,wanda shima kallon nashi yake yi,jira yake yaga iya gudun" "?ruwan nashi,zai gaisar dashi ne?ko kuwa jira yake yi shi ya gaishe da shi Ne ""a hankali ya furta""Uncle,ya gajiyar tafiya,jiya kun dawo time Win bana nan" "',Murmushi Abusufyan ya Wan saki tare da cewa""lafiyalou Alhamdulillah,gajiya tabi jiki" ",Matsawa azmee tayi ta Wauki plate ta shiga zuba masu abincin da zasu ci "",Hosana tace""Daddy,rishi fa?kada acinye ita bata ci komai ba" "Jahad tace""bacci takeyi tun Wazu,kuma har tashinta nayi tazo muci abinci,amma tace mun in ',™yaleta,bata jin daWin jikinta" ",Me ya ke damunta ne""?Omar yayi tambayar""" "Nima bansani ba,tunda asuba dai kamar bata da lafiya,duk ta canza mun,har tambayarta nayi meke "" "",damunta amma bata sanar dani ba" """,Abusufyan yace""bai kamata a ™yaleta ba,yakamata ku kirata tazo muji menene matsalarta" "Jiki na rawa junaid ya mi™e zaije kiranta,karaf idanuwanshi suka sauka kan fuskar Sgr,wani irin kallo ya wurga mashi mai kama da harara,batare da kowa ya lura ba,komawa junaid yayi ya zauna,tare da" "_"",cewa""Jahad kije ki kirata mana" ",Amsa mashi tayi da toh,kafin ta mike cikin sauri ta wuce bedroom Winsu""" "_?""Cike da zolaya Marshal yace""Wato har ka fara bata Command ko" "Kunyace ta rufe junaid,har ya kasa shan Tea Win da ya ke sha cikin cup,Satar kallon Abusufyan" ",yayi,Suna haWa ido nan fa ya ™ara kame kanshi" "Hakan ba ™aramin dariya ya basu ba,Hosana tace""Ya Omar,wai yaushe ne abun nan?kace idan kuka dawo za'ayi magana nifa na kagara wlh,""" "Gabanshi ne ya fadi rass,Hankali aWan tashe ya Wago ya kalleta,ko ajikinta sae ma tura pancake takeyi" ".,acikin bakinta,wata irin kunyace ta rufe shi" "Shi kanshi Abusufyan,kunyarce ta rufeshi,sai faman jujjuya fork yake acikin plate,ya kasa cin" ",Abincin" ",Sgr kuwa har Wagowa yayi ya kalli Hosana da tayi maganar" ",˜iris ya rage azmee ta fashe da dariya,jurewa kawai takeyi" ",Junaid ne yayi ™okarin dakatar da ita ta hanyar yi mata raWa acikin kunnanta" "Hosana waike baki da burki ne?meyasa zakiyi mashi haka,Duk kinsa sunji kunya,daga shi har Daddy """ "_"",Win naku,bai kamata kice haka ba" "Turo baki ta Wan yi tare da cewa""zunubi na aikata ne?kawai kawai saboda nace.....""bata ™arasa" ",maganar ba,sakamakon kallon da taga Omar yayi mata,nan take ta shiga taitayinta" "After some minutes,Jahad ta shigo Dining area Win,tunkan ta karaso Junaid yace""ina rishi Win take ne""ganin ta dawo ita kaWai batare da Sehrish ba," ",Tana aciki,yanzu zata fito,""ta karasa maganar tare da samun wuri ta zauna""" "A hankali ta zuro da kafarta,har yanzu jallabiyar ce ajikinta,ta laga gyale akanta,™afarta kuma na sanye da flat shoes,jikinta sae kerma yake yi,saboda zazza6in daya rufar mata,amma bata so kowa ya gane halin da take ciki,hakan yasa tun kafin ta ™araso wurinsu,ta daidaita natsuwarta sosai,sannan ta shigo dining area Win,takun takalminta ne ya janyo hankalinsu,duk suka juyo suna kallonta,gabanta ne ya faWi Rasss ganin Sgr zaune,aikuwa a ruWe ta juya zata koma ciki,." "Abusufyan ya dakatar da ita,ta hanyar ambaton sunanta""Sehrish,""tsayawa tayi cak,batare da ta ™ara" "Waga ™afarta ba,wani irin wahalallan yawu ta haWiya,kafin a hankali ta juyo ta ci gaba da" ",tafiya,hankalinta duk yabi ya tashi kamar taga wani mugun abu" "."",Wurin Abbansu ta tsaya,tare da gaisar dashi,""daddy ina kwana" "?"",Fuskarshi Wauke da murmushi yace""lafiyalou Daughter,meyasa baki fito ba tun Wazu ""Bana jin daWin jikina ne,Amma naji sau™i yanzu""" ",Alhamdulillah,samu wuri ki zauna,""cike da kulawa yayi maganar""" ",Gabanta sai faWuwa yakeyi,ta rasa ta ina zata zauna,inda bazata fuskance shi ba,balle har su haWa ido Ganin ta™i samun wuri ta zauna sai ´an dube dube takeyi,Hakan yasa Omar nuna mata gefenshi yace""Zo ki zauna,""hankalinta ba ™aramin tashi yayi ba,saboda yana a left hand ne kuma suna fuskantar su Sgr dake ta dama,kuma kujerar da zata zauna,ita ke fuskantarshi,jiki a mace ta ™arasa gefen Marshal "",ta zauna,muryarta na kerma ta gaisar da Marshal""ina kwana yaya Omar" """,Da fara'a a fuskarshi ya amsa mata,""lafiyalou sister,ya jikin naki" ",Da sau™i,""ta bashi amsa"" "",Allah ya ™ara sauki"" ""Ameen""" "Yaya rafayet,ina kwana,""da™yar ta iya gaishe shi,sai dai ko kallo bata ishe shi ba,balle har tayi "" tsammanin zai amsa mata gaisuwarta,lokaci guda ta gane dalilin dayasa ya™i amsa mata gaisuwar" ",saboda bashi ta fara gaisarwa ba,a matsayinshi na boss Winta,wanda ke asama da mahaifinta Bro baka ji ana gaishe dakai bane""?acewar Omar""" ",Batare daya Wago ya kalleshi ba yace""Naji,""yayi maganar tare da Waukar cup na coffee yana sha" ",Murmushi marshal yayi,saboda ya gane reason Win dayasa ya™i amsa gaisuwarta" "Zagayowa azmee tayi kusa da ita,ta Wan du™a saitin kunnan sehrish tace""Amaryarmu,me kikeso a" "?"",zuba maki ne?farfesun nama ko Snacks" "Murmushi sehrish tayi har dimple Winta ya lotsa,sannan tace""Aunty azmee pls kidaina" ",zolayata,yanzu idan yaji fa?ni zaki jamawa,""cikin raWa tayi maganar don kada suji mai take cewa" "?""Azmee tace""Shikenan Mrs rafayet,na daina,yanzu dai me kikeso "",Sehrish tace""farfesun zaki samun,saboda bakina babu daWi" "Su6ul da baka azmee tayi wurin cewa""kice mun kusa samun ™aruwar baby kenan,""karaf maganarta ta sauka akan kunnan Sgr,kuma cikin whispering tayi maganar,amma wani iko na Allah yaji abunda" ",tace,ko kuwa yayi amfani da motsin la66anta ne Oho" "Kamar daga sama taji yace""Keee!""a Wan firgice azmee ta Wago,ba ita kaWai ba hatta su Uncle sai da" ".,suka Wago suna kallonshi,ya haWe fuskar nan babu annuri acikinta" "Da cokalin hannunshi yayi mata nuni da tabar wurin,Jiki asanyaye azmee ta juya da sauri tabar" ",wurin" "Sam sehrish bata ji daWin hakan ba,duk sai taji babu daWi,bata so Sgr ya kori Azmee ba,agaban kowa da kowa wannan kamar Cin fuska ne,Su kansu sauran dake zaune a dining Win basu ji daWin hakan" ",ba,shiru kawai su kayi,tunda basu da yadda zasuyi dashi" "Ganin ya sallami Azmee yasa ta shiga ™o™arin yin serving Win kanta,plate ta Wauko acikin jerin plates Win dake ajiye saman table din,Warmers din tashiga bubbuWewa harta buWo wadda ke Wauke da farfesun naman kaza,serving spoon ta sanya,ta shiga Wibarta tana zubawa acikin plate din,sai da tacika" ",shi,sannan ta rufe warmer Win" "Sosai ta shiga shan farfesun,har wani lasar baki takeyi saboda daWinshi da takeji,cinyar kaza ta W" "auko tana ™o™arin kaiwa bakinta,Sgr ya Wago da idanuwanshi,karaf suka shiga cikin nata,nan take tasha jinin jikinta,kasa ™arasa kazar tayi cikin bakinta,cak ta tsaya,tana kallonshi," "Wannan karon kallon da yake yi mata yasha bambam da irin kallon daya saba yi mata a baya,gaba Waya sun shagala da kallon junansu,babu wanda ya lura a wurin,tunani tashiga yi komai yasa yake" ?kallonta har haka batare da ya janye idanuwanshi ba "Shikuwa gogan jira yake ta kawar da idonta daga kallon da takeyi mashi,kada raini ya fara shiga" ",tsakaninsu,saboda abunda ya faru jiya,musamman da ta ganshi tsurararshi babu kaya a jikinshi" "´ar harara ya watsa mata,tare da janye idanuwanshi daga kanta,kawar da nata idon tayi,mayar da cinyar kazar tayi cikin plate,gaba Waya taji komai ya fita ranta,ba don ta ™oshi ba,ta mi™e zata bar" ",dining Win" ",Whe're u going""muryarshi ce ta dakatar da ita"" "",da™yar ta iya buWe baki tace""Na koshi" ",Zuba masu ido Abusufyan yayi yana kallonsu" "Koma ki zauna,""Yayi maganar yana nuna mata seat Winta,Tamkar ta fashe da kuka haka taji,juyawa """ ",ta dan yi suka haWa ido da daddynsu,kafin ta zauna,taci gaba da shan farfesun da ta rage" ",Hannu yasa ya yago tissue,yana goge mouth Winsa,kafin daga bisani ya mi™e ya wuce part Winsa" ",Sai da ya bar wurin sannan,ta samu natsuwa" "Daddy,ya maganar zuwa kano?sehrish ta faWamun cewa,da zarar kadawo daga damaturu zaku wuce """ ",kano,Wurin neman Oumman mu,""jahad ce tayi maganar" """In sha Allah gobe nake son tafiya,tunda Asuba before ku tashi daga bacci ma""" "Yana kai ™arshen maganarshi,Hosana tayi saurin cewa""daddy,pls dani za'a tafi,wlh inason zuwa "",kano" "Harara marshal ya Wan wurga mata kafin yace""a haka za'a tafi dake?me kika sani?FaWamun a wata ""unguwa kuka zauna a kano" Wurga ido sama tayi tana ™o™arin tunano anguwar da suka zauna a kano "?""Yatsina fuska tayi tare da cewa""Dawanau ko" "me zasuyi in ba dariya ba,gaba Wayansu suka fashe da dariya,Waure fuskarta tayi,don ita ba ta faWi don ayi mata dariya ba,bilha™™i da gaske take ita," "Jahad tace""kai hosana dawanau fa kika ce?Anan ne muka zauna?,' murguWa mata baki tayi batare da" ",ta ™ara cewa komai ba" ",Daddy dan Allah ka tafi dani,nafi kowa son naje,""acewar sehrish""" "Mayar da idanuwanshi yayi kanta tare da cewa""Kin tambayeshi ne?ko kin manta yadda muka yi" "_"",dake" ",Jin haka yasa ta Wan Waure fuskarta don tasan cewa,da™yar ne Sgr yabarta ta tafi kano" "Ki je ki tambayeshi,idan ya barki tun yau ki fara shiri don da asuba zamu tafi,idan kuma ya hana to "" ""zan tafi da jahad ne" ",Tuni idanuwanta suka ciko tab da kwalla saboda tasa ran zuwa kano" "Mikewa tayi daga saman kujerar tace""shikenan daddy,zan tambayeshi,Allah yasa yabarni,""ta ™arasa" ",maganar tare da barin wurin da sauri ta wuce ciki" "Bayan sun kammala yin breakfast Win,kowa ya kama gabansa," "A 6angarensu Aunty babba,tafiya ta kankama,Domin kuwa tun yau sun kammala shirinsu na tafiya Enugu,sun kimtsa kayansu da zasu tafi dasu,da asussuba zasu bar Abuja,da farko zasu fara sauka a hotel ne,a washe garin ranar zasu wuce,Cikin dajin da Bokan yake,taci alwashin cewa Sai taga" "bayan Hosana,saboda itace silar tonuwar asirinta,kuma A sanadinta ne tarasa igiyar auranta W" "aya,Bayan haka kuma taci alwashin saita Sanya soyayyar Abra acikin zuciyar Sgr,fiye da yadda ya Ke son iyayenshi," ",Tashin hankali!Rayuwar hosana na cikin haWari" "Shin ina hayaam dake a kwance gadon asibiti cikin mawuyacin hali,har yau ba ta dawo cikin hayyacinta ba,Gashi likitocin sun nemi wani makusancinta sun rasa,babu wani atare da ita,baiwar" "Allah,bamu son ya zata ™are ba," "Gab da sallar magrib,Wayarta dake ajiye saman gadonsu ta shiga ringing,a lokacin tana acikin toilet,Jahad ce kawai acikin bedroom Win nasu,tayi zaman cin tuwo saman gadon,ta ™ura ido tana kallon k-drama acikin system dinsu,Hannu tasa tare da daukar wayar Sehrish,ta duba mai kiran nata,Sunan Aunty azeema ne ya bayyana akan screen Win wayar,picking tayi tare da manna wayar a kunnanta," """Assalamu alaikum,mommy azeema""" "On the other hand azeema tace""Daughter,kin ga sa™o na""?_" "Murmushi jahad tayi kafin tace""Aunty azeema yanzu baki gane muryoyin mu?Jahad fa ce ba rishi ba,""" "?""Hajiya azeema tace""wlh naso in Wauki muryarki,Ashe second daughter ce,To ya kike "",Lafiya lou Alhamdulillah ina lafiya""" """,Madallah,Amaryar junaid""" "Cike da jin kunya jahad tace""Aunty azeema waya faWi zancen nan,""" "Dariya hajiya azeema tayi kafin tace""oh kin manta matsayina a wurin daddynku ne?Ae shi da kanshi" "_"",ya sanar dani,kuma naji daWi wlh,Junaid zai samu kamilar mace wadda zata kula da rayuwarshi" ",kayataccen murmushi jahad ta saki,ba ™aramin daWin maganar taji ba" "?Ina fata zaki kula mana da bugun zuciyar mu""" """,Dariya jahad tayi tana faWin""in sha Allah,zan kula maku dashi" "Hajiya azeema tace""Yawwa My daughter,but akwai abunda nakeso na tattauna tare dake game da "",junaid!amma ki bari zan kira wayarki,ko zuwa anjima ne" """,To Aunty Allah yakaimu anjiman lafiya""" """,Ameen daughter,ina sehrish Win take ne?inaso nayi magana da ita ne""" "Jahad na ™o™arin bude baki tayi magana,sai ga sehrish ta fito daga toilet din,jikinta sanye da ',bathrobe,wankan marece tayi,dama duk in tana period,kusan sau uku take yin wanka" ",Ganin wayarta a hannun jahad yasa ta tunkarota tana tambayarta wanene ya kirata ""Mika mata wayar jahad tayi""kar6i nan,Mommy azeema ce keson magana dake" "Jiki na rawa ta kar6i wayar,da sauri ta koma gaban mirror,ta zauna saman kujerar,sannan tayi mata" ",sallama" "?""Daughter,ya ake ciki ne?ina fata kinga sa™ona ko"" "",Sehrish tace""nagani,junaid ya kawomin su,nagode sosai.." "Yawwa,Zaki ga turarurruka aciki,Tun yanzu zaki fara amfani dasu,akwai wasu sirrika atattare "" dasu,sannan akwai mayuka na gyaran fata,dana gyaran gashi,Original ne,Cikin one week,kina fara amfani dasu zaki ga sauyi a jikinki,Sannan akwai sauran kayan da ba yanzu zakiyi amfani dasu ba,suna da haWarin gaske,su kansu turarurrukan nan,Shu'umaine na gaske,Fisgar mutun sukeyi kamar magnet,™arfi ne dasu,duk in zaki shafasu ki bari sai in zaki part Winsa,idan ba haka ba gaskiya za'a iya" """,samun matsala" ",Natsuwa sehrish tayi tana sauraronta,sun jima suna waya kafin daga bisani su kayi sallama" "Kasa yin amfani da turaren tayi,tsoranshi ma take ji,tunda taji ance fisgar mutun yake yi,kada ta jama" ",kanta bala'e tana zaman zamanta lafiya" ",bata shafa turaren ba,Amma ta fara amfani da mayukan gyaran jikin" "Shaf shaf ta shirya cikin Doguwar riga ta material black colour,mai zanen manyan flowers a jikinshi launin ash,rigar tabi shape Win jikinta,ba ™aramin kyau tayi mata ba gaban mirror ta koma ta" ",zauna,powder ta murza a fuskarta,Sannan ta shafa man baki,la66anta sae sal™i sukeyi" "Bata yafa komai akanta ba,Iya sumar kanta ce data sauko har gadon bayanta,high hills ta zura a" ",™afarta" "?Kama hanyar fita daga Wakin tayi da sauri jahad tace""Ina zuwa "",Zanje part Win babban yaya ne,Inaso na gyara mashi ne""" ",Murmushi jahad ta saki tare da mayar da idonta kan system Win gabanta" """,Kinyi kyau sosai,kada fa ki zautar mana da babban yayanmu a rasa gane kanshi""" ",dariya sehrish tayi batare da tace komai ba,ta fuce daga dakin" "Babu kowa a falon,da alama duk sun tafi yin sallar magriba ne,tana cikin tafiya,kwatsam taji an ru ™o sumar kanta ta baya,a firgice ta juya don taga wanene,Gabanta ne ya faWi rass!ganin Haroon kamar wani maye haka ya kama dogon gashin kanta,yakai shi izuwa saitin hancinsa yana shinshinar ™amshinshi," "A wani irin tsorace sehrish ta buge hannunshi,sam batasan cewa zata hadu dashi ba,da batayi kuskuren" ",fitowa daga dakinsu ba,batare da ta sanya mayafi ba" "?""Fuskarta a daure tace""Dan Allah menene haka" """,Shu'umin murmushin nan nashi ya saki tare da cewa""Shau™i" "Harara ta watsa mashi,aranta tace""Mai hali bai ta6a canzawa dama saida raina ya bani cewa karyane "",tuban da yace mun yayi" "Guntun tsoki taja,da hanzari ta juya zata wuce saman stairs din,aikuwa da sauri ya sha gabanta ™iris ya" ",rage ™irjinta ya daki nashi,hakan ba ™aramin daga mata hankali yayi ba" """,Ka bani wuri na wuce,banason wannan rashin wayon naka,Bakasan cewa ni matar aure bace""" "Ta6e bakinshi yayi tare da cewa""And then so what idan ke matar aure ce?Nafa son komai,auren yarjejeniya ne,mutumin nan fa da kika kwallafa rai akanshi ba sonki yake yi ba,Ni ne mosayinki,inason "". ki sosai,kuma ashirye nake dana aureki da zarar ya sake ki" "Wani irin ™ululun ba™in ciki ne ya tokare mata ma™oshinta,tuni idanuwanta suka cicciko da kwalla,ta" ",tsani taji ance mata haka" "Ranta a matu™ar 6ace tace""Wlh koda ace mazan duniya sun ™are duka kaf babu su,kai kaWae ne ka "",rage sai dabbobi a cikinta,to na ™wammace in auri Biri da in aure ka" "Waro ido waje yayi yana kallonta a hasale yace""Ke!ni kike gayawa wannan maganar?baki da hankali" "?""ne?ki rasa dawa zaki haWani sai biri,kina nufin cewa biri yafi ni mahimmanci a wurinki" "_"". ˜wara shi dabbane,kaifa mutunne mai hali irin na dabbo""" "Bata ™arasa maganar ba,a fusace haroon ya sanya tafin hannunshi ya Wauke ta da mari,Sae dai kafin ya janye hannunshi daga saman kuncin ta,yaji shima an dauke shi da wani irin zazzaffan mari,Kuma kafin yayi wani yun™uri yaji tafukan hannaye again har biyu asaman fuskarshi,Tashin hankalin" "Wasu irin ba™a™en taurari ya gani acikin idanuwanshi,tsabar raWaWin da ya ji ne yasa shi sakin" "ihu,yana tangal tangal zai fadi,gaba daya duk yabi ya susuce,har fitsari sae da ya saki a" "wondonshi,saboda tsabar raWaWin daya ji," "A galabaice yace""Na shiga uku!Meke faruwa dani ne!dan Allah ataimakamin duhu cikin "",idanuwana" "Shesshe™ar kuka kawai sehrish keyi hannunta dafe da kuncinta,mutum biyu ne suka mari haroon,shigowarsu kenan Suka ganshi ya sharara mata mari,aikuwa da gudu Abusufyan ya ™araso ya kwashe shi da mari,Marshal Omar kuwa,Hannu biyu yasa ya Wauke shi da Mari ta baya,hakan yasa yaji" ",duuuuum acikin kunnanshi,babu wani sauti kwata kwata,kamar ya kurmance" "Ruko hannunta Marshal yayi""kiyi ha™uri kinji,dan Allah ki daina kuka,"" side hug yayi mata yana dan" ",bubbuga bayanta,Abusufyan kuwa sam ya kasa magana sai faman huci yakeyi,ranshi yayi mugun 6aci Banaso Sgr ya shigo yaji wannan aika aikar da haroon yayi,don wlh sai ya WanWana kuWarshi,Sehrish "" "",ki wuce bedroom Winku,ki barni dashi,zaici ubanshi ne" """Cikin shesshe™ar kuka tace""Part din babban yaya zanje in gyara mashi .." ",Tayi maganar tare da wuce wa upstairs da sauri tana ci gaba da yin kukan "",Uncle,dan Allah ka shiga daga ciki,Ni zanji dashi""" ",Jinjina kai kawai Abusufyan yayi tare da juyawa yabar falon" "Kwakkwaran dam™a Marshal yayi ma wuyan rigar haroon dake a zube ™asa yana birgima,WaWWago" ",dashi yayi ya jashi,har izuwa Wakin da suke hukunta mai laifi,lallai haroon ya ta6o ma kanshi" "Lokacin da sehrish ta faWa cikin palourn shi,Saman sofa ta zauna tana cigaba da yin kukan,taji zafin marin da haroon yayi mata sosai,abun ya tsaya mata aranta,tsanarshi ta ™ara ninkuwa acikin zuciyarta,ta jima a zaune batare da ta motsa ba,har aka kira sallar isha'e,sae bayan da aka kammala sallar sannan ta mi™e ta wuce cikin bedroom Winshi,toilet ta fara shiga ta gyara mashi,kafin ta" "dawo bedroom Win nashi tana gyarawa,har lokacin bata daina yin shesshe™ar kukan ba," "Bayan ta kammala gyara mashi part Win nasa,kasa tafiya tayi saboda a ™agare take daya dawo,saboda tayi mashi maganar zuwansu kano,Addu'arta Allah yasa yabarta taje," "Safa da marwa ta shiga yi acikin bedroom Win nashi,gajiya tafara yi da yin yawon,wuri ta samu daga" ",gefen gadon ta zauna,gyangyaWi ta fara yi a ™arshe bacci ya kwasheta,bata ™ara sanin meke wakana ba" *SGR* "Around 12 ya dawo cikin gidan,Army trouser ne ajikinshi,sae farar shirt mai dogon hannu,Lokacin daya shiga bedroom Winshi bai ankara da ita ba,rage kayan jikinshi yayi kafin ya shiga toilet,bayan ya kammala yin wankan,Ya fito sanye da bathrobe ajikinshi,gaban mirror ya tsaya sai da ya kammala shafe jikinshi da tsadaddun mayukan jikinshi,ya gyara sumar kanshi sosai,kafin ya koma wurin closet Winshi,after some minutes ya dawo cikin Wakin jikinshi sanye da Sleeping dress Red colour,yayi wani fresh dashi,tunanin kiranta yayi a wayarshi don ta kawo mashi dinner Winshi before ya kwanta,Yana ™o™arin juyawa don yaje ya Wauki wayarshi daya ajiye saman drawer Winshi,wayar ta shiga ruri,da sauri ya ™arasa tare da Waukar wayar,duba screen Win wayar yayi sunan*Uncle donald*ne ya bayyana," "Picking call Win yayi a natse ya kara wayar a kunnanshi,Cikin harshen Spanish suka soma yin maganar,wuri ya samu gefen gadon ya zauna yana cigaba yin wayar,fuskarshi asake da alama ba ™aramin farin ciki yake da kiran ba," "Sun jima suna magana da uncle Win nashi,kafin sukayi sallama,mayar da wayar yayi saman side" "drawer Win ya ajiyeta,sauke ajiyar zuciya yayi tare da kwantar da bayanshi asaman laps Win sehrish" "batare da saninshi ba,lumshe idanuwanshi yayi a hankali ya Wan waresu,™o™arin juyawa yayi karaf eyes Winshi suka sauka akan hannunta,Har sai da gabanshi ya Wan faWi rass saboda baiyi tsammanin" "ganin mutum a cikin bedroom Winshi ba,kuma farat Waya bai gane cewa ita bace,A sukwane ya mi™e" "zaune yana kallonta,cike da mamaki,Hankalinta kwance sae sharar baccinta takeyi,Abun ya Waure" ",mashi kai har saman gadonshi" "Clapping hands Winshi yayi,A firgice sehrish ta farka,Sakamakon sautin da taji na tafin da sgr yayi mata,A RuWe ta mi™e daga zaune,sumar kanta duk ta yarfo ta saman fuskar ta rufe mata idanuwanta,hakan yasa bata iya tantance wanene ba,Amma ranta na bata cewar mamallakin Wakinne ya dawo,Hankalinta ba ™aramin tashi yayi ba,tsoro ya hana ta janye gashin kanta daya rufe fuskarta don" ",taga wanene" "Shi kuwa boss man Win ya zuba ma sarautar Allah ido,ganin ta kaza yin motsi yasa shi yin magana" ",Bacci asaman gadona""?wani irin wahallan yawu ta haWiya""" "Muryarta na kerma tace""Am Sorry yaya rafayet,wlh bansan bacci ya Wauko ni ba,Asaman "",gadonka,Na tsaya ne saboda inason yin magana dakai" ",Matsawa yayi kusa da ita,ta ma™ure ajikin head board Win gadon" "A hankali ya sanya hannu tare da ru™o doguwar sumar kanta,Ya yarfar da ita gefe guda,ta sauka asaman kafaWarta,runtse idanuwanta tayi da sauri saboda bazata iya jurar kallon cikin nashi idanuwan" ",ba,˜wayar idonshi ba ™aramin rikitar da ita takeyi ba,Hada ™arin ™wayar idon yasa take jin tsoranshi" ",Neman me kike yi mun""?yayi tambayar a yayin da yake saukar da idanuwanshi saman lips Winta"" Dama,na tura maka sa™o ta whatsapp Winka,bansani ba ko ka gani,""tayi maganar tare da buWe "" idanuwanta,suka sauka kan fuskarshi da sauri ta kawar dasu izuwa saman yatsun hannunta data aza" ",asaman laps Winta" "I saw it already,naji complain Winki,Bayan wannan tashinki da nake yi in midnight,baya takura """ "?""maki" """,A'a,Nima ina samu nayi sallah""" "',Jinjina kanshi yayi tare da cewa""Okey,je ki kawomin dinner Wina" "Amsa mashi tayi da toh,kafin ta sauko daga saman gadon,tayi mamakin yadda yake yi mata magana cikin sanyin Murya babu wannan faWan,tayi tunanin cewa,Zai Wauke ta da mari ne,amma sai taga" ",akasin hakan" "Har ta kusa fita daga bedroom Win nashi ta Wan dakata da yin tafiyar,ta juya tare da kallonshi a lokacin" ",harya kwanta" ",Yaya rafayet""ta ambaci sunanshi""" "Har cikin kunnanshi,tsayar da idanuwanshi yayi akanta,Yana jiran jin me zatace," """,dama gobe daddy zai tafi kano,kuma yana so ya tafi tare dani""" "Shiru ya Wanyi na wani lokacin kafin yace""dole sai dake za'a je kano Win ne? ba wani wanda zai iya" "?""replacing Winki" "tunda taji haka,jikinta yayi sanyi," """,Muryarta tamkar zata yi kuka tace""Akwai" "Bai ™ara tanka mata ba,kama hanya tayi ta fuce,sai da ta sauko downstairs sannan ta fashe da wani" ",sabon kukan,Ta kwalfa rai akan son zuwa Kano" "tawaga biyu zasu yi tafiya gobe in Allah yakai mu,Tawaga ta farko zasu tafi neman wani da suka rasa *" " *,a rayuwarsu,Tawaga ta biyu kuma zasu tafi wurin boka neman sa'a" "* 234 810 388 4440: Boss Bature+ ]PM 2:57 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * Na biya bashi "Masu bu™atar littafin Suyi mun magana direct ta layina amma fa message ta whatsapp kawai,Ko" "an kira ba'za a samu ba, 08103884440" d' "Tun wuraren ™arfe Goma,Motarsu Abusufyan tayi dirar mikiya acikin jahar Kano,Da kanshi yake yin driving Winsu,Jahad na manne a kafaWarshi tana sharar baccin da bata ™arasa ba a gida," "Tunda suka shigo cikin garin murmushi ya wanzu akan fuskarshi,Bakomai yake tunawa ba fa ce irin" ",rayuwar da yayi acikin garin tun lokacin ™uruciyarshi" ",Jahad!ki tashi mun ™araso fa,""cike da farin ciki yayi maganar""" "Sai da ya ambaci sunanta kusan sau 5 kafin ta amsa mashi,tare da mi™ewa daga zaune tana yin hamma,ta cikin face mask Win dake a fuskarta," "BuWe idanuwanta tayi tare da juyawa tana ™arewa garin kallo ta cikin glass Win Motar,hakanan ta dinga jin faWuwar gaba rass!rasss!lokaci guda kuma tashiga tariyo abunda ya faru acikin rayuwarsu" ",azamansu garin" NASARAWA G.R.A "Shine Sunan Unguwar da hajiya Ameenatu Wato Gwaggon katsina tayi rayuwa acikinta tare da ahalinta,a hankali motarsu ta shigo cikin unguwar da matsakaicin gudu,A dai dai jerin wasu manyan gidaje na masu hali,Abusufyan ya tsayar da Motar a bakin gate," ",Daddy wannan gidan wanene'?tayi tambayar tana kallon fuskarshi""" "murmushi ya Wan yi tare da cewa""Wannan gidan da kike gani acikinsa nayi rayuwa tare da" ",mahaifiyarku,Kuma anan kakan ku Marigayi baba buzu yayi gadi,Allah ya ji™anshi da rahama" ",Amsa mashi tayi da Ameen,kafin suka fito daga cikin motar" "Allah sarki,Kullum idan nadawo a wancan lokacin,Baba buzu nake samu zaune saman benci yana "" dafa ruwan bununsa,da zarar ya hango motata zai fara yi mun kirari,Ya buWe mun gate don in shiga" ",daga ciki,"" acewar Abusufyan" "Jefi jefi mutane ke giftawa acikin unguwar,tun bayan da suka bar kano a lokacin baya,Mijin Gwaggon katsina ne ke zama a cikin gida kafin Allah yayi mashi rasuwa,Tun daga lokacin kuma babu wanda ya ™ara zaman gidan,ko Dr harris idan yazo kano ya kwammace ya kama hotel ya zauna acikinsa," "Hannu ya zura acikin aljihunshi ya curo key Win gidan,Ya ™arasa tare da zura key Win ajikin ™opar" ",dake manne da gate Win gidan,Wurin har ya fara tsatsa,ya ciccije da™yar ya samu ya buWe ™opar" ",Ya ru™o hannunta suka shiga daga ciki" "Zuba ma gidan ido tayi tana kallonshi,A ranta tana ayyana irin rayuwar da mahaifiyarsu tayi acikin gidan,Ya haWu duk da ginin Ya tsufa sosai,akwai fili sosai,Ga wurin buga ball nasu Abusufyan,Ga moto" ",park,da sauransu" "Kaitsaye suka nufi ˜opar da zata sadaka da Babban falon gidan,ita kuwa ta zuba ido tana ™arewa gidan kallo,Uwar yanace ta ko'ina yayi datti,ga tarin ™ura musamman ajikin glass Win windows dana doors," "BuWe masu ™opar yayi da key Win hannunshi,Yayi gaba tabi bayanshi,Kamar mai jin tsoro haka ta zura ™afarta ciki,Matsakaicin falo ne,Yadda kasan bola,ledoji,yayi da sauran tarkace a kasanshi,Tiles Win kuwa duk yayi dirty kura ta rufe shi,Sofas Win dake a Wakin duk sun gajarce sunyi ™an™anta,yadin" ",jikinsu yayi di™i™i" """,Daddy,ina Wakin da Oumman mu tayi rayuwa acikinshi?ka nuna mun inaso naga Wakin""" "Da yatsan hannunshi ya nuna mata bedroom Win da abu tayi rayuwa,da sauri ta nufi Wakin,shima yabi bayanta,A datse ™opar Wakin take amma babu key ajikinta,da ™arfi yasa hannu ya turata,ji kake" ",™iiiiiiii,ta buWe a slow" "FaWawa cikin Wakin tayi tana bin kayan cikinshi da kallo,labulayen duk sunyi ™ura,sun nannaWe sun cukuikuye,Carpet Win bakin kofar ya fita hayyacinshi,Single bed ne acikin Wakin,sai wardrobe ta" ",bango,itama duk tayi ™ura,book shelve,Da dressing mirror da sauran tarkace,komai yafita hayyacinshi" ",Qur'ani ta hango saman bedside drawer Win gadon" "Tun kafin tayi magana Abusufyan yace""Wancen qur'anin da kike gani na mahaifiyarku Ne,mace ce "",mai son addini tana ™o™ari sosai,bata wasa da ibada,da haka ta sace mun zuciyata" "Hawaye ne suka soma sintiri akan fuskarta,™arasawa tayi gaban drawer Win ta sanya hannu tare da" ",shafa al'qur'anin,ta kakka6e ™urar dake akanshi,Wago dashi tayi a hankali ta manna mashi kiss" "Daddy inason qur'anin nan sosai,zamu tafi dashi,""ta ™arasa maganar tare da buWe handbag Win dake "" "",hannunta,ta zura shi ciki" ",School bags ta hango guda biyu,Anyi hanging Winsu a saman bango inda aka bubbuga ™usa" "Da sauri ta ™arasa tare da kai hannu ta curo jakunkunan,ta sauko dasu ™asa,ta zu™unna tare da buWe jakar,Littattafan addini ne cikinsu,Ahlari ne,Tajweed,Fiqhu,da sauransu,Wayar jakar kuma da ta buWe" ",Littattafanta ne na boko da take zuwa school dasu,komai nata mai tsari" "Abusufyan kuwa wurin wardrobe Win kayanta ya wuce,buWewa yayi yana kallon jerin wasu daga cikin kayanta,Uniform Win islamiyyarta ya Wauko,tare da rungumesu a ™irjinshi,Sae lokacin hawaye suka" ",shiga zarya akan fuskarshi" "Bazai ta6a mantawa ba,da rana ta farko daya fara sanyata acikin idanuwanshi,a lokacin tana kan" ",hanyar dawowarta daga school" "Jahad,""ya ambaci sunan ta tare da juyawa yana kallonta""" ",Na'am Abba,tayi maganar tare da mi™ewa ta ™arasa gabanshi""" """,Kin ga waWannan kayan,dasu ne na fara ganin Oummanku,Uniform Winta ne na islamiyya"" Murmushi ta saki tare da sanya hannu ta kar6i kayan,Rungumesu tayi ajikinta,Sae ta dinga jin tamkar" ",Oumman tasu ta rungume" ",6ata lokaci sukayi sosai suna bincike acikin Wakin Zainabu abu" "Daga bisani ne Yunwa ta fara kamasu gashi gidan babu abinci,Yanke shawarar zuwa nemo masu abincin yayi,ya barta acikin gidan,Gyara masu Wakin oummansu ta shiga yi,Taci ba™ar wahala sosai,Bayan ta share Wakin har wanke shi tayi,A kitchen ta samu bokiti da ledar detergent,ga ruwa available,sosai ta wanke Wakin sai ga tiles Win yayi haske sosai,Cire zanin gadon tayi ta Wauko wani acikin wadrobe,Ta shimfiWa masu bayan ta kakka6e gadon,ta goge jikinshi," "Hatta glass door din sai da tabi tayi scrubbing Winsu,ta goge yanar Wakin,lokaci guda kamanin W akin suka canza,Komai na son gyara,Toilet ta shiga nan ma tataras dashi duk sai a hankali,sae da ta fara gyarashi fess,Sannan ta samu ta Wan watso ruwa tare da Wauro alwala," "Darduma ta dauko cikin wadrobe ta shimfiWata,ta kabbara sallar azhar,A tsanake tayi sallar tana" ",kammalawa,agalabaice bacci ya Wauketa saman dardumar" "Wuraren ™arfe 2:30 Abusufyan ya shigo cikin gidan hannunshi Wauke da Ledojin da yayi masu take away na restaurant," "Da sallama ya shiga cikin falon,wuce wa bedroom Win yayi,ba ™aramin mamaki yayi ba,ganin yadda" ",Jahad ta gyara Wakin tsaf,komai yayi fess,kamar lokacin da Zainabun shi na nan" "Murmushi ya saki tare da samun wuri kasa gefenta ya zauna,Ya ajiye ledojin,Hannu yasa abayanta ya "",Wan bubbugi kafaWarta""Jahad!tashi muci abinci" """,...Firgita tayi ta farka tana Sambatu""Ya Rafayet,baisan na taho ba" ",˜iris ya rage yaji abunda tace" "Hannu tasa da sauri ta toshe bakinta,tana kallonshi,Shima kallon nata yake yi," "Me kika ce""?girgiza mashi kai ta shiga yi,tana faWin""bakomai Daddy,Ashe ka dawo,nagaji ne shi ne "" "",na Wan kwanta don in huta" """,Murmushi yayi tare da cewa""Ae naga aikin da kikayi,kin yi ™o™ari sosai" ",Bari na Wauko mana plate,""ta mi™e tare da nufar hanyar fita daga Wakin""" "Sai da tafito sannan ta dafe saitin zuciyarta tana faman sauke ajiyar zuciya,a ranta tace""Allah yaso" "_"",daddy baiji abunda nace ba,dashi kenan zai gano ni" "Tayi maganar tare da yin saurin wuce wa cikin kitchen Win,A cikin kwandon wanke wanke ta samu tray da plates tare da cups,gaban basin taje ta wanke su tass da klin da soso,ta Waurayo su,bayan ta kammala wankesu saman tray din ta jera su,Ta ru™osu a hannunta sannan ta dawo cikin bedroom Win," ",Salamu Alaikum""Ta kwaWa sallama ta shiga ciki,Zu™unnawa tayi ta ajiye trayn agaban Abusufyan"" Janyo ledar tayi ta buWe,tare da sanya hannu ta curo fried meat(tsiren nama)ta jera masu shi asaman tray,hannu yasa ya taimaka mata wurin Wauko sauran kayan,Cool Drinks ne da sauran kayan ma™walashe,atare suka shiga ci suna fira gwanin ban sha'awa,bayan sun kammala cin abincin,Abusufyan ya tattara kayan abincin da sukayi amfani dashi,Ya wuce dasu kitchen yabarta zaune tana shan lemu,bayan ta shanye,ta sanya robar a dustbin,komawa tayi saman gadon ta kwanta,cikinta" ",yayi ha™e² saboda cin muguntar da ta yi,wani baccin ne ya sake Waukarta" *Boss Bature* d' "Wuraren ™arfe 3 na rana Sgr ya dawo cikin gidan,Tun bayan da ya fita da safe Ko breakfast bai nema ba,saboda Emergency call Win da akayi mashi acan headquater Winsu,Jikinshi na sanye da Tank Top,light green,Tare da wandon kaki,Yayin da kunnanshi ke manne da wayarshi,Cikin harshen faransanci yake yin waya," "Da sauri da sauri ya haye upstairs,direct ya wuce part Winshi,tunkan ya shiga ciki ya fara jin daddaWan ™amshi nakai mashi ziyara acikin hancinshi,gaba daya yayi tsammanin cewa zai same ta ne a part Win nashi amma baiga Kowa ba Wayaam,Bedroom Winshi ya shiga,Shaf shaf ya rage kayan jikinshi ya faWa cikin toilet,After some minutes ya fito waist Winshi Waure da towel,Yana tsaye agaban mirror yaji" ",motsin mutun acikin falonshi" ",Who's there""?yayi tambayar yana jiran amsa"" "",Sehrish ce""" "Ajiyar zuciya ya Wan sauke tare da cewa""Come in,""" "Hannunta na ru™e da tray na Lunch Winshi da ta shirya mashi,tana tafiya gabanta na faWuwa rass rass Sallama ta fara yi mashi ya amsa,kafin ta sanya ™afa ta shiga ciki,sum sum ta lalla6a ta ajiye mashi" ",tray asaman table,Jiki na rawa ta juya zata bar Wakin" "Zuba mata ido yayi ta cikin mirror yana kallonta,tana ™o™arin Waga ™afarta tabar Wakin taji ya Ambaci ""sunanta kai tsaye""JAHAD" "DARAAAM!!!!!!Taji gabanta ya faWi,san™amewa tayi atsaye,hankalinta a matukar tashe,tuni zufa ta shiga wanke mata fuskarta,Wani irin wahalallan yawu ta haWiya abakinta,Abun ya Waure mata kai,farat Waya Sgr ya gane cewa ba Sehrish bace,Hatta junaid yau bai ganeta ba,kowa Waukar sehrish yake yi "",mata,saboda sunsa ma ransu cewa da jahad aka tafi,Shiyasa basu natsu sun gane cewa itace ba" ",Wata irin zufa ce ta shiga gangarowa asaman fuskarta,™iris ya rage ta saki fitsari a wando" "Slowly ya juyo tare da tunkararta,jikinta sae kerma yake yi,hannunta ya ru™o tare da juyo da ita ta gabanshi ya kasance suna fuskantar juna,wu™i wu™i tayi mashi da idanu tana faman mazurai na rashin gaskiya," "Abun ya Waure mashi kai,Wai harshi zasuyi wa wayau,kamar wani soko,An gaya masu cewa a banza" ",yakai mu™amin da yake dashi a yanzu" ",goya hannayenshi yayi asaman wide chest Winshi,Ya zuba mata ido yana kallon Ikon Allah" "Saboda tsabar rashin gaskiya tun kafin ma yayi mata magana,murya na kerma tace""Amm...um..babban..yaya pls dan Allah kayi ha™uri ka yafe mun,Wayyo Allahna na shiga uku,""a" ",ruWe tayi maganar,tana yarfa hannuwanta,tsoranta kada ya kwashe ta da mari" ",Ruke ha6arsa yayi cike da mamaki yake kallonta from head to toe" "Hawaye ne suka soma shararowa akan fuskarta,tun kafin ma taji hukuncin da zai yanke" ",mata,Zuciyarta sae bugawa take yi ba ™a™™autawa" ",Where's she""?fuskarshi a Waure yayi tambayar""" "Sunnar dakai tayi kamar munafuka,da™yar ta iya buWe baki tace""Wlh baban yaya ni bani nace ta tafi ba,yau ne dama da asuba,ta same ni cikin damuwa take tambayata lafiya shi ne na sanar da ita cewa Ni "". banso nabi Daddy kano,bansan zuwa garin saboda abunda ya faru damu acikinshi" "Tunkan ta ™arasa maganar yace""What!tafiya tayi without My Permission,""ranshi a matu™ar 6ace yayi" ",maganar" ",Ya salam""ya furta hakan tare da zura hannunshi cikin sumar kanshi""" "Ya runtse idanuwanshi," "_"",Am sorry,babban yaya bazan ™ara ba""" "Jinjina kanshi yayi tare da ware idanuwanshi akan fuskarta,yana kallonta duk tabi ta susuce," "?""Kin iya frog jump ko""" "Waro ido tayi tana kallonshi,girgiza kai tashiga yi alamar a'a," "ruko hannunta yayi ya fito da ita cikin falonshi,fuskarshi a daure yace""Oya,start from here,karki ... "",kuskura ki tsaya,if not zaki ga abunda zai biyo baya" "Jahad tamkar zata fashe da kuka,Zu™unnawa tayi tare da kama kunnanta kamar Wan kwaWo haka tafara yin tsallan tana zagaye kujerun,tun a first round jikinta ya fara gaya mata,Komawa yayi cikin bedroom Winshi ya Wauki wayarshi daya bari agaban Mirror,Numbar Uncle Abusufyan ya lalubo,ya" ",danna mashi Call" "A lokacin Abusufyan,Na acikin kitchen ya tu6e rigarshi daga shi sai shorts,ya dage sai aikin goge goge yake yi da ´an wanke wanke,ya gyara kitchen Win tsaf," "Fitowa Sehrish tayi hannunta ru™e da wayarshi,har tuntu6e take yi wurin yin sauri donta kai mashi" ",wayar,tana baccinta mai daWi ringing Win wayar shi ne ya tashe ta" "Daddy,ana kira,""ta ™arasa maganar yayin da take shiga kitchen Win,hannu abusufyan yasa ya kar6i """ ",wayar,duba screen din wayar ya fara yi" "My first in-Law* Shi ne sunan daya bayyana akan screen Win,Yayi mamakin ganin kiran Sgr,Picking *" ",call Win yayi ya kara wayar a kunnanshi ""Assalamu Alaikum""" "On the other hand,Sgr ya amsa mashi""Wa'alaikum salaam,Uncle kun isa Lafiya""?" """,lafiya Lou,ae tun Wazu muka ™araso"" ." "?""Okey,inason magana da sehrish ne,tana a kusa""" "?Murmushi abusufyan yayi tare da cewa""Ae bada ita muka zo ba,ko ka manta ne "",Uncle,Da ita ka tafi bada Jahad ba,yanzu haka jahad tana a part dinta,Sunyi musaya ne"" ""!Cike da mamaki abusufyan yace""Jahad tana a gida" "Gaban Sehrish ne ya faWi rass,wu™i wu™i tayi da ido,Wagowa abusufyan yayi tare da kallonta,Hankalinta ba ™aramin tashi yayi ba,sai lokacin ya shaida cewa Sehrish ce,ya Wauko amatsayin" ",Jahad,Ko ya akai suka shirya Wannan batare da kowa ya ankara ba" ",Sunnar dakai ™asa tayi,ganin irin kallon da daddynsu yake yi mata "",Rai a6ace ya mi™a mata wayar""Kar6i nan" "Hannunta na kerma ta kar6i wayar,hankalinta a matu™ar tashe,ta sanya wayar a kunnanta,muryarta "". tamkar zata yi kuka tace""Ya rafayet" ",Tunkan ta ™arasa maganar ya daka mata tsawa""Shut up!""nan take ta shiga taitayinta" "_?""da iznin wa kika bar garin nan""" "Idanuwanta ne suka cicciko da kwalla,Sae faman kallon uncle take yi,sam baiji daWin abunda sehrish" ",tayi ba,don yasan ™arshe kanshi abun zai ™are" """,Am sorry ya rafayet,dan Allah kayi ha™uri,Bazan ™ara ba""" "dogon tsoki yaja,Kafin yace""Come back home,In ba haka ba,Ranki zai 6aci,""yana faWin hakan yayi" ",rejecting kiran" ",Fashewa tayi da matsanancin kuka" "Hannu abusufyan yasa ya kar6e wayar," "Koma meya laifinki ne!Ashe baki da hankali Sehrishi!Why kike son Jamin ina zaman lafiyana?,Taya "" ""?,zaki kamo hanya batare da iznin Mijinki ba" "Cikin shesshekar tace""dan Allah daddy,kayi ha™uri,na kwallafa raina ne akan son zuwa,nasan nayi laifi,Kuma nayi danasanin yin hakan,Amma dan Allah daddy,Ka ro™an mun alfarma a wurinshi,Yabarni in zauna,Saboda yace in koma gida yau Win nan,""ta ™arasa magana tare da sanya hannu tana share" ",hawayenta" "I can't Call him Sehrish,rafayet bazai saurari kowa ba a halin yanzu,Kawai kije ki shirya kayanki,in "" "",kaiki tasha ki hau mota" "Jin haka yasa ta ™ara fashewa da matsanancin kuka,tana faWin""dan Allah daddy,kada ka mayar dani,Nashiga ukuna,""" "Sosai take kuka,Shi kanshi ya tausaya mata,duk yadda take shakkar Sgr amma ta kama hanya ta baro" ",gidan batare da izninshi ba,tabbas ba ™aramin son zuwa takeyi ba" "Muryarshi a sanyaye yace""Kiyi hakuri daughter,babu yadda zamuyi dole ki bi umarnin Mijinki,lokaci "",yana ™urewa,ki je ki shirya kayanki,mu tafi tasha" ",Juyawa tayi da gudun gaske,Ta koma Waki,Saman gadon ta faWa tare da fashewa da wani sabon kukan" "Jikin abusufyan ba ™aramin sanyi yayi ba,yaso ace akwai wata hanyar da zai iya taimaka mata,don ta zauna a kanon,Amma ba halin yin hakan," "yana cikin wannan zancen zucin wayar shi ta shiga ruri,da sauri yakai idonshi kan wayar dake" ",hannunshi don yaga mai kiran nashi,Sunan Yaya Hossein ne ya bayyana akan screen din wayar" "_""Da sauri ya answer kiran ya kara wayar a kunnanshi""Assalamu Alaikum,Yayana na kaina" """,On the other hand,Abba yace""wa'alaikum salam ™anina na kaina,Ya kake fatan kun isa kanon lafiya "",Fuskarshi Wauke da murmushi yace""Mun ™araso tun wuraren goma" "?""Abba yace""Madallah,naji daWi sosai,kai dawa kuka tafi ne" "Shiru ya Wanyi yana tunanin halin da sehrish take ciki,ranshi ne ya bashi cewar Ya sanar ma Yayan" ",nashi,May be ya iya dakatar da Sgr Win" "Calmly ya soma magana""Ya hossein,Wlh an samu matsala,Da jahad na shirya tafiya,bansan ya akai ba,su ka yi musaya ita da sehrish,dama ta kwallafa rai akan son zuwa kano,To yanzu haka zancen da nakeyi maka,Muna tare da Sehrish Win,Kuma Sgr ya gane cewa da ita muka zo kano,ya bada umarnin ta koma yau yau Winnan,baiwar Allah tana cikin damuwa,yanzu haka tana can tana kuka,""ya™arasa" ",jawabin yana jiran jin amsar da abba zai bashi" "Kada ka damu,Ka lallasheta ta kwantar da hankalinta,Ni zanyi mashi magana,duk yadda mukayi """ "_"",dashi,in sha Allah i will inform you" "Ajiyar zuciya abusufyan ya sauke tare da cewa""Nagode sosai,Yayana nakaina Allah yabar zumunci "",atsakaninmu" ",Ameen Ameen,™anina,""abba ya amsa mashi before suyi sallama""" "Har hankalinshi ya Wan kwanta duk da yana zullumin amsar da abban zai bashi,don yasan halin Sgr" ",wani lokacin idan ya burkice,mai tankwarashi sae Allah" "A lokacin da kiran abban ya shiga wayarshi,Yana zaune asaman sofa,ya aza ™afa Waya bisa W aya,Yana sanye cikin jeans da t~shirt,yayin da jahad ke zukunne agabanshi,Tayi kneel down fuskar nan tayi jaga jaga da ita,tasha kuka har ta gode wa Allah," "Hannu yakai tare da Waukar wayar dake ajiye saman front table din gabanshi yayi picking call Win,tare "",da kara wayar a kunnanshi,Ya furta""assalamu alaikum" """Acan 6angaren abba ya amsa mashi""Wa'alaikum salaam,My son ya kake ya gida,ya kuma aiki" """Alhamdulliah""" "Abba yace""Yawwa,Rafayet dama game da yarainyar nan ne,Sehrish,""tunda yaji ya ambaci sunanta,Ranshi ya bashi cewar sunkai ™ararsa ne," "Dan Allah rafayet,ka ™yale yarinyar nan ta zauna,ba jimawa zasuyi acan ba,Yarinyar nan ta kwallafa "" rai akan son zuwa can shiyasa harta tsallake ta tafi ba tare da saninka ba,Amma kai shaida ne akan yarda takeyi maka biyayya sau da ™afa,duk wani abu da zai 6ata maka rai,tana ™o™ari don taga ta "",faranta maka rai,pls rafayet ta ci albarkacin wannan" ",shiru yayi batare da yace komai ba" """,Har sai da abban ya sake cewa""Rafayet naji kayi shiru" "Ajiyar zuciya ya sauke tare da cewa""its Okey daddy,na ha™ura,""Yanayin yadda yayi maganar,bada son" ",ranshi ba" "Muryar abba Wauke da farin ciki yace""Ko kaifa,Wlh har naji daWi acikin raina,Allah yayi maka "" albarka" ",Ameen""da™yar ya iya furta hakan,Sallama su kayi ya janye wayar daga kunnanshi"" ""mayar da idanuwanshi yayi kan jahad yace""U can go" "Mi™ewa tayi tana faman Wangyasa ™afarta,tabar falon nashi,ba ™aramin jiki taji ba,Saukowa tayi" ",downstairs tana cigaba da yin shesshe™ar kukan" "adai dai lokacin junaid ya faWo cikin falon,Tsayawa yayi yana kallonta,™arasawa yayi da sauri wurinta" "?""yana faWin""rishi lafiya meya faru" "Wagowa tayi da idanuwanta waWanda sukayi ja saboda kukan da tasha,Waro idonshi ya Wanyi tare da ... ""ambaton sunanta""JAHAD" """Cikin shesshekar kuka ta amsa mashi""Na,am" "?""Hannu yasa ya tallabo fuskarta,""Dama bada ke aka tafi kano ba Jinjina mashi kai tayi alamar eh,sannan tace" "Tare da sehrish aka tafi,amma dani muka shirya tafiya,Shine mukayi musaya ni da sehrish,yaya "" "",rafayet ya gano ni,Shine ya hukunta ni Hada tsallan kwaWi ya sani" ",Hannuta ya ruko,tare da samun wuri saman sofa suka zauna" "Ranshi aWan 6ace yace""Allah dana son da haka bazan bari Babban yaya ya sanyaki yin tsallan kwaWi" "?',ba,Meyasa zai sanya juliet Wita,Aikin wahala" "hannu yasa yana share mata hawayen dake sauka akan fuskarta,cikin lallashi yace""stop crying my" "."",juliet,Allah in baki daina zubar da hawayenki ba,Nima zan fara kukan" ",Cike da zolaya,ya sanya hannunshi yana murza idanuwanshi,kamar zaiyi kukan" ".""Da sauri ta ru™o hannunshi tana faman sauke ajiyar zuciya tace""Nadaina" "?""murmushi ya saki tare da cewa""Yaushe zamu fita yawo?Da anjima ko gobe" "Fuskarta Wauke da murmushi tace""Mu bari sai gobe,Yanzu har la'asar tayi,Nafiso mu fita da wuri,mu "",zaga garin nan" "Yadda kikeso haka za'ayi,""ya karasa maganar,tare da kai la66ansa zai sumbaci gefen fuskarta,Karaf "" idanuwanshi suka sauka akan na SGR dake ™o™arin saukowa downstairs,da sauri ya janye la66ansa,ya" ",shiga ´an kame kame" "girgiza kai kawai sgr yayi don yaga abunda junaid Win ke ™o™arin yi,Fita yayi daga cikin falon batare" ",daya tanka masu ba" *Boss Bature* *Sehrish* "hankalinta ba ™aramin kwanciya yayi ba,jin cewa an barta ta zauna a kanon,taji daWi sosai acikin" "ranta,duk da tana fargabar hukuncin da Sgr zai yanke mata idon suka koma gida," "Bayan sallar la'asar,Suka shirya tsaf domin zuwa hotoro,Unguwar da sukayi rayuwa a cikinta,Abusufyan ne ke driving Winsu,tana zaune a gefenshi tana latse latsen wayarta,Yayin da can ™asan zuciyarta ke cike fal da fargabar zuwa anguwar,A hankali Motar ta shararowa da matsakaicin gudu,izuwa cikin unguwar bai direta a ko'ina ba sai a ™ofar gidansu,don bai manta da kwatancen gidan ba,duk da yaWan so ya ruWe saboda sabbin gine ginen dake a wurin,kasa fitowa sehrish tayi daga cikin motar,Saboda yanayin da tashiga,ta tsani yin toxali da unguwar,Saboda" "bata son duk wani abu da zai tuna mata rayuwarsu ta baya," "Fitowa abusufyan yayi daga cikin motar ya zagaya,ya bude mata ™opar,""Daughter,mun ™araso fa,""jiki asanyaye ta fito daga cikin motar,yayin da idanuwanta ke cike tab da kwalla,A wani slow ta wurga kwayar idonta akan gidajensu,Ginin ya tsufa sosai,duk fentin ya ™o™e,ya gajarce,An gar ™ame gidan da ™aton ™waWo,duk yayi tsatsa,da alama anjima ba'ayi amfani da gidan ba,mayar da idanuwanta tayi akan gidansu maman sadeeq,A rufe yake gidan da makulli,Gidan ya tsufa shima" "Amma bai kai gidansu tsufa ba,saboda an canza mashi fenti," "Hawaye ne suka soma shararowa akan fuskarta,juyawa ta Wanyi tare da kallon abusufyan dake tsaye,jikinshi duk yayi sanyi,Saboda tunawa da wasu abubuwa da suka faru a rayuwarshi," ",Mutanen dake kai komo acikin Layin nasu sai faman le™ensu sukeyi,musamman ´an yaran anguwar "",Daddy,Kamar basu nan fa,naga gidan a rufe""" """,Uncle yace""Bari na samu yaro na tambayeshi,Muji ko sun tashi ne" "Yana ™o™arin rufe bakinshi,Yaji anyi mashi sallama ta bayanshi,Muryar wani dattijo ne,juyawa yayi tare da kallon mutumin,tsoho ne amma ba irin tukuf Winnan ba,jikinshi na sanye da koWaWWen" ",yadi,™afafunshi na sanye da wasu siWaWdun silifas duk sun fita hayyacinsu,kamar mahaukaci" ",Da sauri abusufyan ya mi™a mashi hannu donsu gaisa" "Dattijon ya ma™e hannunshi tare da cewa""Haba Alhajin Allah,baka ga yadda hannuna yake ba duk "",datti a haka zaka gaisa dani" """,Murmushi abusufyan ya sakar mashi,""dan Allah kada ka hanani gaisawa dakai" "Mika mashi hannun tsohon yayi suka gaisa,Sannan yace""bawan Allah,ban ta6a ganinka acikin" "?""unguwar nan ba,Kuma da alama kamar wani ku ke nema ko" "abusufyan yace""™warai kuwa,wannan ³a tace,Munzo daga abuja ne,Muna neman..umm ""bai ™arasa" ",maganar ba,saboda ya manta da sunan mutumin" """,Sehrish ce ta ™arasa mashi maganar""Malam nura muke nema,malamin makarantar islamiyya Dattijon yace""Ae nan ne gidan shi,Sae dai kash,Sunyi tafiya zuwa kankia wurin jana'izar Wani "",kawunshi daya rasu" ",Jin haka yasa yanayin fuskar abusufyan ta Wan canza,zuwa damuwa" "?""Amma,tun yaushe suka tafi""" "Dattijon yace""tun makon daya gabata,Amma jiya munyi waya dashi ya sanar dani cewa Yau ko gobe "",zasu dawo" ",Ba ™aramin daWi suka ji ba,don har sai da abusufyan ya Wanyi murmushi" Hannu yasa cikin aljihunshi ya zaro kuWi sababbin ´an dubu dubu kusan dubu goma sha biyar ya mi™a ",ma dattijon" "Washe baki tsohon yayi tare da sanya hannu biyu ya kar6i kuWin,tare da cewa""yalla6ai kamar ka sani wlh yau gidana da yunwa muka tashi,yara sai kuka sukeyi,Hakanan na gaji da zama cikin gidan, nace bari na fito na nemi na abinci,Ashe arzi™i ne ke kirana,Allah na gode maka,da ka haW ani da wannan bawan naka,Ya Allah kamar yadda ya farantamun rai,kaima ka faranta mashi nashi,ka biya mashi bu™atunshi na alkhairi,'yana addu'ar hada ´ar kwalla akan fuskarshi," ",Atare suka dinga haWa baki suna Amsa mashi""ameen ameen" "Abusufyan yace""baba taimakon da zakayi mana,idan sun dawo dan Allah ayi gaggawar sanar" ",damu,Bari na baka lambar wayata" ",Ya ™arasa maganar tare da zura hannunshi cikin aljihun wandonshi ya Wauko wayarshi" "Hannu dattijon yasa,a gaban aljihun rigarshi,Ya curo ´ar ™aramar wayarshi tecno,taji jiki duk tafita hayyacinta,mi™a ma abusufyan wayar yayi""kar6inan yaro,sanya mun numbarka,kayi mun saving Winta da sunan Mai mutunci,Zanfi ganewa,Da zarar sun dawo in sha Allah,bi'iznil lahi,koda ™arfe Wayan dare "",ne zan kira in sanar dakai" "Murmushi suka saki gaba Wayansu,kar6ar wayar abusufyan yayi,madannan jikinta duk sun nutse ciki,da™yar ya samu ya rubuta mashi numbar,yayi mashi saving da Mai mutunci,Sanna ya mayar mashi "",da wayar""Gashi baba,mun gode sosai,Sai naji ka,Allah yasa adace" "Tsohon ya amsa mashi da ameen ameen,ae tunda ka farantamun raina,Kaima sai Allah ya faranta" ",maka naka,har addu'a sai nayi maka idan nayi sallah" "Ina godiya sosai,""ya karasa maganar tare da ru™o hannun sehrish suka shige cikin mota,key yayi ma """ ",motar,a hankali yayi reverse,tare da karya kwana,da gudun gaske ya fuce daga cikin unguwar Nasarawa suka koma,a bakin gate din gidan ya sauke sehrish,Saboda zuwa masallaci,An fara kiran magrib,Mi™a mata key Win gidan yayi""kar6i nan,ki rufe gidan da kyau,Bazan dawo da wuri ba,Saboda" "_"",inaso naje nayi mana siyayyar kayan abinci,dana amfani" "Toh daddy adawo lafiya""tasa hannu ta kar6i key din,kafin ta juya ta nufi cikin gidan,tsayawa yayi "" acikin motar yana kallonta,har saida ta 6ace ma ganinshi,ya tabbatar da ta rufe ™opar gidan,Sannan ya" ",tashi motar ya fuce" "A 6angarensu Aunty babba kuwa,basu isa Enugu ba sai wuraren ™arfe sha Waya na dare,Sunsha uwar tafiya,ba ™aramin jiki suka ji ba,Acikin garin suka kama Waki a hotel,Tunda suka shiga Wakin,kowaccensu ta baje saman gadon Wakin,suka shiga sharar bacci kamar wasu matattu,Ga uwar yunwa na cinsu,sai da sukayi bacci mai isarsu,Kafin suka farka neman abunda zasu sama cikinsu,Oder sukayi aka kawo masu lafiyayyan abinci,kamar wasu kuraye haka suka tasarwa abincin suna Ci,Sai da suka ci suka ™oshi,tukunna suka koma saman gadon,Suka dasa wani sabon baccin,ba tunanin yin" ",sallah,a ™agare suke washe gari yayi su wuce cikin dajin" *Boss Bature* d' "Har Wuraren ™arfe 12,Abusufyan bai dawo cikin gidan ba,gashi yabarta ita kaWai,da farko bata" "damu ba,falo ta dawo ta zauna saman sofa,daya ke akwai nepa,hasken globe ya gauraye ko'ina,hannunta na Wauke da littafin oummansu tana karantawa,Kalaman soyayya ne acikinshi,a" "cikin drawer ta samu littafin,Wani page ta buWo acikin littafin Sunan oummansu ne akai dana Ya sayyadi,Aikuwa rai a6ace ta sanya hannu ta yage takardar tare da yin wurgi da ita,Mayar da hankalinta tayi sosai akan littafin tana karanta love messages Win dake aciki,da zarar taga wanda" "ke Wauke da sunan ya sayyadi,jikinta har rawa yake yi wurin sanya hannu ta yage shi," "Tana cikin wannan karance karance,kwatsam!Aka Wauke da wutar nepa,nan take duhu ya gauraye ko'ina,babu haske ko mis™ala zarratin,gashi ta baro wayarta saman drawer cikin Wakin,Sanin kanku ne sehrish muguwar matsoraciya ne,Tuni ido ya raina fata,Hankalinta yayi mugun tashi,jikinta ya shiga yin kerma,kamar gunki haka ta ™ame a zaune ta gaza motsawa,tana cikin wannan yanayin na tashin hankali,Tajiyo takun takalmin mutum,A matukar tsorace ta shiga ambaton sunan Daddynsu da ™arfi""Daddy!daddy!dan Allah kana ina,nashiga uku,'" "Gabanta ne ya fadi lokacin da ta tuna cewa,daddynsu da Motarshi ya fita,da ace shine ya dawo cikin" ",gidan to tabbas zata ji sautin ™arar shigowar motarshi" "Wani irin wahalallan yawu ta haWiya,jin motsin mutumin na tunkarota,a razane ta saki littafin dake a hannunta,ta mi™e daga saman sofa Win tashiga ja da baya,tana tafiya saWaf saWaf,hawaye duk sun wanke mata fuskarta,zu™unnawa tayi ta soma yin rarrafe a hankali tana ™o™arin gano ™opar Wakin oummansu,cikin rashin sani takai hannunta saman wani gwangwanin maltina,aikuwa ya bada wani irin sauti rakwakwas,a gigice sehrish ta mi™e,gudu gudu sauri sauri,ita kanta batasan inda zata tunkara ba,Unfortunately tayi tuntu6e da wani abu,gaba Waya ta tafi zata faWi ™asa,ta saki wata irin razananniyar" ",™ara" "Sai dai kafin takai ™asa,Taji an dam™i qugunta,kwakkwaran ru™o akayi mata,kafin aka janyota da" ",™arfi,ta faWa saman ™irjin mutumin,koma waye wannan ba ™aramin mutun bane,™ar™arfan gaske Tashin hankali domin son sanin wanene wannan mutumin,Mu haWu gobe inda rai da lafiya,In Allah" yasa muna da rabon ganinta kenan *_INFECTION BABBAN CIYO NE_* "Ciyon da yake shiga tsakanin ma'aurata ya hana masu zaman lafiya. Da kwanciyar hankali a zamantakewarsu ta aure , ciyo ne da yake kassara martaban mace harma da mazan Kansu , ciyo ne mai hadarin gaske Wanda duk take dashi to ba ita ba jin dadin aure , saboda yana dauke ni'imar mace gaba daya yana hana mace jin sha'awar mijinta yana saka ciyon Mara mai tsanani idan yayi yawa , Wanda zuwa gaba yake hanawa mace daukar ciki. Ko kuma yawan 'barin ciki Sannan duk abunda mace zatayi domin gyaran kanta to bazai mata wani amfani ba saboda wannan ciyon" "wannan zaisa mace taga tana ta faman shan maganin mata amma baya mata aiki," *KADAN DAGA ALAMOMINSHI* Bushewar gaba K'aikayin gaba Fitar kuraje agaban mace Fitar farin ruwa mai kamar madara ko mai kamar majina Ko fitar ruwa mabanbanta kala Rashin sha'awa Rashin jin dadin kwanciyar aure "Yana haifar da budewar gaba, Ciyon Mara da sauransu ," wannan yasa mukazo maku da sahihijn "maganin sanyi wato infection yana wanke duk wani dattin Mara yana maganin sanyi sosai tareda saukowa mace niima maganin 3in1 ne na sha da sabulun tsarki da Wanda zaki dafa kina tsarki dashi , akwai kuma maganin sanyi na maza daban Wanda yanada kyau duk wacce ta siyama kanta to ta siyawa mijinta don kar ayi badi babu rai don ko kinji sauki in shi mijin yanada zai iya shafamaki *" 07069711327 mmn Yusuf mai kayan mata sokoto "* 234 810 388 4440: Boss Bature+ ]PM 2:57 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * "Am really sorry, " "Tayi matu™ar tsorata dashi,kasa Wagowa tayi daga jikinshi,jikinta sae kerma yake yi,lokaci guda daddaWan ™amshin turarenshi ya daki hancinta,nan take ta ruWe tana ™o™arin gano a ina tasan ™ amshin nan,duk duniya mutun Waya ne ta sani mai irin wannan ™amshin turaren mai matu™ar ratsa zuciya,RuWewa tayi tana so ta canko wanene,kuma tana kokwanton anya hakan zai iya kasancewa gaskiya?zame hannayenta tayi daga saman waist Winshi da ta ru™e,ta matsar dasu har" "izuwa mid back Winshi,Gabanta ne ya faWi rass jin ta shafo doguwar sumar kanshi,muryarta na" "kerma ta furta sunanshi""BABBAN YAYA..!""tana ambaton hakan,Wutar Wakin ta dawo nan take haske ya gauraye ko'ina tamkar da Rana,zuba mashi ido tayi tana kallon kyakkyawar fuskanshi wadda ke sanye cikin face mask black colour,Launin rigar jikinshi ya lumshe idanuwanshi,slowly ya Wan waresu akan fuskarta,Ae tana ganin blue eyeballs Win nan nashi,Ta ™ara tabbatar da hasashenta,abun yayi mugun Waure mata kai,kallonta yake yi from head to toe,fuskarta duk tayi zufa saboda tsabar firgicin da ta shiga,ga hawaye jaga jaga a fuskar,duk don saboda an Wauke da" "wutar nepa ta ganta acikin duhu," "Sai faman sauke ajiyar zuciya take yi,hankalinta har ya kwanta da ta tabbatar cewa shine,Tayi tunanin wani mugunne yazo don ya cutar da ita,tayi farin cikin ganinshi sosai kamar tayi ihu,Amma ta wani 6angaren tsoran hukuncin da zai yanke mata take yi,duk a tunaninta yazo ne don ya hukuntata,tunda ya bata Command ta™i bi," "Ganin irin kallon da yake yi mata ne yasa tayi saurin sunnar da kanta ™asa,tana wasa da yatsun" ",hannunta" "Hanky ya zaro daga cikin trouser pocket Winsa,Ya mi™a mata tare da cewa""Take it,""hannu tasa ta" ",kar6a,ta shiga goge fuskarta sosai" ",In kawo maka ruwa kasha""?cikin sanyin murya ta ambaci hakan""" "Girgiza mata kai yayi alamar a'a,kafin ya wuce cikin falon,Ya zura hannayenshi biyu acikin aljihun" ",wandonshi" ",""juyowa tayi tana kallonshi,A dai dai lokacin suka jiyo sallamar Abusufyan""Assalamu Alaikum "",Amsa mashi su kayi da""Wa'alaikum salaam" ",Shigowa cikin falon yayi,hannunshi ru™e da key Win Motarshi" "Koda yayi arba da Sgr,cike da mamaki yace""Rafayet!Ashe dagaske ne,Abban ku ya sanar dani cewa,zai yi wa Omar magana ko shi ko kai wani yabiyo bayanmu don yaso yana nan muzo dashi,Banyi tsammanin cewa kaine zaka zo ba,Yanzu kawai ina karyo kwana da motata naga sojoji zagaye da gidan nayi ta mamaki cikin raina,Gaskiya ba ™aramin daWi naji ba,"" ya karasa maganar a yayin da yake" ",™o™arin rungumarshi,da alama Abusufyan ba ™aramin daWi yaji ba,Sai murmushi yake yi" "?"",Na same ku lafiya""" "Lafiya lou Alhmdllh,Naje masallaci ne,na biya naga wani Abokina daga can kuma na wuce wani store """ ",""zanyi mana siyayyar kayan abinci,Inata fargabar nabar yarinya ita kaWai acikin gida" "Sgr yace""nayi mamakin ganinta ita kaWai zaune acikin gidan,time Win dana shigo kuma bansan meya "",faru ba,duhu ko'ina,so sai daga bayane hasken ya dawo" "Abusufyan yace""Ae Waukewa su kayi da wutar ne,yanzu nima ina kan hanyar dawowa naga sun dawo "",da ita" ",wurga idonshi yayi kan Sehrish dake tsaye hannunta ru™e da hanky dinsa,ta kammala goge hawayen" ",Daughter,zonan mana,""ya kirata da hannunshi,wurinsu tazo ta tsaya tana facing din Abusufyan""" "?""FaWamun meya faru?bayan na tafi""" ",murmushi ta Wan yi,batare da tace komai ba" "?""Mayar da idanuwanshi yayi kan Sgr yace""Amma dai ba nan zaka kwana ba ko "",I will spend the night here""" "Abusufyan yace""ba ka ga yadda gidan yake ba ne?Ni nasan bazaka iya bacci acikinsa ba,Yakamata ka wuce hotel kawai,ina ganin zaifi maka daWin zama,""" "Girgiza mashi kai yayi""No,i wanna stay here,"" gyaWa kai abusufyan yayi tare da kallon sehrish yace" "Sehrish ki kaishi bedroom Win da kika gyara,ya zauna acan,Amma dai banso ba wlh,Don nasan cewa """ "zaka takura sosai,Ga zafi ga sauro duk da na siyo maganin sauron,Amma bana tunanin zai iya dakatar "",da saurayen dake acikin gidan nan" """,Amsa mashi tayi da toh,Sannan ta juya tare da kallon Sgr tace""Mu shiga ciki" "Gaba tayi yabi bayanta,da™yar yake iya taka kasan palourn,saboda daudar dake a wurin duk da sun" ",gyara shi" ",Shiga cikin bedroom Win su kayi atare,Wuri ya samu gefen gadon ya zauna yana ™arewa Wakin kallo "",Kana bukatar wani abu,in kawo maka""" ",No need""ya ambaci hakan a yayin da yake zaro wayarshi daga cikin aljihun wandonshi""" ",Sehrish!""Abusufyan ne ya kwala mata kira,da sauri ta juya ta fita daga Wakin""" "Komawa tayi cikin palourn A tsaye ta same shi,Ga kayan da yayi masu siyayya hada gass cylinder" ",saboda yin girki,Sojoji ne suka shigo dasu,A cikin buhu guda biyu,sae cylinder Win da suka ajiye nan "",˜arasawa tayi wurinshi,""Gani Daddy" """?Kunyi magana dashi ya fada maki ko yana bu™atar wani abu"" "",a'a bai bukaci komai ba""" "Shiru Abusufyan ya dan yi,ganin damuwa akan fuskarshi yasa tace""Meya faru daddy,"" hannu yasa ya Wan shafa sumar kanshi kafin yace""Daughter,bazai iya kwana acikin gidan nan ba,Ni nasan waye rafayet,Wlh nayi mamakin ganinshi banyi tsammanin cewa shi zaizo ba,Kalli fa gidan nan ki gani,babu wani shiri da mukayi,yanzu da zarar an Wauke da wutar nepa,Shikenan zafi zai rufe mu,kuma ko kaWan baison zafi,Gashi da ™yankyami toilet idan bana bedroom Winshi ba,baya shiga na kowa,Kuma dole ya bu™aci yin wanka,Ni bansan ya zamu ™are dashi ba,""" "Murmushi Sehrish tayi,ita kanta ta jinjina ma ™arfin hali irin na Sgr,yadda yake da ™yan™yamin" "?,nan,Amma a haka yace zai kwana acikin gidan,Koya zasu ™are" """,Daddy,kada ka damu,tunda yaji ya gani,zai kwana anan Win ka ™yaleshi kawai""" "GyaWa kai Abusufyan yayi tare da cewa""Shikenan kawai,Yanzu dai bari na shiga da kayan abincin nan "",kitchen" "Yayi maganar tare da sa hannu ya dauki buhu Waya,hannu tasa itama ta kama Wayan buhun,taja shi" ",izuwa cikin kitchen,bayan sun kammala kwashe kayan sunkai kitchen" "?Ta dube shi tare da cewa""Zan iya dafa mana ko taliya ce" "?""Abusufyan yace""Kina jin yunwa ne" ",A'a,bana ji,saboda kai dama zan dafa,naga bamu ci Dinner ba""" "Ki barshi kawai,akwai kayan tea dana siyo da bread,idan kina jin yunwa ki haWa ki sha,Yanzu dae "" "",bacci nake ji" ",Yayi maganar yana hamma" ",A ina zamu kwana""tayi tambayar tana kallonshi""" "Ki wuce inda mijinki yake mana,Ni zan kwana a palour ne,Ki dauko mun bargon da zan Wan shimfiWa "" ""in akwai" "Toh"" ta amsa mashi tare da""" ",Kama hanya ta fuce daga cikin kitchen Win,Shima fitowa falon yayi ya tsaya a tsaye yana jiranta" "Lokacin da ta shiga bedroom Win,A kwance ta samu Sgr yana bacci ya ™ure fankar Wakin har ™ arshe,iska ta ko'ina,hankalinta ba ™aramin kwanciya yayi ba,wurin wardrobe ta wuce ta sanya hannu ta buWeta,daga gida na kasa blanket din suke tare da bedsheet,hada mosquito net," ",Bargo ta dauko mashi,Sannan ta koma falon,har lokacin Abusufyan na atsaye,yana jiranta" "˜o™arin shimfiWa mashi tayi,da sauri yasa hannu ya kar6i bargon tare da cewa""Yawwa My Own" """,Daughter,nagode sosai" ",Sae Allah yakaimu Daddy,""fuskarta asake tayi maganar""" "Allah ya kaimu lafiya,take care of my son,don't allow even one mosquito to bite his skin,If not ranki """ ",zai 6aci,""cike da zolaya yayi maganar" "Fashewa tayi da dariya,tare da juyawa tana faWin""don't worry daddy,In sha Allah i will look after "",him,very well" ",Gyara kwanciyarshi yayi saman sofa Win,cikin lokaci ™an™ani bacci yayi awon gaba dashi" "Komawa cikin bedroom Win tayi,bedsheet ta dauko acikin wadrobe ta shimfiWa a kasa,sannan ta matsa" ",wurin gadon,ta Wauko pillow guda Waya ta ajiye shi saman zanin gadon" "Wurin switch taje,ta kashe light Win Wakin,Nan take duhu ya gauraye Wakin amma ba sosai ba,akwai" ",hasken ™wan dake a falo guda daya da aka bari akunne,ya Wan haska Wakin nasu" "Moving tayi izuwa wurin gadon inda Sgr ke kwance yana bacci,addu'o'i ta shiga karantowa tana Wan tattofa mashi,bayan ta kammala ta koma saman shimfiWar da tayi,ta gyara kwanciyarta,sai da itama ta" ",karanta addu'o'in tabi ta shafe jikinta kafin ta rufe idanuwanta,bacci 6arawo yayi awon gaba da ita" "Around 1:30 na dare,³an nepa suka yi tsiyar tasu da suka saba,Tashin hankali,³an sakanni da W auke wutar fanka ta tsaya cak,Wani irin zafi ya fara ziyarta Wakin,Sai ga mutanen da gudun gaske sun fara kwararowa cikin Wakin,Buuuuuuuuuu da wani irin kuka mai sautin gaske,tun yana juyi saman gadon yana kai hannu yana buge sauron dake ™okarin attacking Winshi,har ya fara ™okarin farkawa,Wata irin zuface ta soma tsastsafo mashi ajikinshi,Sharkaf ya ji™e,tuni numfashinshi ya soma kokawar fitowa daga hancinshi,kamar an toshe shi,A firgice Sgr ya farka yana faman zazzare blue eyes Winshi,Hankalinshi yayi mugun tashi,arayuwarshi ya tsani sauro ko miskala zarratin baisan halittar nan,bai taso a inda ke akwai taba,Amma yasanta sarai a matsayinshi na Dr yasan irin cututtukan da take haifarwa,Gashi ya tsani duk wani abu da zai na™asa lafiyar jikinshi,tuni jikinshi ya soma kerma,hannu yasa ya Webe rigarshi gaba daya,ya shiga kokawar korarsu daga kusa dashi bayan ya kunna fitilar wayarshi dakin yayi haske,ji kake fass fass!kaff" "kaff!!haka ya dinga bubbugesu,duk yabi ya ruWe," "Cikin bacci Sehrish ta dinga jin muryarshi yana faWa da sauraye yana fadin""Don't come close to me!Am gonna shoot you""tashin hankali Sgr fa ya zauce da alama,duk sun rikitashi sun mayar dashi ™aramin mahaukaci,Idan ya sanya riga bala'e biyu,ga zafi ga sauro,idan ya cire rigar kuma Sauraye zasu sha jini,bai da choice," "A firgice ta farka,hankalinta a matukar tashe ta mike daga kwancen da take saman bedsheet Win,Wurin shi ta ™arasa,yanayin da ta ganshi gaba Waya ya rikice ba ™aramin tausayi ya bata ba,gaba daya yabi ya" ",susuce ya hargitsa sumar kanshi" "Ya Rafayet,""ta ambaci sunan shi da wata irin kasalalliyar murya ta mai bacci,™o™arin hawa saman "" gadon tayi don ta taimaka mashi ta kore mashi su,kafin su san abunyi,ae tana hawa saman gadon,ya ™an™ameta ya rungumeta sosai,A faWace yake ce mata ta kori saurayen su fita su bar Wakin,ko ya harbesu da bindiga,tuni taji hawaye sun cicciko mata acikin idanuwanta,tsananin tausayinshi ne ya kamata,dama sai da Uncle yace bazai iya kwana a cikin gidan ba,Amma yace zai iya,wani iko na Allah,babu halittar da Sgr ke jin shakkarta irin sauro,Gashi Yau Allah ya haWasu,™ananun ™wari sun firgita babban kwaro,Shaggu sun ga Farar fata,burinsu kawai su tsotsi jininshi,Dama abu tubarkalla" ",masha Allah" "gaba daya hannayenta na asaman bayanshi,ya cusa kanshi a kirjinta,numfashin shi da wani irin huci" ",yake fita" "Muryarta tamkar zatayi kuka tace""Ya rafayet,dan Allah ka natsu,zanje wurin daddy na kar6o mana maganin sauron,""tayi maganar tana ™o™arin janye jikinta daga nashi,™in barinta yayi,ya™i yarda ta" ",motsa daga jikinshi,gani yake kamar in tabar wurin Saurayen zasu shanye mashi jinin jikinshi ne Ganin ya™i sakinta yasa takai hannu ta Wauki rigarshi da yayi wurgi da ita gefe saman bedmattress" ",Win,Ru™o rigar tayi a hannunta,ta shiga kore mashi saurayen dake akewaye dasu" "Duk wannan budurin da akeyi,Abusufyan na kwance saman doguwar kujerar,Shi kanshi zafi ya ishe shi ga saurayen a kewaye dashi,Amma hakan baisa ya farka ba,sae faman juyi yake yi," "Allah sarki,haka talaka ke fama,da zarar an Wauke da wutar nepa lokacin zafi,Ya rasa inda zaisa ) kanshi,ga sauro ga zafi,yayin da masu kuWi ke can suna shan sanyin A.c,a lokacin zafi,idan kuma na" "( sanyi ne su kunna room heater,Talaka kuma Ya hura garwashin wuta" "Jikinshi sae kerma yake yi,Duk da ya Wan ji sau™in Zafin saboda fiffitar da take yi mashi tana kore mashi saurayen,ko gajiya bata yi baiwar Allah,Haka ta hana idonta bacci,ta zauna tana kula dashi,sai faman sauke ajiyar zuciya yake yi,har lokacin yana manne da ita," "A hankali bacci yayi awon gaba dashi,kamar wani jinjiri,gyangyaWi ta fara yi,tana fiffitar bacci na fisgarta,idanuwan nan sunyi jawur dasu,ta™i bari bacci ya Wauketa,saboda gudun halin da Sgr zai" ",shiga,idan ta daina yi mashi fifitar" "Tafin hannunta ta sanya asaman fine face dinsa,ta shafa gefen fuskarshi har izuwa saman pink lips Winshi,kafin ta mayar da hannun saman dogon wuyanshi,fatar wurin tayi haske sosai mai matukar jan hankali,la66anta takai asaman cheek Winsa ta manna mashi kiss,Wagowa tayi tare da aza tsinin hancinta cikin sumar kanshi,daddaWan ™amshin dake fitowa daga wurin ta dinga sha™a,tana faman lumshe" ",idanuwanta,da hannu Waya take yi mashi fiffitar" "Tana cikin wannan yanayin,ta galabaita sosai saboda baccin da take ji,³an nepa suka dawo da wutar,a hankali fankar ta soma jujjuyawa,nan take iska ta karaWe ko'ina na bedroom Win,wani irin farin ciki ne" ",ya ratsa zuciyarta" """,Allah na gode maka,da suka dawo da wutar nan,nayi farin ciki sosai""" "Lokaci guda Mosquitoes Win nan kowa ya kama gabanshi,saboda wutar mai ™arfi ce,iska duk ta kaWa" ",shaggun" "A hankali ta lalla6a ta janye Sgr daga jikinta,ya koma saman mattress Win,ta dauki wayanshi ta kashe fitilar ta daura ta saman bedside drawer,gefenshi ta kwanta,tare da jan bargo ta lullu6e jikinta,banda" ",nashi saboda ta lura dashi baisan Zafi ko mis™ala zarratin" *Boss Bature* "Wuraren Sallar asuba,Abusufyan ya farka,Saukkowa yayi daga saman Sofa Win,yana faman murza wuyanshi,Wurin yayi mashi zafi saboda kujerar tayi mashi karanta,ya takure kansa sosai,˜opar W akinsu yaje tare da sanya hannu yana Wan kwankwasa ™opar," "Sehrish ce ta farka,saukowa tayi daga saman gadon,sai da ta fara kunna hasken Wakin,sannan taje ta" ",buWe Wakin" ",Daddy,""ta ambaci sunanshi"" "",Na'am,Daughter""" "Wlh jiya munji jiki daddy,dama haka Yaya Rafayet ke da jin Zafi? Ga sauraye suka takura masa,jiya """ ",daga ni harshi bamu samu isasshen bacci ba,""muryarta tamkar zata yi kuka tayi maganar" "Ae dama saida nace mashi,Yaje hotel amma ya™iya,banji daWi ba gaskiya,duk ban shirya ma zama "" gidan ba,dana sani tun kafin muzo,nasa an gyara shi,An sanya generator da A.C an kuma yi mashi "",feshin maganin sauro,Amma ban yi tunanin hakan ba,Wllh koni jiya naji jiki" "Ya ™arasa maganar tare da cewa""Yanzu ya yake?Yana lafiya kuwa,""?yayi tambayar yana jiran" ",amsarta" "Ya samu bacci,da suka dawo da wutar,bansani ba ko yana lafiya ko kuwa,Still dai bacci yake yi bai "" "",farka ba" """,Jinjina kai Abusufyan yayi tare da cewa""je ki taso munshi,Yazo mu tafi masallaci,Lokacin salla yayi" ",Toh daddy""tayi maganar tare da juyawa ta shige cikin Wakin""" "Yadda tabarshi haka ta same shi,kwance yana bacci," "Zama tayi daga gefen gadon,sannan ta ambaci sunanshi""Ya Rafayet""!shiru bai motsa ba,sake kiran" "_"",nashi tayi""Babban yaya ka tashi,time Win sallah yayi" "Ganin ya™i motsawa yasa takai hannunta saman damtsen hannunshi,ta Wan bubbugashi,dogon" ",numfashi yaja a hankali ya soma ™o™arin buWe idanuwanshi" ",Biji biji ya fara ganinta,kafin idanuwan nashi suka washe "",Ankira sallah,Daddy yana jiranka a palour""" "da™yar ya iya furta mata Okey,mi™ewa yayi daga zaune,yakai hannu ya Wauki shirt Winshi,Ya zurata ajikinshi,Hada ido su kayi da ita,da sauri ta kawar da idonta gefe guda,mi™ewa tayi daga tsaye,ta bashi" ",wuri don ya wuce" ",Saukowa yayi daga saman gadon,Ya kama hanyar fita daga Wakin "",Adawo lafiya""" ",Okey,""yasa kai ya fuce""" "Bayan fitarshi,toilet ta shiga,ta Wauro alwala,bayan ta fito ta Wauko darduma ta shimfiWa,a natse ta kabbara Sallah,tana gama yin sallar ta Webe hijabin ta ninke dardumar ta turasu cikin wadrobe, Wani irin bacci take ji acikin idanuwanta,saboda jiya bata samu isasshen bacci ba,Cire doguwar rigar" ",jikinta tayi tare da sagala ta saman Murfin wardrobe Win" "Toilet ta wuce,Saboda jikinta duk babu daWi,After some minutes ta fito jikinta sanye da Brazier,tare da" ",Short,farare,ba ™aramin kyau su kayi mata ba,dama dasu ta shiga wankan" "Tunda ta fito kuma,baccin ya ya ci gaba da addabarta don ba karamin dadin jikinta taji ba,bata samu ta sanya kaya ajikinta ba,Saman gadon ta haye taja bargo cikin ™ankanin lokaci bacci yayi awon gaba" ",da ita,bata ™ara sanin inda hayyacinta yake ba" *Marshal Omar* "Yayi nisa a cikin baccin shi,yajiyo muryar Hosana tana raira mashi wa™a," _Wataran wata rana_ _za'a kaika gidana_ _matsayin mijina_ _kaine madara na_ _na matsu!na matsu na matsu inga wannan rana_ "Cike da jan faWa take yin wakar hada matsawa saitin kunnanshi,Rai a matu™ar 6ace ya farka,tare da wurga mata uwar harara,tana zaune saman gadon tayi zaman cin tuwo," """A faWace yace""Hosana!bana hanaki shigomin bedroom Wina ba?Meyasa baki jin maganata ne" "Hura mashi hanci tayi tare da murguWa baki tace""Haramun ne idan nashigo Wakin Wan uwana,?to idan "",ma haramun ne,Sai ka aure ni kowa ma ya huta" "Hannu yasa tare da dafe kanshi,yana faWin""Allahumma ajirni fi masibati,wa'aklif ni khairan minha,""" "?""A ™ule tace""Ya Omar,Ni ce masifar" ",Banza yayi da ita bai tanka mata ba" """,Jin yayi shiru yana kallonta,yasa tace""haushina kake ji ko?to ka kashe ni mana kowa ya huta Yun™urawa yayi tare da mi™ewa daga zaune,yace""Meyasa kike mun haka ne?kin takurawa rayuwata" "?""Hosana,A haka kikeso na" ",Turo baki tayi tana Wan satar kallonshi" "Baki son farin cikina,kullum burinki ki addabi rayuwata kib hanani sakat,Zunubin me na akaita maki "" "",ne" """,Ashagwa6e tace""Bakomai "",Kinfi so ki ga hawaye na ko""" "Girgiza mashi kai tayi alamar,A'a," "Hannu yasa ya rufe fuskarshi yana raira mata kukan ™arya," ",Nan fa hankalinta ya tashi,tabi ta ruWe" "Ya Omar bazan ™ara zuwa ba,dan Allah kadaina kukan,yanzu zan tafi na barka,""jiki na rawa ta sauka "" daga saman gadon tana ja da baya baya tana faWin""ka gani ko?tafiya zanyi,bazan ™ara dawowa ba,dan "",Allah ka daina kukan toh" "˜asa ™asa ya dinga dariya batare da taji shi ba,har sai da ta fuce daga Wakin sannan ya zame hannunshi aranshi yace""fitinanna,Allah yasa Daddy ya dawo cikin week Winnan zansa a Waura mana aure,At first night,zan koya maki hankali,duk wani hauka da kike ji asaman kanki saina sauke maki "",shi" "Yana maganar yana dariya,a yayin da yake saukowa daga saman gadon,jallabiya ce ajikinshi,toilet ya" ",wuce" "Wuraren karfe 8,Sehrish ta farka da wata irin matsananciyar Yunwa,a gaggauce ta mi™e,ta Wauko jallabiya ta zura a jikinta,kitchen ta wuce,batare da 6ata lokaci ba,ta Waura girki,bazata iya jure dafa abu mai wuyar dafuwa ba,Shiyasa ta Waura Indomie shaf shaf ta kammala dafuwarta,A cikin plate ta kwasota ta fito daga cikin kitchen Win,ta zauna a palour tana ci,sai lokacin ta shiga tunanin ko'ina su Uncle suka tafi?daga fita sallar Asuba har yanzu basu dawo gidan ba,yanke shawarar kiransu tayi idan ta kammala cin taliyar,asaman table tabar plate din da sauran taliyar,ta koma kitchen ta haWo kakkauran Tea wanda yaji madara da bournvita,dawowa tayi falon ta zauna tana" "kur6arshi a hankali," "Tana cikin shan tea Win nan,taji dirar motarsu acikin gidan,Uncle Abusufyan ne ya fara shigowa cikin gidan,Mi™ewa tayi da sauri tana fadin""Daddy,sannu da dawowa,""" "A gaggauce ya amsa mata""Yawwa Daughter,Waukko mayafinki mu tafi,dattijon nan ya kira ni a "",waya,badajimawa ba" "Jin haka yasa ta ajiye cup din hannunta asaman table Win gabanta,Jiki na rawa ta wuce Wakin,jimm" ",kaWan ta dawo sanye da mayafi tayi rolling Winshi,hannunta ru™e da wayarta" "Shigowa cikin palourn tayi batare da 6ata lokaci ba,Abusufyan ya ru™o hannunta suka fito waje wurin" ",motarshi,Security ta gani suna tsaron gidan,tana ganinsu ta gane cewa mutanen babban yaya ne" "buWe motar tayi ta shiga,Abusufyan ya shiga ya zauna a mazaunin driver,tashin motar yayi tare da yin reverse ya karya kwana,da gudun gaske ya fuce daga cikin gidan,Kai tsaye suka haura saman" ",titi,hannunshi har kerma yake yi saboda saurin da yake yi,burinshi kawai su ™arasa cikin unguwar "",Daddy,ina yaya Rafayet Win?naga banganshi ba""" "Nabarshi a hotel,tun bayan da muka kammala sallar Asuba,Ni kuma na wuce gidan wani Old friend "" Wina dake anan,Na jima acan,ina kan hanyar dawowa Dattijon ya kira wayata,Yake sanar dani cewa Malam Nura ya dawo""ya ™arasa maganar adai dai lokacin da yake ™o™arin juya sitiyarin motar,Cikin unguwar suka shiga,a bakin bishiyar bedi yayi parking Win Motar cikin layin,tun kafin su fito daga cikin Motar suka hango ™opar gidan a buWe,bayan sun fito daga cikin Motar,Abusufyan ya daga ""!hannunshi sama tare da cewa""Ya Allah kasa muji alkhairi" """,Sehrish ta amsa mashi""Ameeen Daddy" "A ™opar gidan suka tsaya,Abusufyan ya kwaWa sallama,cikin sa'a suka ji an amsa masu sallamar tasu,Jimm kaWan sai ga wani matashin saurayi dogo siriri ya fito daga cikin gidan,jikinshi na sanye da" ",yadi" "Mi™a ma Abusufyan hannu yayi suka gaisa,kafin yace""ba™i mukayi ne,""Abusufyan "",yace""Eh,ba™ine,muna neman Malam nura ne,Allah yasa yana nan" "Tunda saurayin ya fito idonshi na akan sehrish,kallon sani yake yi ma fuskarta,ita kanta kallon nashi takeyi,kamar taso ta gane shi,da alama tasan shi tun yana da ™uruciyarshi,Ranta ne ya bata cewar kodai" "?!""Sadeeq ne Wansu ya girma haka" "Da ace kun ™ara minti Biyar baku zo ba,da kun rasa shi,don kuwa yanzu yake shirin komawa "" "",Islamiyya" "."",Wani irin farin cikine ya lullu6e Abusufyan""taimaka kayi mana sallama dashi" "Toh,""ya amsa tare da juyawa ya shige cikin gidan,after some minutes ya dawo hannunshi Wauke da """ ",tabarma,A cikin zauren gidan ya shimfiWa masu ita "",Ku shigo daga ciki ku zauna,yanzun nan zai fito""" "Yawwa mun gode ™warai,""Abusufyan ne yayi maganar tare da ru™o hannun Sehrish suka shiga """ ",zauren,A saman tabarmar suka zauna,Suna jiran tsammanin ganinshi" "Wayar Abusufyan dake acikin aljihunshi ce ta soma ringing,da sauri ya zaro wayar,yana duba mai" ",kiran nashi Sunan My first in~law ne,Amsa kiran yayi tare da kara wayar a kunanshi" ",Uncle,A ina zan same ku""?Rafayet ne yayi maganar""" "Abusufyan yace""muna a hotoro,Amma kaWan jira kaWan zan tura maka da address Win gidan,Sai "",kazo" """,Sgr yace""okey,I will be waiting" "Rejecting call Win yayi,yana ™o™arin mayar da wayar cikin aljihunshi,Wani babban mutun ya shigo cikin zauren,bakinshi dauke da sallama""Assalamu Alaikum,""atare suka amsa mashi sallamar,yayin da suka bi shi da kallo," "Daga ganin mutumin ya kwana biyu a duniya,ya manyanta sosai ya fara tsufa,Jikinshi na sanye da shiga ta musulunci,ta waWanda suka amsa sunansu malamai,hannunshi na ru™e da cazbaha,kanshi kuwa" ",rawanine,A mutuncen shi yazo" "Kamar yadda suke kallonshi shima haka yake kallonsu,yanayin kallon dayake yi masu kamar kallon" ",sani ne,wuri ya samu agefen tabarmar ya zauna suna fuskantar juna,Shi dasu" """,Da sauri Abusufyan ya shiga gaisar dashi""ina kwana baba,mun same ku lafiya ""Fuskarshi asake ya amsashi lafiya lou,Alhamdulillah" "Gaba daya hankalinshi na akan fuskar Sehrish,kallon ™urulla ya shiga yi mata,nasan gano a ina yasan" ",fuskar yarinyar,Sunnar da kanta ™asa tayi tana wasa da yatsun hannunta" "Wauke idanuwanshi yayi daga kan sehrish ya mayar dasu kan Abusufyan yace""Ince dai lafiya ko?naji "",kunyi shiru baku gabatarmun da kanku ba,Gashi ni bansan ku ba" ",Murmushi Abusufyan ya Wan yi tare da gyara zamanshi,Atsanake ya soma kora mashi jawabi ',Ni sunana Abusufyan,Wannan kuma ´a tace,Sunanta Sehrish""" ",Gabanshi ne ya faWi rass,aWan tuWe ya maimaita sunan""Sehrish""kamar irin ya ta6a jin sunan" "Cigaba da magana Abusufyan yayi""nasan baka gane ta ba,saboda sanin da kayi mata tun na ™uruciya ne,Amma nasan ba zaka iya mantawa ba,Da ZAINABU ABU BUZUWA MATAR MAKWABCINKA "",YA SAYYADI" "Saboda tsabar kiWima Malam Nura ya zabura tare da mi™ewa tsaye yana kallonsu hankalinshi aWan tashe yace""dan Allah kuyi mun bayanin su wanene ku?menene ala™arku da zainabu abu da kuma" "?""sayyadi" "Mi™ewa Abusufyan yayi yana ™o™arin kwantar mashi da hankali yace""pls baba,dan Allah ka koma ka "",zauna muyi magana atsanake" "Rai a6ace malam Nura yace""Idan maganar wannan fasi™in mutumince ta kawoku to ku tattara kubarmin gidana!Banason ganinku,banason ganin duk wani abu daya shafe shi,ku fuce kawai tun kafin" ",ranku ya 6aci a wurin nan ""yana magana jikinshi na kerma saboda tsabar 6acin rai" "Ganin yana ™okarin korarsu yasa sehrish mi™ewa tsaye cikin sanyin murya tace""Baban sadeeq,Ka" "?""manta da ´an ukun zainabu abu da ta haifa" ",Mayar da hankalinshi yayi sosai akanta yana kallonta" """Ni Waya ce daga cikinsu,nasan baka manta damu ba,Nice Sehrish ´ar uwarsu Jahad da Hosana"" Cike da mamaki Malam nura ke kallonta,hannunshi na kerma ya nunata da Wan yatsanshi da™yar ya" "?iya furta cewa""kek..ke..´ar wurin zainabu abuce" """,Jinjina mashi kai tayi alamar eh,tace""Ni ce SEHRISH Baban sadeeq,su jahad ma suna nan araye Wasu irin zafafan hawaye ne suka soma sauka akan fuskar malam nura,ru™o hannunta yayi yana kallonta,la66ansa sae kerma sukeyi,yayi matu™ar mamaki ganin yarinyar,bai ta6a tsammanin cewa" ",yaran zasu rayu ba,abun yayi matukar daure mashi kai" "Cikin shesshe™ar kuka yace""Allahu akhbar!Wai dagaske ´a'´an abu suna araye a doron duniyar nan?Dagaske ne abunda idona suke gane mun kuma suke jiyomun!Ya Allah kasa ba mafarki nake yi" ",ba,""kuka sosai ya fashe dashi,duk yabi ya ruWe bawan Allah" "Kama hanyar shiga cikin gidan yayi,yana kwaWama maman sadeeq kira""Murja!!murjanatu!kina inane kizo dan Allah,Ki ganemun wannan abun al'ajabin,Yau gani ga jinin zainabu abu har cikin gidana,Abun ""da muka daWe muna jira,yau Allah ya amsa addu'armu" "Jin wannan maganar ta Baban sadeeq yasa Maman sadeeq ta mi™e zumbur daga zaunen da take saman sallaya,buguzun buguzun ta faWo cikin zauren,turus ta tsaya abakin zauren tana ™arewa Abusufyan da" ",Sehrish Kallo" "Malam nura yace""kin gani ko?Yaran nan sun rayu,Wahala batasa sun mutu ba,dama nasha faWa maki cewa Allah yana tare dasu a duk inda suke,Allah shi zai kula da abunshi,Yau dai maganata ta tabbata,kalli ki gani wannan yarinyar ´ar wurin zainabu abu ce fa,Sehrish ce""yayi maganar yana nuna" ",mata sehrish" ",Hannu murja tasa ta daki ™irjinta tare da Ambaton sunan Sehrish da ™arfin gaske" "Da gudu sehrish ta ™arasa wurinta suka rungume juna,tare da fashewa da wani irin matsanancin" ",kuka,kamar ransu zai fita" "Tuni idanuwan Abusufyan sun cicciko da kwalla,shi kanshi baisan lokacin da hawaye suka wanke" ",mashi fuskarshi ba" "Gaba dayansu sun shiga cikin wani irin yanayi na ban tausayi,kowa da abunda yake tunawa acikin" ",ranshi" "Cikin shesshe™ar kuka Maman Sadeeq ta dafa kafaWun Sehrish tana faWin""Ashe rai kanga rai!Rishi kece kika girma haka?lallai Allah Al musawwir ne,Kalli yadda rayuwa ta sauyaki,Ban manta lokacin da kuke rayuwa a wulakance ko takalma babu a kafafuwanki,Ya Allah na gode maka daka nuna mun wannan ranar,Yau gani ga ´a'´an aminiyata zainabu abu,Wayyo Allah farin ciki,""zubewa ™asa tayi ta" ",fuskanci gabas tayi sujjada tana kuka tana godewa Allah,hakan ba ™aramin ta6a masu zuciya yayi ba Sun Wauki tsawon lokaci suna wannan koke koken,kafin daga bisani komai ya lafa,Saman tabarmar" ",suka koma suka zauna,cike da jimami,kowa yayi shiru na Wan wani lokaci" "Kafin Abusufyan ya soma magana""Baba waWannan ´aran ´a'´ana ne,bana sayyadi ba,Ya yaudaremu ne gaba Wayanmu ya auri abu da cikina,batare da saninmu ba,Wannan shine silar duk wani abu daya faru a rayuwarsu. """ "Tunkan ya ™arasa maganar Baban sadeeq yace""Dama najima ina zargin cewa,´an ukun nan bana shi bane ashe dagaske ne,Ya Allah kayi mana maganin Fasi™in mutumin nan,Ka kawo mana ™arshen shi,Mugu azzalumi ya jima yana cutar rayuwar yaran nan,In sha Allah ™arshen shi bazaiyi kyau" ",ba,""ranshi a 6ace yake yin maganar" "Sehrish ina Hosana take baiwar Allah""Maman sadeeq ce tayi maganar har lokacin hawaye ne ke """ ",shararowa akan fuskarta" """,Duk suna nan lafiyarsu ™alou muna atare dasu cikin danginmu""" "Murmushi Maman sadeeq ta saki tare da cewa""Allah sarki,rayuwa kenan,""" ",Baba ko kuna da labarin Abu""?Abusufyan ya jefo masu tambayar""" "Gabansu ne ya faWi atare suka kalli juna jin tambayar da Abusufyan yayi masu," "Hakan ba ™aramin tayar mashi da hankali yayi ba,tun daga kan irin kallon da yaga sunyi ma juna yasa" ".,shi shan jinin jikinshi" "Hankalin Sehrish a matu™ar tashe tace""Dan allah,ku faWamana a ina Oummanmu take?nasan kuna da "",masaniya akai" "Shiru sukayi batare da sun basu amsa ba,nan take Sehrish ta fashe da kuka tana cewa""dama nasani,zai "",yi wuya mu sameta araye,innalillahi wa'inna ilaihirraji'un" "˜iriss ya rage zuciyar Abusufyan ta buga,zumbur ya mi™e yana ™o™arin barin wurin,hannunshi dafe" ",da saitin zuciyarshi" ",Muryar Baban sadeeq ce ta katse mashi hanzarinshi "",ABU TANA RAYE""" "jin wannan maganar yasa,Abusufyan komawa dirshan ya zauna,muryarshi har sha™ewa take yi wurin cewa""dagaske abuna tana araye?dan Allah ku faWamin gaskiya,abu tana raye?tana ina?a ina zan ganta?""" ",A natse baban sadeeq ya soma kora masu jawabi" "Tun bayan lokacin da Hosana tayi jinya a asibiti sakamakon Buguwar da kanta yayi harta samu ta6in "" hankali,nasan kunji labarin nan a wurinsu Sehrish,""ya Wan dakata dayin maganar yana kallon" ",fuskokinsu" "Hakane,munji komai a wurinsu,""a ™agare Abusufyan yayi maganar,jikinshi sae tsuma yake yi,ita """ ",kanta sehrish ta ™osa taji abunda zaice" "Tun bayan da aka kwantar da Hosana gadon asibiti,lokacin ana ™o™arin tattara kuWin da za'ayi mata "" aiki,kwatsamm aka nemi mahaifiyarsu aka rasa ™asa ko sama,tun bayan da ta sanar masu cewa zata je gida ta sanar da sayyadi halin da yarinyar take ciki don tunda aka kwantar da ita bai leko asibitin ba da tunanin ko asamu wani abu daga wurinshi,Don acika ayima yarinyar aiki,tunda ta haura ™afa tabar "",asibitin bamu ™ara jin Wuriyarta ba" "Shiru ya Wan yi yana sauke ajiyar zuciya kafin ya daura da cewa""A lokacin Hankalin mu ba ™aramin tashi yayi ba,ga yarinya ba lafiya kwance gadon asibiti rai hannun Allah,Ga sauran ´an uwanta dake a cikin ™uncin rayuwa na rashin ganin mahaifiyarsu da basu yi ba har tsawon kwanaki,wannan yasa muka bazama neman abu acikin unguwar nan,Sa™o da lungu ba'a sameta ba,Gashi gidansu a garkame da kwaWo,har muka fara tunanin cewa kodai Abu ta gudu ne tabar yaranta,wata'™il damuwace tayi mata yawa,shiyasa ta ta tafi tabarsu,Jinyar hosana ta koma hannun Maman sadeeq itace taci gaba da kula "",dasu a asibiti" "Dakatawa ya Wan yi da jawabin,na wani lokaci kafin yaci gaba da cewa""Ana haka,wata rana na dawo daga masallaci,ina ™o™arin shiga gidana,sae ga wani yaro nan,Umari Wan wurin makwabcinmu ne shima,Yana tsaron shagon mahaifinshi abakin hanya,shi ya tare ni yayi mun sallama,Na juya na amsa mashi sallamar,yace mun malam inason magana dakai,game da Matar mutumin nan makwabcinka,Ya sayyadi,koda naji ya ambaci hakan sai na mayar da hankali sosai akanshi nace mashi""ina sauraronka,Anan ne yake sanar dani cewa,Ya gamu da abu akan hanya tana hauka babu takalma a kafafunta babu mayafi a jikinta,tana kuka tana sambatu tana fadin cewa Ya kashe mun babana,Ya rabani da mijina!kuma zai kashe mun ´a'´ana,'lokacin da Umari ya sanar dani wannan maganar hankalina ba ™aramun tashi yayi ba,tun kafin ma ya ™arasa maganar,jiki na rawa na hau babur Wina na koma asibiti,a gaggauce na tattara yaran nan,nasa aka kaisu katsina wurin kishiyar babata,bakomai yasa nayi hakan ba,sai don gudun kada kalaman Zainabu abu su tabbata da gaske,Saboda a nazarin da nayi,wannan sambatun da akace tana yi yana da ala™a da haukanta,Tabbas ya sayyadi shine yayi silar mutuwar mahaifinta,shiyasa har abun ya tsaya mata aranta,kuma ya ta6a mata zuciya har ta samu ta6in hankali,wannan dalilin yasa na Wauke yaran gaba Waya na mayar dasu can,saboda inajin tsoran Ya" """,sayyadi ya halakar dasu" "Ganin ya dakata da yin maganar yasa Abusufyan saurin cewa""Yanzu a wani hali abu take ciki?kun samu nasarar gano inda take,""" "Mi™ewa Maman sadeeq tayi tare da shigewa cikin gidan,Jim kaWan ta dawo hannunta Wauke da tray,ruwa ta Webo masu acikin Jug,sae ´an kofuna guda uku,Ajiyewa tayi agabansu,tare da tsiyaya" ",ruwan ta mi™a ma Baban Sadeeq,hannu yasa ya kar6a tare da kai kofin bakinshi yana sha" "˜ara zuba ruwan tayi a sauran kofunan ta dauka ta mi™a ma Abusufyan,girgiza mata kai yayi tare da cewa""Bazan iya shan komai ba,in har banji a wani hali abu take ciki ba,""sam babu kwanciyar hankali" ",atattare dashi" "Mi™a ma Sehrish ruwan tayi,""kar6i kisha ´ata,""hannun sehrish na kerma ta kar6i kofin takai ruwan" ",abakinta tana sha" *ASLM GANI FA NA SAKE DANNOWA DA SABBIN KAYA MASU SABON SALO* *takuce mmn Yusuf Dr mata mai gyaran mata ciki da wake* "Ina uwargida da Amarya ina masu shirin yin aure budare da zawarawa , ina masu son su zama taurari ababen alfaharin mazajensu , ina mata masu kishiyoyi da ake ci masu zarafi ake wulakantasu akan kishiyoyin su ina wacce keshan wulakancin namiji , ina matan da sukeson burge mazajensu da zallan ni'ima da dandano ??? Ina matan fake fama da rashin ni'ima , budewar gaba wadan da suka faru sanadin ciyon sanyi kokuma haihuwa , ko wadda Ke fama da k'arancin ni'ima da" "karancin sha'awa , ?? To saurara kiji " "Ko kinsan Maman Yusuf Dr mata kuwa ?? Hmmm akace in bakasan gari ba to ka saurari daka, " Namu na dabanne kamar yadda salonmu yake daban ingantattun kaya ne da basuda wata illa ajiki * *sannan ba boka ba malam zaki mallaki mijinki da dandanonki sai yadda kikayi dashi Duk abunda kk so a bangaren kayan mata zaki samu hajiyata daga gyaran ciki harma Dana waje Munada ingantaccen maganin sanyi na maza Dana mata hakama maganin Basir Maganin nono Dana hips "Maganin kiba dakuma maganin rage tumbi da kibar, Maganin gashi" Maganin hawan jini Maganin sugar Sabulun wanka na gyaran jiki Sabulun dilka na amare Dilkar amare Kwallin mallaka (daga ni sai kai) Maltinar mata Bobintan mata Set na lalata gindin kiahiya Set na ukku bala'i "Set na rantse bakida kishiya," Kalolin gumba Kalolin gari Kalolin matsi Kalolin sabulan tsarki Zumar mata Zumar ridi Zumar goron tula Tsumin mallaka Tsumin jaraba Tsumin sabon budurci Tsumin kankana Tsumin tabaje Tsumin makalemata Shayin mata Sirrikan mallaka Dan goshi da mahadinshi Dan goshi na Mara Kyallen al'ajabu Rakumi da akala Bita zai zai Dahuwar kalolin kaza zabo zakara Dahuwar zuciya Dahuwar ciccibi Dahuwar zuciya Dambun nama Dahuwar yan shila Yajin mata Yajin maza domin Karin karfi "Hmmmmmm in nace sai na lissafamuku zafafan kayan nan sai in wuni ina typing shawara daya zan * baki uwargida in har baki jaraba kayan mmn Yusuf ba to ki garzaya ki saya da kanki zakizo kina godiya , wadan da suka San ya kayan suke kuwa. Basa bukatar wani Karin" ", bayani" Domin Neman Karin bayani kokuma ganin kayan da nake dasu Ku tuntubeni ta wannan number 07069711327 call or WhatsApp mmn Yusuf mai kayan mata "Ina bada sari ina sokoto ina aikawa kowane gari cikin aminci da yardar Allah ," Don Allah in baki shirya siyaba to kibari sai kin shirya sai muyi magana 07069711327 "* 234 810 388 4440: Boss Bature+ ]PM 2:57 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * "ALBISHIRINKU MATAN AFRICA DA KEWAYE , SHAHARARRAR KUMA KASAITACCIYAR _* MAI SAIDA KAYAN MATAN NAN WADDA KUKAFI SANI MAMAN YUSUF YAR SOKOTO TANA YI MAKU ALBISHIR DA CEWA ZAKU IYA SAMUN KAYANTA ADUK INDA KUKE" CIKIN FADIN NIGERIA DA NIGER KARKU MANTA MACE MAI KYARA KANTA BATA BORANCI_* 07069711327 Akwai zafafan kayan Mata masu kyau da arha cikin sauki da rahusa Kuma duk inda kike zamu aika _ maki kayanki cikin aminci da yardar Allah ba cuta ba cutarwa don a Dade anayi sai gaskiya uwargida _da amarya ku garzayo Kar abaku labari Munada kalolin Kaya kamar haka Maganin sanyi sahihi Mai fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci na maza Dana Mata Maganin gyaran nono domin dawo da martaban nononki hadin gargajiya da bashida illah ajiki Maganin hips Mai tado da hips cikin kankanin lokaci Maganin kiba Wanda zaisa ki ciko dai dai misali kiyi kyau kema ki shigo cikin jerin Mata masu aji Maganin rage kiba da tumbi Wanda zaisa ki sace ki koma Yar dai dai abin alfaharin kowane "namiji," Akwai kalolin gumbuna masu kyau da saukar da ni'ima Maganin matsi masu ciko da gaba da matseki Kamar Yar budurwa uwa uba zasu Baki dandano Mai gamasar da maigida Kalolin garrika masu bawa mace niima da jimawa ajiki Kalolin tsumi Sha yanzu magani yanzu dasa Mai gida ihun Dadi Zumar mallaka Zumar goron Tula Zumar ridi Zumar Mai rubutu Hadin mallaka Turaren mallaka Shu'umar humra Turaren AL'AJABI Matan gaske Ak 49 Sirrin tafin k'afa Turaren fuska Hatsabibin turare Kwallin mallaka Zoben mallaka Jigidar maida tsohuwa yarinya Maltinar Mata Karya gado Yajin Mata (yajin Mai ciko da mace) Yajin maza (domin Karin k'arfi) Muna dahuwar Kaya kamar haka Dahuwar zabo (mallaka) Kazar Yar gata Yan shila Ciccibi Dambu Zuciya Yan ciki Kwai ukku Tsoka Tara Kifi Da sauransu Akwai sirrika sosai da muke hadawa ga wacce kishiya ta addabeta ko wadda take fama da butsarin namiji ko mafadacin namiji ko namiji Mai yawon dare ko Wanda yake bin Mata insha Allah duk zaku samesu Kuma da yardar Allah za'asamu biyan bukata Muna bada magani ga yarinyar da tsautsayi ya fad'a Mata ta rasa budurcinta ta hanyar fyade ko yaudarar da namiji Kuma insha Allah zaadace da yardar Allah Abubuwan da yawa gsky Wanda in nace Zan lissafasu sai nakwashi tsawon lokaci maiso tabini PC "don ganin kalolin kayan da muke dasu ," Karku manta mace Mai gyara kanta Bata boranci taku ce maman yusuf Yar mutan sokoto 07069711327 . Don Allah wadda Bata shirya ba tabari sai ta shirya sannan tayimun magana ngd 07069711327 * Boss Bature* "Bayan komawarsu hannun kishiyar babata,Sai hankalin mu ya dawo kan tunanin a ina zamu ga uwar "" yaran nan,Nemanta muka bazama yi acikin unguwar nan ruwa A jallo,duk wasu gidajen masu unguwanni na kewayen mu mun cigita haka ma ofishin yan sanda,tsawon lokaci ana nemanta bamu same ta ba,Hankalinmu ya tashi,Saboda sanin cewa Yarinyar nan bata da kowa,Gashi tabar gida a wani yanayi na ta6in hankali,Ga ´a'´anta dake bu™atarta,hakan yasa bamu yi kasa a gwiwa ba ni da baban umari muka kai cigiya awani gidan Redio amman shiru kake ji ba Abu babu dalilinta Allah kaWai yasan ina ta nufa don kasan garin kano da faWi,a™arshe muka fara zullumin anya Abu na'a garin nan ma kuwa,hakan yasa muka hana idonmu bacci wurin rokon ubangijin sammai da kassai da ya bayyana mana ita cikin aminci ya kareta aduk inda take,tsawon lokaci muna ta rokon Allah ba tare da gajiyawa ba,Ana haka kwatsam wata rana muka samu labarin bayyanar Abu ta hanyar Sanarwa a gidajen radio dana talabijin cewa Ana neman danginta,tare da adireshin asibitin da aka kwantar da ita sakamakon motar wani bawan Allah da ta bugeta a saman titi tana gararanbarta shine ya kaita asibiti ya kuma bada" "ayi cigiyar danginta,koda sanarwar nan ta isar mana jiki na rawa,Ni da Maman sadeeq tare da yaron" "nan Wan wurin makwabcinmu muka kwasa muka tafi asibitin,ba ™aramin daWi muka ji ba da muka samu abu zuciyoyinmu suka cika da farinciki,duk da babu hankali atattare da ita,A lokacin likitan dake kula da ita ya bu™aci akawo wani makusancinta,wata'™il adace ta dawo cikin hayyacinta idan tayi ido biyu da ´a'´anta da take yawan ambaton sunansu,jin haka yasa na yanke shawarar zuwa katsina domin in taho da yaran nan,ko Allah zaisa adace abu ta dawo cikin hayyacinta,alokacin nayi kokarin kiran lambar tsohuwa don in sanar da ita game da zuwa na don a shirya ma yaran amman a kashe,hakan baisa nayi tunanin wani abu ba,don dama mafi yawancin lokutta wayar tata na kasancewa a rufe sai anyi sa'a ake samu,ahanzarce na shirya zuwa katsina,Sai dai kash!wani mummunan labari ya riskeni a lokacin da naje unguwar da suke,Na rasuwar ita mari™iyarsu Kishiyar babata tsohuwa,Sannan kuma naji cewa an li™a masu ™azafin maita,wai sune suka kashe ta saboda an ga kumfa a bakinta kamar taci guba,Hankalina yayi mugun tashi saboda ina da tabbacin cewar yaran abu bazasu ta6a aikata hakan ba,Ni shaida ne akan yaran,nayi ba™in ciki sosai kamar zan haWiyi zuciya in mutu lokacin da Makwabcinsu ya rakani police station Win da aka kulle yaran,´an sandan da muka samu a wannan lokacin sun tabbatar mana da cewa,a nan police station Win aka kawo case Winsu,sai dai daga baya sun bar hannunsu sakamakon ciwon Waya daga cikinsu daya tashi aka kaisu asibiti Anan ne wani babban Jami'en Soja ya kashe Case Win gaba Waya,Shine silar barinsu asibitin,kamar zanyi hauka alokacin,Saboda tsabar takaici,na nace akan dole ´an sandan nan su haWani da mutumin daya kar6i yaran,Amma suka sanar dani cewa su kansu basu san wanene ba,Saboda basu bane asalin waWanda case Win ya mutu ahannunsu ba,waWancan anyi masu canjin wurin aiki,A ™arshe dana takura masu na dinga zarya a police station Win akan su faWamun waye wannan jami'en sai su kayi mun barazanar idan na ™ara zuwa zasu Waure ni,Tun daga wannan lokacin,jiki a mace nadawo kano alokacin aka sallami Abu bayan likitan dake kula da ita ya bada shawarar amaida ita asibitin masu ta6in hankali amman muka dawo nan gidana da ita da tunanin yi mata addu'oi don alokacin ina ganin kaman harda sihiri atare da ita,haka na dukufa yi mata addu'oi ba dare ba rana amman sauki dai sai wurin Allah,yadda taga rana haka take ganin dare sam bata bacci,sai sambatun Babanta da ya'yanta,in takaice maku dai Abu buge buge ta fara tana kokarin guduwa,Babu yarda muka iya muna ji muna gani haka muka dauki Abu muka kaita Asibitin mahaukata. ""da™yar ya ™arasa maganar saboda kukan daya zo mashi,yana kai" "™arshen maganar ya fashe da kuka,tuni hawaye sun wanke fuskokinsu gaba Waya,Musamman Sehrish" ",sosai take kuka" """,Muryar Abusufyan na kerma yace""Ya..yanzu a wani psychiatric ne aka kaita" "Maman sadeeq ce ta bashi amsa da cewa""Tana a Dawanau Psychiatric Hospital,ko watan daya gabata sai da muka je gano ta,baiwar Allah tana cikin halin ha'ula'e,gwanin ban tausayi,duk in muka je kai mata ziyara,haka zamu sameta tana ta kuka tana sambatun Ya kashe mata mahaifinta,³a'´anta Suna "",ina,akawo mata ´a'´anta,kada ya kashe mata su" "Jin wannan maganar yasa Sehrish ta ™ara sautin kukan nata sosae," "Inason ganinta yanzu,""Abusufyan ne yayi maganar tare da mi™ewa jikinshi na rawa yace""dan Allah "" "",idan ba damuwa,Ku taimaka ku jagorance mu izuwa asibitin" "Mi™ewa suka yi gaba Wayansu,Baban Sadeeq yace""nafi kowa farin cikin wannan ranar,duk da ina da "",uzuri a makaranta,Zan iya dakatar da komai,dan In raka ku muje a tare" "Šaga hannu Abusufyan yayi sama yana godiya ga Allah,Ita kanta Sehrish tsantsar farin cikine ya rufe" ",ta" "Atare suka fito daga cikin gidan,a ™opar gidan suka tsaya,Abusufyan ya Wauko wayarshi tare da dannawa Sgr kira,Bayan ya amsa kiran anan yake sanar dashi cewa Zasu wuce Dawanau Psychiatric "",Hospital,Sgr yace su haWu acan" "A back seat na motar Baban Sadeeq tare da Maman Sadeeq suka shiga suka zauna,Yayin da Abusufyan ya shiga mazaunin driver,Sehrish na a gefenshi,ganin yadda hannunshi ke ta kerma wurin ™o™arin tashin motar yasa tace""Daddy,Anya zaka iya driving Win nan""?" "A ruWe yace""Daughter,ki ganni kawai,ba zaki gane halin da nake ciki ba,Am so eager to see "",her,Kamar nayi fiffike" "Murmushi ta Wan yi,Ita kanta ji take da ace tana da fiffike da ta tashi sama don ta ™arasa asibitin" "da wuri," "da gudun gaske ya fisgi motar kamar zasu tashi sama,cikin ™ankanin lokaci suka ™arasa asibitin," *DAWANAU PSYCHIATRIC HOSPITAL* "A dai dai lokacin da Abusufyan yake ™o™arin shigar da motarsu cikin asibitin,Sai ga Motocin Sgr da jiniya mai sautin gaske,sun shararowa a jere,Jibga jibgan sojoji ne a saman motocin bana wasa ba,ko shugaban ™asa albarka,tuni mutane suka dare aka bar masu hanyar su kaWae," "A daidai bakin gate din aka tsaida jiniyar,kafin motocin suka shiga cikin Asibitin, Motar Abusufyan ce ta fara shiga sannan nasu suka rufa masa baya,wasu daga cikin sojojin dake a motar ™arshe ne suka diddiro suka ™ame a bakin gate din shiga sai faman mazurai suke yi kowannansu hannunshi na ri™e da ™atuwar bindiga gwanin ban tsoro,parking Win motocin su kayi,buWe motar Abusufyan yayi tare da fitowa daga ciki,ya zagaya ya buWema Su Baban Sadeeq motar suka fito,Sannan itama Sehrish ta fito,tana ™arewa asibitin kallo,tun kafin ma su shiga ciki,ta fara" "ayyana yadda zata samu mahaifiyarsu,duk da tana cikin damuwar halin da zasu same ta," "Fitowa Armstrong yayi daga cikin Motarsu,ya zagaya tare da bude mashi,A hankali ya zuro ™ afarshi daga cikin motar,Kafin ya ™arasa saukowa daga cikinta Masha Allah,Open shirt ce sanye a jikinshi white colour,rigar ta bayyana ˜irar faffaWan ™irjin nan nashi,Cos bai sanya button ko W aya ba,a buWe yabarta sai farar vest,Dogon wandon jikinshi black colour ne,Wankan black & white ya Wauka,™afarshi na sanye cikin oxfords shoes,daga saman sumar kanshi kuma ya sanya facing cap black,Eyes Winshi na manne da Sunglasses,Wa'iyazubillah Ya haWu iya haWuwa,kamar a buga a jarida," "Duk da yanayin da suke ciki hakan baisa sun ™i kallon wankan nashi ba,Musamman Babban sadeeq da kuma Maman sadeeq,tare da sauran jama'ar dake zarya a cikin asibitin,Yayi matu™ar jan" "hankalinsu,Ita kanta Sehrish sai da ta girgiza da irin wankan da ya Wauka," "Kama hanyar shiga ciki su kayi,Baban sadeeq ne agaba shi da Maman sadeeq,Abusufyan da Sehrish na abayansu,yayin da Sgr tare da Armstrong suke a biye dasu,sai wasu daga cikin security,mutum biyu dake ru™e da jibga jibgan bindigogi,suna take mashi baya,a bakin OPD suka ™ame,yayin da Sgr da Armstrong wanda ™ugunshi ke manne da bindigu pistol guda biyu suka shiga ciki,batare da sunsha wahala ba saboda su Maman Sadeeq sun san asibitin,suka nufi wurin da nurses suke,wato nurses station,Anan suka taras da Nurses Win dake Duty,koda nurses Win nan sukayi arba dasu,gaba Waya hankalinsu ya koma akan Sgr,kallon ™urulla suka shiga binshi dashi, Gyaran murya Abusufyan yayi masu hankalinsu ya koma akanshi,A natse ya soma" "magana""Sannunku da aiki,""" """,Atare suka haWa baki wurin amsa mashi""Yawwa yalla6ai,munayi maku barka da zuwa" "gabatar masu da kanshi yayi tare dasu Sehrish kafin yace""akwai patient Winmu dake anan ',asibitin,munzo dubata ne" "Waya daga cikinsu ce,ta kai hannu gaban drawer chest Win dake a jikin table Win gabansu,tana ™o™arin "",zaro roster Winsu,tace""Zan iya sanin sunan mara lafiyan naku" "Abusufyan yace""Sunanta Zainab ibrahim buzuwa,""yayi maganar tare da kallon baban Sadeeq,don yaji idan ya faWa dai dai,jinjina mashi kai yayi alamar eh," ",A saman table Win gabansu ta ajiye patients roster Win,tana dudduba sunan marasa lafiyan" "Last week,an canza ma wasu daga cikinsu wurin zama,bansan ko kuna da masaniya akan hakan "" ba,""acewar nurse Win" ",Kallon juna sukayi hankalinsu aWan tashe fargabarsu kar ace,an Wauke abu daga asibitin" "?""Yawwa,itace Zainabu ibrahim buzu ko""" "Har suna haWa baki wurin cewa ""eh,itace," "Murmushi Nurse Win tayi tare da cewa""Zainab tana a female ward B,""kallon abokiyar aikinta dake a gefenta tayi tare da cewa""kiyi masu jagora izuwa Wakin da Zainab buzuwa take,""Amsa mata tayi da toh,sannan ta fito tare da nufar wani corridor,gaba Waya suka bi bayanta,kowa da abunda yake sa™awa aranshi,jikin Sehrish dana Abusufyan sae kerma yake yi,duk sun sha jinin jikinsu," "Tun kafin su ™arasa ward Win,mahaukatan dake a killace suka fara kwala masu kira," "Yalla6ai,yalla6ai,""Sehrish ba ™aramin tsoro taji ba,gasu nan gwanin ban tausayi,sae faman zuru """ ",hannuwansu suke yi daga cikin bars Win" "Baiwar Allah!""wata mahaukaciya ce ta kwala ma Sehrish kira,tana nuna ta da hannu,a firgice Sehrish "" ta juya tana kallonta,Washe mata ha™ora tayi tana kashe mata ido Waya tace""ki ce wa mijinki ya dinga sanya Ni™abi a fuskarshi,in ba haka ba wlh za'ayi maki kwacenshi,Don mu nan da kike ganin mu ba" """,cikakken hankali ne damu ba" ",Ba sehrish ba,hatta Sgr sai da ya Wan murmusa,ba ™aramin dariya ta basu ba" "Suna cikin tafiya wata mahaukaciyar kuma ta ™ara kwala masu kira tana fadin""Wayyo Allah,Farin namiji ko maye ne nidai inaso,Ya Allah ka bani fari dogo kyakkyawa,kalan yan kasan waje,In biya" ",sadakin shi ayi mana aure,""tana magana miyau na zalala a bakinta" "A rude Sehrish tace""Nashiga uku,Wannan wani irin kyau ne da har mahaukata ma suke santinshi""?acikin zuciyarta tayi maganar,bata ™arasa zancen zucin nata ba,tajiyo wata mahaukaciyar" ",kuma tana tambayar wai nawa ne farashinshi" "Yalla6ai...""hankalin sehrish ba ™aramin tashi yayi ba,jin yadda suke ta kwaWa mashi kira,duk da "" jikinta yayi sanyi,tsananin tausayin mahaukatan ne ya kamata,nan take ta shiga tunanin ko awani hali" ",zasu samu oummansu" "Tana cikin wannan yanayin na damuwa taji hannun Sgr a cikin nata,Wan juyawa tayi tare da kallonshi,adai dai lokacin shima idon nashi na akan fuskarta,kallon juna suka shiga yi,bakomai ne ya faWo mata aranta ba,face irin haukan da yayi mata adaren jiya na sauraye,yayin da shima abunda yake tariyowa kenan acikin kanshi,yadda ta tsaya kore mashi saurayen nan,ta ba shi kyakkyawar kulawa har" ",ya samu bacci,ba ™aramin daWin hakan yaji ba" ",Gaba Waya sun shagala da kallon junansu" "Muryar wata mahauciyarce ta kuma katse su da cewa""Ranka shi daWe,Amma dai sabon aure ne ko?Wlh kunyi kyau kun dace da juna sosai,Wlh har kun tunamin da mijina. ""tana faWin hakan ta fashe" "da kuka mai sauti,atare suka kai idanunsu wurinta suna kallonta,Cikin shesshe™ar kuka tace""Yalla6ai dan Allah ka kula da matarka kuyi zaman lafiya,kada ka wula™antata,ka bata kyakkyawar" ",kulawa,Musamman in tasamu ciki,""ta ™arasa maganar tana matsar kwalla" "Wata irin kunyace ta rufe sehrish," "Maman sadeeq ce ta kalli mahaukaciyar tare da cewa""baiwar Allah,meya faru da mijin naki?baki bamu labari ba,""." "Hannu tasa ta Wan share hawayenta kafin tace""Naso shi sosai,Munyi aure har mun haifi ´a'´a dashi,babban abun takaici,A wurin haihuwarshi mahaifiyarshi ta mutu da cikinshi,""tana kai ™arshen" ".,zancen nata ta rushe da kuka" "Gaba Waya suka fashe da dariya,hatta Abusufyan dake acikin damuwa sai da ya Wan yi murmushi,Haka Sgr shi kanshi baisan ya saki wannan kyakkyawan murmushin nashi ba,Zuba mashi ido Sehrish tayi tana kallonshi,dimple har biyu suka lotsa asaman fuskarshi,abun yayi matu™ar tafiya da" ",hankalinta,koda ya gane cewa shi take kallo,nan take ya Wauke murmushin ya tamke fuskarshi" "A dai dai lokacin da suke ™o™arin karya corner su shiga wani ward Win,kwatsam suka ji hayaniya na tunkarosu,da sautin takalman mutane,hankalinsu a matu™ar tashe suka kai idanuwansu wurin don suga" ",meke wakana" "Wata mahaukaciya ce,ta 6allo daga wurin da aka killaceta,da gudun gaske,blue uniform din jikinta duk sun yayyage sun fita hayyacinsu,™afafunta ba takalma,gashin kanta duk ya hargitse ya rufe fuskarta gaba Waya,a bayanta kuwa likitoci ne da wasu ma'aikata suka biyota suma a guje,suna ™o™arin dakatar" ",da ita" "Ki tsaya!ki dakata anan!dan Allah ataimaka ataro mana ita,mara lafiya ce ta kufce mana,""Waya daga "" cikin likitocin dake biye da ita ne yayi maganar,hannunshi na ru™e da syringe,yayi annoucement Winne" ",don asamu wanda zasu taimaka wurin dam™o masu ita" "Duk tabi ta firgita ta ruWe,ko kallon gabanta batayi,da dukkan ™arfinta take yin gudun gashi sumar kanta duk ta zubo ta rufe mata har idanuwanta,ita kanta batasan wurin da zata dosa ba,burinta kawai" ",tabar hannun masu fararen kayan dake biye da ita" "Sai gara likitocin takeyi duk sun galabaita,gadan gadan ta tunkari wurin da su Sehrish suke,NaWe hannun riga Abusufyan ya shiga yi,haka Sgr ma he's ready to help,ba'a maganar Armstrong da yayi" ",shirin yi mata Waukan jariri, jira kawai suke ta ™araso wurinsu,su cafke ta" "Tunkan ta ™arasa wurinsu,™afafuwanta suka harWe gaba Waya ta tafi a karkace zata kife ™asa,da sauri Abusufyan ya dam™ota,ta faWa ™irjinshi ta tsorata sosai,™ankame shi tayi tana faman sauke ajiyar" ",zuciya,jikinta sai kerma yake yi" ",˜arasowa likitocin su kayi suna faman sauke ajiyar zuciya" "Yalla6ai,mun gode sosai,ba ™aramin taimako kayi mana ba,baiwar Allah nan,daga shiga yi mata """ ",Allura ta kubce mana,ta bamu wahala sosai,""Waya daga cikin likitocinne yayi maganar" """,Šayan doctor Win dake a gefenshi yace""Allah ya ta™aita wahala,Da bamu son inda zata dosa ba" ",su uku ne likitocin sae Nurse Waya dake a biye dasu.." "Hannu Abusufyan yasa yana ™o™arin 6an6arota daga jikinshi,ae kuwa a tsorace ta ™ara ™ankameshi tana faWin""dan Allah kada ka bari su tafi dani,wlh ni ba mahaukaciya bace,da hankalina,´a'´ana nake nema,dan Allah ku kaini wurin ´a'´ana kar a kashe mun su suma,koda sau Waya ne in sanyasu acikin "",idanuwana" "Rasss! yaji gabanshi ya faWi,Hatta Sehrish sai da gabanta ya faWi,saboda jin muryar Mahaukaciyar da "",tayi maganar" "˜arfi yasa ya WaWWago da kanta,daga saman ™irjinshi,Hankalinshi a matu™ar tashe yake kallonta,ta" ",runtse idanuwanta jikinta sae faman kerma yake yi" "Bazai ta6a mantawa da fuskar abunshi ba,haddar da yayiwa fuskarta bamai gogewa bace,Bazai ta6a" ",mantawa da ita ba,duk irin canzawar da zatayi" ",Muryarshi na kerma ya ambaci sunanta da ™arfi""ABU""!gaba Waya hankalin Sauran ya dawo kansu da ™arfi Sehrish ta Ambaci sunanta""OUMMA!!""a firgice mahaukaciyar ta juya tana kallon Sehrish da" "tayi magana,duk tabi ta ruWe,hannu tasa ta dafe kanta wani irin jiri ta dinga gani acikin idanuwanta,Nan take jikinta ya soma kerma,sumewa tayi gaba Waya ta tafi zata faWi ™asa,da sauri Abusufyan ya dawo da ita jikinshi sosai ya ™an™ameta,Lokaci guda hawaye suka shiga wanke mashi fuskarshi,Sehrish kuwa" ",tuni ta fashe da matsanancin kuka,Na farin cikin ganin Oummansu" "Kowa fuskanshi Wauke da farin cikin ganinta da su kayi batare da sunsha Wahala ba,likitocin da suka biyota,duk jikinsu yayi sanyi,musamman yanayin da suka ga mutumin ya shiga,tare da yarinyar dake a gefenshi,ta wani 6angaren kuma fargaba suka fara yi kada ace wa'adin zaman abu ya ™are a" ",asibitin,Saboda sun saba da ita,ko acikin mahaukatan dake a Gidan" "Gyaran murya Sgr yayi tare da cewa""We don't ave time to waste here,Uncle zamu wuce da ita gida "",ne,idan yaso Dr Win dake kula da ita,Sai ya bi mu can" "Hankalin Waya daga cikin Dr Winnan ba ™aramin tashi yayi ba,yanayin yadda ya furta""tafiya za kuyi da" "?""Zainab" "Jinjina kai Abusufyan yayi tare da cewa""Zamanta acikin asibitin nan ya qare,""ya ™arasa maganar har lokacin hawayen basu daina sauka akan fuskarshi ba,gashi ya ™an™ameta ajikinshi,ko warin jikinta" ",baiji" "A ruWe Dr Win yace""Haba yalla6ai,mezai hana ku barta anan acigaba da duba ta,har Allah ya Bata" ",lafi. ""kasa ™arasa maganar yayi ganin irin kallon da Sgr yake yi mashi,duk sai ya sha jinin jikinshi" "Sai lokacin Baban sadeeq ya tsoma baki," "Doctor,Wannan da kake gani Mijinta Ne!wannan kuma ´arsu ce,yaran da take yawan ambato acikin "" bakinta,To wannan Waya ce daga cikinsu,³an ukune gare ta,™addara ce ta rabasu da ita,Yanzun kuma "",Allah ya haWasu da ita" "Yana kai ™arshen maganar,likitocin suka haWa baki wurin cewa""Allahu akhbar!Amma mun tayata" ",Murna sosai,Allah yasa silar samun saukinta kenan"" gaba Waya suka amsa da Amin" "Sun jima suna magana,a tsaye kafin daga bisani,Abusufyan ya Wauketa asaman kafaWarshi,Sai da suka fara shigar da ita medical room likita ya duba ta sosai,tare da yi mata allurorin da aka saba yi mata,aciki hada na bacci,Tsayawa suka yi acikin asibitin suna ciccike wasu mahimman bayanai da ake bukata a" " ,wurinsu,harda Malam nura su da suka kawo ta asibitin,kafin Aka mallaka masu ita" *Boss Bature* *Hayaaam* "Tun da Aunty babba tabarta a asibitin nan magashiyan rai hannun Allah,Sai yau ta dawo cikin Hayyacinta,duk ta bushe ta dishe ta ™ anjame,jikinta duk faci,kamar wadda tayi hatsarin Mota,Komai nata ya ™are,tayi mamakin ganinta a asibiti kuma babu kowa atare da ita,da™yar ta iya mi™ewa zaune,jikinta sae kerma yake yi,lokaci Waya ta shiga tariyo abunda Haroon yayi mata,fashewa tayi da matsanancin kuka kamar ranta zai fita,duk taji ta tsani kanta kamar ta haWiyi zuciya ta mutu,cikin shesshe™ar kuka take faWin""Meyasa na farka ban mutu ba?me yayi mun saura" "acikin duniyar nan,Natsani kaina,Natsani komai ban sha'awar cigaba da zama acikinta!bazan" "ta6a yafe mashi ba,mugu azzalumi ya cutar da rayuwata,hannu tasa ta yaye farin yadin da aka rufeta da shi,riga ce ´ar dai dai guiwa aka sanya mata blue colour kamar uniform,yatsun hannunta har kerma sukeyi wurin ™o™arin Wage rigar don taga menene a wurin,don tana jin kanta kamar ba dai dai ba," "Slowly ta tattare rigar,ta dage ta,koda tayi arba da gabanta,A rikice ta mayar da rigar ta rufe tare da" ",fashewa da wani kukan mai cin rai" ",Tana cikin kukan nan,Dr ya shigo tare da Nurse abayanshi" ",Lallashinta suka shiga yi har suka samu ta lafa,Sannan Dr Win ya soma magana a tsanake" "_?""Baiwar Allah,Ya jikin naki""" "Cikin shesshe ™ar kuka tace""da sau ™i,dan Allah ku faWamun wanene ya kawo ni asibitin nan,yaushe aka kawoni,""tana magana hawaye na wanko fuskarta," "´ar uwarki ce,ta kawoki asibitin nan,Tun last week,Sai dai tun ranar da ta kawoki,Ta gudu tabarki "" anan bamu ™ara jin Wuriyarta ba,Mun nemeta sosai ba mu same ta ba,A ™arshe sai muka samu wannan wasi™ar a gefen gadon ki,bamu karanta abunda ke ciki ba,""ya ™arasa maganar tare da mi™a mata" ",wasi™ar" "Tunkan ta kar6a gabanta ya shiga faWuwa rasss!rass!buWe paper Win tayi ta soma karanta abunda ke cikinta,tun da ta fara karantawa tafin hannunta Waya ke rufe da bakinta,hawaye sai shararowa sukeyi daga cikin idanuwanta,™iris ya rage zuciyarta ta buga saboda tsabar takaici,Ba ta ta6a tsammanin cewa Aunty laila zata iya guduwa tabarta a asibitin ba,Taji ciwon kalmar nan da ta kirata,Wato karya wadda ba'a rabata da maza,ta yanke mata hukunci batare da tasan ainihin abunda ya faru da ita ba,""" "Dun™ule takardar tayi ta cukuikuyeta a hannunta,sai faman matsar kwalla take yi,wasu nabin wasu," "Lokacin sallamar ki bai yi ba,Amma ya zama dole muyi discharge Winki saboda kuWin gado da aka "" biya sun ™are,Sannan akwai wasu bayanai masu mahimmanci game da lafiyarki,da muke so mu samu wani makusancinki mu sanar dashi,Gashi baki da kowa,Bayan wannan akwai alluran da kike bu™ata da" "?""kuma magunguna domin bun™asa lafiyar jikinki,Ko kina da wani wanda zai iya taimaka maki" "Kuka sosai hayaam take yi,tunani ta shiga yi wa zata kira yanzu don ya taimake ta?Waye take dashi wanda zaiji tausayinta,A iya saninta bata da kowa,in ma akwai babu wanda zai agaza mata saboda sanin Mugun halinta,Shiyasa a koda yaushe akeso mutun ya kasance yana aikata abun kirki a rayuwarshi,ba ka son awani hali zaka tsinci kanka ba a nan gaba ba,duk wani abu da kake ta™ama dashi,Walau kyau ko dukiya ko mulki,wata rana Allah zai iya kwace abunshi,Hayaam tayi dana sanin rayuwarta gaba Waya,abun ya tsaya mata arai,Wai har ´ar uwarta wadda suka fito ciki Waya,Zata iya guduwa tabarta a gadon asibiti rai hannun Allah,ta rayu kota Mutu wannan badamuwarta bace,Wannan" "?wace irin rayuwace?Wan uwa na gudun Wan uwanshi,koda yake Wa ma ya kashe ubansa,Sau nawa akayi" ",Baiwar Allah,kin yi shiru ba kice komai ba""?Dr Winne ya katse mata zancen zucin da takeyi""" "_"",Cikin shesshe™ar kuka tace""Dan Allah,ku taimaka mun da waya,inaso na kira ´ar uwata ne" "Hannu Dr Win yasa a aljihun wandonshi ya zaro wayar shi,Infinix ya mi™a mata,jiki na rawa ta kar6i wayar,sai da ta ru™eta a hannunta ta shiga tunanin wa zata kira,Bakowa ya faWo mata aranta ba,Fa ce AMANI,duk da tana jin fargabar kada Amani,ta balbale ta da faWa sakamakon irin wula™ ancin da sukayi masu,da™yar ta iya danna numbobin wayar Amani,da yake ta haddace numbarta a kanta,Danna mata kira tayi,nan take ya shiga,gabanta sai faWuwa yake yi,almost 3 times Amani bata Waga ba," "A lokacin tana a kitchen tana shirya lunch,tajiyo muryar Amaal tana kwala mata kira,fitowa tayi daga cikin kitchen Win ta tunkarota tana tambayar wanene ke kiranta a waya," "Amal dake saukkowa downstairs,tace""New number ce,bansan wanene ba,ta ™arasa maganar tare da mi™a mata wayar,zuba ma numbar ido tayi tana kallonta,a ™a'ida bata cika Waukar bakuwar number ba,amma tunawa da yadda Amal tazo hannunta,ta hanyar kira da bakuwar number,yasa tayi tunanin Waga kiran kada ace wani abu mai mahimmanci ne,Sanya wayar tayi a kunnanta bayan ta amsa kiran,sallama tayi""Assalamu alaikum,""" "On the other hand Hayaam na jin an Waga kiran,jiki na rawa ta kara wayar a kunnanta,cikin shesshe™ar "",kuka ta ambaci sunanta""Aunty Amani" """,Cike da mamaki Amani tace""To fa,kamar muryar Hayaam nake ji" "Murya na kerma tace""Ni ce,""shiru amani ta Wan yi kafin tace""Lafiya kika kirani?fuskarta a Waure tayi tambayar kamar tana agabanta," "Cike da fargaba hayaam tace""Aunty Amani ina gadon asibiti,nayi fiye da sati a kwance,babu wani a "",kusa dani" "Murmushi Amani ta saki tare da cewa""Sai akai yaya kenan?menene amfanin kira na?ina Laila" ?ne?inasu Abrah "Jiki asanyaye Hayaam tace""Duk basu atare dani,Aunty laila itace ta kawoni asibitin,Amma ta gudu ta "",barni ni kaWai,gashi ina cikin mawuyacin hali,kamar zan mutu" """,tana kai ™arshen maganar Amani tace""Oh Allah sarki,Allah ya baki lafiya "",Dan Allah Aunty Amani ki taimaka mun,Nasan kina da kyakkyawar zuciya""" "Fashewa Amani tayi da dariya mai sautin gaske,hada yin shewa kafin tace""Sai yau kika san inada kyakkyawar zuciya?Kin manta irin rashin mutuncin da kuka shuka mana?Ashe akwai rana irin wannan da zaki nemi taimako a wurina?bakiyi tunanin hakan ba?Saboda tsabar rashin kunya a haka kike tunanin cewa zan taimake ki,Koda yake dama ae ba kunya gare ku ba,""guntun tsoki taja mtswww kafin ta Waura da cewa""Karki kuskura ki ™ara kiran layina da sunan taimako,don da in taimaki Mugaye masu kafirar zuciya irin taku,wlh ™wara na tattara duk wani abu dana mallaka,na kaishi gidan marayu,ko Allah ya bani Lada,Amma taimakon irinku,bakomai zai janyomun ba,fa ce Zunubi!""tana kai ™arshen" ",maganarta,tun kan taji me Hayaam zata ce mata,Nan take ta katse kiran" ",Aunty Amani meyasa zakiyi mata haka""?Acewar Amal,wadda tuni tausayin hayaam ya kama""" "Harara Amani ta watsa mata tare da cewa""Oh harkin manta irin Muguntar da su kayi mana kenan!waWannan mutanen da ba™in cikinsu mahaifiyar mu ta mutu,Sannan sune su kayi silar Da mahaifinmu ya Zauce,yake rayuwa tamkar mahaukaci,Bayan wannan Sune suka wula™antar da" "?""!rayuwarki suka mayar dake tamkar dabba a haka kike tunanin zan iya taimakonsu" "Cikin sanyin murya Amal tace""Aunty Amani be kamata kina tuna abunda ya faru ba,wannan su da Allah,Tunda har hayaam ta kira a waya tana neman taimakonki,Yakamata ki agaza mata,koba komai ita ´ar uwarmu ce,bai kamata mu juya mata baya a irin wannan halin na neman taimako ba,Wata'kil ya zamto silar shiriyarta,dama kuma shine abunda muke fata,duk wani wanda ke aikata badai dai ba,ya" ",gane kuskurenshi ya koma ga Allah...""sosai Amal ta shiga tausar Amani,har ta Wan fara saukowa" "Tunda Amani ta katse mata kira,ta fashe da wani irin matsanancin kukan,mai cin rai,Hada majina,mi™a ma Dr Win wayarshi tayi batare da ta iya furta mashi komai ba,Jikinsu ba ™aramin sanyi yayi ba,shi da nurse Win dake atsaye suna kallonta,duk ta fita hayyacinta," "Am sorry sister,dukkan tsanani yana tare da sau™i,Ki ci gaba da addu'a in sha Allah,Zaki samu wanda """ "zai taimake ki,""Wagowa hayaam tayi da idanuwanta waWanda sukayi jawur tana kallon nurse Win da tayi" "maganar,cikin shesshe™ar kuka tace""Allah bazai ta6a yafe mun zunubin da na aikata mashi" "ba,Sakayyace ke bibiyata,ha™i™a Nayi danasanin zuwana wannan duniyar,""tana magana hawaye na" ",zuba akan fuskarta" "Nurse Win tace""Ki gode ma Allah da kika kasance araye har wannan lokacin da kika gane kuskuren da "",kika aikata,baki mutu kina mai aikata shi ba,Yanzu dama ce agare ki,da zaki tuba ki koma ga Allah" ",Tana kai ™arshen maganarta,Tabi bayan Dr Win suka fuce daga Wakin" "Sosai hayaam ke yin kuka har kanta ya fara ciwo,Ga uwar yunwa dake cinta,kamar tayi hauka,zama tayi zugudum tana tunanin inda zata dosa idan likita ya sallameta,bata da kowa babu wurin wanda zata je,gashi bata da ko sisi balle ta doshi gida,ko da tana da kudin inama zata iya zaman mota zuwa maiduguri a wannan halin,saboda raunin dake a jikinta,Batajin zata iya taka ™ afafunta ma har taje wani wuri,uban tagumi ta zabga,tare da rufe fuskarta,tana cigaba da shesshe™" "ar kukan," "Almost 30 mins bata motsa ba,tana cikin wannan halin,Ta jiyo sautin takalma,Kamar ana shigowa" "Wakin da take ciki," "HAYAAM!""kai tsaye kiran ya shigar mata har cikin dodon kunnanta,a firgice ta Wago don taga "" wanene,har sai da gabanta ya faWi,Abunda batayi tsammani ba,Hannu tasa tana murza idanuwanta,don" ",ta tabbatar da abunda su ke gane mata" "Amani ce atsaye bakin ™opar,jikinsu na sanye da jallabiya,sunyi rolling veils a kansu,Hannun Amani na ru™e da Hand bag Winta,Amal kuma na ru™e da Basket mai Wauke da food stuffs,da suka zo mata" ",dashi" "Sakin baki hayaam tayi tana kallonsu cike da tsananin mamakin ganinsu,Lokaci guda kuma tasake" ",fashewa da wani kukan na farin cikin ganinsu" ",˜arasa shiga cikin Wakin sukayi,abayansu kuwa Dr Osman ne a biye dasu,likitan dake kula da ita Ashe bayan fitarshi daga Wakin Hayaam,ya wuce Office Winshi,bada jimawa ba,sae ga kiran Sabuwar numbar a wayarshi,Daya Waga kiran,suka gaisa da Amani,ta bu™aci ya bata address Win asibitin,Ba ™aramin farin ciki likitan yayi ba,Saboda ya gane cewa ´ar uwar mara lafiyannan ce,Bayan ya tura mata address Win asibitin,After some minutes Motarsu Amani ta shigo asibitin,da kanta tayi driving Winsu a motarta,Bayan sun ™araso ta kira layin doctor Win,Da kanshi yazo inda suke,sannan ya" ",jagorance su izuwa Room Win da aka kwantar da Hayaam" "Wuri Amani ta samu gefen gadon ta zauna,Amal kuma ta zauna saman plastic chair Win dake fuskantar" ",gadon,a ™asa ta ajiye kwandon hannunta" "?""a ruWe Amani tace""Hayaam!meya faru dake haka?hatsarin mota kikayi ne" "Girgiza mata kai hayaam tayi alamar a'a,kasa buWe baki tayi,saboda bata da amsar da zata basu ga" ",kukan dake cinta" "Hayaam dan Allah ki sanar dani meya faru dake ne,Nayi mamakin ganinki ke kaWai a asibiti a "" "",wannan halin,batare da Laila ba" "Aunty Hayaam,Sannu ya jikin naki""?Amal ce tayi maganar fuskarta da alamun tausayinta,da™yar ta """ ",iya amsa mata,Duk kunya ta rufeta" "Cikin sanyin murya tace""Aunty Amani nayi danasanin rayuwata gaba Waya,Na tsani kaina,Komai ya fita raina,Ban yi tsammanin zaki zo ba,Har na fidda rai da cigaba da rayuwa acikin duniyar nan,Amma" ",ganinku da nayi ba ™aramin farin ciki nayi ba,""tana magana hawaye na zuba" "Juyawa Amani tayi tare da kallon Amal tace""Ki jirani a waje,Zan kira ki,inaso muyi magana da "",hayaam,ki tafi da wayata,ko game ne ki buga" ",Mi™ewa Amal tayi tare da matsawa wurin Amani,ta kar6i wayarta,kafin ta kama hanyar barin Wakin mayar da hankalinta tayi sosai akan Hayaam tace""ina sauraronki,faWamun meya faru dake?meyasa kike zaune a asibiti ke kaWai batare da Laila ba?duk me ya jawo hakan""?a ™agare Amani take da taji" ",amsoshin tambayarta" "Hayaam bata 6oye mata komai ba,Tun daga kan Abunda ya faru tsakaninta da haroon har izuwa farfaWowarta da tayi a gadon asibiti,Hannu tasa tare da Waukar wasi™ar da ta cukuikuye agefenta ta mi™a ma Amani ita,kar6a Amani tayi a atsanake ta shiga karanta wasi™ar da Aunty babba ta rubuta mata,wasu irin hawaye ne suka soma shararowa daga kan fuskarta,Saboda tsabar ™ululun ba™in ciki" ",kamar ta haWiyi zuciya" "Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un!wannan wani irin rashin Imani da rashin tausayi ne?Anya kuwa laila "" tana son tagama da duniya lafiya?yanzu duk don saboda neman abun duniya ta tafi ta barki a gadon asibiti rai hannun Allah?Anya matar nan tana da Hankali kuwa?Ya salam""rai a6ace take maganar,abun" ",ya ™ona mata ranta sosai" "Hayaam tace""bata da imani,wlh duk rashin hankalina,banajin zan iya tafiya in bar Aunty laila a gadon asibiti,Amma haka ta haura ™afa ta barni,Sai kace ba ciki Waya muka fito da ita ba. ""kasa ™arasa" ",maganar tayi saboda kukan da yazo mata" "Itama Amanin kukan takeyi sosai,cikin shesshe™ar kuka tace""Ha..hayaam ki faWamun sunan wanda" "?""yayi maki wannan aika aikar,inason nasan Wani mara imanin ne" """,Da™yar hayaam ta tsagaita da yin kukan tace""HAROON ne Wan gidansu Ya Abbas,Mijinki" Saboda tsabar kiWima a razane Amani ta mi™e tsaye hankalinta a matu™ar tashe take maimaita sunan ",haroon abakinta" "Hannu ta aza akai tana faWin""Nashiga Uku!Hayaam kina nufin haroon shine yayi maki wannan" ",Wanyen aikin""?Waga mata kai hayaam tayi Alamar eh" "Wlh bazan ta6a ™yaleshi ba,Sai na tona mashi asiri wurin Abbas!Fasi™i kawai mugu,dama ni "" bai ta6a kwantamun araina ba,Allah kaWai yasan abunda yake aikatawa""ta ™arasa maganar tare da" ",komawa gefen gadon ta zauna" "Aunty Amani ki ™yaleshi kawai,kada kice zaki tona mashi asiri,koma me ya faru dani laifina ne,Da "" ace tun farko na kama mutuncin kaina,da babu namijin da zai nemi aikata fasi™anci dani,Zan yi ha™uri "",in rungumi ™addarata,Kibarshi kawai,Allah shi zai sakamun" "girgiza kai Amani ta shiga yi tare da cewa""Wlh bazan ta6a ™yaleshi ba,Shikenan yaci bulus kenan?wannan mutumin fa,ba ™aramin mugu bane,bai kamata a dinga ™yale irinsu ba,Suna aikata abunda suka ga dama,batare da an yanke masu hukunci ba,Yanzu kika san irin matan da ya lalata ta" ",™arfi ta tsiya kamar yadda yayi maki?shiru hayaam tayi tana sauraronta" "Dole ya gane kuskurenshi,kuma ni bazanso duk wani abu da zai 6ata sunan family Winsu ba,Yana so "" ya zubda masu mutuncinsu ne a idon duniya,Don haka dole na Wauki mataki akanshi,""ranta a 6ace tayi maganar,tare da kai hannunta cikin food basket din da suka zo dashi ta zaro plate tare da warmer,BuWe kular tayi,Soyayyan naman kaza ne acikinta wanda yaji uban kayan haWi,sae ™amshi ke tashi,tuni jikin hayaam ya soma rawa sai faman haWiyar yawu take yi,kamar ta kaima warmer Win wawura haka take" ".,ji" "Acikin plate Amani ta zuba mata naman tare da mi™a mata,Sannan ta dauko mata ruwa mai sanyi na" ",roba,tare da fresh milk,ta shiga tsiyaya mata su acikin Cup" "ganin yadda hayaam ke taunar cinyar kazar hada ™ashin duka take haWawa,yasa Amani cewa""Ki ci a" ",hankali mana,kada kija ma kanki wata matsalar,""kasa natsuwa tayi saboda yunwar da take ji" "Sosai hayaam taci naman nan,tasha fresh milk Win mai sanyin gaske,sai da taci ta ™oshi,sannan ta" ",samu natsuwa" "Itama Laila bazan ™yaleta ba,nasan cewa zata nemi Abra ne don ta rakata wurin bokan,wama yasani "" ko har sun tafi,Kuma ina da tabbacin cewar,bazata ta6a sanar ma wani cewa tabarki a asibiti ba,don kada a tuhume ta,""dakatawa ta Wan yi da yin maganar kafin taci gaba da cewa""muguwar ashe ko ™annenta da suka fito ciki Waya bata iya raga mawa,inajin tsoron tace zata kai Abra wurin fasi™in "",Bokannan,don muddin takaita,zaiyi wuya bai nemi ya kusanci Waya daga cikinsu ba" "Jin wannan maganar yasa hankalin hayaam ya tashi,don ita yanzu tayi nadama,kuma tana jin tsoron" ",halin da Aunty babba zata jefa Abra,kamar yadda tayi mata" ",Yanzu ya zamuyi mu dakatar da Abra daga zuwa wurin bokan nan""?hayaam ce tayi maganar""" "Ina ganin idan muka kira Abra muka sanar da ita abunda laila tayi maki na barinki a gadon "" "",asibiti,zata fasa bin ta ne" "Zama suka yi suna yanke shawarar yadda zasu dakatar da Abra,a ™arshe suka yanke shawarar kiranta" ",a waya" *Boss Bature* *JUNAID* "Tsaye yake a gaban dressing mirror,ya Wauki wankan pakistan ajikinshi masu kyan gaske farare sun ™ara fito da hasken fatarshi,Fuskar nan har wani kyau ta ™ara,ya gyara sumar kanshi sosai ta kwanta luf a bayan wuyanshi,Slowly ya mi™a hannu gaban mirror Win ya Wauki kwalbar turarenshi,yabi ko ina na jikinshi ya feshe shi,bayan ya mayar da ita,ya Wauko wrist watch Winshi ta diamond da Hajiya azeema ta bashi,Yana ™o™ari sanyata a hannunshi,Wayar shi ta soma ringing,da sauri ya ™arasa sanya agogon,tare da tunkarar saman gadonshi inda ya ajiye wayar yakai hannu ya Wauketa,tare da kollon screen Win wayar,Sunan Mommyn su ne ya bayyana akai,tur6une fuska yayi kafin ya Waga wayar,cike da shagwa6a ya soma magana""Mommy,ni fushi nake yi dake,""" "On the other hand,Alexandra tace""haba romeo Wina,why are u angry wit me?laifin me na maka da kake fushi dani""" """,Mommy,u forgot about me,tunda na dawo baki kira layina ba,babu wanda ya damu dani"" "",Cikin lallashi tace""Sorry my own son,pls kadaina fushi dani" "Bubbuga kafarsa yayi cikin shagwa6e yace""Nidai Mommy indai kina son farin cikina,Ki dawo gida "",kawai ke da daddy,dasu yaya Fawan,kowa ya dawo gida,nayi missing Winku sosai" """,Alexandra tace""shi ne kawai abunda kakeso" "Eh,adawo gida,acigaba da rainon baby junaid""yanayin yadda yayi maganar ba ™aramin dariya ya """ ",bata ba,yana jiyo muryarta ta cikin wayar tana dariya" "Bayan ta tsagaita da yin dariyar tace""Calm down ur mind,This week zamu dawo,""" "Fuskarshi Wauke da farin ciki yace""Mommy pls,Ki tursasa daddy,ko da baya son dawowa,ni dai ku dawo gida kowa da kowa,tare da su yaya fawan,Twins su irfan and sister hafsat,inason ganin kowa a "",kusa dani" """,Don't worry ur self,my romeo kowa zai dawo saboda farin cikinka""" Ba ™aramin daWi yaji ba "Sun jima suna waya kafin daga bisani,su kayi sallama,ajiyar zuciya ya sauke tare da yin wurgi da wayar saman gadon,kwankwasa ™opar bedroom Winshi akayi,da sauri yace wanene" "My Romeo,its Me ur juliet,am ready for the outing,""wani irin ™ayataccen murmushi ya saki jin """ ",muryar jahad" "A ™agare yake daya ga wankan data Wauka,jiki na rawa ya ™arasa tare da buWe mata ™opar,Gabanshi ne ya faWi rass,Tun daga kan takalman ™afarta ya fara kallonta,High heels ne ™afarta,farare,abun ya bashi mamaki ganin tayi shigar white gown,launin kayanshi daya sanya,tayi rolling veil akanta,lips" ",Winta kuwa Red ta sanya masu,wani irin daddaWan ™amshi ne ke fitowa daga jikin ko wannansu" "Ru™o hannunta junaid yayi tare da janyota cikin bedroom Win,lumshe idanuwanshi yayi tamkar maijin bacci,da wata irin kasalalliyar murya,yace""Jahad,You look so beautiful,kayan nan sunyi maki kyau "",sosai" "Hannu tasa tare da shafa side face Winshi""Duk kyawuna ae bankai ka ba,kaifa na dabanne,ta ko'ina" "."",Allah ya baka" """,AWan shagwa6a yace""Amma ni bana jin kaina a matsayin cikakken mutun" "?',A Wan ruWe tace""Saboda me" "Hugging Winta yayi tare da kai lips Winsa saitin kunnanta sannan yace""Saboda,ban mallake ki ba,sai dake ne zan zama cikakken mutun,'" ",Wani irin matashin murmushi jahad ta saki,taji daWin kalaminsa sosai "",Nikaina junaid,bana jin kaina amatsayin cikakkiya,har saina mallake ka""" ",kalaman soyayya suka shiga gayawa junansu" "Duk wannan abunda da suke yi akan idon Haroon wanda ke la6e,ya Wan buWe kopar Wakin ya zuro kanshi yana kallonsu," "Jinjina kanshi yayi tare da cewa""Ta kwana gidan sau™i,""yana faWin hakan,ya rufo masu ™opar Wakin,hannu yasa tare da zaro wayarshi,Contact ya shiga,Tare da rubuta wasu numbobi,ya danna" ",kira,tare da manna wayar asaman kunnanshi" "Muryar wani kakkauran mutunne yace""Ya haroon,Ya ake ciki ne?ina fata kazo mana da labari me "",daWi" ",™asa ™asa da murya haroon yayi don kada wani ya juyo shi" "Ka saurare ni dakyau,Yanzu junaid zasu fita tare da ´ar wurin uncle Winmu,Abunda nakeso "" daku,Karku kuskura ku ta6a lafiyar jikin yarinyar saboda ba akanta zamuyi aiki ba,Junaid kawai "",nakeso,Ku bi ta kan motarshi da truck,Yadda ko fuskarshi ba'za a gane ba,idan tayi dameji" "Fashewa mutun yayi da wata irin Mahaukaciyar dariya,hhhhhhhh kamar zai fasa screen Win wayar,Bayan ya tsagaita da yin Dariyar yace""AN GAMA OGA,SAI DAI UWARSHI TA HAIFI "",WANI" "Jinjina kai haroon yayi tare da sakin shu'umin murmushin nan nashi yace""ku kasance a" "ankare,Yanzu zai fito da motarshi,banaso yaron nan ya dawo gidan nan araye,Gawarsa kawai nakeson gani,jaga jaga da jini,""" "* 234 810 388 4440: Boss Bature+ ]PM 2:57 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * *MACE MAI GYARA KANTA BATA BORANCI* "Sis ko kinsan illar rama ajikin mace in tayi yawa ??? Rama Sam batayi ba mijinki kullum yana iya kokarinshi akanki amma da yawa mutane sai suyi maki kallon kina cikin matsala ne saboda ramar da kikeyi , sannan zaki zquna a abushe bawata mat'aba ajikinki wannan yasa nazo maki da maganin kiba mai inganci hajiya yadda zaki ciko sosai ki murje abunki bawai kiba mai yawa ba aa zaki ciko dai kikoma yar dai dai misali ke ba katuwaba ke ba ramamma ba yadda kema zakiji dadin yin kwalliyar da zataja hankalin mijinki agareki mmn Yusuf fa ta shirya tsaf domin" gwangwaje Ku da zafafan kayanta uwayen gida da Amare 07069711327 * Boss Bature* "HAROON*na kammala yin wayar,ya mayar da ita cikin aljihun wandonshi,da sauri da sauri ya * saukko down kaitsaye ya nufi part Winsu,Sautin murya yaji ana raira wa™a da sauri yakai idanuwanshi wurin,Hosana ce zaune saman Sofa,ta aza ™afa Waya bisa Waya,ta Wauki wankan jeans da t shirt ajikinta sam bata lura dashi ba,jinjina kai haroon yayi tare da sakin wannan shu'umin murmushin nashi,A ranshi yace""Zan dawo kanku ne,dake da Omar Win,tabbas idan na ta6aki tamkar na ta6a zuciyarshi ne,don haka ta wurinki zan biyo mashi,Saina sa ya zubda hawayenshi kamar yadda nima yasa na zubar da nawa,""ya ™arasa zancen zucin nashi tare da wuce wa part Winsa,bedroom Winshi ya shige ya fara zarya" "~acikinshi,burinshi kawai yaji Sa™on mutuwar Junaid" *JUNHAD* "Saukowa sukeyi downstairs hannunsu ru™e acikin na Juna," "Tun Wazu nake kiran Layin Rishi,Amma bata Wagawa,I don't know why,nashiga damuwa,""jahad ce """ ",tayi maganar,fuskarta da Wan damuwa" "Junaid yace""may be tana busy ne,amma ki bari zuwa anjima sai mu jaraba kiranta,may be ta Waga "",wayar" ",Cikin palour suka saukko,hosana na ganinsu ta mi™e tana sakar masu murmushi" "Ba ™aramin burgeta su kayi ba yarfa hannu ta shiga yi tana faWin""Wow,jahad junaid kunyi kyau kamar" ",sabbin kuWin da Central bank suka fitar,""gaba Waya suka fashe da dariya" "camera ta shiga,tare da Waukarsu hotuna da wayarta,kafin suka wuce tare da barin palourn,komawa" ",hosana tayi saman sofa Win tana jiran dawowar Ya Omar" "Wurin motarshi suka nufa,da kanshi ya buWewa jahad mota,ta shiga,kafin ya zagaya other side W" "in,ya buWe ma kanshi motar ya shiga," "juyawa ta Wan yi tare da kallon fuskarshi,Murmushi ta samu akan fuskarshi," """,Cikin sanyin murya tace""Babyna" ",Na'am"" ya amsa mata tare da wurga idanuwanshi akanta""" """,Kashe mashi ido Waya tayi kafin tace""Junaid,I love u so much,I can sacrifice my life for u ˜ayataccen murmushi ya saki,tare da cewa""Me too,"",yana ™o™arin tashin motar yaji gabanshi yayi wani irin mugun bugu mai sautin gaske ji kake daraaam!har razana sai da yayi,lokaci guda yanayin fuskarshi ya canza,ganin ya kasa tashin motar yasa jahad,cewa""Babyna,Lafiya naga yanayinka ya" "?""canza" "Ashagwa6e yace""jahad,faduwar gaba nake ji,kamar wani mummunan abu zai faru dani,haka nake" ",ji,""muryarshi a kasalance yayi maganar" "Cikin sanyin murya tace""In sha Allah babu abunda zai faru da kai babyna,idan har fitar nan da zamuyi bata kwanta maka arai ba,ni inaga kawai mu koma gida...""tunkan ta ™arasa maganar,yace""a'a,Bazamu "",fasa ba,na sa rai sosai akan fitar nan" "Jinjina kai jahad ta Wan yi tare da zura hannu cikin ´ar purse Winta dake ajiye saman laps Winta,Phone Winta ta curo tare da buWeta,adai adai lokacin app Win da take amfani dashi na V muslim wurin yin" ",azkhar yayi mata alert na cewa time Win yin evening azkhar yayi" ",Juyawa ta Wanyi tare da kallon junaid,wanda jikinshi duk yayi sanyi "",Babyna,yakamata muyi azhkar kafin mu fita daga gidan nan"" "",Ashagwa6e yace""jahad ni ban iyaba,bansan ya zanyi ba" "Moving tayi close to him tare da nuna mashi screen Win wayarta""kalli ka gani,App ne nake using dashi yana da matu™ar amfani,kuma yana taimaka mun wurin tunasar dani lokuttan yin sallah da kuma yin "",azhkar,koda ace baka iya ba,zaka iya yi yayin da kake kallo kana karantawa acikin zuciyarka Murmushi ya Wan saki kafin yace""Its ok my juliet,mu fara atare,""" "Nan suka shiga yin azkhar Win acikin zuciyarsu,har suka kammala,tukunna" "yaja motar da gudu ya nufi hanyar fita daga gate Win gidan,a bakin gate Win ma sai da jahad ta ™ ara tunasar dashi akan yin addu'ar fita daga gida kuma atare suka furta""Bismillah,Tawakkaltu Alallah,wala haula wala ™uwwata illa billah""," "Fitar motarsu keda wuya,Sai ga motarsu Marshal Omar na shigowa cikin gidan,Hatta gifcinsu sai" "da marshal Omar ya gani," ",Yalla6ai,kamar motar junaid ce ta wuce yanzun nan""major ne yayi maganar""" "Omar dake zaune a back seat na motar yace""I think so,""" "Amma yalla6ai,kada kace nayi shisshigi,ni dai aganina bai kamata junaid na fita yawo shi kaWai ba "" "",without security guards atare dashi,duk da munsan Allah ke tsare bayinsa" "shiru Marshal ya Wan yi yana nazarin wani abu kafin yace""Ni kaina na jima ina tunanin hakan,last time har maganar mu kayi da Rafayet,amma daga baya kowa ya share maganar,""" "Major yace""gaskiya yakamata aduba,saboda yaron yana da farin jini sosai,kuma kowa yasan irin son da kuke yi mashi,duk wani mai hakon family Winku zai iya biyowa ta wurinshi ne""_" "Jin wannan maganar ta Major,yasa hankalin Omar ya tashi,saboda an sha faWa masu cewa junaid,Shi ne lagwansu,Duk wani wanda zai kawo masu hari acikin masu son ganin bayansu,dole" "sai an ™untatawa junaid sannan za'a ta6a zuciyoyinsu," "',Major thank u so much for ur advise,and in sha Allah zanyi wani abu akai""" "Bayan Major yayi parking W in motar,Ya bu W e ya fito tare da zagayawa ya bu W ewa Marshal,Saukowa marshal yayi,ya nufi cikin gidan,lokacin da ya shiga babu kowa a main palour Win,Bedroom Winshi ya wuce,Shaf shaf ya cire kakin dake ajikinshi,Ya wuce cikin toilet,after some minutes ya fito daga cikin toilet Win,sanye da short a jikinshi,Agajiye yake ga wani irin" "bacci da yake ji,Saman gadonshi ya haye,in a short time bacci ya Wauke shi," "A hankali Hosana ta turo ™opar dakin nashi,tun tana kabbara sallar la'asar ta jiyo shigowar mota cikin gidan,jiki na rawa ta sallame bayan ta gama sallar ta fito,saboda tana da tabbacin cewar Ya Omar Winta ne ya dawo,murmushi ta saki ganinshi kwance da gajeran wando ajikinshi,ya baje sai faman sharar bacci yake yi,lalla6awa tayi cikin sanWa ta haye saman gadon,saman jikinshi ta hau,har zuwa saitin fuskarshi,ta ™ura mashi ido tana kallon kyakkyawar fuskarshi,bata da da burin da ya wuce ta takura mashi arayuwarta," """,Bari nagani,idan na toshe mashi hancinshi da bakinshi,ta ina zai yi numfashin""" "Hannu tasa,cike da mugunta,ta toshe mashi hancinshi da bakinshi,ta danne su da tafin hannunta,aikuwa nan take numfashinshi ya soma tattokarewa,A razane ya farka lokaci guda,ya rarumeta batare da ya ankara ba,yayi wurgi da ita,da iya ™arfinshi na ™arshe,kai tsaye hosana ta faWi ™asan gadon yaraf!kanta ya bugu sosai,fashewa tayi da matsanancin kuka tana fadin""Wayyo Allah "",na,Ya Omar ka kashe ni wllh" "Tunda yaji muryarta,ranshi ya 6aci sosai,saboda ita taja har yayi mata hakan,ko kwanakin baya ta ta6a yi mashi irin hakan har yayi wurgi da ita,mi™ewa yayi daga zaune tare da kai idanuwanshi wurin da" ",take yashe a ™asa tana kuka" "?""!Da wata irin kasalalliyar murya yace""Why Hosana!why" ",Sai faman shesshe™ar kuka take yi,tama gaza Wagowa da kanta" "Guntun tsoki yaja,kafin ya sauko saman floor Win,hannu yasa ya janyota jikinshi ya rungumeta a saman faffaWan ™irjinshi,yana Wan bubbuga bayanta,Cikin lallashi yace""Am so sorry My Hosana,duk" "?laifinki ne,meyasa kike son takuramin ne" """...Cikin shesshekar tace""ya..ya..Omar,nifa wasa nake yi maka fa" """!Haka ake yin wasa a garinku?You are trying to kill me,and u are saying that it was a joke"" "",Ya Omar,nima fa a wani Chinese film ne nagani,Na jakican,shi ne na kwaikwaya""" "A ruWe ya Wago da kanta daga saman ™irjinshi yace""Ke!ashe dagaske baki da hankali,saboda kawai kin kalli film kinga anyi haka sai kice nima zaki jaraba akaina?angaya maki cewa abunda ke cikin film "",dagaske ne?Su idan sunyi sun rayu,to ni idan kika yi mun kashe ni zakiyi" ",Runtse idanuwanta tayi ganin yadda yake ta surfa mata faWa" """,Tsagaitawa tayi da yin kukan da take yi""Am sorry Ya Omar bazan ™ara ba" """,Harara ya Wan watsa mata""kinfi kowa iya bada ha™uri,idan kikayi laifi kamar matar aure ta gari MurguWa mashi baki tayi,lokaci guda ya samu kanshi cikin wani irin yanayi,zuba mata ido yayi yana kallon dress Win dake ajikinta,Jeans da t shirt sunyi matu™ar bin shape Win jikinta,jin yayi tsit yasa ta Wan buWe idanuwanta,ganin ya zuba mata ido ko ™yaftawa baiyi ba,yasata fara tunanin kome yake kallo" "?""ajikinta,Ganin yana kallon ™irjinta yasa tace""Ya Omar sun ™ara girma ko" "Waro ido ya Wan yi tare da cewa""Mekenan?"" Hannu tasa tana nuna mashi breasts Winta," "Ya salam,""ya furta hakan tare da Wan rufe idanuwanshi yace""nifa,basu nake kallo ba,kayan jikinki ne """ ",suka burgeni,sunyi maki kyau sosai,""ya ™arasa maganar tare da mi™ewa tsaye yana kallonta" ",Idan kana jin yunwa in kawo maka abinci""?tayi tambayar tana kallonshi""" "Waga mata kai yayi alamar eh,sannan yace""pls,inaso in Wan kwanta in huta kinga baccin bai ishe ni "",ba,idan kika kawo mun Lunch Win,ki ajiyemun shi saina farka zanci" "Amsa mashi tayi da toh,kafin ta mi™e da sauri da sauri ta fuce daga Wakin,saman gadon ya koma ya kwanta,bakomai bane ya faWo mashi aranshi ba,fa ce maganar da suka yi da Major dangane da Junaid,hakanan ya dinga jin kamar yayi kuskuren barinshi ya wuce da motarshi,dama ya sani tun a time" ...........Win yasa security sun bi Bayan Motarshi *Boss Bature* "˜arar shigowar Message,da ta ji ne yasa takai hannu tare da Waukar wayarta dake ajiye agaban mirror,yayin da take zaune asaman kujerar gabanshi,tana yin makeup,janyo wayar tayi tana karanta message Win daya bayyana akan screen Win wayar," "_Abra,inason magana dake,amma bana so kowa ya sani,koda Aunty Laila ce_" "Mamaki ne ya kamata ganin anyi mata sa™o da new number,kowaye wannan,Waukar wayar tayi tare da" ",mi™ewa tsaye,a lokacin Aunty babba na cikin toilet tana yin wanka" "Arab gown ce ajikinta,pink colour abunka ga fara tass,ba ™aramin kyau tayi mata ba,fitowa tayi daga cikin bedroom Win nasu,ta mi™i hanya kamar zata fita daga corridor Win,Sai da ta bada tazara sosai,Sannan ta dannama numbar kira,tana fara ringing aka Waga," "Tun kafin tayi sallama,taji muryar hayaam tace""ABRAH""!tun daga kan yadda ta kira sunanta yasa" ",gabanta ya faWi rass" "?""Aunty hayaam kece""" "Bata amsa mata ba,sae ma fashewa da tayi da kuka mai sautin gaske,hakan ya ™ara Wagawa Abra hankali,a ruWe ta shiga faWin""Aunty hayaam meya faru dake ne?meyasa kike kuka?dan Allah kiyi mun bayani,""" "On the other hand,Hayaam ta mi™a ma Amani wayar tare da cewa""kiyi mata bayani,""" ",Gyaran murya Amani tayi tare da ambaton sunan Abra" "Duk sunbi sun Waga mata hankali,muryarta har kerma takeyi wurin cewa""Dan Allah kuyi mun "",bayani,kun sanyani acikin duhu" "Abrah!ki natsu ki saurareni,""jinjina kai abra ta shiga yi tana fadin""ina sauraranki Aunty Amani,meya """ ",faru ne naji Aunty hayaam tana kuka" "Amani bata 6oye mata komai ba,game da abunda ya faru da hayaam da kuma guduwar Aunty babba daga asibitin,da kuma wasikar da ta bar mata,wasu irin zafafan hawaye ne suka soma gangarowa akan fuskar Abra,hankalinta a matu™ar tashe tace""Nashiga uku!kenan nima wata rana idan ™addara ta same" "?ni,Aunty laila zata iya guduwa ta barni" "Amani tace""™warai kuwa!saboda bata da Imani kuma bata da tausayi,karki so kiga yadda na samu hayaam a asibitin nan a wulakance,kamar wadda tayi hatsarin mota amma a haka laila tabarta,saboda bata da amfanin da zata yi mata,To kema muddin kika kuskura kika bita wurin bokan nan rayuwarki ta faWa halaka,Kuma wlh da zarar amfaninki ya ™are a wurinta shikenan kin zama Waste product!Zata yi watsi dake ne,""jin wannan maganar yasa Abra ta fashe da matsanancin kuka,wani irin tsoro ne ya" ",kamata,don Aunty babba ta zama abun tsoro a wurinta,ta girgiza da jin rashin imaninta" "Da gangan Amani ta dinga tunzura abra don ta tsoratar da ita akan karta goyi bayan Aunty babba suje wurin bokannan," "Abra!ina ™ara jan kunnanki,karki kuskura ki bi ta,Kiji tsoron Allah,ki tuna cewa wata rana zaki koma "" gare shi,kada kiyi silar da za'a cutar da rayuwar wasu,Aunty laila bata da Imani,tanaso ta jefa rayuwarku cikin haWari ne,kuma tana yin amfani da ku ne don ta cimma burinta,kuma da zarar amfanin ku ya ™are a wurinta,zata yi watsi daku ne,ta kama gabanta,Ga hayaam nan dai yanzu ta gane kuskuren "",da tayi,tana mai dana sanin abunda ta aikata" """,Amani nakai ™arshen maganarta,ta mi™a ma hayaam wayan""kiyi mata magana" "Kar6ar wayar hayaam tayi tare da karata a kunnanta,Kukan da Abra keyi har cikin zuciyarta,dama" ",tasan dole taji raWaWin acikin zuciyarta,Wan uwa ba wasa ba" "Cikin Sanyin murya tace""Abra,baki ga yadda na koma ba,bani da wani abu daya rage na ´a mace a "",jikina,komai ya lalace,Yanzu ma bana jin kaina amatsayin mace" "Wani sabon kukan Abra ta ™ara fashewa dashi,cikin shesshe™a tace""Aunty hayaam wlh bazan bi ta ba,sai dai taje ita kaWai,Ashe ba son mu take yi ba,bata Wauke mu abakin komai ba,Amfani kawai take yi damu don ta cimma burinta,Ni wlh bansani ba Aunty hayaam,harfa tambayarta nayi ina kike amma tace mun wai batasan inda kika tafi ba,kinacan kina yawon gantali,Ashe kina gadon asibiti rai hannun Allah,yanzu haka fa da nake yin maganar nan,tun jiya muka iso Enugu da ita,Yanzu haka ma shirin" ",zuwa wurin bokan muke yi" "Hayaam tace""Abra,ki natsu ki saurare ni,kada ki bari tasan da shirinki na™in binta wurin boka,saboda bata da imani tana iya kasheki,in kika 6ata mata rai,Abunda nake so dake shi ne,Duk wani kuWi dake a wurinta,ki tattarasu gaba Waya ki sanyo su acikin jakarki,muguwar rabi da kwata na kuWin dake a "",hannunta nawa ne,amma saboda tsabar rashin Imani ta kwashe hada nawa ta gudu dasu" ",Jinjina kai Abra tayi yayin da take share hawayenta" """,Aunty hayaam,yanzu tana acikin toilet,bari nayi sauri na tattara kayana,in biyo mota in dawo nan"" Hayaam tace""Yawwa,kiyi sauri kada fa kiyi kuskuren da zai sa ta gane cewa guduwa zakiyi ki" "."",barta" """,In sha Allah bazan bari ba""" ",daga haka su kayi sallama." "Ajiyar zuciya hayaam ta sauke tare da kallon Amani dake zaune gefen gadon,tace""Har hankalina" "ya kwanta,So nake Aunty laila ta WanWani kuWarta,taji irin raWaWin dana ji acikin zuciyata, Murmushi Amani tasaki,tare da cewa""Nafi ki jin daWi Hayaam,A shirye nake dana taimaka muku wurin ganin kun gyara rayuwarku,""acikin ranta kuma tace""Ita kuma waccen bijimar,Sai nasa ta tsani kanta,duk wani makusancinta saina kwace shi ya dawo a ™arkashin ikona,So nake ta gane kuskuran da" """,ta aikata arayuwarta" "A 6angaren abra kuwa,tun bayan da suka kammala yin wayar,jiki na rawa ta koma Room Win nasu,A hankali ta tura ™opar ta fara le™awa ciki,don taga ko ta fito daga wankan,Ajiyar zuciya ta sauke,ganin bata fito ba,da sauri ta faWa cikin Wakin,Jikinta sai kerma yake yi,asaman bedside drawer,ta samu jakar Aunty babba,hannu tasa ta Wauki handbag Win,tare da zagayawa ta Other side Win ta Wauko ´ar purse Winta,saboda tsabar sauri jin Aunty babba na motsi kamar zata fito daga cikin toilet Win,aikuwa a gigice ta buWe ™opar Wakin ta fuce,da gudun gaske,mutanen dake kai komo a cikin hotel Win sai kallonta sukaye,wasu kallon burgewa suke yi mata saboda rigar jikinta,ba ™aramin kyau tayi mata ba,gashi bata sanya mayafi akanta ba,™afafunta ko takalma" "babu," "Hankalinta bai kwanta ba,har sai da ta fito daga cikin hotel Win,gudu gudu sauri sauri ta mi™i hanya tana tafiya tana waiwayon bayanta kada ace Aunty laila ta biyota,Masu motoci sai parking sukeyi agabanta suna yi mata tayin shiga motarsu,amma ta™i sauraron kowa saboda gudun kada wani ya cutar da rayuwarta,kamar yadda aka yiwa Hayaam,baiwar Allah ta tsorata sosai,gashi" "babu wanda ta sani a garin,haka bata san ko ina ba,ba ™aramin galabaita tayi ba," *Koya Abra zata ™are?Shin ina Aunty Babba dake a cikin toilet tana wanka?Batasan an yashe ta ba* *Boss Bature* d' Kano state "Wuraren ™arfe 6 na marece,Slowly motocin Sgr suka shiga cikin unguwar batare da jiniya ba,saboda patient Winsu da suka Waukko,a back seat na motar Abusufyan suka kwantar da ita,Abusufyan shi ne ke driving Win motar,fuskarnan tashi a washe,kamar wanda aka yima Albishiri da Gidan Aljanna,Sehrish na agefenshi sae faman sakin murmushi take yi tana waiwayawa,bakinta ya™i rufuwa,a ™agare take dasu ™arasa gidan,ko ta samu ta kira sauran ´an" "uwa ta sanar dasu cewa An samo Oummansu," "Bayan motar su Abusufyan Motar dake Wauke da Baban Sadeeq ce,tare da Maman Sadeeq,Waya daga cikin motocin Sgr ne,wanda wani soja ke driving Winsu," "Mamaki ya™i barinsu,musamman Maman sadeeq,abun ya Waure mata kai har tagaza rufe bakinta, Kasa kasa tace ""Baban Sadeeq kaga wani iko na Ubangiji""?" "Murmushi Baban sadeeq yayi tare da kallonta yace""dama ae naji ma ina sanar dake cewa,Allah yana "",tare dasu,kuma shi zai kula da abunshi,Yau nasan kin shaida maganata" "Murmushi ta saki tunawa da wannan kalami na Baban sadeeq,a duk lokacin da ta rufe shi da faWa" "kan cewa sun™i Waukar mataki akan Ya sayyadi,yana ta cutar da bayin Allah,an zuba mashi,sai babban sadeeq yace mata""Bazan iya tunkarar mutumin nan ba,Mutumin da kana ja mashi ayar ™ ur'ani yana fassara maka?taya zan iya tunkararshi?in dai akan yara ne Allah yana tare dasu,Kuma shi zai kula da abunshi,""" "Amma gaskiya Baban sadeeq,nayi matu™ar mamaki,har yanzu fa ji nake yi kamar mafarki nakeyi "" "",wlh,wai yanzu waWannan danginsu rishi ne?bayin Allah,wlh na tayasu murna sosai" "Baban sadeeq yace""Ni ji nake kamar nafi kowa farin cikin wannan ranar wlh,Al™awarin dana Waukarwa kaina,Ya cika yau ga abu ga ³a'´anta,ga kuma danginsu,Godiya ta tabbata ga Allah" """,subhanahu wata'ala" "A bayan motarsu dasu Baban sadeeq suka,Motar dake biye da tasu,nurse ce Waya tare da Dr,An zo dasu ne don a nuna masu gidan,Saboda sune zasu ci gaba da zuwa suna duba lafiyarta,security guards sun sanya motocinsu a tsakiya,gaba da baya duk motocin Soldiers Winne,Sgr baisamu ya" "biyo bayansu ba,Sun wuce Hotel shi da Armstrong," "A parking space suka tsayar da motocin nasu,fitowa Abusufyan yayi tare da zagayawa ya buWe gidan baya,Hannu yasa ya kinkimo abu,tare da azata asaman kafaWarshi,gaba Waya suka kama hanyar shiga cikin falon gidan,tun kafin su shiga ciki sehrish ta fara ganin canji alamun kamar" "anyi gyara acikin gidan,shi kanshi Abusufyan yayi noticing hakan," "Main palour Win suka shiga,Nan fa suka sha mamakin ganin an canza Sofa set Win falon izuwa sababbi,Hatta ™asan falon wani jigunannan carpet ne aka shimfiWa ya mamaye ko'ina,ga wani irin sanyi na A.c dake ratsa ko'ina cikinshi,Abun ya Waure masu kai," ",Abba kodai munyi mistake ne""?Sehrish ce tayi maganar""" "Ba kuskure mu kayi ba sehrish,ni kaina nayi mamaki,daga gani aikin Sgr ne,Shi ya sanya aka gyara "" gidan,dama ina ta fargabar awani wuri zamu aje Oummanku""yayi maganar,a yayin da suke tunkarar Bedroom Win abu,ciki ya shiga da ita,nan ma an sanya A.c Win,daga gani duka gidan aka gyara,hatta furniture Win duk an canzasu,Naira tayi aiki daga safe zuwa maraice gidan ya koma tamkar na amarya,amaryar ma yar masu fada aji,a hankali ya kwantar da ita saman gadon,wuri ya samu gefen" ",gadon ya zauna yana ™are mata kallo cikin zuciyarshi kam hamdala yake tayi" "Sehrish dake tsaye tana kallon fuskar Oumman tasu,sae faman sakin murmushi takeyi,ji take kamar ta ',faWa jikinta ta rungumeta sosai" "Sehrish ki zauna gefenta,bari na fita wurinsu Baban sadeeq,mun barsu a palour,""yayi maganar tare da" ",mi™ewa ya fuce daga Wakin" ",Wuri Sehrish ta samu daga gefen gadon ta zauna,tana kallonta" "Allah ya baki lafiya Oummanmu,Nasan zakiyi farin ciki sosai,idan kika ga yadda ´an ukunki suka "" koma,Ashe da rabon mukai wannan lokacin araye,mu dukkanmu""?hawaye ne suka soma saukowa daga" ",saman fuskarta,kwantar da kanta tayi daga gefen Oumman,ta sanya hannunta tare da ru™o nata" "Lokacin da Abusufyan ya koma palourn,A zaune ya samu Malam Nura tare da Maman sadeeq" "saman 3 seater,Nurse Win kuwa tana zaune saman 2 seater ita da Doctor," "After few minutes da shigarshi palourn,Sae ga wani Soja ya shigo hannunshi ruke da manya" "manyan ledoji na restaurant,A bayanshi kuma wani sojan ne hannunshi ruke da Katan katan na" "lemunsha,Saboda tsabar farin ciki,bakin Abusufyan ya ™i rufuwa,dama tunanin da yake yi kenan,gashi sun shigo da ba™i kowa ya kwaso yunwa gidan kuma ba wani abunsha,Balle abinci," ",˜arasowa ciki sukayi tare da ajiye kayan a tsakiyar palourn" """,Atare suka haWa baki wurin cewa""Sgr ne,yace a shigo maku dashi,zaizo anjima" """,Murmushi Abusufyan ya Wan saki tare da cewa""Okey,mun gode sosai,Allah ya kawo shi lafiya" "Juyawa su kayi atare suka bar Wakin," "Sehrish ya kira,ta Wauki ledojin takaisu kitchen,acan ta haWo masu kayan abincin A cikin warmers ta jerasu a saman tray,Saman dining table ta jera masu su tare da drinks,Gaba Waya nan suka harhadu,dama kowa ya kwaso yunwa,don sun jima a asibitin nan,Nan fa kowa ya shiga Wurama cikinshi abinci,bayan sun ci sun ™oshi,daga bisani,wuraren sallar magrib,Nurse Win tare da doctor su" ",kayi masu sallama" Abusufyan ne ya Wauko su acikin motarshi tare da Baban sadeeq saboda zasu wuce masallaci "daga nan,'" "Tun bayan da ta kammala sallar magrib,ta koma saman gadon Oummasu ta zauna tana kallonta,a ™agare take da ta farka duk da tasan cewa,ba a hayyacinta take ba,batasan wacece ita ba ayanzu, Yakamata in sanarwa su Jahad da hosana,""tayi maganar cike da zumuWi ta dauki wayarta dake ajiye """ ",gefenta" "Contacts ta shiga,tare da lalubo numbar jahad ta danna mata kira,Kusan sau uku tana ringing ba'a Waga" ",ba,hakan yasa ta tura mata text message" ",Layin hosana,ta kira itama wayar bata a kusa da ita,tayi ringing harta katse ba'a Waga ba" ",Yanke shawarar kiran junaid tayi,cikin rashin sa'a ta samu wayarshi a kashe" "Tur6une fuska tayi ranta a 6ace,taso ace itace zata fara yi masu albishirin ganin Oummansu,Amma" ",duk sun ™i Waga kiran wayarta" "Yun™urawa ta Wan yi saitin fuskar Oummansu,ta Wauketa photo da camera Win wayarta,kusan hoto uku" ",tayi mata" "ta whatsapp ta tura masu hotunanta,'" "Motsin mutane taji acikin palourn,ranta ya bata cewa Su Baban sadeeq ne suka dawo,bata le™a" "ba,kwanciya tayi a gefen oummantasu," "Su biyu suka shigo cikin palourn,zama sukayi saman sofas Win suna fuskantar juna,Abusufyan yace""Bamu da wasu kalmomi da zamu iya amfani dasu wurin gode maku,kunyi matu™ar yin ™o™ ari,kun kula da rayuwar abu,tamkar ´ar cikinku,kun damu da ita sosai,Allah ne kaWai zai iya sakamaku,""" "Baban sadeeq yace""duk yiwa kaine,idan ka taimaki rayuwar wani kaima Allah sai ya taimaki ta ka,Naji daWi sosai,kuma nayi matu™ar farin ciki,daya kasance kaine Mijin Zainab duk da an shiga tsakaninku,kuma mahaifinsu sehrish!hankalina ya kwanta sosai,Abu zata rayu atare da mijinta ga kuma ´a'´anta,uwa uba kuma ga dangin mijinta,Allahu Akhbar,najiye mata daWi,™arshen wahalarta yazo da" """,yardar Allah" "Murmushi Abusufyan yayi tare da cewa""Amma malam,Ya maganar sayyadi ne!?ko kuna da" "?""labarinshi" "Shiru Malam nura ya Wanyi na wani lokaci yana tunani kafin yace""Ae Sayyadi tun ranar da aka nemi abu aka rasa,tun daga ranar bamu ™ara sanyashi a idanuwanmu ba,gidan ma a gar™ame muka same shi" "."",da ™aton ™waWo" ",dakatawa yayi da yin maganar" "Hakan yasa Abusufyan cewa""dama nasan bazai tsaya ba,guduwa zai yi,""" "Girgiza kai Baban sadeeq ya Wan yi tare da cewa""A'a,bana tunanin ya gudu,Munafukin duk inda yake "",yana acikin garin nan!yanzu haka ba mamaki yasan da zuwanku!ae ba ™aramin shu'umin mutun bane Amma taya akai kasan cewa,yana acikin garin nan?ko kun ™ara haWuwa dashi ne""?acewar """ ",Abusufyan" "Baban sadeeq yace""™warai kuwa!Kama tuna min!ae can shekarun baya lokacin da aka nemi abu aka" ",rasata,fitsararran ya tako da waWannan ™afafuwan nashi masu kama dana zabbi har ™opar gidana Lokacin na dawo daga sallar asuba,na shiga da mashin cikin gida,nadawo zan rufe ™opa kenan ina ™okarin rufewa,Naji an banko mun ™opar,A firgice na kai idanuwana wurin don inga wani ta™adirinne!aikuwa sai nayi tozali dashi,A tsaye ru™e da qugu,nan fa nashiga faWin A'uzubillahi minasshaiWanir rajim,""sai cewa yayi""Ni ne shaiWanin""?nace mashi ""to ae baku da bambanci da shaiWan,™ahonne kawai ke babu!shin me ma yakawo ka ™opar gidana?ko kazo ne kayi mun futsarar taka daka saba ne?sai yace mun sa™o ne yazo dashi,nace sa™o kuma?yace mun eh,yasa hannu cikin aljihun jallabiyarshi ya zaro wata ´ar doguwar takarda,ya mi™o mun tare da cewa""Sa™on Abu ne,idan mun sameta,A bata wasi™ar,"" jin cewa sakon na abu ne yasa na amsa,to tun daga wannan lokacin da ya haura ™afa,ban ™ara sanya sayyadi acikin idanuwana ba,hatta makarantar islamiyyar da muke koyawa "". atare dashi,ya daina zuwa" "?""Lokacin da ya kai ™arshen labarinshi,Abusufyan yace""Amma kun karanta wasi™ar" "Baban sadeeq yace""A'a,babu wanda ya ta6a ta,Ae amana ce,yace wasi™ar ta abu ce shiyasa bamu "",karantata ba" ",A ™agare Abusufyan yake daya ga wannan wasi™ar" "?""Yanzu wasi™ar tana ina ne""" "Tun lokacin dai,bayan tafiyar sayyadi,dana shigo cikin gida,kaitsaye wurin Maman Sadeeq na "" "",wuce,ita nabawa ajiyar wasi™ar" ",Ajiyar zuciya Abusufyan ya sauke" "Gobe,in Allah ya kaimu,sai muje gidan a Wauko wasikar,yau dai anan zaku kwanan mana,""acewar """ ",Abusufyan" ",Akwai yaronmu fa,mun barshi a gida,""Baban Sadeeq ne yayi maganar"" idan mun fita yin sallah,sae mu dawo tare dashi,"" acewar Abusufyan""" "Suna cikin tattaunawar nan aka kira sallar isha'e,atare suka fita yin salla daga can zasu wuce gidan,Su" ",Waukko Sadeeq" "Fitowa Sehrish tayi daga Bedroom Win Oummansu,wuraren ™arfe 8:30 na dare,a palour ta samu Maman sadeeq zaune,jikinta sanye da hijabi," ",Tana ganin Sehrish ta mike,tare da tunkararta" "Rishi,zonan mana,baki bani labarin ya kuka ™are ba,bayan kun bar nan""tayi maganar tare da ru™o """ ",hannunta,saman 3 seater suka zauna" "Nan fa Sehrish ta shiga bata labarin rayuwarsu,tun daga lokacin da suka koma katsina har" "™arshe,jikin Maman Sadeeq ba ™aramin sanyi yayi ba,jin irin wahalar da suka sha,ta wani 6angaren" ",kuma ba ™aramin farin ciki tayi ba" "sun jima suna firar yaushe rabo,kafin suyi sallama kowa ya wuce Waki,don ba ™aramar gajiya" "suka kwaso ba," "Koda Sehrish ta koma Waya daga cikin bedrooms Winsu da aka gyara masu,wanda ke a upstairs,toilet ta shiga don ta watsa ruwa ajikinta,kafin ta kwanta,Maman sadeeq kuma a downstairs ta zauna,Wakunan su Dr haris a lokacin baya," "fitowa tayi daga cikin toilet,jikinta sanye da undi ta ja shi har saman kirjinta,™arasawa tayi gaban" ",gadon,inda ta ajiye kayan baccin da ta dauko don ta sa,tare da phone Winta" ",Tana ™o™arin kai hannu ta Wauki wayar,Ta jiyo sautin dirar mota acikin gidan" "Su Daddy sun dawo kenan""tayi maganar tare da Waukar wayar,Har lokacin fuskarta Wauke da "" murmushi,bakinta fa ya ™i rufuwa tunda aka samu Oummansu,babban burinta yanzu bai wuci Oummansu ta dawo cikin hayyacinta ba,wa™a ta kunna ta ™ure Volume,Nan fa ta shiga yin rawa,kamar wata zautacciya,juyi ta dinga yi,iska na kaWa gashin kanta,duk cikin farin cikin ne,yaushe rabon da tayi dancing irin haka harta manta,dama can ita ba ma'abociyar yin rawa bace,duk da tana son yin" ",rawar,yanayin rayuwane yasa bata samu wannan damar ba,a hankali ta soma bin wakar abakinta" "rawa da girgiza zanyi gabanka,in jujjuya,zanyi maka albishir kayi dace da mai tarbiyya,sannan zan _" "_zame maka farin ciki na nan gidan duniya,Nafi kowa saninka acikin abunsha kafi son coffee" "Bata ™arasa baitin ba,ta tsaya cak sakamakon mutun da ta hango tsaye ta cikin mirror,ya goya hannayensa asaman wide chest Winshi,gabanta ne ya faWi rass,lokaci guda ta shiga taitayinta,duk tabi ta" ",kame kanta kamar wata mara gaskiya" "Bakowa bane fa ce Sgr,still dress Win Wazu ne ajikinshi,tun lokacin da ta fara rawar yazo W" "akin,kuma ta hanyar kiWan wakar da ta kunna ne yasa ya gane cewa akwai mutun a Wakin,dama kuma ita yake nema saboda ya tayata Murnar ganin mahaifiyarta," "tsayawa su kayi suna kallon juna ta cikin mirror,kunya duk ta rufe ta,saboda Wan undi Win dake" "ajikinta sharara yake,gashi ko bra bata sanya ba," "Slowly ya soma takowa izuwa cikin Wakin,da sauri Sehrish ta nufi wurin gadon tana ™o™arin W" "aukar Kayan sawarta,da ta ajiye asaman gadon," "Sai dai kafin tayi wani yun™uri tuni Sgr ya ™araso wurin,at same time suka kai hannu saman kayan nata gabanta ne ya faWi rass,yayin da take kallon hannunshi da ya ru™o rigarta,a Wan razane ta cire" ",hannunta tare da Wan ja da baya tana kallonshi" "?""Wagowa yayi hannunshi ruke da kayan sawar nata yace""Me zaki yi dasu ',Muryarta na kerma tace""Am..um..sanyawa..zanyi" "?""Da buWar bakinsa sai cewa ya yi""bayan na kammala abunda zanyi kenan" "Gabanta ne ya kuma faWuwa,throwing Winsu yayi saman gadon,gadan gadan ya tunkareta,jiki na rawa ta shiga ™o™arin ja da baya,muryarta na rawa tace""Dan Allah babban yaya kayi ha™uri,wlh bazan ™ara tafiya ba,without ur permission nasan nayi maka laifi,""ita duk a tunaninta,yazo ne ya yanke mata" ",hukunci,saboda zuwan da tayi kano batare da saninshi ba" "Am sorry Ya Rafayet..""wani irin kallo yake bin ta dashi,wani canji ya fara gani ajikinta,kaitsaye take """ "fisgarshi,sai ™okarin motsa lips Winsa yake yi don ya sanar da ita cewa,ba hukunta ta yazo yi ba,yazo ne don ya tayata murna,Amma ina,sam ya kasa furta hakan,duk zufa ta gama wanke mata fuska,har" ",idanuwanta sun cicciko tab da kwalla" "Hannayensa ya sanya asaman belt Win wandon jikinshi,Waro ido waje Sehrish tayi,hankalinta yayi" ",mugun tashi,tsoronta kar ace bugunta zai yi" "Fashewa tayi da matsanancin kuka,tare da aza hannunta asaman kanta,tana faWin""Innalillahi,wayyo "",Allah na" "Da gangan Sgr yake zame belt Win wandonsa,duk don saboda ya ™ara ruWar da ita,lokacin da ya ™are zare belt Win daga jikin wandon ya curoshi yana nannaWe shi a hannunshi,A matu™ar tsorace sehrish ta juya da nufin ta gudu,Da ™arfi ya kai hannu zai ru™o undi Win jikinta,aikuwa gaba daya,Ya zame undi Win daga jikinta ya sulale,kasa gashi bata sanya komai ba,babu pant bare bra,saboda tsabar kiWima,fasa ™ara tayi sosai ta fashe da kuka,tare da ™an™ame ™irjinta da hannuwanta,bangon Wakin ta ™ankame" ",jikinta na kerma" ",Duk wannan budirin da akeyi babu wanda yasan meke wakana,saboda sun yi nesa da downstairs Rumfa yayi mata da faffaWan ™irjinshi,ya lullu6eta sosai,nan take taji wata irin natsuwa tazo" ",mata,daddaWan ™amshin turarenshi ne ya mamaye hancinta,lokaci guda ta nemi kukan da takeyi tarasa Ain't trying to flog u,""ya furta hakan da wata irin kasalalliyar murya,saboda tsabar rawar da jikinta """ ",keyi,har a jikinshi yake ji" "du™o da kanshi yayi dai dai saitin wuyanta,slowly ya manna mata kiss,har cikin zuciyarta taji wannan kiss Win nashi,kafin tayi wani yun™uri,taji tafin hannunshi asaman ass Winta,laushin fatar wurinne ta soma fisgarshi,har ya fara shafata yana matsarta,almost 3 mins kafin ya zame hannun daga wurin,ya zagayo dasu ta front Winta,sosai yayi tighting Win ta ajikin wall Win kamar zai mayar da ita,cikin cikinshi,lokacin da taji hannunshi saman gabanta,gaba daya tabi ta susuce,ta shiga ™o™arin kufce mashi,ru™on da yayi mata ne yasa ta kasa yin hakan,sosai ya shiga shafa wurin before ya janyo tafin hannun nashi izuwa saman ™irjinta,duka hannunshi biyu ya sanya,duk irin girman tafin hannunshi,sai da boobs Winta suka cika su fam,har babu space,dam™arsu yayi sosai tare da runtse idanuwanshi saboda wani irin yanayi da ya fara tsintar kanshi aciki,muryarshi na kerma ya ambaci sunanta""Reesh..""for the first time da Sgr ya fara furta sunanta,tunda take yi mashi aiki bata ta6a jin ya ambaci sunanta ba,tamkar baima san sunanta ba,sosai ya cusa hancinshi acikin lallausar sumar kanta,batare da ya saki ™irjin nata ba,da alama fa Sehrish suman tsaye tayi,gaba Waya sun shiga cikin wani irin yanayi mara misaltuwa,sautin kiWan da sehrish ta kunna ne ya ™ara jefasu cikin wani yanayin na sha'awar son kasancewa da junansu,Taken wa™ar Love Nwantiti ya shiga,baka jin komai sai sautin breathing dinsu dake fita da zafi zafinshi,yayin da heart Winsu ke beating very fast at same time,tamkar zata 6allo daga" "!™irjinsu,Ya salaam" *Boss Bature* "A 6angaren su Junaid kuwa,sunsha yawo shi da Jahad,wuraren 8 suka kamo hanyar zuwa gida,bacci cike da idanuwansu,driving yake yi slowly kamar baison yin tu™in," """Muryarshi tamkar zai yi kuka yace""Jahad,mun ci komae amman bafa musha ice cream Win ba "",Mu ha™ura Junaid,hankalina ya koma kan gida,dare yayi yakamata ace tun 6 muna a gida"" "",Jahad,nidai inaso nasha,na kuma baki,saboda shi na fito ma ni""..." """,Asthma fa gare ka,ko ka manta ne?ni bazan so abunda zai cutar mun dakai ba""" ",Tana kai ™arshen maganar taji,ya dakatar da motar a gefen titi" "Juyawa tayi tare da kallonshi,tun kafin ta tambayi dalili yayi saurin cewa""Ga mai ice cream can tsallaken titi,ki jira ni a mota yanzu zanje nadawo,if not wlh bazan yi driving Win ba,""zuba mashi ido" ",tayi tana kallonshi" ",Ashagwa6e ya kuma cewa""kin yi shiru baki ce komai ba" "Murmushi ta Wan saki tare da cewa""Kada ka damu my Romeo tunda kana so,Ni zanje na siya mana ice cream Win,ka jira ni a mota,naga kaman bacci ma kake ji,yanzun nan zan dawo,""ta ™arasa maganar" ",tare da ru™o ´ar purse Win ta" "Tana ™o™arin fita daga motar,taji ya ru™o rigarta,tsayawa tayi cak,hakanan ta dinga jin zuciyarta nayi" ",mata wani irin bugu mara daWin ji" "Juyowa ta Wan yi tare da kallonshi,lumshe idanuwanshi yayi tare da buWesu,da wata irin murya "",tamkar bata shi ba,ya furta mata""I LOVE U SO MUCH" "har cikin zuciyarta,taji wannan kalamin nashi,dawowa tayi kusa dashi,tare da tallabo fuskarshi ta manna mashi kiss a gefen fuskarshi,tana ™o™arin janye la66anta,ya ru™o waist Winta sosai,tare da haWa bakinsu wuri guda,a susuce suka shiga kissing Win junansu sosai,almost 10 mins,kafin jahad ta janye" ",jikinta daga nashi,da sauri ta buWe murfin motar,ta fita daga cikinta" "Tsallaka titin tayi tana tafiya tana waiwayon motarsu,wurin mai ice cream Win taje,mutun huWu ta samu a tsaye suna jiran ya zuba masu,hakan yasa ta Wan tsaya tana jiran a sallamesu itama a bata nata," "Jahad,""Junaid ne ya kwala mata kira,daga cikin motar,da sauri ta juya tana kallonshi dayake akwai """ ",hasken Street light daya haskaka titin" ",Wago mata hannu yayi fuskar nan tashi Wauke da ™ayataccen murmushi,dimples Winshi sun lotsa sosai" ",Murmushi ta sakar mashi itama,sai faman kallon juna suke yi" "madam guda nawa za'a baki ne""?muryar mai siyar da ice cream Win ce ya katse ta,juyawa tayi tare ""... "",da kallonshi tace""Guda biyu nake so" "Yana cikin zuba mata Corn Ice cream Win,™arar truck ta karaWe wurin,Wata jibgegiyar mota ce,gadan" ",dagan ta tunkari motar da junaid ke ciki" "Adai dai lokacin mai ice cream Win ya sallameta,har ta biyashi kuWin,tun kan ta juya mai ice cream Win nan ya furta""Innalillahi'wa'inna ilaihirraji'un!""a wani firgice jahad ta juya don taga menene ke faruwa,Gabanta ne yayi wani irin mugun bugu,A gigice ta fasa wata irin ™ara mai sautin gaske lokaci guda tayi wurgi da ice cream Win dake a hannunta,A zabure ta tunkari wurin da motar junaid take,Sai" ",dai kash ˜ADDARA TA RIGA FATA" ",Don tuni Motar nan,tabi ta kan motar junaid,Gaba Waya ta danne motarshi,tayi mata rugu rugu" Da gudun gaske mutane suka taru a wurin suna faman ambaton INNALILLAHI WA'INNA !!!ILAIHIRRAJI'UN *kullu nafsin za'ikatul maut* "* 234 810 388 4440: Boss Bature+ ]PM 2:57 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * "SADDEST MOOD," "THE Greatest Lost," "Gingimarin motar nan,na sauka daga kan Motar junaid,drivern dake tu™inta ya fusgeta da gudun gaske ko waiwaye babu,kafin mutane suyi wani yun™uri motar junaid ta kama ci da wuta tamkar" "Bomb ne ya fashe a cikinta," "Wata irin razananniyar ™ara jahad ta fashe da ita,cikin fitar hayyaci ta nufi motar zata faWa ciki,Mutane duk suka rurru ™ eta,kuka takeyi kamar ranta zai fita,idanuwanta sunyi jawur dasu,jijiyoyin wuyanta duk sun firfito waje,Cizo da yakushi ta dinga kaiwa hannun mutanen dake rurru™e da ita,muryarta adisashe take fadin""Junaid!yana cikin mota!dan allah kada ku bari na rasa shi!dan Allah ku ciro mun Wan uwana!ina jin sautin kukanshi acikin kunne na,Dan Allah kutaimakeshi wuta tana ™ona sassan jikinshi........""tana kai ™arshen maganar,ta yanke jiki ta faWi asume,Mutane sunyi ™o™arin kashe wutar amma sai dai kash babu ruwa a kusa,lokacin da motar" "´an kwana kwana ta ™araso,tuni Motar junaid ta ™one ™urmus,Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un!" "Motocin ³an sanda ne suka zagaye wurin,tare da ´an kwana kwanan,sun kashe wutar dake ci a motar tashi but unfortunately,basu samu komai ba dangane da junaid,domin kuwa ya ™one ™" "urmus,sai dai toka,wa'iyazubillah," "³an sandan Sun samu bayani a wurin mai siyar da ice cream Win nan,saboda agabanshi komai ya" ",faru,kuma shi ne ya kira Police men Win,da kuma motar kwana kwanar ya basu address Win wurin" "A bincikensu sun gano cewa,koma waye da gangan ya aikata hakan,saboda guduwar da yayi batare da ya tsaya ba," ",Ambulance suka kira,aka shigar da jahad cikin motar,kai tsaye suka wuce da ita,asibiti" "Cigaba da bincike ´an sandan sukayi,ko'ina na wurin suka shiga dubawa,Anan suka samu ´ar purse" ",Win jahad,tare da takalmanta,sae kuma ice cream corn Win da tayi wurgi dashi" "wani Inspector ne ya Wauki,purse Winta,ya zaro wayarta,dake ta ringing acikin jakar,Duba screen Win .. wayar yayi,Sunan Ya Omar ne ya bayyana akan screen Win wayar,picking Call Win yayi yasa ta Hands" ",free tare da kara wayar a kunnansa" "Jahad kuna ina ne!har yanzu baku dawo gida ba?nayi trying number Win Junaid,but na same ta a """ ",kashe,"" runtse ido Wan sandar yayi,jikinshi ba ™aramin sanyi yayi ba" ",Jahad!""Omar ne ya sake kiran sunanta""" "Sai lokacin inspector Win yace""kana magana da Inspector Mukhtar ne!yarinyar da ka kira wayarta,yanzu haka an wuce da ita asibiti ne,sakamakon motar da suka hau tare da Wan uwanta,ta hadu "". da hadari" "Saboda tsabar kiWima,marshal Omar dake tsaye gaban mirror baisan lokacin da ya saki wayarshi ba,ta faWi ™asa,idanuwanshi azazzare yake kallon kanshi ta cikin mirror Win gabanshi,tuni jikinshi ya soma kerma kaf kaf kaf," "Saboda tsabar kiWima hanyar fita daga dakin ya nufa daga shi sai short ajikinshi,sae da ya ru™o handle Win kopar sannan ya tuna cewa babu kayan mutunci a jikinshi,komawa yayi a hanzarce ya Wauko" ",jallabiya ya zura ajikinshi,sannan ya dauki wayarshi" "Gudu gudu sauri sauri haka ya nufo downstairs,Mojar ya kira a waya tunkan yabar falon,ya sanar" ",dashi cewa,An samu matsala su kasance cikin shiri zasu fita" "Da gudun gaske,motoci goma sha biyar na sojoji suka fuce daga cikin gidan,tare da wata irin" "jiniya mai sautin gaske," "Tracking layin Jahad su kayi har suka ™araso inda Motar junaid take,tunkan su fito daga cikin" "motar jikin kowannansu,yayi mugun sanyi," "A wani irin sukwane marshal Omar ya fito daga cikin Motar,da sauri mutane suka dinga darewa suna basu hanya don su wuce,Lokacin daya ™arasa wurin da motar junaid take a ™armashe,ta lan ™washe ta dagargaje,Jikinshi a mace ya zube saman guiwowinshi,komai ya tsaya mashi cak!tsit kake ji," "Girgiza kai ya shiga yi da wata irin razananniyar murya ya shiga faWin""innallillahi wa'inna ilaihirraji'un""!hannu yasa ya dam™i tokar dake a ™asan wurin,Nan take ya fashe da wani irin matsanancin kuka,hawaye ne suka soma gangarowa asaman fuskarshi Major dake tsaye akansa,haka zalika sauran Soldiers Win dake a wurin kowannansu,idanuwansu cike taf da hawaye,tunda suke a" ",rayuwarsu basu ta6a ganin hawayen Marshal ba sai yau" "?""Cikin shesshe™ar kuka ya furta""ku faWamun meya faru dasu?ina ™anina yake?Ina jahad" "Da™yar Wan sandar nan ya iya buWe baki yace""Yalla6ai,A bayanan da muka samu a wurin mai siyar da ice cream Win da yarinyar taje,Sun tsayar da motarsu a bakin titin ne,ita yarinyar itace ta fito daga cikin Motarsu,tabar shi Yaron acikin Motar,ta tsallaka titi,kafin ta dawo ne,babbar mota tabi takan Motar,nan" ",take kuma ta kama da wuta,koda muka iso bamu samu komai daga sassan jikinshi ba" "Hannu Marshal Yasa ya tallabe kanshi,saboda wani irin jiri dake Wibarshi,sai faman ambaton" ",innalillahi wa'inna ilaihirraji'un yakeyi,Yanke jiki yayi ya faWi ™asa a sume" ",yalla6ai!""major ne ya ambaci sunanshi da ™arfi,tare da zu™unnawa agabanshi""" "Suna cikin wannan alhinin saiga Motar journalists ta ™araso wurin,aikuwa tun kafin ma su sauko daga" ",cikin motar,sojojin nan suka koresu daga wurin,a hanzarce suka ja motarsu suka koma" "Sau uku suna yayyafa mashi ruwa,yana sake sumewa,hakan yasa suka cuccu6eshi izuwa cikin" ",Motarsu,don su wuce dashi asibiti" "Jami'an ´an sandar nan,sunyi ™o™ari wurin ganin sun gano yadda abun ya faru,har street Cctv aka bincika,amma kash Camera Win ta jima da samun matsala," "Allah yaji™an junaid,ya gafarta mashi,mutun mai kyakkywar zuciya irinta junaid,munayi mashi fatan * dacewa don yayi mutuwar shahada,bawan Allah naji mutuwarshi sosai,don har hawaye saida na zubar,akan laifin da bashi ya aikata ba,Anyi silar mutuwarshi,saboda Soyayyar da akeyi mashi itace taja mashi,babu komai,wanda sukayi silar mutuwar tashi kowa zai WanWani kuWarshi ne,masu cewa junaid yayi azkhar da addu'a before ya fita,kada ku manta,idan lokacin mutun yayi koda sallah yake cikin yi ko agaban ka'aba ne hakan bazai hanashi mutuwa ba,yakamata mu tuna da wannan,bawa bai" "* isa ya gujewa ™addararsa ba,ko da yayi addu'a in dae anan ajalinsa yake dole ya mutu ba makawa" *Boss Bature* "Rishraf," "Gabanshi ne yaji yayi wani irin bugu,ba arzi™i ya zame hannunshi daga saman ™irjin sehrish,ja da baya yayi,yayin da hannunshi ke dafe da saitin zuciyarshi,hankalin shi yayi mugun tashi,lokaci guda ya rasa natsuwarshi,da sauri ya fuce daga Wakin,hakan yaba Sehrish damar motsawa,ta W auki undi Winta dake ajiye a ™asa,ta sanya ajikinta,wata irin kasalace ta baibayeta ga wani irin faW uwar gaba da take ji,da™yar ta lalla6a ta haye saman gadon ta kwanta,hannunta rungume da" "pillow," "Saukowa downstairs,yayi hannunshi na kerma ya zaro wayarshi,yama rasa wa zai kira gida,yaji kowa yana lafiya,ko wani abu ya faru ne?don yanaji aranshi cewa,Something is wrong,that's why yake jin bugun zuciyarshi na ™aruwa," "Layin Marshal Ya kira,a lokacin wayar na a hannun Major,koda yaga kiran Sgr,™in Waga wayar yayi" ",saboda baisan taya zai fara sanar dashi ba,game da mutuwar junaid" "Almost 3 times,wayar na ringing ba'ayi picking ba,layin junaid ya lalubo ya danna mashi kira,lokacin da aka sanar dashi cewa layin daya kira a kashe yake,nan fa hankalinshi ya ™ara tashi sosai,saboda tunda yake a rayuwarshi bai ta6a samun layin junaid a kashe ba sai yau,a ruWe ya danna ma Abbansu kira,tana fara ringing,Abbansu ya W aga tun kafin ma yayi mashi sallama,muryar Abbansu ta katse shi da cewa""Rafayet!wai meke faruwa ne?ina ta kiran Layin junaid akashe!hankalina ya™i kwanciya,""" "Muryar Sgr,a kasalance yace""Daddy,i don't know why nima na kira layinshi,switched off,Na kira ""layin Omar ma,tayi ringing ba'ayi picking ba" "Dan Allah rafayet,ka bincikamun meke faruwa a gidan nan,Hankalina bazai kwanta ba,in har banji "" muryar baby junaid Wina ba,wlh har bacci ya fara Waukata amma na farka,saboda nasama raina zai" ",kirani ne kamar yadda ya saba kirana,duk in dare yayi kafin ya kwanta,""acewar Abbansu" "Jikin Sgr ba ™aramin sanyi yayi ba,da™yar ya iya cewa""In sha Allah daddy,zan yi ™o™ari na haWa ka "",dashi" "Daga haka sukayi sallama,zarya ya shiga yi acikin falon gidan,tunanin zuwa Abuja yake yi,don ji yake" ",in har bai sanya junaid a idonshi ba,to hankalinshi bazai kwanta ba" "Ranshi ne ya bashi cewar,ya jaraba kiran layin Haroon may be,yana a gidan,can kuma ya soma tunani Anya ma yana da numbar haroon?tabbas baida ita,layin Major ya kira kaitsaye don ya samu ya haWa shi da Omar,tunda na hannun daman shi ne," "Lokacin da kiran ya shiga wayar major,suna tsaitsaye cirko cirko a cikin asibitin Sgr,Yana ganin sunan" ",Sgr ya bayyana akan screen Win wayarshi,jiki na rawa ya kashe wayar gaba Waya" "Abun ba ™aramin Waurewa Sgr kai yai ba,kowa ya kira ba'a picking,shi Major ma kiran ya shiga,daga" ",baya kuma aka kashe wayar,hakan ya ™arasa shi zargin cewa wani mummunan abunne ya faru Komawa Upstairs yayi da sauri bedroom Win da Sehrish take ciki,tura kopar yayi ya shiga,a kwance" ",ya sameta rungume da pillow" """ I know u are awake,inaso ki kiramin layin wani daga cikin sisters Winki,i wanna talk with them"" Yun™urawa sehrish tayi tare da kai hannu ta Wauki wayarta da ta aje gefenta bayan ta kashe wakar,layin jahad ta lalubo ta danna mata kira,A lokacin wayar na a hannun Major ya kar6eta daga hannun police men Win,koda yaga kiran My Own sis ya shigo,ta layin jahad,kin daga kiran yayi har ya" ",yanke,hakan yasa sehrish sake kira,sai ya kashe wayar gaba Waya" "Wagowa tayi tare da kallon Sgr,tun kafin tayi magana,ya riga ta cewa""Switch off ko""?Waga mashi kai "",tayi alamar eh,tare da cewa""Bari na kira layin Hosana" "Numbar hosana ta lalubo,tare da danna mata kira,tana fara ringing hosana ta Waga kiran,muryarta da" ",alamun bacci atare da ita" "?""Wai wanene ke kira na""" "Sehrish tace""ke nice,Ina jahad ne na kira layinta a kashe""?" "Hosana tace""tun Wazu da suka fita da junaid shan ice cream basu dawo ba,inata jiransu har bacci ya" ",Wauke ni,""kafin Sehrish ta ™ara cewa wani abu,da sauri Sgr ya sanya hannu ya kar6e wayar" "tare da karata a kunnansa""Ina Omar yake""?rass taji gabanta ya faWi,daga kwance take,amma jin maganar babban yayansu yasa ta mi™e zaune,anatse tace""Wlh bansan inda yake ba,ko yana gida ko "",yana waje oho,ni dai ina Wakinmu" """,Go to his bedroom right now,and see if he's around""" "Mikewa hosana tayi tare da saukowa daga saman gadon,gudu gudu sauri sauri ta wuce upstairs bedroom Win Omar,a buWe ta samu ™opar,turawa tayi ta shiga daga ciki,ko'ina ta duba,hada le™a toilet Winsa,ganin babu kowa yasa ta sanya wayar a kunnanta," """,Ya Rafayet,na duba ko'ina,amma banga ya Omar ba""" ",Its okey,ki koma Waki,""yana faWin hakan ya katse kiran""" Wagowa yayi da lumsassun idanuwanshi masu Wauke da bacci ya kalli Sehrish itama kallon nashi ",takeyi,duk jikinsu yayi sanyi mika mata wayar yayi""take ur phone,""hannu tasa ta kar6a" "Da sauri ya juya,jikinshi duk babu ™wari a lokacin idonshi ya sauka kan belt din shi dake akasa,hannu yakai ya dauka ya fara kokarin maida shi jikinsa tare da fucewa ya nufi downstairs,a dai dai lokacin" ",Abusufyan na fitowa daga Wakin da suka kwantar da Abu,jikinshi sanye da jallabiya" ",Yana jin takun takalmi,yakai idanuwanshi wurin,yana ganin Sgr ya tunkareshi da sauri" "Rafayet!wai kunyi waya da Junaid ne?i ave been trying his phone number,Amma akashe!nayi traying"" har nagaji,since evening ya sanar dani cewa,zasu fita tare da jahad shan ice cream,inaso naji ko sun ""koma gida,itama kuma phone dinta akashe" "˜arasa saukkowa daga saman benen Sgr yayi tare da kallon Uncle Win nasu yace""Uncle nima bansan" "meke faruwa ba,kowa na kira layinshi switched off,babu mai picking call Wina,That's why na yanke shawarar zuwa Abuja yanzun nan zan bi jirgi naje can,"" ya ™arasa maganar yana ™o™arin wucewa ta" "gefen Abusufyan,da sauri ya ru™o damtsen hannunshi tare da cewa""A'a Rafayet!ka ha™ura sai gobe mana ka wuce can Win,""acewar Abusufyan" "Girgiza kai ya shiga yi tare da cewa""Bazan iya jurewa ba,inaso nasan meke faruwa ne acan Win,na damu akan rashin jin muryar Junaid,daddy ma ya kira ni yanzu,yana cikin damuwa,ko don saboda shi inaso naje can na haWashi da junaid,if not ko bacci bazai iya yi ba,tunda ya sama ranshi son jin muryar junaid,""" """,Zanyi magana da yaya hossein Win,ka ajiye tafiyar nan dare yayi,sai zuwa gobe da asuba""" "Ba don ya so ba,a dolenshi ya ha™ura,komawa sukayi saman sofa suka zauna jigum jigum,Suna jiran" ",tsammani,kowa da abunda yake sa™awa acikin ranshi" *HAROON* "Around 12 na dare,Yana zaune gefen gadonshi,message ya shigo wayarshi,da sauri yakai hannunshi ya zarota daga cikin trouser pocket Winsa,buWe message Win yayi ya soma karanta shi kamar haka," "Oga Aiki ya kammalu fa!ka duba whatsapp Winka,mun tura maka video zazzafan gaske,nasan yau _" _zakayi kwanan farin ciki "Shu'umin murmushin nan nashi ya saki,jiki na rawa ya shiga whatsapp Winshi anan ya samu Video Win da suka tura mashi,bayan ya kunna Wi-fi Win wayarsa,tunkan video Win ya ™arasa yin loading" ",jikinshi keta tsuma harya ™agara yaga Videon menene" "˜ura ido yayi akan screen Win wayar,lokacin da video Win ya buWe,motar Junaid ya gani tana ta ci da wuta,ta lomatse ta rakwakkwa6e,Wani irin ihu ya fasa cike da tsantsar farin ciki ya mi™e tsaye yana faWin""Yess!Yess!!finally Burina ya cika,ko ayanzu na mutu nasan cewa,na gama dasu,na kashe farin ""!cikin da suke ta™ama dashi" "Ya ™arasa maganar tare da fashewa da wata irin mahaukaciyar dariya,lokaci guda kuma ya dakata da yin dariyar,jikinshi ya soma kerma sakamakon Muryar junaid da tayi mashi gizau acikin kunnanshi" "Ya haroon!burinka ya cika ko?ka rabani da rayuwata,laifin me nayi maka?menayi maka dana _ cancanci wannan Wanyen hukuncin a wurinka!yanzu shikenan bazan sake ganin ´an uwana ba?ka" _rabani da mahaifina kuma kana farin ciki?ha™™ina bazai ta6a barinka ba "A tsorace Haroon ya shiga waige waige a cikin Wakin nashi,ba ™aramin razana yayi ba,ganin baiga" ",kowa ba,yasa shi sauke ajiyar zuciya" "Wago da wayarshi yayi tare da Calling layin waWanda yasa su kashe mashi junaid,tana fara ringing aka" ",Waga kiran" "?""Muryarshi asanyaye yace""dagaske ne video Win da kuka turomin cewa kun kashe junaid" "On the other hand,mutumin yace""™warai kuwa!Yaron nan babu shi yanzu a doron duniyar nan!domin kuwa da truck muka take motarshi,bayan mun tabbatar yana acikin Motar,Amma ita yarinyar bata "". acikin motar kamar yadda ka bamu umarni,ta tsallaka titi zata siya masu ice cream" "Tunkan ya ™arasa maganar,haroon ya zube saman guiwowinsa,wata irin zufa ce ta shiga tsatstsafo" ",mashi ajikinshi,tuni ta wanke shi sharkaf" "?""Ya Haroon!Kamar baka farin ciki?naji kayi shiru""" ",Kasa buWe baki haroon yayi,la66ansa sae kerma suke yi" ",Hello!hello!Oga haroon!kana a kan layi kuwa""?jin shiru bai tanka masu ba yasa suka katse kiran"" Jikin ta™aura yayi la'asar,gaba Waya haroon ya shiga ruWani,Shin farin ciki yake yi da mutuwar junaid" ",ko kuwa ba™in ciki?Tun yanzu ya fara tsorata da gizan da muryar junaid tayi mashi" _Laifin me junaid yayi mun?na kasa yarda cewa ni da kaina na bada umarnin a akashe shi_ "Runtse idanuwanshi yayi sosai,yana tariyo fuskar junaid,mai Wauke da kyakkyawan murmushi nan" ",nashi" "Guiwowinsa duk sun sage,ya kasa mi™ewa tsaye,yayi fiye da awanni zu™unne batare daya motsa" ........ba *AUNTY BABBA* "Tun bayan da Abra ta gudu daga hotel Winnan,Tana fitowa daga wanka,jikinta Waure da towel,sam bata kawoma ranta komai ba,duk da tayi mamakin ganin babu kowa,Jinjina kai ta shiga yi tana faW in""Ko gidan ubanwa taje?bayan na sanar da ita cewa Yanzu zamu tafi,zata dawo ta same ni,""ta ambaci hakan tare da samun wuri gefen gadon ta zauna,tun tana sa ran dawowar abra har ta fara fidda rai,tunawa da abunda ya faru da hayaam a hotel yasa hankalinta ya tashi,tsoranta kar ace itama abra,an samu wani ya ™urmushe ta ne,hakan yasa tayi firgit ta mi™e tsaye,tare da kai hannu saman bedside drawer ta Wauki wayarta dake ajiye a samanta," "Yanke shawarar kiran Abra tayi,tun kafin ta shiga Contacts Winta,sa™on abra ya shigo cikin wayar,on" ",the top of screen Win wayar" "Janyo sa™on tayi ta buWeshi,a tsanake ta soma karanta sa™on" "Aunty laila sai dai kiyi ha™uri,wlh bazan iya zuwa wurin bokan nan ba!saboda ™aryar da kika yi mun _ dangane da hayaam,ashe Aunty hayaam tana kwance rai hannun Allan agadon asibiti,amma kika gudu kika barta saboda kawai tsautsayi ya same ta?ashe dama amfani kike yi damu don ki cimma burinki!baki damu da rayuwarmu ba,Naji tsoro ne saboda nasan cewa nima wata rana in irin hakan ta faru dani zaki gujeni ne,ina mai baki ha™uri Aunty laila,bansan ya rayuwarki zata ™are ba a Enugu,domin kuwa na kwashe duk wasu kuWi da muka zo dasu,Na tafi da handbag Winki gaba Wayama,kada ki sha wahalar nemanta Aunty hayaam da aunty Amani ne suka sa nayi hakan a ™arshe" _ina maki fatan sa'a "Saboda tsabar kiWima a hautsine ta jefar da wayar ™asa,Dafe ™irjinta tayi hankalinta a matu™ar tashe,ta furta""kutumar Uba!Ni Abra zata yiwa iya shege!Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un!Ya Allah ka rabani da mugun ji da mugun gani!Ya Allah kasa mafarki ne ba gaske ba,Abra ta yashe ni!ta gama dani!na shiga" !uku na ni yau! Na gama yawo "Tuni Ido ya raina fata,cizon yatsanta ta shiga yi,tana faman yarfa hannunta,Duk tabi ta ruWe ta rasa" ",inda zata tsoma ranta" "Zu™unnawa tayi ta Wauki wayar da tayi wurgi da ita ™asa,layin Abra ta kira,unfortunately ta samu" !wayar akashe "Allahumma Ajirni fil musibati wa'aklifni khairan Minha,Meyasa Abra zatayi mun haka!Nashiga uku "" ""?ni yau,Wannan wata irin Musiba ce!daga wannan sai wannan" "Hawaye ne suka soma saukowa daga saman fuskarta,a susuce ta shiga faWin""Wlh baku isa ba!baku isa ku hanani zuwa wurin bokan nan ba!Wlh sai naje,Allah ya isa tsakanina Da Amani!Munafuka duk ita ta shirya mun wannan,Ita kuma waccen kingin gardawan bamma san ya akai ta farfaWo ba,don nasan itace ta sanarwa Amani har suka shiryamin wannan tuggun,Wlh bazan ™yalesu ba ""Aunty babba fa ta" "zare sai faman sakin sambatu takeyi,da alama ta fara zarewa,zagaye Wakin tashiga yi tana safa da" ",marwa,hannunta asaman kanta" "Yanke shawarar bin bayan Abra tayi,a gaggauce ta buWe trolley Win kayansu,ta Wauko doguwar riga ta" "zura ajikinta,Ta yafa mayafi buWe ™opar tayi,jiki na rawa,haka ta shiga zagaye hotel Win tana neman Abra,har wurin receptionists taje,ta tambayesu ita,hada yi masu kwatancenta anan suka sanar da ita cewa,sunga gifcinta a lokacin da take ™o™arin barin reception Win,Jin haka yasa Aunty babba ta zabura da gudu ta fuce daga reception Win ta mi™i hanyar fita daga hotel Win,gudu gudu sauri sauri haka ta fita" ",waje gefen titi tana Neman Abra" "Hanya ta mi™a tana tafiya tana sambatu,tana ™o™arin ta tsallaka titi wata jibgegiyar Mota ™irar Range rover tayi Awon gaba da ita,Koda mai motar nan yaga aika aikar da yayi jini har asaman glass Win motarshi,aikuwa a hanzarce yaja motarshi da gudun gaske ya bata wuta kamar zai tashi sama yabar" !!!Wurin ",Aunty babba kuwa sai kwala ihu takeyi tana shure shuren ™afa asaman titi ""!Wayyo Allah!nashiga uku!na bani Na lalace!Ya kashe ni!Ya gama dani""" "Dandazon mutane ne suka taru a kewaye da ita,sun zuba mata ido suna ta kallonta an ransa wanda zai iya taimaka mata,kowa tsoro yake ji kada ace shine yayi silar mutuwarta,Wannan dalilinne yasa aka rasa wanda zai ta6ata,kuma babu wanda yayi tunanin kiran ´an sanda don yayi reporting akan Incident" ",Win" "Tun tana shure shuren kafarta jini na tsargowa ajikinta,har jikinta ya soma saki alamar rai zai yi" ........Halinsa "DAMATURU," "Wuraren karfe 1 na dare,Abba na zaune zugudum tsakiyar gadonsu ya zabga uban tagumi,zuciyarshi sai bugawa take yi,kwakkwaran juyi Alexandra tayi karaf idanuwanta suka sauka akan shi,da ya ke akwai hasken bedside lamp dake a kunne,muryarta adisashe tace""Abban Junaid!lafiya har yanzu bakayi bacci ba,""?" "Hankalinshi atashe yace""taya zan iya runtsawa?kullum junaid ya saba kirana a waya da daddare kafin ya kwanta yayi bacci,Amma yau shiru wayarshi a kashe,wayar Omar a kashe,na rasa wanda zan samu a "",gidan in kira shi don ya sanar dani halin da junaid ke ciki" "Jin wannan maganar yasa hankalin Alexandra ya tashi hai™am,mikewa zaune tayi cike da mamaki tace""nikaina nayi mamakin rashin kirana da junaid,baiyi ba amma ban kawo komai araina ba har bacci ""ya dauke ni" ",Abba na ™o™arin buWe baki yayi magana,suka ji an ™wan™wasa ™opar Wakin nasu" "?""Atare suka haWa baki wurin cewa""Wanene "",Muryar Twins ce ta amsa masu""Mommy mune" """,Kallon juna sukayi at same time,kafin Abba yace""Ku shigo ciki" Tura ™opar sukayi atare suka shiga kowannansu sai faman hammar bacci yake yi idanuwansu a ",lumshe saboda baccin da suke ji" "?""AruWe Alexandra tace""is everything alright twins?me kuke yi har yanzu bakuyi bacci ba" "Ayaan yace""mommy wlh ba lafiya,mun kasa runtsawa saboda yau junaid kwata kwata bai kira wayarmu ba,Ko text message Win da ya saba tura mana yau bamu gani ba,kuma mun bibiyi layinshi a kashe,har ya Omar mun kira muji ko lapia shima a kashe,taya hankalinmu zai kwanta,""yana kai ™arshen maganarshi jahan ya Waura da cewa""Mommy,Daddy Ni da Ayaan mun yanke shawarar "",komawa gida gobe,dan Bazamu juri rashin junaid a kusa damu ba" ",Tashin hankali,zuba masu ido Sukayi suna kallonsu,kowanne yasha sleeping dress ajikinshi" "Ku zauna""Abbansu ne yayi maganar tare da nuna masu doguwar sofa Win dake acikin bedroom """ ",Win,Zama su kayi kowa fuskarshi Wauke da damuwa" "Mommy!""gabanta ne ya faWi jin Muryar fawan,da sauri takai idanuwanta bakin ™opar "" Wakin,shigowarshi kenan,idanuwanshi sunyi luhu luhu dasu,™arasa shiga ciki yayi da™yar yake iya Waga" ",™afarshi saboda bacci" ",Fawan!kaima baka yi bacci ba""?Abbansu ne yayi tambayar""" "Waga mashi kai yayi alamar eh,tare da cewa""Abba,junaid fa?ko wani yayi waya dashi acikin ku?duk yau bai kira ni ba,kamar yadda ya saba,har text yana turamun kullum amma yau shiru,ko ta whatsapp bai turo man ba,da abun na kwanta yanzu na farka still banga sakon shi ba, layinshi ma a switched ',off,duk na damu wlh" "Tashin hankali,abun fa ya fara basu tsoro,wasa wasa one by one su Irfan kowa ya shiga shigowa Wakin yana tambayar junaid,dayake family house ne,duka danginsu na 6angaren Mahaifinsu,suna acikin" ",katafaren gidan,wanda ya kasance mallakin kakansu,mijin Ammi" "Aranar dukkansu babu wanda ya runtsa,mafi yawancinsu a zaune suka kwana,don sunci alwashin dawowa gida,tun da asussuba,Abbansu yafi kowa ™agara daya dawo yaga meke faru ne,Ya ™wallafa rai akan son ganin junaid,don da ace yana da fiffike da ba abunda zai hanashi tashi sama atsakar daren nan" *yadawo gida! *Allah sarki "Kamar yarda su Abba suka kwana a zaune,haka Sgr da Abusufyan suka kwana a zaune,cikin falon gidan,babu wanda ya runtsa acikinsu,ha™ika ba ™aramin so sukeyi wa junaid ba,Rashin kiran da baiyi masu ba a waya yasa duk sun tashi hankalinsu,inaga sunji mutuwarshi?mezai faru?kowa fa" "yasha jinin jikinshi," "Tunda asussuba Jirginsu Sgr da Armstrong ya Waga izuwa Abuja," *Sehrish* "Bayan sallar asuba,Sehrish ta koma Wakin Oummansu,har lokacin bata farka ba,Wuri ta samu saman gadon daga gefenta,ta kwanta abubuwa da yawa suna zuwa mata aranta,ita kanta tasan cewa tayi kewar wasu daga cikin mutanen gidan,musamman Su Hosana da Junaid,da Aunty azmee,kowa missing Winshi take yi,gashi batasan ranar da zasu koma gida ba,tana cikin wannan zancen zucin nata,tajiyo muryar Oummansu tana sambatu,tana faWin""kada a ta6a mun ´a'´ ana,dan Allah abarmun su,su kaWai nake dasu,sune dangina,sune komai nawa,'" "Wani irin farin ciki ne ya lullu6e Sehrish,mi™ewa tayi zaune tana kallonta,a hankali ta furta""Oumma"" slowly abu ta buWe idanuwanta,tare da wurgasu kan fuskar sehrish,wani irin kallo take bin ta" ",dashi,kallon tuhuma" "Murmushi sehrish ta sakar mata tare da ™o™arin mi™a hannu zata shafa gefen fuskarta,aikuwa a tsorace Abu ta mi™e zumbur tana ja da baya,girgiza mata kai ta shiga yi tare da zare mata manyan" ".,idanuwanta,wai don kada ta ta6ata" ",Jikin sehrish ba ™aramin sanyi yayi ba" "'Oumma baki gane ni ba?Ni ce fa sehrish!Rishi Winki""" "A ruWe ta shirga girgiza kanta tana cewa""a'a a'a Ni bansan wacece ke ba,bake bace rishi Wina ba,Rishi "",Wina ™arama ce" "Cikin sanyin murya Sehrish tace""Oumma kallanni dakyau ki gani,nifa ce rishi Winki,nasan bazaki" """,manta da kamannin fuskata ba,na ™ara girma ne kaWan" "Harara abu ta watsa mata,dama tun fil azal abu mace ce mai taurin kan tsiya ga kafiya,tun tana da" ",hankalinta balle kuma yanzu da babu hankalin atare da ita" "Zubama juna ido sukayi kowa na kallon kowa,ta™i yarda sehrish ta kusantota,da zarar sehrish ta matsa,itama da sauri zata matsa,ganin ta kusa ™urewa gadon gudun kada ta faWa ™asa,yasa Sehrish ta" ",™yaleta" "?Cikin lallashi tace""Oumma!kin tuna da Hosana?da jahad" "Girgiza mata kai tayi alamar a'a,""Ni bansan su ba,Ni ki ™yaleni bansan kowa ba,´a'´ana na sani "",Nemansu nake yi,yace zai kashe munsu,dan Allah akawo mun ´a'´ana kusa dani" "Murmushi sehrish ta saki tana kallonta,tsantsar son mahaifiyarsu take ji kamar kamar me,gashi ta™i" ",bari ko rungumarta tayi" "Kiyi ha™uri kinji,Babu wanda zai ta6a maki ´a'´anki,idan har kika bani dama,Ni dakaina zan kawo "" "",maki ´a'´anki" "Shiru tayi bata tanka mata ba,Sai ma wani kallo da take bin ta dashi,kallon ban yarda dake ba,wayau" ",zakiyi mun" "Jin sallamarsu Abusufyan yasa tayi saurin amsa masu tare da saukowa daga saman gadon,ta fito daga ™opar dakin,Su uku ne suka shigo,Baban sadeeq tare da Abusufyan sai Sadeeq Wansu da suka Wauko" ",jiya,Anan ya kwana gidan" """,Fuskarta Wauke da fara'a ta gaisar dasu""ina kwananku?Kun tashi lafiya "",Atare suka amsa mata""lafiyalou,Alhamdulillah" "Sadeeq ka ganeta kuwa,""?Baban sadeeq ne yayi maganar yana kallon sadeeq Win dake tsaye "" agefenshi,murmushi ya Wan saki tare da girgiza kai alamar a'a,yace""fuskarta kamar na santa,amma ',bazan iya tunawa ba" "Abusufyan yace""Ae zaiyi wuya ya ganeta saboda canzawar da tayi,ba kamar daba da yasanta,yanzu "",ta Wan ™ara girma" "Baban sadeeq yace""Allah sarki,Sadeeq wannan fa ba kowa bace face daya daga cikin waWannan ´an "",ukun na Wurin abu,waWanda suke yawan zuwa gidanmu su yini wani sa'in ma harsu kwana" "Cike da mamaki Sadeeq yace""Wai su rishi,hosana,da jahad""?sae lokacin ya ganeta,baki asake yake kallonta,don bazai manta lokacin da suke yawon zarya acikin gidansu ba,musamman in yunwa ta addabesu,wani sa'in ma shi Mamansu ke aikawa gidansu ya kai masu abinci idan tajiyo kukansu,da ',zarar ya kai masu abincin,Jiki na rawa suke kar6a su zauna suna ci" "Rayuwa kenan,banta6a tsammnin rana irin ta yau ba,gani ga rishi,""tuni idonshi sun Wan cicciko da "" ™walla,haka itama sehrish Win" "?'Baban sadeeq yace""ka tuna lokacin da kake kuka saboda mamanka taba su rishi abincinka" ",Fashewa sukayi da dariya gaba Wayansu" "',Kunya duk ta rufeshi da™yar ya iya buWe baki yace""Dan Allah Abba,adaina tuna abunda ya wuce "",Shikenan tunda haka kake so andaina""" "Wuce wa Abusufyan yayi cikin Wakin abu,Baban sadeeq ma ya wuce Wakin da suka sauka,ya rage daga" ",ita sai Sadeeq atsaye,suna fira" ",Yanzu shekarunki nawa'?ya tambaya yana kallonta""" "?""Wurga ido ta Wan yi kamar mai tunanin wani abu,kafin tace""sha takwas kaifa" "Hannu yasa tare da Wan sosa keyarsa yace""Sha tara,"" harara ta watsa mashi tana ´ar dariya tace""wlh ™arya kake yi mun nafa son shekarunka,Allah kamar ma mun girmeka,don ka ganka dogo shiyasa zaka" ?'6oye mun shekarunka ko "Murmushi ya Wan saki tare da nuna mata sofa Win dake a falon yace""Mu zauna mana,nagaji da" "tsayuwa,baccin ma bai isheni ba Allah,naji daWin sanyin nan ba kamar gidanmu ba,fankar Wakina ma,6eraye sun lalata mun ita,""ya ™arasa maganar tare da samun wuri ya zauna,itama ta zauna suna" ",fuskantar juna" """,Sae faman bin falon yakeyi da kallo,™asa ™asa yayi da muryarshi ya ambaci sunanta""rishi Na'am""ta amsa mashi""" "?""Wai wannan mai mutuncin,mai kama dake Winnan Yayanku ne""" "Me hali dai bazai ta6a canzawa ba,ashe har yanzu kana nan da wannan tsegumin naka kamar "" mace""?cike da zolaya tayi maganar,harararta yayi tare da cewa""Ae tsegumin nawa ku ma yayi maku amfani!ko kinmanta ni ne Wan le™an asirin Mamanmu?ita ke cewa nazo gidanku najiyo mata idan kun "" ci abinci,idan nayi la6e naji kuna kukan yunwa sai in watsa da gudu inje in sanar mata" "Dariya sehrish tayi har ha™oranta suka bayyana,baki asake Sadeeq yace""Wai!madarar kyau!rishi kinga yadda kikayi kyau kuwa da kika washe bakinki Fararen ha™oranki suka fito kamar na Ketrina kef?ba "",kamar lokacin da ba,Ha™orannan Jawur dasu kona Maclean ma babu" "Waure fuska sehrish tayi kamar ta rufe shi da bugu tace""kai Sadeeq Wazu fa naji kana cema baban "",ku,adaina tuna baya,shine nikuma zaka dinga tunamun abunda ya wuce don wulakanci" "Fashewa yayi da dariya,bin shi tayi da kallo bakowa ya faWo mata arai ba,fa ce junaid Winsu,lokaci" ",guda taji tana kewarshi" "Sadeeq,mutumin da kake magana akanshi,ba yayana bane,Shi ne mahaifin mu!""tunkan ta ta™arasa "" maganar ya katseta da cewa""kutmelesi!Amma dai ™arya kikeyi mun ko?idan shine" ",mahaifinku,Wanccan mai dogon gemun fa?wanene Shi?cike da tuhuma yayi mata tambayar" "Shiru tayi bata bashi amsa ba,tsareta yayi har sai da ta faWa mashi komai daya faru arayuwarsu,wani" "?""Shu'umin murmushi taga yana saki,hakan yasa tace""Wai lafiya" "Rishi aike yanzu hajiya ce,Ashe dama ku ´a'´an masu kuWi ne?Ae wlh bazata sa6u ba,Tunda kunyi "" arzi™i yanzu sai a ramama kura aniyarta koba haka ba""?yayi maganar yana Wage mata gira,irin na ´an" ",duniyar nan" "?""Dariya sosai tayi,bayan ta tsagaita da yin dariyar tace""FaWamun dame dame za'a rama maka" "Lissafo mata ya shiga yi""Ragowar abinci na da kuka saba cinye mun,tare da ´an kayan sawa na da" ?'maman mu ke kwashewa tana kaima Oummanku don asanya maku kin tuna "Shiru sehrish tayi bata bashi amsa ba,bakomai take tunawa ba,fa ce rayuwarsu ta baya,ya tuna mata da lokacin da Maman Sadeeq ke aiko da kayanshi don acanza masu kaya,saboda nasu duk sun yayyage,tun sunayi ma Oummansu kukan bazasu sanya kayan maza ba har suka ha™ura ta dinga sanya" ",masu,haka tsoffin takalman sadeeq haka aka dinga kawo masu don su rinka sama kafafunsu" "Ganin hawaye akan fuskarta yasa Sadeeq saurin mikewa ya dawo gefenta ya zauna cikin lallashi yace""rishi nifa wasa nake yi maki,wlh ban faWi hakan ba,da niyyar in 6ata maki rai ba,kawai inaso in ',sanyaki nishadi ne,saboda yanzu ta ko'ina Allah ya hore maku" "Cikin shesshe™ar kuka tace""ni baka 6ata mun rai ba sadeeq,na tuna da irin rayuwar da muka yi ne "",abaya,kaima kasan dole inyi kuka in na tuna" "Tunda baki so,mu manta da komai,bazan ™ara tuna maki ba,Yanzu dai faWamun nawa ne acikin """ "?""asusun bankin ki?nawa kika tara" ",Fashewa tayi da dariya jin abunda yace" ",Da hannu ta nuna mashi yatsunta guda biyar" ",Wari biyar""?yayi guessing yana kallonta,girgiza mashi kai tayi alamar a'a""" ",Dubu biyar""?ya sake canka,cike da sa ran ya faWi dai dai""" ",Girgiza mashi kai ta kuma yi" "To dubu Wari biyar,""nan ma ta girgiza mashi kai Alamar a'a,tur6une fuska ya Wanyi saboda ya fara """ ",tunanin kamar ™arya takeson ta shirga mashi" ",A ™ule yace""Miliyan biyar""murmushi ta sakar mashi tare da jinjina mashi kai alamar ya faWi dai dai "",wani kallon rainin wayau ya jefa mata tare da cewa""Alkazzubu haramun" "Wlh dagaske nake maka,Ina da kuWi sosai sunma fi miliyan biyar amma basa a hannuna,duk suna a "" wurin Daddyn ""kasa ™arasa maganar tayi,ganin Sadeeq ya sauko daga saman kujerar ya dawo ™asa" ",saman carpet ya zauna agabanta tare da lankwashe ™afafunshi zaman cin tuwo" "?"",Lafiya naga ka dawo ™asa""" "Hannu yasa tare da Wan sosa ™eyarshi yace""Ae matsayinmu ba Waya ba,kefa Millionaire ce,ni kuma Fa™iri mamallakin naira Wari biyar acikin aljihu,bazaiyiwu mu zauna a saman kujera Waya ba,abun ma" ",sam babu ladabi acikinsa" "Fashewa Sehrish tayi da dariya,Yau sadeeq ya sanyata nishaWi sosai,komai yayi yana tuna mata da" ",junaid" "?Aunty sehrish,kinji nace ina da Wari biyar ko""" "Waga mashi kai tayi alamar eh , ""Yawwa,wlh itama Wanki da guga nayi a shagon wani abokina aka bani ita,Nifa nan da kike gani na sai inyi fiye da wata Waya babu ko sisi a aljihuna,Babanmu kuwa idan kinga ya bani kuWi to sai dai fa,idan naje islamiyya ne,haka itama maman mu,ata™aice dai bari in fito maki a mutun,wlh Sehrish ko abun hawa bandashi,tunda keke na ya samu matsala ba'a ™ara gyaramun" ",shi ba,naje wurin mai gyara yace sai ya ci dubu uku,tun daga nan na jingine shi gefe guda" "Zuba mashi ido sehrish tayi tana kallonshi,yadda kasan Wan Almajiri haka ya zauna yana zayyano" ",mata matsolilin dayake fama dasu na rashin kuWi,ta kasa kunne tana sauraronshi" "A 6angaren Abusufyan kuwa,lokacin daya shiga yayi arba Da abu a zaune dirshan saman gadon tana faman zazzare idanuwanta,ba ™aramin daWi yaji ba,™arasa shiga ciki yayi tare da samun wuri daga gefen gadon ya zauna,zuba mashi ido tayi tana kallonshi," "Murmushi ya sakar mata tare da mi™a mata hannunshi,zuba ma tafin hannunshi ido tayi tana" ",kallonshi,ta gane fuskarshi a matsayin wanda ya taimaketa,ta fito daga hannun masu fararen kayan nan" ",Ina ´a'´ana suke""?muryarta tamkar zatayi kuka tayi maganar""" "?""Kada ki damu,´a'´anki suna atare dani zan kaiki wurinsu,kina so ko""" ",Waga mashi kai tayi alamar eh" "A ™arshe dai duk yawace yawacen naki,gashi kin dawo wurina abu,saboda ™addararki tana atare "" dani,kamar yadda kika zama ™addarata nima,Ashe da rabon zan sake ganin wannan kyakkyawar fuskartaki""?calmly yayi maganar,tsantsar sonta ne da ™aunarta ke addabarshi,ji yake yi tamkar ya" ",mayar da ita cikin cikinshi" """,Abu na,FaWamun har yanzu kina sona kamar yadda nima nakeson ki""" ",Wu™i wu™i tayi mashi da ido tana kallonshi,sam batasan inda zacen nashi ya dosa ba" "?""Kaine ka kashe mun babana ko?kuma ka rabani da ´a'´ana ko?Zaka kashe munsu ko""" "girgiza kai Abusufyan yayi tare da cewa""ni bani bane na kashe maki mahaifinki ba abu,Nifa ne "",Abusufyan Winki,uban ´a'´anki,ba zaki iya tunawa ba ko kaWan" "Kallon dayaga tana binshi dashi ne ya tabbatar mashi da cewar a harzuke take,jira take yayi yun™urin" ",matsawa kusa da ita,Yasha bugu" ",Dariya ya Wan yi tare dacewa""kwantar da hankalinki" *_MACE MAI GYARA KANTA BATA BORANCI_* *DOMIN. DAWO DA MARTABAN NONONKI* "Shin ko kinsan nono yanada matukar muhimmanci a wajan mai gida ,? Shin ko kinsan babu abunda namiji yafiso yafi daukar hankalinahi kamar cikar k'irji , ? To nono shine babban Martaban mace a wajan mijinta , don babu namijin da zaiso mace mai yakunannen nono kamar silifas ,wannan yasa Nazo maku da sahihi kuma ingantaccen maganin nono Wanda bashida wata matsala hadin gargajiya ne , acikin lokaci kalilan zakisha mamakin yadda nononki zai ciko sosai Wanda wannan cikowar ita zata bashi damar da zai tashi sosai ta yadda kema zaki Shiga cikin jerin mata masu aji agaban mazajensu kedai hanzarta ki nemi mmn Yusuf mai kayan mata yar" mutan sokoto zaki samu ingantattun kayan mata masu tafiyar da hankalin maigida. don neman Karin bayani 07069711327 ...... "* 234 810 388 4440: Boss Bature+ ]PM 2:57 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * Am sorry "Babu abunda zan yi maki,a haka ma daWi nake ji,kina kallona ina kallonki,""murguWa mashi baki" "tayi tare da kawar da idanuwanta gefe guda," "Wuraren ™arfe 8 na safe,nurse Win dake kula da abu ta ™araso,taimaka mata tayi wurin yin wanka a toilet ta gyara mata jikinta,da gashin kanta ko'ina ta wanke mata shi,lokaci guda Abu ta fito fess da ita,´ar doguwar rigar material ta sanya mata,ita kanta abun sai murna takeyi da aka gyara mata gashin kanta da jikinta,taji daWin jikinta sosai,Sehrish ce ta shirya masu breakfast gaba dayansu" "suka hallara a falo suka zauna suna ci,banda abu dake zaune a bedroom Winta tare da nurse W" "in,saboda ita kaWai zata iya da ita,dama sune masu kula dasu a gidan mahaukatan,Sun san duk wasu dabaru da zasu bi wurin tafiyar dasu batare da sunsha wahala ba,a baki ta dinga bata abincin kalacinta tana ci,saboda bata iya ci da hannunta ba,Zubarwa takeyi a ™asa,kamar ™aramar yarinya haka take yin wasa da abincin,Bayan nurse Win ta kammala kimtsata,Dr yazo ya duba ta,bayan" "tafiyarshi ne ta samu bacci," *SGR* "Da gudun gaske motarsu ta shararo izuwa cikin gidan yadda kasan zasu tashi sama,gudu bana wasa ba,Sam ya kasa samun natsuwa acikin zuciyarshi,jikinshi sai tsuma yake yi a ™agare yake dasu ™arasa cikin gidan,Armstrong nazaune agefenshi sai faman tausarshi yake yi ganin yadda ya tashi hankalinshi,slowly sojan daya Waukkosu from Airport ya rage gudun motar lokacin da ya ™ araso wurin da zai yi parking Winta,saboda tsabar sauri,tun kafin a buWe mashi ™opa yasa ™ afarshi azafafe ya harba ™opar,gudu gudu sauri dauri ya nufi cikin main palour Winsu,wayaam babu kowa tsit kake ji,A hanzarce ya haura upstairs direct ya wuce bedroom Win junaid,a buWe ya samu ™opar Wakin hannu yasa ya tura tare da shigewa ciki,gabanshi ne ya faWi rasss ganin babu junaid,saboda yasan cewa junaid bai zuwa ko'ina tunda sanyin safiya,adai irin wannan lokacin zaka same shi kwance saman gadonshi rungume da pillow," "Muryarshi tamkar zata fasa ma™oshinshi haka ya shiga ™wala mashi kira""JUNAID!JUNAID!!JUNAID!!!""a gaggauce ya nufi toilet Winshi yasa hannu ya tura,nan ma yaga wayaam babu kowa,jiki asanyaye ya fito daga Wakin junaid ya wuce bedroom Win Marshal Omar,tura ™opar yayi ya shiga daga ciki,babu kowa a falonsa,bedroom Winshi ya nufa nan ma babu kowa,tashin" !hankali "Wani irin wahallallan yawu ya haWiya,fitowa yayi daga part Win Omar ya nufo downstairs,gudu gudu sauri sauri haka yake taka staircases Win,yana a second to the last step,yaji shigowar message a wayarshi,dakatawa yayi tare da sanya hannu cikin trouser pocket Winsa,duba screen Win wayar yayi,bayan ya sanya finger Winsa ya buWe sa™on,a tsanake ya soma karantawa" "_Gm Sir,ina fata ban takura maka ba,Marshal yana kwance a gadon asibitin mu yanzu haka_ Message from doctor Emran,Hankalinshi yayi mugun tashi,a ruWe ya furta""Omar?kwance a gadon" ?asibiti "Da sauri ya nufi hanyar fita daga falon,fitarshi keda wuya,Hosana ta fito daga bedroom Winsu,tasha kuka kamar ranta zai fita,saboda an barta ita kaWai,babu Jahad babu Sehrish babu Junaid,bugu da ™ari kuma babu Ya Omar,tun Wazu take ta zaryar zuwa Wakin shi,don taga ko ya dawo amma babu shi,palour" ",ta dawo ta zauna saman sofa,hawaye wasu na bin wasu,fuskar ta ji™e sharkaf" "Hosana""!jin muryar Azmee yasa ta mi™e tare da juyowa tana kallonta,sanye take cikin doguwar """ ",jallabiya,tayi rolling mayafi akanta" "Tunkararta hosana tayi cikin shesshe™ar kuka tace""A...aunty azmee har yanzu basu dawo ba,ni kaWai "",aka bari,gidan duk babu daWi" ",Janyota Azmee tayi tare da rungumeta ajikinta,tana Wan lallashinta" "Don't worry ur self,wipe ur tears,in sha Allah nasan nan bada jimawa ba,Ya Omar Winki zai dawo """ ",cikin gidan nan,Just calm down ur mind,""ta ™arasa maganar tare da Wago hosana daga jikinta" "Aunty azmee,shiru fa since yesterday night,kuma har kiran layinshi nayi wayarshi a kashe,Ni "" shikenan kowa ya tafi ya barni,dama ba so na akeyi ba,""tana magana hawaye na sharara akan" "fuskarta,Wan murmushi Azmee tayi tare da kai hannunta saman fuskar hosana,taja kumatunta tare da cewa""Haba Babyn Omar,shalelen Abusufyan,kinfi kowa sanin yadda ya Omar Winki ke tsananin sonki,Ina da tabbacin cewa duk inda yake a yanzu,tunaninki yake yi,ya hosanata ta ke?me take yi a" ?yanzu?tana kewata kuwa ",Murmushi hosana ta saki har hankalinta ya Wan kwanta jin abunda Azmee tace" "?""Aunty azmee kin tabbata cewa ya Omar yana tunani na yanzu haka""" "Waga mata kai azmee tayi alamar eh,kafin tace""Kina aransa mana,yanzu abunda za'ayi,me zai hana mu shiga kitchen atare mu haWa mashi lafiyayyen breakfast,da zarar ya dawo gida kinga sai ki kai "",mashi,Zaiji daWi sosai" "Cike da zumuWi hosana tace""Mu tafi kitchen Win,Hada chocolate zamu haWa mashi,nasan zaiji ""daWinshi sosai" ",Ru™o hannunta Azmee tayi atare suka wuce cikin kitchen,Suna aiki suna fira,gwanin ban sha'awa" *SGR HOSPITAL* "Slowly Motarsu ta shiga cikin katafaren asibitin,bayan Armstrong yayi parking Win Motar,buWewa Sgr yayi a hanzarce ya wuce cikin asibitin da saurin gaske,Armstrong na biye dashi,Tashin hankali,Soldiers Win da suka kawo Marshal Omar,Suna yin arba da fuskar Sgr nan fa kowa yasha jinin jikinshi,Hankalinshi a matu™ar tashe yake kallonsu one by one,Sara mashi suka shiga yi,batare da ya tanka masu ba,jiki a sanyaye yake tafiya kamar wanda aka zarewa Lakar jikinshi,tuni ya soma karaya,Zuciyarshi sai tsinkewa take yi," "Lokacin da ya ™araso wurin da Major ke tsaye,Suna haWa ido major ya saddar da kanshi ™asa,yayin da" ",zuciyarshi ke bugawa,Don yasan cewa dole ya tuhume shi game da kashe mashi waya da yayi" ",Major""da wata irin raunanniyar Murya Sgr ya ambaci sunanshi"" "",Batare da ya Wago sun haWa ido ba yace""Na'am yalla6ai" "?""Where's Omar""" "Da hannu major ya nuna mashi medical room Win da aka kwantar dashi,batare da ya kuma tambayarshi wani abu ba,Ya wuce cikin W akin har izuwa gaban gadon da Marshal ke kwance,babu alamun sau™i a jikinshi," ",biyo bayanshi Major yayi tare da Armstrong suka tsaya agefe" "Juyowa yayi tare da wurga eyeballs Winshi kan fuskar Major,tun kafin yayi magana a ruWe Major ya dakatar dashi""Am sorry sir,don Allah don sonka da manzon Allah (SAW)kada ka tambayeni "",komai,saboda bazan iya amsa maka ba" "gyaWa kai kawai yayi tare da juyawa da™yar ya iya Waga kafarshi har izuwa gefen gadon ya zauna,yana kallon Omar,ya jima yana mamakin menene silar kwantar dashi gadon asibiti?A iya sanin shi ba" ",™aramin abune zaisa a kwantar da Omar gadon asibiti ba" "Turo ™opa Dr Emran yayi ganin su Armstrong sunyi cirko cirko yasa shima yaja gefe Waya ya tsaya,To" ",fa kowa tunani ya shiga yi taya zasu fahimtar da Sgr batare da ya haukace masu ba" ",Major!""ya ambaci sunanshi""" "Hankali atashe major yace""Na'am Yalla6ai,""" "Meya faru da Wan uwana ne?""´an kame kame major ya shiga yi duk yabi ya susuce ya rasa ta ina zai """ ",fara kora mashi bayani" "Emran!meya faru da Omar ne""?ya sake tambayar Dr emran,Shiru Emran yayi shima ya rasa ta ina "" zai fara,Jin sunyi mashi shiru yasa zuciyarshi ta hasala,jikinshi na kerma ya mi™e tare da" "!kallonsu,ranshi a matu™ar 6ace yake magana" "Bazaku amsa mun ba!Kun wani zuba min ido kuna kallona,kun mayar dani tamkar wani "" shashasha,""hankalinsu ya tashi matu™a,kowa sai motsa la66ansa yake yi,suna so suyi magana amma" ",fargaba ta hanasu" "Hannu yasa ya daki ™irjinshi da ™arfi,lokaci guda idanuwanshi suka juye tamkar ba mutun ba,rarumar plastic chair Win dake agaban gadon Marshal yayi azafafe yayi wurgi da ita,nan take kujerar ta yi gefe" ",guda ta daki ™asan tiles" "A razane suke kallonshi,wata irin zufa ce ta soma gangarowa ta gefen fuskarshi,Waya bayan Waya yake binsu da kallo,jikinsu sai kerma yake yi,Dr Emran ma ™o™arin guduwa yake yi,Armstrong kuwa sai lalla6ashi yake yi akan su sanar dashi abunda ke faruwa tun kafin ya birkice masu, Rafayet""!muryar Marshal Omar ce ta dawo dashi cikin hayyacinshi,jiki na rawa ya juya yana "" kallonshi,a hankali Omar ke buWe idanuwanshi waWanda sukayi jawur dasu,zufa ta ko'ina ajikinshi duk" ",da sanyin A.c Win dake akwai,da sauri Sgr ya koma gefen gadon ya zauna tare da ru™o hannunshi Omar pls tell me,what's happening wit u?meyasa na ganka a asibiti?Are u not feeling well""?da™yar "" Marshal ya samu ya yun™ura tare da mikewa ya zauna,numfashinshi da huci yake fita,bawan Allah yaji" ",jiki sosai,wasu zafafan hawaye ne suka wanke mashi fuskarshi" "?Muryarshi na rawa yace""Bro,Yaushe ka dawo Abuja" "Muryar Sgr tamkar zai yi kuka yace""Omar duk ba wannan ba,Where's Junaid?nadamu akan son ganinshi,Daddy ma yana ta kira na saboda rashin samun Junaid a waya...""ya ™arasa maganar yana" ",faman haWiyar yawu" "Marshal na ™o™arin buWe baki yayi mashi magana,Karaf idanuwanshi suka sauka akan Major dake girgiza mashi kai alamar karya kuskura ya faWa mashi,kasa magana Omar yayi,sai ma zuba mashi ido da yayi yana kallonshi," "Wai menene haka?kowa na tambaya sai yayi mun shiru babu magana?meke faruwa ne!in wani abu "" ne ya faru ba zaku sanar mun ba ne?Ni fa Musulmi ne!nayi imani da ™addara mai kyau ko mara" ",kyau,ku faWa mun mana. ""ya ™arasa maganar fuskarshi Wauke da matsananciyar damuwa" "Da™yar Omar ya iya buWe baki yace""Babu abunda ya faru,Junaid yana lafiya. ""tunkan ya ™arasa" "maganar Sgr yace""That's impossible!Taya zaka ce mun junaid yana lafiya kuma in yarda?To idan yana nan a nuna mun shi inaso in ganshi!Meyasa layinshi a kashe?meyasa nake ganin hawaye akan" ?fuskarka "Daurewa kawai Omar keyi,saboda kukan dake cinshi,So yake ya fashe da kuka ko ya samu ya rage" ",raWaWin dake acikin zuciyarshi" "Tausasa murya Sgr yayi""pls Omar,ka sanar dani!ina ™anina yake?wani abu ya faru dashi ne?saboda" ",shi jiya ko bacci ban samu ba" ",Da sauri Omar ya sanya tafin hannunshi tare da share hawayenshi" "Rafayet!I won't hide it for u,Junaid was kidnapped ""da™yar ya ™arasa maganar ganin irin kallon da """ ",Sgr ke jefa mashi,kallon tuhuma" "Omar,ni kake faWama cewa Anyi kidnapping Win junaid""?shiru Omar yayi batare da yace mashi """ ",komai ba" "Omar,If it is true,Junaid was kidnapped,as a Senior Soldier with the rank of Marshal,you will be "" brave enough to rescue him,bawai na ganka kwance a gadon asibiti ba kana zubar da hawaye,""tausasa muryarshi yayi""don Allah Omar ka faWa mun gaskiyar abunda ya faru,kada kasa zuciyata ta buga,Ina" ",junaid Wina yake?meya faru dashi?yanayin yadda yayi maganar ne yasa jikinsu kara yin sanyi lakwas" "Da™yar Major ya daure ya cije,ya yi karfin halin bude baki yace""Sir,Junaid ya riga mu gidan" "gaskiya!junaid ya koma ga mahalicci. ""bai ™arasa maganar ba sakamakon Zaburar da yaga Sgr yayi" "gadan gadan ya tunkareshi,yana faWin"",repeat what u just said Major!""yana magana yana naWe hannun rigarshi alamar zaiyi dambe,da sauri Omar ya ambaci sunanshi Rafayet,wanda hakan ya dakatar dashi" ",tare da juyawa yana kallon Omar" "Cikin shesshekar kuka Marshal yace""Junaid has gone forever,wanda yafi mu sonshi ya kar6i abunshi,jiya da daddare around 8,Suna kan hanyar dawowarsu acikin mota shi da jahad,ta fita ta siya masu ice cream tabar junaid acikin Motar,kafin ta dawo,babbar mota tabi ta kan motarshi,Rafayet bamu samu komai daga sassan jikin junaid ba,Ya ™one ™urmus acikin motar........""kasa ™arasa maganar" ",yayi,ya fashe da wani irin matsanancin kuka mai cin rai tare da buga hannuwanshi saman gadon Tashin hankali!!!Kasa motsawa Sgr yayi daga tsayen da yake,kamar an dasa mashi aya,Tsit ka ke" ",ji,kowa yasha jinin jikinshi Sgr kawai suke kallo" "Almost 15 mins,Kafin ya motsa pink lips Winsa a hankali ya furta""Omar!Do you wanna say that Junaid is dead?" "Jinjina mashi kai marshal yayi alamar eh,abun mamaki sai suka ga yana murmushi gami da girgiza kanshi yace""I can't believe that junaid is gone,this is a fabricated lie, Omar you're just kidding me and I "". don't want it" ",Tsananin tausayinshi ne ya kama Omar,dama yasan cewa zaiyi wuya ya yarda cewa Junaid ya mutu Sir,we are really sorry 'Dr Emran ne ya ambaci hakan,a sukwane Sgr ya juya tare da kallonshi """ "?""aruWe yace""Sorry for what" "Shiru yayi baice komai ba,Waya bayan Waya yake kallonsu,a wani irin yanayi mara misaltuwa,fuskarshi duk ta hargitse,jikinshi yayi laushi,guiwarshi ta sage,™afafuwanshi sun gaza" ",Waukarshi,ga6o6in jikinshi duk sun saki,Zuciyarshi ta raunata sosai" "Wani farin ruwa ne ya kwanta luf acikin fararen idanuwanshi,jinjina kanshi kawai yake yi batare da ya furta komai ba,temperature Win jikinshi yayi zafi sosai,yadda ko mutun ya matso kusa dashi,sai yaji hucin jikin nashi,wata irin zufa ce ta soma tsastsofa mashi,a jikinshi lokaci guda ya ji™e sharkaf,gaba" ",Waya sun zuba mashi ido suna kallonshi,gwanin ban tausayi" ",Wai Junaid ne ya mutu?tatsuniya ce ko mafarki""?muryarshi na kerma yayi maganar""" "Enough is enough! What do you want me to say to our father? How can I inform him about Junaid's """ "?death?saboda shi ko bacci baiyi ba jiya,Nima haka,meyasa mutuwa zata yi mun yankan ™auna ne" "Sulalewa yayi saman guiwowinshi wani irin biji biji ya fara gani a idanuwanshi,a hankali ya shiga furta""Innallilahi wa'inna ilaihirraji'un,Ya Allah kasa mafarki nake yi ba gaske ba,meyasa ni bata Wauke ni ba ta ™yale Junaid?Why!why!'da sauri Dr Emran tare dasu Major suka kewayeshi suna tottofa mashi addu'o'e asaman kanshi,wani irin jijjiga jikinshi ya soma yi,hakan ba ™aramin Waga masu hankali yayi" "ba,a RuWe marshal ya saukko daga saman gadon ya nufosu jiki ba ™wari ya zube agaban Sgr wanda tuni" "ya yanke jiki ya faWi,kuka sosai Omar yake yi kamar ya haWiyi zuciya,rungume Sgr yayi sosai" ", ajikinshi,Ya tsorata da jin irin zafin da jikin Sgr ya Wauka,tamkar hucin wuta" "His body temperature was very high,I think he got a heatstroke,yana bu™atar Emergency "" treatment,""Dr Emran ne yayi maganar,batare da 6ata lokaci ba a gaggauce suka Waukeshi izuwa saman medical bed Win da Omar ya sauka suka kwantar dashi,doctors ne suka taru akanshi,ga jinin shi ya hau" ",sosai" "Daga waje suka koma,Saman waiting seats suka zauna suna jiran tsammani,Wage kanshi yayi jikin" "seat din yasa Hanky ya rufe fuskarshi,Allah ka Wai yasan irin raWaWin da yake ji acikin Zuciyarshi,bakowa yafi ji ma tausayi ba,Fa ce Abbansu,don muddin yaji irin Mummunar mutuwar" "da Junaid yayi tofa Zuciyarshi zata buga ne,A rasa duka biyun,Sojojin dake a kewaye dasu,sai tausarshi sukeyi ganin yadda kamanninshi suka sauya saboda damuwa," "Ha™uri zamuyi yalla6ai,nasan abun da ciwo,raWaWinshi yafi ™unar wuta,Amma ya zamuyi?mutuwa ce"" tana akan kowa,Junaid addu'armu yake bukata a yanzu,Allah ya ji™anshi,ya gafarta mashi zunubbanshi,Yasa can yafi mashi nan,Su kuma waWanda suka shirya mutuwarshi,Allah ya tonu asirinsu,don bazamu ™yalesu ba,sai sun WanWani kuWarsu,""sosai Major ya shiga tausarshi yana ™ara" ",™arfafa mashi guiwa" "a hankali Omar ya zame hanky Win dake akan fuskarshi,ta kumbura sosai la66ansa sunyi suntum,idanuwanshi sunyi jawur dasu luhu luhu,da™yar ya iya buWe baki yace""Nagode sosai Major,naji daWi sosai,kalamanka sun dan sanyaya mun zuciyata,Amma inaso ka sani rashin Junaid atare damu babban gi6i ne,wanda babu wanda zai iya cike sa,he's our weakness!ma™iyanmu sunci galaba akanmu!Sun kashe mana duk wani ™warin guiwa da muke dashi!laifin me junaid ya aikata da ya cancanci wannan Wanyen hukuncin?Yaron da baison komai ba,Soyayyar ´an uwansa kawai ya sani,burinshi koda yaushe ya sanya kowa farin ciki,amma yau an samu wasu marasa imani,Marasa tausayi,sun yi silar mutuwarshi!wlh Waya daga cikinsu bazai shaba,Sai sunyi danasanin haihuwarsu da" ",uwarsu tayi acikin duniyar nan,""yana magana hawaye na wanke mashi fuskarshi" "Major na ™o™arin buWe baki yayi magana,Suka jiyo hayaniya daga can cikin asibitin,Sautin kuka suka jiyo mai sautin gaske,Gaban Omar ne ya faWi rasss jin Muryar jahad wadda tun a jiyan su major suka sa aka maido ta nan,A hanzarce suka mi™e tsaye suna kallon wurin da sautin ke fitowa,da gudun gaske take tunkarosu nurses sun biyota da gudu,sae ihu takeyi tana faW in""wuta!wuta!Junaid yana acikin wuta,ataimaka a fito mun da W an uwana,kada ta ™ ona shi,""wannan shine sambatun da takeyi,tashin hankali!" "Duk da jikinshi ba ™wari haka ya nufeta,tare da ru™ota jikinshi,idanuwanta sun juye kwata kwata bata iya gane wanene agabanta,ita dai kawai sunan junaid take ambato acikin bakinta,hankalin Omar ba ™aramin tashi yayi ba,tsoranshi kar ace ta samu ta6in hankali,don da alama abunda ke shirin faruwa" ",kenan" """Jahad!ki natsu ki kalleni,Ya Omar ne fa""" "Kuka takeyi sosai,jijiyoyin wuyanta duk sun firfito waje,don bala'e Allurar kashe jiki akayi mata,Amma babu abunda allurar tayi mata,tamkar an ™ara mata ™arfin jikinta,baiwar Allah taga tashin" ",hankalin da bata ta6a gani ba,kuma akan Masoyinta da take tsananin so" "?Jijjigata ya shiga yi yana ambaton sunanta""Jahad!Ina zaki je" "Firgita tayi agigice ta dinga faWin""Gashi can!yana kuka wuta!wuta!ke ci ajikinshi!Yana kuka,Ya Omar a fiddo shi kada ya mutu ya barni,""da ™arfi take yin maganar tamkar ma™oshinta zai 6allo,™o™arin ™wacewa take yi daga hannunshi don taje wurin abunda idanuwanta ke hango mata,Ko" ",ina ta kalla,sai taga motar junaid tana ci da wuta,shine abunda idanuwanta ke nuna mata" "Hawaye ne suka kuma wanke mashi fuskarshi,tsananin tausayin jahad ne ya kamashi,gaba Waya babu" ",natsuwa atare da ita,ta haukace ta gigice ta firgice,kamar wadda tayi shekara Waya tana hauka" "Hannu yasa tare da sa6arta saman kafaWarshi,saboda rashin ™warin jikinshi,har tangal tangal yayi kamar zai faWi da™yar ya samu ya tsayar da kanshi,wuce wa nurses Win sukayi gaba yabi bayansu,yana jin yadda jahad keta bugun bayanshi,ta dun™ule hannayenta sae Wumarshi take yi don ya saketa,Allah" ",sarki innocent girl kamar jahad,yau ta zauce har tana bugun Ya Omar Winsu" "Er nurses Win suka wuce har zuwa room Win da aka kwantar da ita,Shiga yayi da ita ciki,a lokacin har jikinta ya fara saki,alluran da aka Wurka mata sun fara aiki,a hankali ya kwantar da ita saman gadon,kamar matacciya haka ta koma,ko yatsanta bata iya Wagawa,la66anta sun bushe sosai,sun" "farfashe sakamakon ciccijesun da tayi,tsayawa yayi daga tsaye yana kallonta,idanuwanta suna a rufe,tunda yake a rayuwarshi bai ta6a fuskantar tashin hankali irin na jiya da kuma yau ba,bai ta6a cin karo da mummunar rana ba,irin ta yau,ta ko'ina babu sau™i,zuciyarshi har wani tafarfasa takeyi saboda" ",™unar da takeyi mashi" "Shigowa cikin Wakin Major yayi tare da wani baturen Likita,jin sallamarsu yasa Omar juyawa yana" ",kallonsu,da sauri ya tunkari Doctor Win yana tambayarshi dangane da jahad" ",She is having a panic attack as a result of the incident""acewar Dr Antony""" "Dafe kai Omar yayi da hannu Waya ya Wan runtse idanuwanshi tare da buWesu,Muryarshi a kasalance ""!yace""Yanzu Doctor babu yadda za'ae yarinyar ta dawo cikin hayyacinta" "Dr Antony yace""It will be very difficult for us to overcome her now,but we will do our best to see her "",regain consciousness" """Pls Dr,try as much as u can""" "Jinjina kai Dr antony yayi,tare da dafa kafaWar Marshal don ya lura baya acikin hayyacinsa "",Calm down ur mind,she will be ok,zamu yi iyakar bakin ™o™arinmu wurin ganin mun shawo kanta"" Daga haka Major ya ru™o hannunshi suka fito daga waje,zama fa bai gansu ba,Zarya ya shiga yi tsakanin room Win da Jahad take ciki dakuma room Win Sgr,sam ya kasa samun natsuwarshi tuni ya" "mance da shima mara lafiya ne,ana cikin wannan tashin hankalin,Tsautsayi yasa Omar ya kar6i wayarshi daga hannun Major,Yana kunnata kwatsam!sai ga kiran Abbansu ya shigo cikin wayar kamar" "!,jira yake yi" "Zubawa screen Win wayar ido yayi,tare da Wagowa ya kalli Major,tun kafin ma yayi magana,major ya" ",riga shi cewa""Abba ne ko""?Waga mashi kai yayi alamar eh" "Seriously I can't pick his calls,saboda bansan amsar da zan bashi ba,if he asks about junaid,""ba don """ ",yaso ba haka ya katse kiran Abbansu,Abunda bai ta6a yi ba arayuwarshi" "yana ™o™arin kashe wayar gaba Waya sai ga message ya shigo ta sama,hannunshi na kerma ya buWe" ",message Win,fearfully ya soma karantawa" "Omar kun kyauta ku dukanku,kowa ya™i Waga kiran wayata,dama inaso in sanar dakai cewa,Yau _" _zamu dawo gida ",Saboda tsabar kiWima,Omar baisan lokacin daya saki wayarshi ba,ta faWi ™asa sosai ta daki tiles Win Innalillahi wa'inna ilaihirraji'Un!Allahumma ajirni fil masibati wa'aklifni khairan Minha""wannan """ ",shine abunda yake ambato acikin bakinshi" "Major menene mafita?Ka taimaka min!abubuwa sunyi mun yawa,Ya zanyi da rayuwata!Babu "" Junaid,Jahad ta zauce!Ga Sgr ma a kwance gadon asibiti,Na shiga uku ni yau!wannan wace irin ba™ar" ?!rana ce "Wani irin tausayinshi ne ya lullu6e major,janyoshi yayi ajikinshi ya rungumeshi sosai,dama a bu™ace yake da ya samu kafaWar da zai aza kanshi,Ya zubar da hawayenshi sosai,ko ya rage raWaWin dake" ",acikin zuciyarshi" "?Cikin shesshe™ar kuka yace""Major menene mafita yanzu?Ya zanyi da Abbansu" "Hannu major yasa yana Wan bubbuga bayanshi yace""Sir,in sha Allah komai zai tafi dai dai,bazamu "",rasa abunyi ba bi'iznillahi" "Ru™o hannun Omar yayi suka koma saman waiting seat Win suka zauna,kwantar da kanshi ya kumayi asaman kafadar major,sai faman sauke ajiyar zuciya yakeyi,bakomai yake faWo mashi arai ba,fa ce" ",Fuskar Baby Junaid Winsu,mai Wauke da wannan kyakkyawan Murmushin" *Boss Bature* *Sehrish* "Around 1:30 na rana," "Zaune take asaman Sofa ta zabga Uban tagumi,tunda Daddynsu ya sanar da ita game da tafiyar Sgr Abuja,take jin kanta kamar ba cikakkiyar mutun ba,Bataso tafiyarshi ba,duk da ta yi mamakin tafiyar tashi,kewarshi duk tabi ta lullu6eta,ga kewar gida yau 3 days kenan suna a kano,Yanzu gidan ya rage daga ita sai Oummansu,tun kafin a fara kiran sallah,Maman sadeeq suka koma gidansu,Abusufyan ne ya Waukesu acikin motarshi,hannu takai tare da Waukar wayarta dake ajiye agefenta,Contact ta shiga tare da lalubo numbar jahad ta buga mata kira," "Guntun tsoki taja,jin layin nata a kashe,Layin Junaid ta kira Shima a kashe,hakan ba ™aramin Waga mata hankali yayi ba,Layin Hosana ta kira,a lokacin sun kammala haWama Omar breakfast Winshi,har ta koma Waki ta shiga toilet tayi wanka,tana zaune gaban mirror tana kwalliya jikinta sanye da gown,wayarta dake ajiye saman drawer ta soma ringing,duk a tunaninta ya Omar Winta ne,jiki na rawa ta mi™e hada tuntu6e wurin yin saurin Waukar wayar,koda taga kira daga Sehrish ne,jiki na rawa tayi" ",picking call Win tare da kara wayar a kunnanta" "Tunkafin Sehrish tayi magana,hosana ta ruga ta cewa""Wai yaushe zaku dawo ne?gidan fa ba kowa ni" ",kaWaice" "Hosana wai ina jahad ne?ina kuma junaid?basu dawo daga shan ice cream Win bane tun jiya da suka "" "",fita?na shiga damuwa saboda rashin samunsu a waya" "Hosana tace""Nima bansan inda suka je ba,babu fa kowa gida,daga ni sai Aunty azmee,ya Omar "",bansan shima ina yaje ba" "Hankalin sehrish yayi matu™ar tashi,la66anta na kerma tace""Hosana!yaya Rafayet baizo nan gidan" "?""ba" """,Eh,baizo ba,ni banga kowa ba""" "Nan take ranta ya bata cewa wani abu ya faru acikin gidan,kuma bada kowa ya faru ba,fa ce Su Junaid da suka fita shan ice cream,saboda rashin dawowarsu cikin gidan" """,Rishi ko breakfast na gaza ci,ina cikin matsananciyar damuwa""" "Ajiyar zuciya Sehrish ta sauke tare da cewa""Hosana ki kwantar da hankalinki,Zasu dawo cikin gidan" ",ne,Yanzu zan sanar dake wani abun farin ciki nasan zaki ji daWi sosai ""Muryarta aWan shagwa6e tace""toh faWamun menene" "?""Sehrish ta mi™e tare da nufar Wakin Oummarsu tana faWin""Nasan Daddy bai sanar dake ba ko" "Hosana tace""meke nan""?" "Shiga cikin Wakin tayi wayarta manne a kunnanta," "Video call ta mayar da kiran nasu,bayan ta samu wuri ta zauna gefen Oummansu dake ta bacci" ",hankalinta a kwance" "Hosana kalli ki gani,Wacece wannan,""tayi maganar tare da saita Screen Win wayar saitin fuskar """ ",Oummansu" "˜ura ido hosana tayi tana kallon fuskar oummasu,almost 7 mins,a hankali wani kyakkyawan" "?murmushi ya bayyana akan fuskarta,a ruWe tace""rishi Oumman mu ce ko" "Eh itace,naso na sanar dake tun jiya,baki dauki wayan ba kuma bansamu halin sake kiran ba,An """ ",samu Oummanmu,Amma bata acikin hayyacinta ta samu ta6in hankali" "Uban tsalle hosana ta daka,da gudun gaske ta fito daga Wakinsu,kaitsaye ta nufi kitchen inda ta baro Azmee tana gyare gyare,Cikin rashin sani Hosana taci karo da haroon,ta bangaje shi sosai har wayar" ",dake hannunta ta kubce mata,kaitsaye ta faWi ™asa ta daki Tiles Screen Win ya fashe" "Hannu hosana ta aza asaman kanta ta fashe da wani irin matsanancin kuka,tana faWin""Wayyo Allah "",wayata!Ka kashe mun wayata,Wlh bazan yafe maka ba,Allah ya isa" "Rai a6ace haroon ya Waga hannu zai mareta,adai dai lokacin Azmee ta fito daga kitchen Win,A ruWe ta ™araso ta dam™i hannunshi,wani mugun kallo daya jefa mata sai da gabanta ya faWi rass saboda launin idanuwanshi da sukayi jawur dasu,fuskar nan tashi tayi suntum da ita,da sauri azmee ta saki "",hannunshi,cikin sanyin murya tace""Allah ya huci zuciyarka" "Harara ya wurga mata tare da jan dogon tsoki mai sautin gaske,matsawa yayi izuwa inda wayar hosana take a ™asa,Ya sanya faffaWan tafin kafarsa mai sanye da takalmi,Ya take wayar ya rugurguzata,hakan ba ™aramin ™ona ma hosana rai yayi ba,Abun ka ga mai ta6in hankali,Kamar kura ta mamayeshi tare da gartsa mashi cizo asaman damtsen hannunshi,Dama ´ar singlet ce ajikinshi,™o™arin" "janyeta ya dinga yi amma ta™i cire ha™oranta daga saman fatar hannun,har sai da ta fasa shi,jini ya" "shiga tsastsafowa a wurin,waro ido waje haroon yayi ganin ta fitar mashi da jini a fatar" "jikinshi,™wa™™warar dam™a yakaima Gashin kanta,Hankalin Azmee ba ™aramin tashi yayi ba,Ga tsoron" ",shiga huruminshi take yi don tasan halinshi ba imani ya cika ba,Yasha Waga hannu zai mareta" ",Wurgi yayi da hosana,gaba Waya ta tafi zata faWi ™asa,Azmee takai hannu zata ru™ota" "Tsawa ya daka mata tare da cewa""kika kuskura kika ta6a ta abakin aikin ki cikin gidan nan!uwar shisshigi kawai,ki tsaya a iya matsayinki,""jiki asanyaye azmee ta tsaya tuni idanuwanta suka cicciko" ",tab da ™walla,tana ji tana gani haka hosana ta kife ™asa,fuskarta ta bugu sosai har hancinta ya fashe" ",Haura ™afa yayi ya wuce Can medical room Winsu,saboda yayi dressing raunin da taji mashi Hosana""Azmee ce ta ambaci sunanta,tare da zu™unnawa agabanta,tasa hannu ta janyota """ ",ajikinta,Lallashinta ta shiga yi,abun ba ™aramin ™ona mata rai yayi ba,Haroon ya 6ata mata rai" "Cikin shesshe™ar kuka tace""Aunty azmee,Kalli yarda ya fasa mun wayata,mutumin can baida imani" ",shi ba jininmu bane,""hannu Azmee tasa tana share mata hawayenta "",Kiyi hakuri hosana,Allah shi zai saka maki""" "Da™yar azmee ta samu ta lallasheta,har ta rakata Wakinsu ta kwantar da ita tana ta ajiyar zuciya,cikin" ",lokaci ™an™ani bacci ya Wauketa" "Dawowa falon Azmee tayi wurin da wayar Hosana ta fashe,hannu tasa ta Wauki wayar tana kallon" ",screen Win,Ya dagargaje sosai baka iya ganin komai" "A 6angaren Sehrish kuwa,duk tabi ta ruWe lokacin da taji sautin kukan hosana,kafin haroon ya taka wayar ta ™arasa mutuwa gaba Waya,zumbur ta mike tana zarya acikin Wakin,kamar tayi tsuntsuwa" "ta tafi Abuja haka take ji,ta ™agara tasan meke faruwa acan Winne '" "Tashin hankali!Su marshal na zaune zaman jiran tsammani,sae ga Sgr ya fito daga room Win da aka kwantar dashi,Ko riga babu ajikinshi ya yageta ya cireta,™irar ™arfin nan tashi mai matu™ar tsoratarwa gata nan a bayyane,Tsokar jikinshi sai rawa takeyi,mi™ewa sukayi gaba Wayansu suna kallonshi," "Rafayet""!Omar ne ya ambaci sunanshi tare da tunkarar shi,damtsen hannunshi ya ru™o acikin nashi "" yana sake ambaton sunanshi" "Omar!I can't believe that junaid has gone,till the day i found out those who planned his death!One by "" one sai na kashe su da hannuwana,daga nan ne zan yarda cewa Na rasa shi na har abada,wlh in har ban aikata abunda na faWa ba,Sai na ajiye aiki na""da™yar yake magana saboda zuciyarshi dake a" ",harzu™e,jininshi na akan akaifarshi" "™o™arin kama hanya yake yi yabar wurin Omar ya rurru™eshi saboda baisan inda zai dosa ba,Likitocin dake kula dashi duk sun kewaye shi sae faman tausarshi sukeyi suna lallashi,Amma ina idanuwanshi" ",sun rufe rufff,baya ji baya gani" "Rafayet ka kwantar da hankalinka mana!Duk yarda ka ke jin radadin mutuwar nan nima haka nake "" ji,nama fika jin raWaWi saboda Gani nake yi kamar ni ne silar mutuwarshi,Akan idona Junaid yabar gidan acikin motarshi na gaza dakatar dashi,Har Major sai da ya bani shawara amma banyi saurin Waukar mataki ba,Wlh kamar na haWiyi zuciyata na mutu haka nake ji,""dakatawa ya Wan yi da yin maganar yayin da suke kallon juna,shi da Sgr idanuwan kowannansu cike tab da Hawaye ba ™aramin" ",jiki suke ji ba" "Tausasa muryarshi yayi kafin yaci gaba da cewa""Rafayet!yakamata muyi tunani akan mahaifinmu!mu nemi mafita,domin kuwa ya sanar dani cewa suna akan hanyar dawowa gida yanzu haka,kaima kasan irin yadda yake jin junaid aransa,muddin yaji mutuwarshi tofa zamu rasa shi ne,a yadda shekarunshi "",suka ja Winnan bakomai zai iya jurewa ba" ",Jikin Sgr ba ™aramin sanyi yayi ba,bawan Allah duk yabi ya susuce ya rasa kuzarin jikinshi" ",Omar,yanzu ina ita yarinyar take ne""?yayi tambayar yana kallonshi"" "",Jahad ta zauce yanzu haka an kwantar da ita,ta samu bacci""" "Jinjina kanshi ya Wan yi,Shiru sukayi na wani lokaci,kafin Major yace""Yakamata mu nemi" """!mafita,lokaci yana ™ure mana" "Doctor Emran ne ya basu shawarar su shiga Waya daga cikin resting rooms na asibitin,yadda zasu" "ji daWin tsara yadda zasu tunkari Abbansu," "Katafaren Waki ne ya haWu sosai,wuri kowannansu ya samu ya zauna,Omar Da Sgr suna zaune daga gefen gadon Wakin,Major tare da Dr Emran da Armstrong suna zaune asaman doguwar sofa Win dake a Wakin,Sanyin A.c Win dake a Wakin ba karamin sanyaya masu zuciya yayi ba,almost 15 mins kowa yayi shiru babu mai magana acikinsu,Kowa da abunda ke zuwa mashi aranshi," "Yalla6ai mi zai hana asamu babban malamin addini ya fahimtar dashi ta hanyar tausarshi da daWaWan "" kalamai,tare da janyo mashi ayoyin al kur'ani,""acewar Major" "Dr Emran yace""that wouldn't be a solution a yanzu dai,gaskiya a yadda naji irin son da yake yi mashi muddin yaji irin mummunar mutuwar da Junaid yayi tofa wannan ba zai yi tasiri ba,zamu rasa shi,Zuciyarshi zata buga ne. """ "Armstrong yace""Koda za'a sanar dashi,Ni shawarata kada a faWa mashi ainihin abunda ya faru,Ina nufin irin mutuwar da Junaid yayi,kawai asanar dashi cewa Ya rasu ne ta hanyar rashin lafiya na rana" "?""Waya. ""tun kan yakai ™arshen maganar Omar yace""idan ya nemi ganin gawarsa fa?Ya zamuyi kenan" "Shiru Armstrong yayi can yace""sai ace anyi burying dinta tunda dama ku baku taking time kafin ku rufe deceased"" wani kallo Omar yayi mashi yace""kana ganin in ance masa hakan zan yarda ne,alhalin yana araye,sam hakan ma ba mai yuwuwa bane"" shiru Armstrong yayi don kuwa bai yi nazari ba kafin" ",ya bada shawarar" "To yalla6ai mezai hana kawai a 6oye mashi komai game da mutuwar Junaid Win!in yaso koda ya "" tambayeshi sai asanar dashi cewa,Sgr ya tura shi U.s ne,wurin yin training Win aikin soja,""Major ne" ",yayi maganar" "Murmushin takaici Omar yayi tare da kallonshi yace""Ita kuma jahad Win fa?ko itama mun turata U.s" ?Winne training "Du™ar da kai ™asa major yayi,Sgr dai bai tanka masu ba shi kaWai yasan irin tafarfasar da zuciyarshi" ",keyi mashi" "Gaskiya akwai gagarumar matasala!yanzu idan muka ce an tura Junaid U.s zai kar6i training Win "" soja,Jahad kuma ya zamuyi da ita?Zata tona mana asiri ne,ta hanyar sambatun da takeyi in har bata dawo hayyacinta ba,koba wannan bama Shi Abban zai iya bu™atar yin waya da jubaid!Dole fa ya nemi layin waWanda ke a u.s don yaji ya lafiyar Wanshi,duk kuma in hakan bata samu ba zai ce zaije can ne don ya ganshi""Marshal Omar ne yayi wannan jawabin" """,Armstrong yace""Inaso naji abunda Sgr zaice,Saboda nasan baza a rasa mafita a wurinshi ba" ",Mayar da hankalinsu su kayi akan Sgr wada ya Wan lumshe idanuwanshi" "Cikin sanyin murya Omar yace""muna sauraronka ya zamuyi yanzu?Daddy yakusa dawowa,kuma da alama bashi kaWai zai dawo ba,dukkansu zasu dawo"",saboda tsabar tashin hankalin da suke ciki,Ko" ",tunanin abinci ma basuyi,bawai don basu jin yunwa ba" Slowly ya buWe idanuwanshi sai lokacin ya soma magana atsanake "Duk shawarwarin da kuka bayar ba masu 6ullewa bane,a karshe dai dole mahaifinmu yasan cewa "" Wanshi ya mutu,Ba don naso ba,Amma ba yadda zanyi ne,ya zama dole muyi wa mahaifinmu ™arya a karo na farko don mu ceto rayuwarshi. ""dakatawa ya Wanyi da yin maganar,yana sauke ajiyar zuciya" "kafin ya Waura da cewa""Shawarata shi ne,Za'a sanar dashi cewa,Anyi kidnapping Winsu su duka biyun!saboda babu junaid jahad kuma ta zauce,muddin muka mayar da ita gida asirinmu zai tonu ne,kuma mahaifin yarinyar yanzu yana cikin farin cikin ganin mahaifiyarsu,idan har ya dawo ya samu ´arshi a cikin wannan yanayin yaya kuke tunanin zaiji aranshi?ga kuma babban rashin da mukayi na Junaid!that's the reason why ya zama dole a killace Jahad acikin asibitin nan na tsawon wasu kwanaki har asamu ta dawo cikin hayyacinta,hikimar yin hakan shi ne na farko idan daddy yaji cewa anyi kidnapping Winsu,tabbas hankalinshi zai tashi sosai,Amma zai sa ran bayyanar junaid a koda yaushe,kuma zamu sanar dashi cewa Junaid zai dawo Zamuyi ™o™ari wurin ganin mun ku6utar dashi hakan zaisa Ya Wan ji sau™i aranshi duk da zai shiga matsananciyar damuwa,mu kuma zamuyi ™o™ari wurin ganin mun shawo kanshi,Abu na biyu shi ne bayan wasu ´an kwanaki idan Allah yasa Jahad ta dawo cikin hayyacinta,Zamu lallasheta ne nasan zata fahimce mu,Zamu fara sakinta ta koma gida a matsayin su kidnappers Win suka saketa,Wannan zai ™ara kwantarwa Abbanmu hankali saboda zaisa Ma ranshi cewa shima junaid zasu sako shi,Ta wani 6angaren Abusufyan ma zaiji sau™i aranshi in yaga dawowar Jahad,may be ma kafin ya dawo daga kano zata koma,so daganan a hankali a hankali zamu cigaba da ™o™arin fahimtar da Daddy,koda zaisan cewa junaid ya mutu sai daga baya lokacin komai ya wuce kamar next 1 to 2 month haka,Sae asamu babban malami ya zaunar dashi yayi mashi nasiha sannan ya sanar dashi ainihin abunda ya faru,radaWin da zaiji aranshi bazai kai raWaWin da zaiji ba a yanzu idan aka sanar dashi. ""yana kai ™arshen maganar shi,ya rufe idanuwanshi yayin da zuciyarshi" ",keta harbawa" ",Good Idea""!acewar Armstrong""" "Major ya Waura da cewa""Yanzu yakamata a fara kawar da duk wani abu wanda zaisa Labarin hatsarin daya faru yaje masu,dama an kori ´an jarida daga wurin,yanzu haka akwai sojojin dake kewaye da wurin an rufe shi,basu bari kowa ya Wauki video ko hoton abunda ya faru ba,Zamusa su tsananta bincike akan mutanen dake a wurin dama kuma ba wasu mutane da yawa ne su kai witnessing incident din ba,ko masu wuce wa a mota babu sosae,dakuma mai siyar da ice cream W in nan,Hatta wayarshi za'a canza mashi saboda gudun kar ace ya dauki rahoto in ma ta kama asa ya canza wuri ne sai ayi hakan,Zamu toshe duk wata hanya da zaisa labarin mutuwar Junaid yaje kunnan mutanen gidan in sha Allah,""" "Jinjina kai Omar yayi tare da cewa""hakan yayi,Yanzu yakamata a hanzarta zuwa yi mashi jana'iza,Yamu yamu zamu halarta wurin yi mashi sallah,mu binne tokarsa awurin,bayan an kammala sai a kawar da ™arahunan Motar,A shafe duk wani abu da zai nuna cewa Anyi hatsarin" "mota a wurin,""cikin karyayyar murya ya yi maganar." "Sun jima suna tattaunawa akan yadda zasu tafiyar da komai,daga bisani wuraren karfe 2,Suka W unguma gaba dayansu zuwa wurin da incident Win ya afku,Sgr kamar yayi hauka lokacin daya yi arba da motar Junaid,Yaji mutuwar nan har cikin ranshi,da™yar suka samu kowa ya dan daidaita natsuwarshi,Alwala su kayi gaba Wayansu banda Armstrong da wasu da suka kasance ba musulmai ba,Anan sukayi mashi Sallah tare da burying Win tokarsa A gefen wata bishiya,bayan sun gama jana'izar,sojoji suka kawar da motarshi daga wurin,jikin kowa fa yayi mugun sanyi,Don suna kammala sallar jana'ixar Sgr ya zukunna gefen ™abarin Junaid,tare da kwantar da kanshi asaman ™abarin,Addu'o'e ya shiga jerowa abakinshi yana tottofa mashi,a ™arshe yace""Allah ya jikanka Junaid,bazan ta6a yafewa kaina ba,idan har ban Wauki fansa akan irin kisan wulakancin da akayi maka ba,Na Waurawa kaina alhakin mutuwarka,Saboda laifina ne Junaid da ban baka kariya ba,na tabka babban kuskuren da har duniya ta naWe bazan ta6a mantawa dashi ba,""" ",Kasa Wagowa yayi daga kan ™abarinsa" "* 234 810 388 4440: Boss Bature+ ]PM 2:57 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * ",Kasa Wagowa yayi daga kan ™abarinsa" "Marshal Omar ne ya Waura da cewa""In sha Allah junaid na aljanna,muna yi mashi kyakkyawan fata,Allah yasa ™arshen wahalarshi kenan,""gaba daya basu ji daWin irin yadda mutuwar junaid ta" ",kasance ba,kamar wani mara gata,babu mahaifinshi akusa babu ´an uwanshi" "Ru™o hannun Sgr major yayi,tare da janyoshi,jikinshi duk ya saki,da™yar ya iya mikewa ya tsayar da" ",kanshi akan ™afafunshi" "Sojojin dake kewaye da wurin sunyi su 50,Layi sukayi wani na bin wani,kowa yazo wurin ™abarinsa sai ya tsaya ya tottafa mashi addu'a kafin ya wuce,Na bayan shi yazo shima yayi mashi addu'a a haka" "har suka kammala,ba tare da mutane sun samu damar tsayawa ganin abunda ke faruwa ba,dama kuma" .hanyar sam ba mutane sosae "Basu bar ™abarin junaid a fili ba,saboda gudun kada mutane su dinga tattake wurin batare da saninsu" ",ba,ko su zauna abakin bishiyar,waya suka sa suka kewaye bishiyar" "Sun jima a awurin cike da jimamin mutuwar junaid,kafin wani lokaci suka shige motocinsu suka tafi ba don sunso ba,Kuma duk da haka sai da Sgr ya sanya sojoji guda biyu suka tsaya a" "wurin,batare da uniform ajikinsu ba," *RIJF BABY JUNAID* *Boss Bature* "Wuraren ™arfe 5:30 na marece," "Slowly motocinsu suka shiga cikin gidan,Bayan sunyi parking Winsu Major ya buWe masu mota,don atare suka zauna shi da Sgr a motar Omar,kowa jiki babu ™wari haka suka fito daga cikin Motar,kaitsaye suka nufi ™opar shiga falon," "A lokacin hosana na zaune saman Sofa,duk ta takure kanta,tun da tafarka daga bacci take ta faman" "yin sintiri acikin gidan tana jiran dawowar Omar don ta faWa mashi abunda haroon yayi mata," "Jin motsin shigowarsu yasa tayi saurin mi™ewa jiki na rawa ta tunkareshi zata rungumeshi," "Da hannu yayi mata alamar karta matso kusa dashi,fuskarshi babu annuri,har cikin ranta bata ji da" "Win abunda yayi mata ba,har gaishe dasu tayi amma babu wanda ya kulata,acikinsu," "Upstairs suka wuce atare,kowa ya nufi part Winsa,komawa hosana tayi saman sofa Win tana kuka,abun" ",ya ™ona mata rai,Yadda Omar ya dakatar da ita don karta ta6a shi" "FaWawa yayi saman gadonshi yayin da idanuwanshi ke fuskantar Ceiling,Fuskar Junaid ya dinga ganin tana yi mashi gizau,ji yake tamkar abunda ya faru mafarkine ba gaskiya ba,saboda wani sashe na zuciyarshi na raya mashi cewa Junaid yana raye bai mutu ba,Yayin da wani sashen na zuciyar tashi ke gasgata mashi mutuwar junaid,runtse idanuwanshi yayi Allah kaWai yasan irin raWaWin da yake ji acikin zuciyarshi daurewa kawai yake yi,ya jima a haka idonshi na kallon sama,kafin daga bisani ya mi™e tare" ",da faWawa toilet bayan ya rage kayan jikinshi" "Kwance yayi tsulundum acikin jacuzzi (kwamin wanka)wanda ke kewaye da glass,da niyyar yin wanka ya shiga toilet Win,Amma sai kasala ta baibayeshi ko yatsan shi ya gaza Wagawa,abubuwa sunyi mashi yawa,tunda yake a rayuwarshi bai ta6a fuskantar mummunar rana irin wannan ba,da ace mutuwa hutu ce agareshi da ba abunda zai hana ya ro™i Allah akan ya Wauki ranshi ya huta,Yaci alwashin saiya ga bayan waWanda suka kashe junaid,Al ™awari ne ya Waukarwa kanshi,Ko bacci bazai ™ara yi ba,in har bai Waukarwa junaid FANSA ba,kamar yadda Sgr yaci" "Alwashin Waukar fansa haka shima Omar ya Wauka," "Kasa jurewa yayi saboda kukan da hosana ke raira mashi ta la6e a ™opar dakinshi batasan halin da yake ciki ba," ",Hosana,""ya ambaci sunanta,muryarshi a kasalance""" """,Cikin shesshe™ar kuka tace""Na'am "",Zonan""" "Hannu tasa ta tura ™opar tare da shigewa ciki,Kwance ta same shi saman gadonshi,Ya baje daga shi sai short,kallo guda zakayiwa fuskarshi ka gane cewa yana acikin matsanancin tashin hankali, har Saman gadon hosana ta hau ta zauna tana kallonshi,lokaci guda ta dakata da yin kukan nata,Ganin" ",dry tears asaman fuskarshi,nan fa hankalinta ya tashi sosai" """,Ya omar,hawaye akan fuskarka?meke damunka ya Omar,Ban ta6a ganin hawayenka ba,Sae yau""" "A hankali ya bude idanuwanshi da sukayi jawur dasu yana kallonta yace""Hosana,ki taimaka mun kaina kamar zai fashe,Ina cikin matsananciyar damuwa,Zuciyata raWaWi take yi mun,pray for me" ",hosana kona samu sau™i acikin zuciyata" "Jikinta ba ™aramin sanyi yayi ba,hannayenta ta sanya tana kokarin janyo shi hakan yasa ya dan matso daura kanshi tayi saman laps Winta,Addu'o'i ta shiga karantowa tana tottafa mashi asaman fuskarshi,shafa sumar kanshi ta shiga yi,tana cewa""Ya Allah ga bawanka nan,kai kaWai kasan meke damunshi,Ya Allah ka yaye mashi damuwarshi,Ka sanyaya mashi zuciyarshi,Alfarmar Annabi" ",Muhammadu (S.A.W)" "Ba ™aramin daWin maganarta yaji ba,sosai ya gyara kwanciyarshi sama sama bacci ya fara ™o™arin" ",daukarshi" "Yana jiyo muryarta tana tambayarshi Ko zaici abinci ta kawo mashi," """,Da™yar ya iya amsa mata da cewa""A'a hosana,bana iya cin komai yanzu" """,Shikenan ya Omar Wina,kayi baccinka kawai,zanci gaba da yi maka addu'a,har ka farka""" "Shafa sumar kanshi taci gaba da yi,tamkar jinjiri haka ta dinga treating Winsa har bacci yayi awon gaba dashi,Yau hosana tayi mashi abunda bai ta6a tsammani ba,Ta bashi kyakkyawar kulawa kamar ba wannan mai ta6in hankalin ba,wani iko na Allah ta so sanar dashi damuwarta,amma tunda ta gane cewa" ".baya a hayyacinshi,Sae kawai ta fasa sanar dashi" """!Tashin Hankali*" "Jin dirar motoci acikin gidan yasa shi yin firgit ya farka,tare da yun™urawa ya mi™e zaune,Hosana ya gani kwance tana bacci,asaman gadon ya Wauketa," "Jiki na rawa ya saukko daga saman gadon ya samu jallabiya ya zura ma jikinshi ya bude ™opar dakinshi da sauri ya nufi downstairs,Tunkan ya ™arasa ya jiyo Muryar Abbansu yana ™walama Junaid" ",kira,ko sallama baiyi ba,Burinshi kawai yayi tozali da junaid" ",Hasbunallahu wani'e mal wakil""ya furta hakan tamkar zai fashe da kuka""" "Yana cikin wannan yanayin sai ga Sgr shima ya fito daga part Winsa,jikinshi sanye da jallabiya" ",shima,kallon juna suka yi kowa fuskarshi ayamutse take" "Daga shigowarshi ko sallama baiyi ba sunan junaid kawai ya ambata,yanzu yaya zamuyi """ ",dashi'?omar ne yayi maganar tare da kallon Sgr dake tsaye a gefenshi" "Yanzu ya dawo yana bu™atar ya huta,yakamata muyi ™o™ari wurin ganin mun daidaita natsuwarmu,if"" "",not za'a samu matsala ne" "Shigowa cikin falon suka karasa yi,Abbansu ne sai Mommynsu,tare dasu twins,fawan gaba Waya matasan gidan sun dawo,hada kanal yousouf su irfan da sauransu,Banda gwaggon katsina suma" "sun shirya dawowa tare dasu Ammi,zasu zo daga baya," "Agajiye suke kowa ya samu wuri saman Sofa ya zauna,Abba kuwa jiki na rawa ya wuce upstairs,su Sgr najin takun takalminshi hankalinsu ya ™ara tashi,Yana tafiya yana ™walawa junaid kira," """. Junaid!Junaid!where are you?Ur dad is back,Nayi missing Winka sosai""" "Bai ™arasa maganar ba,ganinsu Omar atsaye,cirko cirko,™a™aro murmushi suka yi gaba dayansu suka tunkareshi,Sgr ne ya fara yin hugging Winshi,Daddy I really missed you,Ya gajiyar tafiya?ya ™arasa maganar tare da Wagowa daga jikinshi,Bai amsa mashi gaisuwar tashi ba,yace""Yaushe ka dawo Abuja?ko kun dawo ne'?" "A'a daddy,Wani uziri ne ya kawo ni,Amma zan koma kano Winne,""wani kallo da yaga Abbansu na """ ",binshi dashi yasa ya Wan sha jinin jikinshi" "Abba sannu da dawowa,""Omar ne yayi maganar,wurga idanuwanshi yayi akan fuskar Omar,aWan "" ruWe yace""kunyi rashin lafiya ne?meke faruwa ne?naga fuskokinku duk sun kumbura,fuskar Rafayet "". tayi jawur da ita,kaima haka" "Da sauri Omar yace""Am...Abba..I know u are tired,kana bu™atar hutu,yakamata muje bedroom Win ka "",Inyi maka tausa" "Harara Abban ya Wan watsa mashi tare da cewa""a ™ule nake dakai Omar,ina ta nemanka jiya,ka tashi ka kashe mun waya hmmmm ""yana kai ™arshen maganar ya soma ™o™arin wuce wa ciki,Saboda tsabar" "ruWu Sgr baisan sa'adda ya tarboshi da hannunshi,Zuba ma hannun nashi ido Abbansu yayi,fuskarshi "",Wauke da mamaki yace""Rafayet,lafiyarka kuwa?cikina fa ka tarbe" "Zame hannunshi yayi tare da Wan sosa ™eyarshi yace""Am sorry Daddy,pls u need a rest,mu sauka down ka huta mana,ka kwaso gajiya,inaso na baka abinci kaci ka huta,Omar zaiyi maka massage ka" ",Wan ji daWin jikinka" "Cike da mamaki Abbansu ke kallonshi,""Rafayet!yau kaine da kanka kake zancen zaka bani abinci a baki na naci?Omar kuma zai yi mun tausa,sae kace wani ™aramin yaro,""gyaWa kanshi yayi tare da cewa""Naji toh,Amma saina fara zuwa Wakin Junaid,idan nadawo sai mu je Wakin nawa,""yana kai" ",™arshen maganar ya wuce tare da nufar Wakin Junaid yana ™wala masa kira" "Hankalinsu ba ™aramin tashi yayi ba,A hankali Abba ya tura ™opar Wakin junaid ya shiga daga ciki,Wayaam yaga babu kowa aciki,Bai kawo komai aransa ba,saboda ™arar saukar ruwa dayaji a toilet,hakan yasa shi tunanin ko ya shiga wanka ne,ajiyar zuciya ya sauke tare da juyawa ya fito daga" ",Wakin,da niyar idan ya huta zai dawo wurinshi,don yau atare yake son su kwana dashi" "Koda suka yi arba da Abbansu yana nufosu sai kowannansu ya shiga ´an kame kame,fargabarsu kada ace zai tambayesu ina Junaid ya ke,." "Tunkan ya ™araso wurinsu suka ji yace""Ashe ya shiga wanka ne,idan ya fito daga wankan pls ku "",sanar dashi cewa nadawo kuma inason ganinshi,a bedroom Wina" """Atare suka haWa baki wurin cewa""Toh Abba" "Saukowa down sukayi atare da abban yana gaba suna a bayanshi,Sae faman sauke ajiyar zuciya" "suke yi," "Lokacin da suka sauko down,Su kanal Yousouf na ganinsu kowa ya mi™e fuskar nan Wauke da farin ciki,Yayin da su kuma kowannansu ya dabarbarce," "Da™yar suke gaisawa da ´an uwan nasu,kowa ya lura da yanayinsu shiru kawai su kayi,Su fawan" "sai tambayar Junaid suke yi,Yana ina?basu ganshi ba,amsa daya suke basu ta yana a cikin toilet yana wanka,Duk wanda yaje Wakin Junaid yaji sautin saukar ruwa daga cikin toilet,sai yayi tunanin cewa wanka yake yi,Ashe fanfo ne Aka bari a kunne ba'a kashe ba," "Da™yar suka samu kowa ya ha™ura da ganin junaid,Omar yace su wuce Wakunansu kowa yaje ya" ",huta,an kwaso gajiya" "Nifa ban yarda dasu babban yaya ba,Shi da ya Omar akwai wani abu da suke 6oye mana """ ",Allah,""Acewar Jahan" "A yayin da suke shiga bedroom Winsu," "Ayaan yace""nikaina na lura da hakan,musamman faces Winsu,kamar sunsha kuka Allah,Gaskiya "",hankalina bazai kwanta ba,sai naga junaid,ni ban yarda wanka yake yi acikin toilet ba" "Jahan yace""mu bari mu huta,Zuwa dare sai muje Wakin nashi,nasan lokacin idan ma wankan ne ya "",gama" "˜arasa shiga cikin Wakin sukayi,kowa ya shiga rage kayan jikinshi,Jahan ne ya fara shiga waka,Ayaan" ",ya zauna gefen gadon yana jiranshi ya fito shima ya shiga wankan" "A can falo kuwa,Mommynsu ta tsare Sgr da Omar,Tasa su gaba tayi tana binsu da kallo one by" ",one,dama bakowa Sgr yafi ji ba fa ce Mommynsu,tana da wuyar sha'ani" ",Mommy,""Sgr ne ya ambaci sunanta""" "bata amsa mashi sunan nata daya kira ba,sai cewa tayi""you didn't answer my question,It seems like you are hidding something for us!Rafayet where is junaid!kada kuyi mun ™arya nasan ba halinku ba ne,just ku faWamun Gaskiyar abunda ya faru,""" "Murya na rawa Omar yace Am..mommy,Junaid fa yana a toilet yana wanka zai fito ne...m""da™yar ya ™arasa maganar ganin irin kallon da take yi mashi,kallon tuhuma,kallon ban yarda dakai ba" "Wai taya za ku ce mun junaid yana wanka?Nifa ba ™aramar yarinya bace,balle kuce zakuyi mun "" "". wayau,tun daga kan fuskarku na gane cewa akwai wani abu daya faru dashi" "Saussauta muryarta tayi,sannan taci gaba da magana""pls idan wani abu ne ya faru da Romeo Wina ku" ",sanar dani,i will accept it,""yadda tayi maganar yasa su kaji jikinsu ya ™ara mutuwa" "?""Am listening to u guys,ku faWamun meya faru dashi ya mutu ko""" "Gabansu ne ya faWi rass!da sauri Sgr ya ru™o hannunta muryarshi na kerma yace""Mommy dan Allah "". kiyi ha™uri,ki rufa mana asiri,I will explain to u mu shiga daga cikin bedroom Win" ",Rafayet,meyasa zaka sanar da ita""?Omar ne yayi maganar fuskarshi a yamutse""" "To ya kakeso nayi Omar,Mommy bazata ta6a yarda ba,kwara kawai mu faWa mata gaskiyar abunda "" ',ya faru,Ka wuce wurin Daddy,ni zanji da Mommy" ",Ya ™arasa maganar tare da jan hannunta,Suka wuce upstairs bedroom Winshi" "Ajiyar zuciya Omar ya sauke,Ya jima atsaye yana tunanin Yadda zasu ™are da Abbansu,tsoranshi kada" ",farat Waya zuciyarshi ta buga idan yaji cewa Anyi garkuwa da junaid kamar yadda suka tsara Omar,lafiya kuwa,""firgit ya Wanyi tare da kai idanuwanshi wurinta,Azmee ta nufo shi,Ganinshi a """ ",tsaye kamar akwai damuwa atattare dashi "",Dakyar ya ™a™aro murmushin ya™e yace""bakomai" "Omar,dama inaso na tambayeka ne,Wai ina junaid ne?tun jiya da suka fita shi da jahad shiru har yau "" basu dawo ba,nashiga damuwa sosai akan rashin ganinsu,har cewa yayi idan suka je shan ice cream" ",zaiyi min tsaraba,"" ta ™arasa maganar tana kallonshi" "Aunty Azmee,bazan iya 6oye maki ba,Junaid da jahad anyi kidnapping Winsu ""jin wannan maganar """ ",yasa Azmee ta dafe ™irjinta da ™arfi,idanuwanta suka firfito waje,hankalinta yayi mugun tashi" ",Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un!""kusan sau biyar tana maimata kalmar""" "siraran hawaye ne suka soma saukowa saman cheeks Winta,ji tayi tamkar bazata iya Waga ™afafunta" ",ba,saboda nauyin da sukayi mata" ",Junaid da jahad suna bu™atar addu'armu Azmee,""acewar Omar""" """. Da™yar ta iya buWe baki tace""Nashiga uku!Yanzu junaid da jahad aka Wauke mana" "Katse ta Omar yayi'pls Aunty azmee,ki daina Waga sautin muryarki,na faWa maki ne don ki taimaka mana,Wurin kwantar da hankalin sauran mutanen gidan nan,Mun shiga damuwa sosai,saboda gudun halin da zasu shiga,musamman mahaifinmu. """ "Cikin shesshe™ar kuka tace""Ya Allah ga bayinka nan!ka tsare manasu a duk inda suke,Ya Allah ka ku6utar dasu daga hannun azzaluman da suka yi garkuwa dasu,wannan wata irin masifa ce ""kuka ne" "yaci ™arfinta,da gudun gaske ta juya tare da tunkarar kitchen,zama tayi ta dingi kuka kamar ranta zai fita,gani take yi kamar zasu rasa su ne,Ta ™wallafa rai akan junaid,tana jinshi tamkar Wan cikinta saboda" ",ta shayar dashi,baiwar Allah" "Jiki asanyaye Omar ya wuce bedroom Win Abbansu,tsaye ya same shi har ya zura kayan bacci ajikinshi,ta cikin mirror ya hango Omar,juyowa yayi fuskar shi Wauke da murmushi yace""halan junaid" ",ya fito daga wankan ne""?yayi tunanin abunda ya kawo shi ne" "Abba,me kake bu™ata na kawo maka""ya tambaye shi ne don ya kawar mashi da tunanin Junaid "" aranshi" "Murmushi Abba yayi tare da cewa""Sannu Azmee,Yau kaine ka kar6i aikinta kenan""?" ",Duk da halin daya ke ciki na fargaba sai da ya Wan murmusa,jin abunda abban yace" "No,kawai inaso na baka kyakkyawar kulawa ne saboda nayi kewarka,ka fara faWamun abunda "" "",kakeso sai in kawo maka" "Murmushi Abba ya Wan yi kafin yace""shikenan,junaid nake son gani ka kawo mun shi,idan ma ya fara bacci ka Wauko mun shi,ina jiranka,""ya ™arasa maganar tare da samun wuri gefen gadonshi,yana kallon" ",Omar da yayi mashi zuru da ido" "?'Omar,lafiya ka zubamin ido kana kallona""" "Babu komai Abba,bari na Wauko maka junaid Win,""yayi maganar tare da juyawa yabar Wakin,Zaman "" jiran dawowarshi Abba yayi,sai faman sakin murmushi yake yi,harya ™osa Omar ya Wauko mashi Baby" ",Junaid Winshi" "A 6angaren Omar yana fita daga bedroom Win abban nasu,kaitsaye kitchen ya wuce,Anan ya samu azmee zaune saman kujera tana ta matsar kwalla," "haba Aunty azmee,meyasa zakiyi mun haka?Addu'a yakamata kiyi masu akan Allah ya bayyanar mana"" "",dasu,kukan da kike yi bazai amfane su ba" ",Zame hannuwanta tayi daga saman fuskarta,idanuwanta sunyi jawur dasu luhu luhu" "Omar,ba zaka gane bane,dole inyi kukan rashin su junaid,ko ka manta shakuwar dake tsakanina dashi""" ?'ne "Shiru omar yayi yana kallonta,Allah yaso bai sanar da ita gaskiyar abunda ya faru ba,da baisan" ",abunda zai biyo baya ba daga gareta itama" "Lallashinta ya shiga yi har ya samu ta saukko,Tsayawa yayi ta shirya mashi dinner asaman tray,ya kar6a ya wuce Wakin Abbansu,ita kuma ta shiga Waukar kayan abincin da ta shirya masu tana kaiwa dining," "Lokacin da Omar ya koma bedroom Win Abbansu,yana shiga ciki Abbansu yaga tray a hannunshi" "sai ya Waure fuskarshi tare da cewa""Nifa ba yunwa nace maka inaji ba,Junaid nace ka Wauko mun,""" "Saman table omar ya ajiye tray din tare da samun wuri gefenshi ya zauna,ru™o hannayenshi yayi tare da sassauta muryarshi" """,Abba pls,kaci abincin ka ™oshi,idan ka kammala zamuyi magana dakai""" "Shiru yayi yana kallonshi kamar mai nazarin wani abu yace""Shikenan zuba mun abincin naci,Allah "",yasa naji alkhairi" "Serving Winshi Omar ya soma yi,sosai yaci abincin bayan ya gama da abincin,Omar ya tsiyaya mashi Lemu me sanyi a cup,yasha," """,Yanzu ina sauraronka,wata maganace zamuyi""" """,Abba ko zaka Wan kwanta ne?ina ga kamar hakan zaifi,muna magana inayi maka tausa""" "Abun ya daurewa Abbansu kai,gyara kwanciyarshi yayi saman gadon sannan yace""ina sauraronka "",toh" ",Hawa saman gadon Omar yayi,A hankali ya fara yi mashi massage Win kafarsa" "A tsanake ya soma magana""Abba dama game da junaid ne,nasan ka yarda dani sosai,kuma zaka" ",fahimce ni ne" "Tunda ya ambaci sunan Junaid,Abba ya mi™e daga zaune da sauri yana kallonshi" "daurewa Omar yayi tare da cigaba da cewa""mun shiga matsananciyar damuwa Abba,idan ka lura da fuskokinmu duk sun sauya saboda tsabar tashin hankalin da muke ciki. ""dakatar dashi Abba yayi ta" ",hanyar Waga mashi hannu" "Ka fito fili ka faWamun ainihin abunda ke faruwa Omar,sai 6oye 6oye kake yi mun,dama ni tuni sai "" da raina ya bani cewa wani abu ya faru da junaid,dan Allah ka sanar dani!ina Wana yake""?hankalinshi" ",atashe yayi maganar" "Cike da fargaba Omar ya Waura da cewa""Abba,junaid yana cikin ™oshin lafiya,sai dai baya atare damu,Jiya bayan fitarsu shan ice cream tare da jahad,kidnappers su kayi garkuwa dasu,bana so ka tashi hankalinka Abba,Ni nayi maka al™warin zan dawo maka da ´a'´anka,cikin ™oshin lafiya batare da sun samu koda ™warzane ajikinsu ba. ""duk wannan surutan da Omar keyi baisan cewa Abbansu ya jima" "da sumewa ba,tunda ya ambaci sunan kidnappers sunyi garkuwa dasu,Bai ™ara sanin inda kanshi yake" ",ba" "Abba!""ya ambaci sunanshi,yayin da yake kallon fuskarshi,Hannu yasa tare da dafe goshinshi,Dama """ ",saida ranshi ya bashi cewar hakan zata iya faruwa" "Idanuwanshi ne suka cuccuko da kwalla,kamar ya fasa ihu haka yake ji,ta ko'ina babu sau™i,dirshan" ",ya zauna saman gadon fuskarshi a yamutse,ya zuba ma Abban nasu ido yana kallonshi" "Adai dai Lokacin Sgr ya shigo bedroom Win tare da Mommynsu,tasha kuka duk da irin juriyarta,da™yar ya samu ya shawo kanta,shima Win don yayi mata al™warin cewa zai dawo mata da Wanta har gida ba tare da komai ya same shi ba,jin motsin shigowarsu yasa Omar waigawa yana kallonsu,har suka ™arasa shigowa wurin gadon,Gefen gadon Sgr ya zauna,Mommy ta tsaya daga tsaye tana kallon Abba dake a zaune ido rufe," "?""Omar,ka faWa mashi ne""!?Waga mashi kai Omar yayi alamar eh,Ya kuma cewa""ko ya samu bacci ne"" Girgiza kai yayi tare da cewa""a'a,taya zan faWa mashi wannan tashin hankalin yayi bacci?Kaima ka sani,tun kafin ma na ™arasa sanar dashi ya sume a zaune,Na rasa abun yi ne shiyasa nayi zugum ina" ",kallonshi" ",Mi™ewa Sgr yayi da sauri ya fuce daga Wakin don ya Wauko masu ruwan da za'a yayyafa mashi" "Mommy,dan Allah ku ™ara ha™uri akan 6atansu junaid,in sha Allah we will try our best don muga "" "",mun dawo dasu cikin gidan nan" "Jinjina kai tayi ""Na yarda daku Omar,Nidai burina ku dawo mun dasu cikin gidan nan,Na tambayi Son game da kidnappers Win ya sanar dani cewa,Sau Waya suka kira waya,Kunyi magana dasu kuma har sun baku Junaid kunyi magana dashi,Naso ace sun bar wata kafa da zatasa ayi tracking layinsu,Amma kashe yace mun Sun kira da hidden number ne,abunda nakeso naji shi ne,basu bu™ aci adadin kuWin da suke so ba?ni koma nawa ne zan bada a kar6ominsu,""" "Jikin Omar ba ™aramin sanyi yayi ba,gwanin ban tausayi haka yake kallonta,Aransa yana ayyana irin" ",tashin hankalin da zata shiga idan taji cewa,Junaid ya mutu ta hanyar take shi da mota" ",Omar kayi shiru baka ce komai ba,""ta jifa mashi tambayar,tana kallonshi""" "Girgiza mata kai yayi""A'a Mommy,basu bu™aci komai ba yanzu,Sun sanar damu cewa,Zasu tuntu6emu idan bu™atar hakan ya taso,kuma sunyi warning Winmu,kada mu kuskura muyi gigin yin investigation akansu,if not zasu illatasu ne,shiyasa bamu yi wani yun™uri ba ayanzu,Amma yanzu mu kanmu kiransu muke jira,muji nawa suke bu™ata sai a tura masu,""ba don yaso ba haka ya dinga shirga mata ™arya,kamar yayi kuka wai yau shine ke yin ™arya,duk da yayi ba'ason ranshi ba,Dole ce tasa su" ",yin hakan" "Turo ™opar Sgr yayi hannunshi ru™e da bottle water,™arasawa yayi tare da buWe murfi ya tarfa ruwan asaman tafin hannunshi,Sannan ya shafa fuskar Abban nasu,Nauyayyar ajiyar zuciya ya sauke tare da" "?""ware idanuwanshi akansu yana kallonsu Waya bayan Waya,a hankali ya furta""Ina junaid" "Omar na ™o™arin buWe baki yayi mashi jawabi,Alexandra ta katse mashi hanzarinshi da cewa""Ku barni dashi,dare yayi sosai yakamata kuje ku kwanta ku huta,kafin gobe,""ta fadi hakan ne don tasan" ",cewa ba karamin tashin hankali suma suke ciki ba da ganin yanayin su" "Saukowa daga saman gadon Omar yayi tare da ru™o hannun Sgr yace""Mu tafi,""sallama su kayi mata" ",tare da fucewa daga Wakin" "Hawa saman gadon tayi suna fuskantar juna,tallabo fuskarshi tayi da hannayenta biyu,suka zuba ma juna ido,na wani lokaci kafin tace""Hubby,ka natsu ka saurare ni,Nasan zaka fahimce ni,Kuma kai musulmi ne!kayi imani da ™addara mai kyau ko mara kyau haka ne""?kamar wani ™aramin yaro haka ta mayar dashi," "Nodding kai yayi mata alamar eh," "Murmushi ta Wan sakar mashi tare da cewa""haka nake son ji my hubby,""dakatawa ta Wan yi da yin jawabin tana kallonshi,saboda ta kasa furta mashi abunda take so ta faWa,farin ruwa ta gani ya kwanta acikin idanuwanshi,la66ansa na kerma yace""Pls tell me the truth,Meya faru ne?kowa ya sauya mun,Dama ni sai da raina ya bani cewa wani abu ya faru da baby junaid Wina,""jikinshi har ya fara" ",kakarwa kamar wanda sanyi ya kama" ",Hawaye ne suka ciko tab a idonta" "Am sorry to say,Junaid yana cikin ™oshin lafiya,Amma baya atare damu,Rafayet ya sanar dani "" cewa,since yesterday night around 8 suna kan hanyar dawowarsu gida,kidnappers suka Waukesu gaba "",Wayansu" "Jin wannan maganar yasa hankalinshi yayi mugun tashi,wata irin zabura yayi yana ™o™arin saukowa "". daga saman gadon,Da sauri ta ru™o rigar jikinshi""dan Allah ka natsu ka saurare ne" "Girgiza kai ya shiga yi yana faWin""banga ta zama ba,Anyi garkuwa dasu junaid Wina,Wlh bazata sa6u ba,duk inda junaid da jahad suke adawo mun dasu cikin daren nan in har anason zaman lafiya,wannan wani irin shashanci ne?har junaid ya kwana a hannun kidnappers tun jiya arasa wanda zai ™watosu" "daga hannunsu,Banga amfanin sojojin dana tara acikin gidan nan ba,Nikaina bani da amfani" "kenan!Kowa ma bai da amfani mun zama tamkar kwankwan ashana,tunda har bazamu iya ceto rayuwarsu ba,""idonshi ya rufe sai faman zazzaga masifa yakeyi,˜arasa saukowa yayi daga saman gadon,buguzun buguzun ya kama hanyar fita daga bedroom Win nashi,da sauri Alex tabi bayanshi,tana ambaton sunanshi" ",Ko sauraronta baiyi ba,da alama ya zauce ne" "Yau ™afata kafarsu junaid zamu dawo cikin gidan nan duk inda suke saina dawo dasu,abun ban "" haushi wai anyi garkuwa dasu junaid?sai kace ´a'´an wani me siyar da kifi abakin titi,³a'´ana ne fa!Ni chief of army staff na Nigeria gaba Waya,banga amfanin matsayin da nake dashi ba Allah,tunda har za'a iya yin kidnapping Win ya'yana,wlh bazan yafewa kaina ba,in har bandawo da junaid cikin gidan nan" ",ba,""ranshi amatukar 6ace yake yin maganar,jijiyoyin wuyanshi duk sun firfito waje" "Pls hubby Calm down ur mind,Ina zaka je ne?acikin daren nan!indai akansu junaid ne,na tabbata "" ""zasu dawo ne" "Guntun tsoki yaja tare da cewa""baki da hankaline,da alama bakisan zafin haihuwa ba,Shiyasa kike "",faWin hakan" "Ni fa na haifeshi,taya zaka ce mun bansan zafin haihuwa ba?Ya kake so nayi ne?ka ™i tsayawa nayi """ ",maka bayani" "Su Marshal na zaune asaman sofa,kowa da abunda yake sa™awa aranshi,kwatsam suka jiyo" ",muryoyinsu,nan fa suka mi™e suna kallonsu" ",Ganin Abbansu ya nufi hanyar fita daga falon ko takalma babu a ™afarshi,da sauri suka sha gabanshi Rufe ido yayi atsiwace yace""Ku matsa ku bani wuri,wlh Omar ka bani mamaki,ko ince kun bani mamaki,How many hours su junaid na a hannun kidnappers amma baku iya ™watomun shi ba,babu" ",wani mataki da kuka Wauka,to ni zanje in dawo da abuna,""yana magana huci na fitowa daga bakinshi Ru™o shi Omar yayi tare da fashewa da matsanancin kuka,Girgiza mashi kai ya soma yi batare da ya furta mashi komai,jikin Abbansu ba ™aramin sanyi yayi ba,Cos ya manta when last yaga hawaye a fuskar Omar,tabbas abun na ci masu rai sosai,Mayar da idanuwanshi yayi kan Sgr,Hawaye ya gani kwance Luf acikin idanuwanshi,wanda tunda yake arayuwarshi bai ta6a ganin ruwan hawaye a idon" ",Sgr ba,tun ma da aka haifeshi har suna expecting ko baida cikakkiyar lafiya ne" "Omar!kuka kake yi mun""?yayi maganar yayin da hawaye suka soma wanko fuskarshi,Kallon Sgr """ "?""yayi tare da cewa""Kaima kukan zaka yi mun" ",Du™ar da kanshi yayi ™asa,gaba Waya jikin kowannansu yayi sanyi" "Abba,ka tausaya mana muna cikin matsananciyar damuwa na rashin Su junaid atare damu,Mun rasa "" yaya zamuyi,munyi tunanin zaka ™arfafa mana guiwa wurin ganin mun ceto rayuwarsu,Amma sam ka™i tsayawa kaji abunda muke son mu sanar dakai balle har musa ran zaka fahimce mu ""ya ™arasa" ",maganar tare da sanya tafin hannunshi yana share hawayen dake sauka a fuskarshi" "Abba,saboda rashin su junaid,ko bacci ba muyi ba,Yadda muka ga dare haka muka ga rana,Ga "" rafayet nan saboda shi,Ya baro kano ya dawo Abuja tunda sanyin safiya,dukanmu nan babu wanda ya iya kora koda ruwa ne ta ma™oshinsa,duk don saboda 6atansu junaid ""dakatawa ya Wan yi da yin" "maganar yana kallon Abban nasu,da alama ya fara saukowa" "Kaine ka haifemu,kafi kowa sanin su wanene mu!me zamu iya da kuma wanda baza mu iya "" ba!Nasan ka yarda damu sosai,Idan har akwai wanda zai bada shaida akanmu kaine Abba!meyasa bazaka yi mana uziri ba?idan har bamu bi komai a hankali ba wurin ganin mun ceto rayuwarsu,Toh ""!zamu rasa su ne gaba Wayansu" "Juyawa Abba yayi ya soma tafiya cikin falon,Saman sofa ya zauna,ganin haka yasa suma suka dawo" ",saman Sofa Win suka zauna suna fuskantarshi,Itama Mommy ta samu wuri daga gefen shi ta zauna" "Duk wannan abun dake faruwa akan idon ™annensu,don tun lokacin da Abbansu ya fito yana sambatun nan,Kowannansu ya fito daga bedroom Winshi,Jikin kowannansu yayi mugun sanyi,jin" "cewa Anyi kidnapping Winsu Junaid,Abun ya ta6a masu zuciya sosai," ",Har tsawon wani lokaci,kuke so na baku ku dawo mun dasu junaid""?Acewar Abba""" "Shiru sukayi gabansu na faWuwa,Omar ne yayi ™o™arin cewa""1 week""a hanzarce Sgr yace""Omar that's impossible,ka manta yarda mu kayi dasu ne?Sunyi mana al™awarin cewa in dae aka yi masu yadda suke so zasu sakosu,Amma ba a tare ba,saboda suna ganin za'a gano su adau mataki, akwai yiyuwar su fara sauko junaid shi kaWai acikin satin nan ko kuma su fara sakin Jahad,Ni ina ga kamar one month" ",yayi,Kafin lokacin in sha Allah mun dawo dasu duka acikin gidan" "Girgiza kai Abbansu ya Wan yi tare da cewa""Har one month!su junaid basa atare damu?idan suka cutar" ?dasu fa """,Abba sunyi mana al™awarin cewa in har zamu biyasu yadda suke so,bazasu cutar mana dasu ba""" ",Nawa suka bu™ata""yayi tambayar yana kallon faces Winsu""" "har yanzu dai su muke jira,sunce zasu kira su sanar damu,sannan sunce mu kwantar da "" hankalinmu,Bazasu ta6a cutar dasu ba,Zasu basu kyakkyawar kulawa,kuWi kawai suke bu™ata ba wani abu ba,""Omar ne ya kora mashi jawabin" "Cike da takaici Abba yace""just because of money,suka Wauke mun ´a'´ana?Ae da sun sani sun nemi "",tallafi a wurinmu konawa ne zamu basu basai sun Wauke mun su ba" "Mi™ewa yayi sam babu kuzari ajikinshi,tafiya ya soma yi dakyar yake iya Waga ™afarshi,har sai da yabar wurin Sofas Win,Sannan ya dakata da yin tafiyar,ya waiwayo tare da kallonsu,gaba Waya" ",idanuwansu na akanshi" """!Magana ya soma yi masu babu wasa a fuskarshi""Omar" ",Na'am Abba""ya amsa mashi""" """,Rafayet""shima ya amsa mashi""Na'am Daddy""" "Na yarda daku sosai,abu biyu nake tsammani daga wurinku,Na fako ku dawo mun dasu junaid,Cikin "" ™oshin lafiya,Na biyu kuma ku kawo mun waWannan gur6atattun mutanen da sukayi garkuwa dasu,Wallahi thumma tallahi idan har ku kasa yi mun waWannan abubuwan dana lissafa maku,inaso ku sani Za ku rasa ni ne,NA HAR ABADA,daga yau zuwa 30 ga watan da zamu shiga,a kowace rana zan fara sa ran dawowarsu acikin gidan nan!kuma daga ranar ku fara ™irgen ranakun da su kayi mun saura acikin duniyar nan" *!Tashin hankali* "Mikewa Mommynsu tayi tare da kallonsu gwanin ban tausayi tace""Na yarda daku sosai,ku taimaki rayuwar mahaifinku,Zamu taya ku da Addu'a Har Allah yasa kuyi nasara akan kidnappers Win nan,""tana kai ™arshen maganarta,tabi bayan abbansu," "Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un!""wannan shi ne abunda ke fitowa daga bakunansu,basu ta6a ganin "" tashin hankali irin na wannan ranar ba,A tsaye kowannansu ya kwana,har sun fara regretting Win ™aryar" ",da suka shirya ma Abbansu" "Acikin waWannan kwanakin,Komai ya hargitse masu,safe da marece dare da rana,kullum cikin" "Zullumi suke,Suna cikin tashin hankali,Duk sunbi sun firgice,kallo guda zaka yi masu ga gane cewar basa a hayyacinsu,Don gaba Wayansu daga Omar Win har Sgr babu wanda baiyi rama ba" "ajikinsu,gidan ya zama tamkar ma™abarta,Babu wani sauran farin ciki daya rage masu,Saboda rashin junaid babu mai samun isasshen bacci acikinsu,Abinci ma har Azmee ta fara gajiya da girka masu saboda Asarar shi da akeyi,Yadda ta ajiye haka take zuwa ta same shi,duk rana ta Allah sai Abbansu ya tunasar dasu Adadin kwanakin daya rage masu na ™wato su junaid a wurin kidnappers,yayin da suke cikin wannan tashin hankalin,Abusufyan na can suma ba kwanciyar hankali wanda hakan ya Wauke hankalinshi gaba daya batare da ya fahimci halin da gidan suke ciki ba,Ciwon abu ya tashi gadan gadan,Kullum da daddare sai ta dinga kuka tana buge buge tana faWin sunan sayyadi,hakan ba ™aramin ruWani ya sanyasu ba,har Sehrish ta fara zargin cewa,kodai yafara yi mata gizau ne?Anya ba wani abu ke faruwa ba?duk yadda taso Oummansu ta sanar da ita abunda take gani,Hakan ya faskara saboda bata da hankalin da zata iya fayyace mata komai,a ™ arshe dole sehrish ta koma Wakinta da kwana,duk in haukan nata ya motsa da zarar ta fara raira" "mata karatun Al™ur'ani sai ta samu natsuwa,a haka suke samu tayi bacci," "A 6angaren Su Hayaam kuwa,ba ™aramin daWi suka ji ba,lokacin da Abra ta dawo abuja,Batare da tasha wahala ba,bayan An sallami Hayaam daga Asibiti gidan Amani suka koma,Zasu zauna na W an wani lokaci kafin su wuce Maiduguri,duk wannan budurin da sukeyi basu son abunda ke faruwa acan gidansu na maiduguri ba,Sun manta da mahaifiyarsu da suka baro kwance ba lafiya" "rai hannun Allah," "A 6angaren Aunty babba kuwa ba ™aramin jiki taji ba,tun bayan da mai motar nan ya hankaWe ta a Enugu,da™yar aka samu wani bawan Allah ya Wauketa a motarshi suka kaita asibiti,Taci ba™ar wuya kamar bazata rayu ba,tsawon sati tana kwance a gadon asibiti batasan inda kanta yake ba,Komai ya ™are mata ™ar™af,mutumin daya kawota asibitin tun da ya biya kuWin da za'a yi mata aiki a ™afarta da ta samu matsala,bai ™ara tako kafarshi yazo ba,Ga ciwo ya™i ci ya™i cinyewa,ta Wuri ruwa,tayi suntum da ita,daga baya ta ru6e sai uban wari dake fitowa daga jikin ™ afar,Likitoci sunyi iya kar bakin ™o™arinsu wurin ganin sunyi mata magani,amma abun ya ci tura,da suka gaji gashi babu wani danginta a kusa,kuma babu kuWin da zasu cigaba da kula da" "ita,A ™arshe Suka sallame ta daga asibitin,Tashin hankali!ko ya rayuwar Laila zata kasance""?" "Yau Two Weeks kenan da mutuwar Junaid,Wanda ya kasance Wata biyu cuf da sati Waya da yin auren Sehrish Abusufyan da Rafayet salahuddeen,duk da muna sa ran kwanakin auren nasu zai ™ ara tsayi saboda Sgr ya Waga tafiyarshi ta komawa U.s,Zuwa Next One Month,dalilin Waga tafiyar tashi saboda Investigation Win da sukeyi na ™o™arin gano waWanda suka kashe Junaid,Ga kuma Abbansu daya zuba masu ido yana jiran su dawo mashi da ´a'´anshi,bawan Allah ko bacci bai samu,duk ya rame ya fige,bai samun bacci da daddare saboda sallar daren da yake yi, haka zai zauna saman darduma yayi ta yi masu addu'a,Allah ya dawo mashi da ´a'´anshi,ita kanta Mommynsu junaid tana cikin mawuyacin hali,cos ta fara zargin cewa ba Kidnapping Winsu akayi ba,there's something behind da suka 6oye masu,har sun fara fidda rai da dawowarsu,A ranar Litinin sai ga JAHAD ta dawo gidan da ™afafunta,Murna a wurinsu kamar su haWiyeta,duk da sun shiga damuwa ganin yadda ta rame ta fige,duk ta fita hayyacinta,™ashin wuyanta duk ya firfito kamar zai fasa fatar wuyanta,Taji jiki sosai,Idanuwanta duk sun kumbura,duk yadda suka so jahad ta buWe baki ta faWa masu ina junaid yake,ta™i magana bakinta a rufe yake,sai dai kawai ta dinga" "binsu da ido,bakomai ya hanata yin magana ba,fa ce kukan dake cinta,muddin ta buWe bakinta to" "zata fashe masu da kuka ne,kuma ta Waukarwa Su ya Omar al™awarin bazata tona masu asiri ba nace wa junaid ya mutu,har sai lokacin da suka shirya sanar dasu,tunda ta dawo gidan nan,Ta zama salihar ™arfi da yaji,magana saita zama dole sannan take yinta,ko Wakinsu batasan fitowa daga ciki,tun hosana na lalla6ata don ta faWa mata abunda ke damunta,saboda kullum sai ta farka ta sameta tsakar dare tana sallah hawaye na gangarowa akan fuskarta,Har tagaji da tambayarta ta" "™yaleta," "Kullum ne in zata kwanta da daddare sai ta Waukko wannan zanen fuskar junaid da tayi a cikin drawing book Winta,ta tasa shi gaba tayi ta kallo,Wani lokacin ta fashe da kuka wani lokacin kuma tayi murmushi,bakomai yafi tsaya mata araiba,kamar rana ta farko da ta fara haWuwa dashi face to face,Yayi tsammanin Sehrish ce,ya ru™o hannunta ya turata cikin motarshi,ya tasa ta gaba da wannan kyakkyawan murmushin nashi,jahad tayi kuka tamkar ranta zai fita,har ya bi jikinta,in har bata zubda kwallaba ita kanta bata jin daWin jikinta,wani sa'in idan raWaWin yayi mata yawa ™ ur'ani take Wauka ta zauna tayi ta karantawa har ta samu sau™i acikin zuciyarta,Sau dayawa Omar yakan kirata a garden su zauna yayi ta lallashinta,yana yi mata nasiha,hakan yasa ta fara samun sau™in raWaWin da zuciyarta keyi mata,har ta fara sakewa da kowa acikin gidan,hakan ba ™aramin daWi yayi masu ba,Yanzu saura dawowar Junaid suke jira shima Masu garkuwar su sako" "shi, rashin sani yafi dare duhu" *Boss Bature* "Kano State," "Wuraren ™arfe 8 na dare,Sehrish ta fito daga cikin toilet,chest Winta Waure da towel,ta canza sosai,duk da babu kwanciyar hankali atare da ita,Ciwon Oummansu ba ™aramin Waga mata hankali yake yi ba,harta fara murnar zasu koma gida,sae kuma abu ya dawo gadan gadan haukan take yi,wardrobe ta nufa tare da buWewa,ta dauko kayan baccinta riga da wando ta zurasu ajikinta,bayan ta kammala sanya kayan,gaban mirror ta koma ta zauna tana kallon fuskarta acikin madubin,ta ™ara kyau da haske,mayukan da take amfani dasu ba ™aramin gyara suke yi ma jikinta ba,tunani ta shiga yi yau saura satittika suka rage aurenta ya mutu da Sgr,ta Wan damu da rashinsa a kusa da ita,kusan kullum ne saita tura mashi text message a wayarshi,Sometimes yana maido mata da reply,harma ya tambayi ya lafiyar Oummansu,hakan ba ™aramin daWi yake yi mata ba," "Kiran wayane ya shigo,nan take wayarta ta soma ruri,jiki na rawa ta mi™e daga saman kujerar ta nufi inda ta ajiye wayar asaman pillow,hannu tasa ta Wauki wayar tare da duba sunan mai kiran nata,wani irin farin ciki ne ya lullu6eta ganin sunan Mommy Azeema ya bayyana akan screen Win wayar,Cike da" ",zumuWi ta Waga kiran ""Assalamu alaikum mommy""" "On the other hand mommy Azeema tace""wa'alaikumus salam my Daughter hope kina lafiya,""" ",Shiru Sehrish tayi batare da ta bata amsa ba,™asa kasa ta soma shesshe™ar kuka" ",Daughter,kuka kikeyi koh""?nan ma shiru bata amsa mata ba""" ",?Kinyi missing Win mommynki ko""" "Da™yar ta iya buWe baki tace""Eh mommy,kin manta dani,ina cikin damuwa sosai,ta ko'ina ba "",sau™i,dama kece kike kwantar mun da hankalina,gashi yanzu kona kira baki Wagawa" "Am sorry daughter,Nasan ban kyauta maki ba,Amma yanzu ki kwantar da hankalinki,In sha Allah "" this week zamu zo nan Abuja,Munyi waya da Abusufyan ya sanar dani cewa,Zaku dawo tare da" "!Oummanku ko "",sehrish tace""Eh" "Naji daWi sosai,Ban kira na tayaki murnar ganin Oummanku ba,Wlh na yi farin ciki sosai,har ina "" "",cewa gwaurancin Abusufyan ya ™are tunda sanyin idaniyarshi ta dawo" "Murmushi sehrish ta saki,hajiya azeema taci gaba da cewa""Baki bani labarin rayuwarki da Sgr ba?ya" "?""ake ciki?ko har yanzu babu wani sauyi" """,Komawa sehrish tayi gefen gadon ta zauna,A tsanake ta labarta mata irin zaman da sukayi dashi Hajiya azeema tace""Good,Koba komai ta wani 6angaren hankalinshi ya fara karkata akanki,Wannan ""ma mataki ne na nasara" "Dakatawa tayi da yin maganar tana sauke ajiyar zuciya,kasa kunne sehrish tayi tana jiran jin me" ",zatace mata" """,Yaushe zaku dawo kano?kamata yayi ace kuna tare da juna,banji daWin komawarshi Abuja ba""" "Gobe muka shirya komawa gida,Amma ciwon oumman mu sai ™ara gaba yake yi,bansani ba ko "" "",tafiyar na nan,ko an fasa,Daddy nake jira ya dawo na tambayeshi" "Kisan yarda zakiyi Ku koma Abuja,if not duk wani shirin mu zai lalace ne,Ita kuma "" Oummanku,Allah ya bata lafiya,zamu tayaku da addu'a,Zan yi magana da daddy Win naku gaskiya ™wara adawo da ita nan Abuja,zata fi samun caring,ga kuma su hosana da jahad,idan tana ganinku ku "",uku atare sai inga kamar zata iya dawowa hayyacinta in a short time" ",Sehrish ta Gamsu da bayaninta ita kanta tayi tunanin hakan" "Nagode sosae Mommy,Allah yabarmun ke,Har na kosa mu hadu,don nayi missing Winki sosai da "" "",sosai" "dariya hajiya azeema tayi tare da cewa""don't worry ur self in dai nice har sai kin gaji da gani na,Am coming back soon,Dani za'ayi ya™in karshen nan,da makamaina zanzo,mu bazama a filin daga har sai mun cimma nasara,""cike da Zolaya tayi maganar,hakan ba ™aramin dariya ya ba sehrish ba,hada dafe cikinta,taji daWin kiran da Hajiya azeema tayi mata,Ta sanyata farin ciki sosai,Sun jima suna waya kafin" ",daga bisani suka yi sallama" "Wurgi tayi da wayar saman mattress,fuskarta Wauke da ™ayataccen murmushi,tana cikin NishaWin nan ta soma jin faWuwar gaba rass rass!tunani ta shiga yi ko mai yasa take jin faduwar gaba?kodai wani abu na faruwa ne,tana cikin wannan fargabar taji an kashe ™wan falo,da farko bata damu ba,tun da ba ita kaWai bace acikin gidan Akwai security guards zai iya yiwuwa ma Daddynsu ne ya" "dawo,dama ya sanar da ita cewa after isha' prayer zai wuce gidansu Maman sadeeq," "˜wala mashi kira ta soma yi don taji idan shi ne ya dawo," "Daddy!Daddy!Daddy Abusufyan""!shiru ba'a amsa mata ba,nan fa ta soma zargin kodai wani ne ya "" shigo masu,Amma ae akwai security a gidan,kasa jurewa tayi hakan yasa ta mike tsaye,ta tunkari ™opar Wakin,a hankali tasa hannu ta buWe ™opar Wakin ta fara le™awa,ko'ina duhu babu haske a falon,motsin" ",takun takalmi ta fara ji" *_GYARA SHINE MACE_* "ZATA FASHE FA KARKU BARI AYI BABUKU ZAFAFAN KAYAN MATA MASU KYAU DA _* INGANCI KUMA AKAN FARASHI MAI SAUK'I ,MAMAN YUSUF YAR MUTAN SOKOTO TA SHIRYA TSAF DOMIN GWANGWAJEKU DA ZAFAFAN KAYANTA MASU MATUKAR" *_INGANCI "Yar uwa shin ko kin San lokacin sanyi lokaci ne da yake dask'arar da ni'imar mace , yake yawan '_* bushe gaban mace , sannan lokacin ne maza sukafi bukatar matansu , lokaci ne da kowane lafiyayyen namiji yakeson ya jishi ajikin matarshi a kowane lokaci , to ya kike gani idan har mijinki Yana son kasancewa Dake Haka kekuma ga ni'ima a bushe , 'yar uwa mace fa Saida gyara , ko kinada kyau to ki k'ara da wanka don ci gaba da kankanrowa kanki daraja da k'ima a idon Mai gida ,. Ki tuna duk son da namiji ke maki in har kinada matsala a wannan wajan to wlh akwai matsala don son da yake maki bazai Hana kurinka samun matsala dashi ba ,idan kuwa har Yana samun yadda yakeso wlh ko baya sonki to Ina tabbatar maki da a hankali wata Rana sai ya soki Kuma zakiga kowane lokaci Yana tattalinki da" "gudun abunda zai 'bata maki Rai , Mata a kula*_ maman yusuf likitar Mata 08133079957" *Wannan dalilin ne yasa nazo maku da Kaya masu zafi kamar Haka* "Akwai ingantaccen maganin sanyi Mai fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci na maza Dana Mata ," "kun dai San illar da sanyi yake da ita ku kula," Akwai ingantaccen maganin nono hadin gargajiya na Sha Dana shafawa Mai taso da nono ya "Kuma gyarashi Hadi da tsayuwarshi , " Sai maganin hips Wanda zaisa hips dinki ya ciko kema ki shiga jerin Mata masu aji Akwai maganin k'iba Wanda zai ciko da jikinki kiyi kiba Yar daidai Mai kyau wadda zata dace da yanayin jikin ki "Ina bada Hadi na mussaman ga yarinyar da ta rasa budurcinta sanadiyar fyade ko yaudarar d'a namiji ,Wanda insha Allah akayi amfani dasu to yarinya zata koma normal Wanda duk zata aura Ba zai iya Gane komai ," Mmn Yusuf likitar Mata Akwai hadin amarya Wanda zaisa ki ciko ki hade gam sannan su Baki ni'ima irin wadda akeso ingantaccen sirrin da zaisa ki Kara samun soyayyar mijinki cikin sauki Akwai hadin sabon budurci da mukeyi ga wadda ta kasance bazawara hadine da ko haihuwarki nawa akayi maki shi Zaki koma tamkar budurwa Wanda ko Wanda Kika aura zaisha mamakinki Wanda hakan Kuma wata hanya ce ta kankanrowa kanki daraja da k'ima ne zawarawa ku matso karku Bari ayi babuku "Akwai hadin Mai jego , kunsani mace na rasa mafi yawa ni'imarta yayin haihuwa wata ma Zara karu ne to indai kikayi wannan hadin Ina tabbatar maki da cewa Zaki hade ciki da waje gabanki" zai ciko sosai in karuwa kikayi K'arin zaizo ya hade tsaf sannan Zaki samu dawamammiyar Ni'ima KADAN DAGA CIKI WASU KALOLIN Kalolin gumba Kalolin matsi Kalolin gari Kalolin tsumi Zumar dabino Zuma Mai rubutu Zumar goron Tula Zumar ridi Dahuwar kaza Dahuwar zabo Dahuwar zuciya Dahuwar ciccibi Dahuwar tsoka Tara Dahuwar Yan shila Dahuwar kwai Mai rubutu Turaren mallaka Turaren Mara Turaren tsugunno Turaren k'irji Shuumar humra HATSABIBI turare Hatsabibiyar humra Matan gaske Maltinat Mata Shayin Mata Tsumin kankana Sirrin tafin k'afa Akwai sirrika na mallaka da hadin farinjini Akwai sirrin samun farinjini ga wadda ta rasa mijin aure ko wadda takeson samun farinjinin sana'a Akwai hadin farinjini na matar aure Akwai kwallin mallaka Zoben mallaka Set na Jigidar mallaka "Yar uwa abubuwan fa da yawa sosai , Wanda in nace Zan tsaya bayyanasu anan wannan page din * bazai Isa ba , Ina sokoto Ina aikawa kowane gari dake cikin Nigeria da Niger ,kwatano da Ghana , karku manta adade anayi sai gaskiya , ga Mai sayen d'ai d'ai ko masu siyan sari , ku tuntubeni ta wadan" nan numbers " or 08133079957 call or Whatsapp ,Ina maraba daku customers 07069711327" "Masu buk'atar ganin kalolin kayana to kuyi sarving wannan number 08133079957 sannan kuyi min magana Nima nayi sarving number ku ta hakanne zaku dinga ganin kayana da zarar na d'ora, ngd sosai taku maman yusuf likitar mata " "234 810 388 4440: tsoro ne ya kamata,Zuciyarta sai harbawa take yi da ™arfi da + ]PM 2:57 ,19/3[ ™arfi,wani irin wahalallan yawu ta haWiya,Sam takasa Motsawa,tabbas wani ne ya shigo cikin gidan tunda harta Ambaci sunan Daddynsu bai amsa mata ba,A ™opar Wakin ta tsaya cak kamar an dasa mata Aya,Saboda duhu ta ko'ina bazata iya hangen meke wakana ba acikin falon,tunanin kiran Abusufyan tayi,da sauri ta juya hannunta na kerma tana ™o™arin tura ™opar Wakin ta shiga daga ciki,Ta jiyo ihun Oummansu dake a downstairs,A gigice Sehrish ta juya da gudun gaske ta nufi downstairs,cikin rashin sanin ina zata taka saboda duhu ™afafunta suka harWe daga saman benen gaba daya ta rubza mashi,mirginowa ta dinga yi daga saman benen har ta faWo ™asa ta ™ume goshinta,Sosai taji raWaWin buguwar da tayi amma a haka ta jure ta daddage ta mike,tana laluban hanyar zuwa Wakin Oummansu cikin duhun,Sosai take jiyo sautin koke koken da Oummansu keyi,Duk tabi ta ruWe ta rasa ina zata" ",dosa" "Da ™arfi ta soma kwala mata kira""Oumma!Oumma!!""tamkar makoshinta zai 6allo waje,duhu ya hana ta gano kopar Wakin,Bangon falon tabi ta dinga sanya tafin hannunta tana shasshafawa,da taimakon Koke koken da Oumman keyi ne ta samu ta ru™o Handle Win kopar Wakin,Da karfin ™arfe ta sanya ™afarta tare da Harba ™opar Wakin ta buWe,Bata iya ganin komai ba saboda duhun da Wakin yayi an" ",kashe Hasken Wakin kamar yadda aka kashe na Falo" "Shafa bangon tayi dayake tasan inda Switch Win yake,Cikin sa'a ta kunno shi ™itt Haske ya gauraye" ",ko'ina na Wakin" "Gabanta ne yayi wani irin mugun bugu rasss!™wayar idonta tamkar zata faWo ™asa saboda Tashin hankalin da sukayi arba dashi," "Ta ko'ina ya mamayeta,™okarin rabata da kayan jikinta yakeyi,babu kunya babu tsoron Allah,Wani irin kukan kura Sehrish tayi bata dira a ko'ina ba sai asaman gadon,A hargitse ta Cakumi Wuyan rigar" ",jallabiyar dake ajikinshi,da iya ™arfinta na ™arshe tayi wurgi dashi gefe guda,Ya gangara ™asan gadon Fashewa tayi da matsanancin kuka,tana kallon Oummansu wadda tuni ta jima da sumewa asaman" ",gadon" "Jijjiga jikinta sehrish ta shiga yi tana Ambaton sunanta,Dakatawa tayi da yin kukan tare da wurga ™wayar idonta kan Mutumin wanda ke tsaye a bakin gadon,jallabiyace a jikinshi,kanshi kuwa Rawani "",ne,Ya sanya face mask a fuskarshi" ",Huci kawai takeyi tana kallonshi" "Hannu yasa tare da zame takunkumin dake a fuskarshi,Mummunane sosai bai da kyau ko miskala zarratin,irin mutanen da kallo guda zakayi masu kaji ka tsanesu,Sehrish bazata ta6a mantawa da" "fuskar wannan fasi™in mutumin ba," "Ranta a matu™ar 6ace tace""Mugu azzalumi!dama sai da raina ya bani cewa kaine!Ashe har yanzu kana "",!bibiyar rayuwarmu!Wai uban mi muka tsare maka ne!Meyasa bazaka fita arayuwarmu ba" "Jinjina kai Ya sayyadi yayi yana kallonta batare da yace komai ba,sai da ta kammala balbaleshi da" ",faWa sannan yace""kin gama""?banza tayi bata tanka mashi ba" "Bansan wacece ke acikinsu ba,Amma fitsarar da kikayi mun a yanzu ya tabbatar mun dacewa rishi ce "" ke,Dama tun kina yarinya kangararra ce ke,balle kuma yanzu da kika samu ´anci kika zama cikakkar budurwa,har kika samu bakin gayamun magana,Ban zo nan don inyi jayayya dake ba,Wurin uwarku "". nazo don ta bani ha™™ina na aure dake akanta" "Tunkan ya ™arasa maganar Sehrish ta Ambaci""innalillahi wa'inna ilaihirraji'un""dafe kanta tayi saboda jirin da take gani,Wani ™ululun ba™in ciki ne ya tokare mata makoshinta," "Da™yar ta iya buWe baki tace""Amma baka da kunya!Tunda nake banta6a ganin Wan akuya bunsuru ba,wawa jakki ba,kuma da™i™i irinka ba!Wai kai wani irin Dabbane. ""A fusace Sayyadi ya daka mata" "tsawa tare da furta""Kalas!karki kuskura ki ™ara jifana da waWannan munanan kalaman!Ki iya bakinki in ba so kike na keta maki rigar mutunci ba awurin nan!™aramar ´ar iska kawai,kin manta lokacin da kuke "",rayuwa a ™arkashin ikona?idan kin manta toh bari na tuna maki" "Yayi maganar cike da she™iyanci yakai hannunshi tare da shafa gabanshi dake asandare yace""Ina fata "",kin tuna" """!Waro ido waje sehrish tayi yayin da idanuwanta suka cicciko tab da ™walla ta furta""Nashiga uku Fashewa yayi da dariya kafin ya Waura da cewa""kin tuna lokacin da nake dam™ar wuyanku in tasa ku" "?""gaba sai kun tsotsi gabana" "Innalillahi wa'inna ilahirraji'un!fashewa tayi da matsanancin kuka na tashin hankali,Tsabar raWaWin" ",tunawa da wannan ™azantar yasa ta fara yun™urin yin amai ga ™irjinta da yayi mata zafi sosai Muryarta adisashe ta soma magana""Allah ya isa tsakaninmu dakai!Wlh Allah bazai ta6a barinka ba,Sai ya saka mana Cin zalin da kayi mana,in sha Allah tun agidan duniya zaka fara gir6ar abunda ka shuka,˜arshenka bazaiyi kyau ba Sayyadi,Sai kayi danasanin haihuwarka da Uwarka tayi acikin duniyar nan!Natsani ganin mummunar fuskarka fiye da yadda na tsani mutuwa,Munafuki,mugu azzalumi,fasiki,Sannan kuma matsoraci!tsabar bakin ciki ya hanaka sakat saboda ganin irin Canjin rayuwar da muka samu,Ni bansan wani tsautsayi bane yasa Oummanmu ta aureka ba,Nasan ba hakanan ka ™yaleta ba,domin kuwa duk wata mace me hankali da tunani bazata auri dabba,da™i™i,bunsuru irinka ba,Jahilin addini jahilin rayuwa,Kana yin amfani da iliminka wurin cutar" ",da rayuwar al'umma, idonta arufe take zazzaga mashi masifa" "Goya hannayenshi yayi asaman ™irjinshi yana kallonta,maimakon yaji haushin kalaman da ta yada mashi,Sai ma yatsinci kanshi da jin sha'awarta,zuba mata kwartayen idanunwashi yayi yana bin jikinta" ",da kallo batare data ankara ba,Kayan baccin jikinta shara shara suke,Subhanallah" "Sautin dariyar da taji ne yasa ta dakata da yin masifar,ta buWe idanuwanta da sukayi jawuur dasu,Zuba" ",mashi ido tayi tana kallonshi ganin yana dariya" ",Kin gama naki""?yayi maganar yana sakar mata wani shu'umin murmushi""" ",Shiru tayi batace mashi komai ba,la66anta duk sun bushe sun ™ame,ga ™ishin ruwa da take ji" "sai yanzu nake danasanin barinku da nayi araye!naso ace tun lokacin da kuke a hannuna na tattaraku "" gaba Waya na aika ku lahira,Amma Allah bai nufa ba,Duk yadda naso Sihiri na yayi tasiri akanku Amma hakan ya faskara,Na bibiyi rayuwarku tun lokacin da Mlm nura ya mayar daku wurin wata" """. tsohuwa mai taurin kan tsiya" "?""Tunkan ya ™arasa maganar Sehrish tace""hakan na nufin cewa,kaine kayi silar mutuwarta" "shu'umin murmushin nan nashi ya saki tare dasa hannu yana gyara rawanin kanshi yace""™warai kuwa!ni na kashe ta,saboda na nemi ta bani haWin kai Wurin ganin na kawar daku,tayi mun gardama harda tofa mun kakin Majina ajikina,Wannan dalilin ne yasa nayi silar mutuwarta,duk da haka ban rabu daku ba,Bayan an kaiku Cell na tura inspector Esha donta tursasa maku akan ku amince Zaku amsa laifin ku kuka kashe ta,har kun amince sai kuma Ciwon Hosana ya tashi,Wanda hakan yasa ³an sanda suka kaiku Asibiti,Daga nan ne Allah ya haWaku da Marshal Omar,har ya taimaki rayuwarku,Naji haushi sosai kamar na binne kaina lokacin,amma ba yadda na iya,Haka naci gaba da bibiyar rayuwarku,har lokacin da Omar yakai ku Kaduna gidan Yayanshi General Ishaq,Nan ma na biku don na kawar daku,babu wanda yasan duk wannan shirin nawa da nayi,Ni na tura matata wurin hafsat Wiyar Laila,ta bata zunzurutun kuWi har miliyan shidda donta Zubar mata daku,daga nan na halaka ku,hafsa ta kar6i kuWin amma bata aiwatar da abunda ta sanyata ba,a ™arshe ta bu™aci ta dawo mata da kuWinta in "". ba haka ba zata yi ™ararsu" "Duk cikin abunda ya sayyadi yake faWa mata bakomai yafi Waga mata hankali ba,fa ce Mutuwar" "tsohuwa,Ashe dama shi ya kashe ta duk don saboda su?Sosai ta fashe da kuka tana kallonshi hawaye wasu na bin wasu sam ta kasa furta komai," ",Ko ajikinshi saima dariya da yake ta faman 6a66akawa kamar wani zautacce" "Meyasa?meyasa duk kayi wannan""A fadace tayi maganar,jijiyoyin wuyanta duk sun fito ruWu ruWu """ ",dasu" "Tsagaitawa yayi da yin dariyar yace""Waukar fansa nake yi,ko ince mukeyi!Laifi akayi mana wanda bazamu ta6a yafewa ba,gaba Waya danginku a tafin hannunmu suke,duk wani motsi naku akan idonmu kuke yin shi,Nasan zaki yi mamaki,kuma zaki yi kokwanton ko ™arya nake yi.....""Hankali atashe" ",sehrish take kallonshi,Ba ™aramin Caza mata ™wa™walwarta yayi ba" "Nazo nan ne,Don in kashe mahaifiyarku bawai don in biya bukatata da ita ba,Sai dai kuma ganinki "" da nayi yasa na canza ra'ayina akan hakan,Surar jikinki ta yi matukar tafiya dani,Yanzu haka da nake magana dake,tsuma kawai nakeyi,kin matukar tayar mun da sha'awata,tunda nake ma ni ban ta6a jin sha'awar mace ba,Sai da nayi tozali da kyakkyawar surar ™irjinki,Nayi mamakin yadda kika Cika ta ko'ina,ba kamar yadda na sanki ba,Kai gaskiya Abusufyan ya iya raino,Naira ta zauna maki shiyasa "",kika canza" "A ruWe Sehrish take furta""Allahumma ajirni fil masibati wa'aklifni khairan minha,tsananin tsoro ne ya kamata,ganin ya sanya hannu yana ™okarin tattare jallabiyar dake ajikinshi,Tashin hankali! girgiza kai ta shiga yi tana fadin""karka kuskura kace zaka kusanto ni,Ni matar aure ce,""a ruWe tayi .." ..'maganar tana ™o™arin saukkowa daga saman gadon """,Oh ashe ke matar aure ce,wannan ae ba wani abu bane dan naci amfanin gonar wani""" "Durowa tayi daga saman gadon tare da nufar ™opar fita daga Wakin,Aikuwa a zafafe Ya sayyadi ya biyo bayanta,kafin tayi wani yunkuri ya dam™i rigar baccin dake ajikinta,nan take rigar ta zame har izuwa mid back Winta,Fashewa ta kuma yi da matsanancin kuka tana ambaton Sunan Daddynsu,™o™arin kwale mata rigar yakeyi gaba dayanta amma ta hana hakan,Ba zato ba tsammani taji yana goga mata abun gabanshi ta bayanta,Wa'iyazu billah,Daddagewa tayi da iya karfinta na ™arshe,Ta kai mashi naushi a tsakiyar cikinshi,Amma wani abun mamaki ko gezau baiyi ba,Kamar ta naushi ™arfe,kiciniyar ™wace" ",kanta ta shiga yi daga hannunshi,Ji take kamar ta haWiyi zuciya ta mutu saboda takaici" ",Saukar harshenshi taji asaman fatar bayanta,kamar wani maye haka ya dinga lashe shi" "Wayyo Allah na Oumma!na shiga ukku nabani na lalace!""cikin fitar hayyaci Sehrish ta samu "" hannunshi daya zagayo dashi ta gabanta,Ta daddage ta gartsa mashi cizo har saida ta fasa fatar" "hannunshi,raWaWin da yaji ne yasa shi yin saurin sakinta,A hanzarce ta sanya hannunta tana ™o™arin buWe ™opar Wakin,Sayyadi ya taWiyo ™afarta gaba daya ta kife ™asa,kanta ya bugu sosai,fashewa tayi da matsanancin kuka tana bugun floor Win da hannunta,Ta rasa ina zata tsoma ranta,jin motsinshi yasata" ",yin saurin mi™ewa zaune tana ja da baya" ",Cikin Shesshekar kuka take Ambaton sunan Daddynsu da sunan Oummansu don su kawo mata Wauki Hannayenshi ya sanya tare da tattaro jallabiyar jikinshi ya Wage ta sama har izuwa saman cikinshi ya naWe ta,tsikar jikinta ce ta fara tashi,ganin uban cunkoson gashin jikinshi mara kyan gani,hannu yasa ya" ",kwale gajeran wandon nashi,Rasss taji mummunar faWuwar gaba" ",Dariya ya dinga yi yana nuna mata abun nasa yayin da yake tunkararta tana ™o™arin ja da baya" "Koke koken da sehrish keyi ne ya fara kai mata ziyara cikin kanta,lokaci guda Kwakwalwarta ta fara tariyo mata kukan ´a'´anta yayin da suke ambaton Sunanta,Oumma Oumma aduk lokacin da suka shiga wani hali,Allah ne ya farfaWo da ita,Hannu tasa tare da dafe kanta wani irin raWaWi ta dinga ji yanayi mata,tunkafin ta buWe idanuwanta ta soma ambaton Sunayensu Sehrish Hosana Jahad,wani ihu da sehrish ta kurma ne yasa ta yin firgit ta mike zaune daga saman gadon,Zazzare idanuwanta tayi akan sayyadi daya du™ufa akan Sehrish,Ya sanya duka hannayenshi ya tallabo kanta yana ™okarin Kafa" "!bakinta agabanshi,Hasbunallah" "Kukan kura abu tayi a fujajen ta diro daga saman gadon,a harzu™e ta rarumi Side drawer Win gadon,gaba daya ta kinkimota ta Waga sama da gudun gaske,Bata sauketa a ko'ina ba sai akan sayyadi gaba Waya Ta rotsa mashi ita asaman kanshi,wani irin jiri ne ya Webe shi ya soma tangal tangal zai" ",faWi,Rawanin kanshi tuni ya yi tsalle ya fadi kasa" "Tsabar raWaWin da yaji ne yasa shi sakin Wuyan sehrish,Jallabiyarshi ta sauko ™asa daga naWewar dayayi mata,Rawanin kanshi kuwa tuni ya wargaje a™asa,wani irin jiri ya soma gani kafin ya dawo hayyacinshi,Ganin Abu yasa shi Waure fuskarshi tamau,idanuwannan sunyi jawur dasu babu Wigon Imani akansu,Kallon kallo suka shiga yi,jinjina kanshi ya yi yana huci kamar wani mayunwacin zaki,gadan gadan ya tunkareta,gashin kanta ya dam™o tare da yin wurgi da ita,gaba Waya ta kife ™asa,juyawa yayi ya koma kan Sehrish wadda ke yashe ™asa a sume,naWe jallabiyar jikinshi ya soma" ",yi,zukunnawa yayi agabanta yana ™o™arin tallabo kanta" "Abu dake kwance a ™ asa,ta W a WW ago da kanta,yayin da hawaye ke ta sharorowa akan fuskarta,karaf idanuwanta suka sauka akan Sirinjin Allurar da Likita yayi mata Wazu da safe,Wani tunani ne yazo mata,matsawa tayi tare da mi™a hannunta,ta Dam™i sirinjin allurar,yunkurawa tayi ta mi™e,cikin sanWa ta soma tafiya tana tunkararshi,motsin da ya ji abayanshi ne yasa yayi firgit,Juyowar nan da zaiyi don yaga me take ™okarin yi mashi,Ba zato ba tsammani,Abu ta daddage ta burma mashi Allurar acikin ™ wayar idonshi,Zuruf ta nutse acikin ™ wayar idonshi,Wata irin ™ururuwa Sayyadi yayi,Gaba Waya yabi ya firgice ya gigice ya zauce,Wani irin raWaWin Azaba mara misaltuwa Yaji mai haWe da zogi,Caccaka mashi allurar ta dinga yi,gaba daya ta tsiyaye mashi idanuwanshi duka biyun,sulalewa yayi kasa yana burgima,Wata irin ™ururuwa da ya soma yi gaba daya kwaratsin shi ya karaWe ko'ina na cikin gidan,Abu ta shammace shi,ta na™ asa mashi idanuwanshi wanda ya kasance rauninsu ne,a ™ungiyarsu ta matsafa da zarar member" "ya rasa idonshi,duk wani sihiri na jikinshi zai rabu dashi ne,Ya dawo normal mutun kamar kowa," Tsananin tsorone ya kama abu ganin yadda jikin ya sayyadi ke fitar da wani irin ba™in hayaki "batare da wuta naci ajikinshi ba,kamar tsumma haka ya nannaWe wuri guda,hannu tasa tare da toshe kunnuwanta,Saboda sautin kururuwar da yake yi tamkar Ana buga ganga acikin kunnuwan" "nata haka take ji,sosai ta runtse idanuwanta," "Lokacin da ta buWe su,Sai da ta tsorata,ya 6ace 6aat babu shi acikin Wakin sai dai Tsummar jallabiyarshi tare da rawaninshi,da kuma sharba sharban Silifas Winshi," *Boss Bature* "A hankali yake saukowa down stairs,jikinshi na sanye da Jeans tare da t.shirt fara,gaba Waya ya canza,komai nashi ya sauya,tamkar ba Sgr ba,kwata kwata babu annuri akan fuskarshi,ya ™ara" "haske sosai,ya kuma yi rama," "Jin takun tafiyarshi yasa suka Wago suna kallonshi,Tsayawa yayi yana ™are masu kallo one by One,Fuskarshi Wauke da matsananciyar damuwa,kullum ne sai sun zauna Zaman jiran dawowar junaid,babu yadda baiyi dasu ba akan su daina hana idonsu bacci Amma sun ™iya,koda zasu yi" "baccin to sai dai ya Waukesu anan falon,Yayin da suke zaune zaman jiran dawowar junaid," "˜arasa saukowa yayi daga Saman stairs Win Ya nufi wurinsu,tunkan ya isa yace'Bana hanaku zama anan ba""?" "Shiru sukayi saboda basu da amsar da zasu bashi," "Fitowa azmee tayi daga kitchen ta tunkaro wurin da suke,™arasowa tayi tana faWin""Yawwa Rafayet,Dan Allah kayi Masu magana,tun Wazu nake fama dasu akan suci abinci amma sun ™ iya,narasa yadda zanyi dasu," "Šaure fuska jahan yayi tare da cewa'Dan Allah abarmu muji da abunda ya Dame mu,Idan muna jin "",yunwa zamu taso ne muci" "Yana kai ™arshen maganar Fawan yace""Ni wlh komai ya fita raina,Nasaba cin abinci tare da baby junaid Winmu,yanzu kuma babu shi,Taya ma zan iya Cin abinci?bayan bansan halin da junaid yake ciki" ",ba,Shin yaci abinci ko bai ci ba,""ya ™arasa maganar tamkar zai fashe da kuka" "Allah yasa basu cutar mana dashi ba,Junaid ya saba rayuwarshi acikin ´an uwanshi,hakanan wasu """ ",mugaye marasa imani sun Wauke mana shi,""Acewar Irfan" "Guntun tsoki jabeer yaja kafin yace""Ni babban takaici na,Duk yawanmu nan,arasa wa za'ayi garkuwa dashi sai junaid,Saboda bakin Hali irin na mutanan nan,wlh duk ranar da sukayi kuskuren da Asirinsu "",ya tonu sai sun WanWani kuWarsu" "Kasa kunne Sgr yayi yana sauraronsu,tsananin tausayinsu ne ya kamashi,Ita kanta azmee jikinta ba ™aramin sanyi yayi ba jin maganganun da sukeyi,Banga laifinsu ba,dole ne suyi kukan rashin junaid,yaron ne akwai shiga rai,Ya damu da kowa,kowa nashi ne," "Wlh bazamu iya jure rashin junaid ba,Ya rafayet dan Allah idan sun ™ara kira,A sanar dasu cewa,Su "" dawo mana da junaid,Ni su Wauke ni,In yaso ma su ru™e ni na har abada,""Ayaan ne yayi maganar,yayin" ",da yake share hawayenshi" "Yaya rafayet,dan Allah nima idan sun kira ace masu ga wani ™arin ma,""khaleed ne yayi maganar """ ",idonshi arufe Kamar maijin bacci" "Wlh tun ranar da aka Wauke mana junaid,ban ™ara yin wanka ba,na ™untata rayuwata ne saboda Nima """ "in WanWani irin raWaWin da junaid ke ji a hannun waWancan Azzaluman mutanan""yana kai ™arshen" ",maganar ya sanya tafin hannunshi tare da rufe fuskarshi yana kuka,abun ya ta6a masu zuciyarsu sosai" "Juyawa azmee tayi da sauri ta koma kitchen saboda kukan daya ciyota," "Cike da takaici Jahan yace""wai sun Wauke junaid saboda kuWi.........." "* 234 810 388 4440: Boss Bature+ ]PM 2:57 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * "Am sorry," ",Is Enough!""tsit su kayi basu ™ara cewa uffan ba""" """Kafin nan da 3 minutes inaso inga kowa asaman dining chairs yana cin abinci""" "Mi™ewa suka yi ba don sun so ba suka nufi dining area,kowa yaja kujera ya zauna,wuri ya samu shima ya zauna,tare da ™walawa Azmee kira," "Fitowa tayi daga cikin kitchen Win fuskarta duk alamun hawaye,Serving Winsu ta shiga yi,da™yar suke Cusa abincin abakinsu," """,Kunsan Allah!kaf sai kun cinye abincin nan,its better ku saki jikinku""" "Loma suka soma yi,Suna ci hawaye na zuba,kowa da abunda yake ayyanawa aransa," ",Babban yaya,kaifa?ba zaka ci ba?"" Fawan ne yayi maganar""" "Šaga mashi kai kawai yayi batare da yace ™ala ba," "Takun takalmi suka jiyo kamar ana tunkarosu,Wagowa sukayi da idanuwansu suna kallon mai shigowar,Mommy ce jikinta sanye da Sleeping dress,™arasowa tayi ta samu wuri gefen Sgr ta zauna," ",Hada baki su kayi wurin gaisar da ita Mommy barka da dare" ",Yawwa Sons,""ata™aice ta amsa masu tare da kallon Fuskar Sgr dake a gefenta""" "My son,har Yanzu ba zaka daina sa damuwa aranka ba?ina fa sane da irin yarda kake rayuwa acikin "" gidan nan yanzu,Ba abinci ba bacci taya zaka samu natsuwar yin investigation akan Kidnappers Win da" ",Suka Wauke mun Romeo Wina""idanuwanta cike tab da hawaye ta karasa maganar "",Calmly ya furta""Mommy,don't worry about that,Addu'arki kawai nake bu™ata" "Kullum haka kake ce mun,why should i not worry?addu'a dama inayi maka,Ni so nake inga kana cin """ ",""abinci kuma kana bacci" "Bai amsa mata ba sai ma fawan da yayi ma magana""Fawan,Call Jahad for me,""mi™ewa fawan yayi" ",jiki ba ™wari ya nufi bedroom Winsu Sehrish" mayar da hankalinshi yayi kan Mommy "She needs ur caring,tana cikin wani hali na bu™atar uwa atare da ita,Fawan zai kira maki ita,pls ki "" bata kyakkyawar kulawa,""yana kai ™arshen maganar ya mi™e da sauri yabar dining Win,sam baison" ",anayi mashi magana akan halin da yake ciki" "Girgiza kai kawai tayi,ita kanta jurewa kawai takeyi," "A bakin ™opar Wakinsu Fawan ya tsaya tare da sanya hannu yana kwankwasawa," ",Wanene,""muryar hosana ce yaji ta amsa mashi"" "",Ya fawan ne,jahad ake kira""" ",bude mashi ™opar Hosana tayi tare da Wan le™o da kanta tana kallonshi" "?""where is she""" "Nuna mashi cikin Wakin tayi da hannunta,Jahad ya hango kwance saman Darduma," "?""Kamar bacci take yi ko"" Jinjina mashi kai tayi""Eh,"" ""Ta ci abinci""" """,A'a,bata ci komai ba"" "",Okey taso mun ita""." Juyawa tayi ta koma cikin Wakin zu™unnawa tayi agaban jahad tare da sanya hannu tana bubbuga bayanta "Jahad!jahad!""mutsu mutsu ta fara yi kafin ta yunkura ta tashi zaune,ta rame sosai tun daga kan """ ",fuskarta zaka lura da hakan,idanuwanta sun ™an™ance saboda kukan da take sha "",Hosana bana ce kada ki tashe ni ba""" ",Yaya fawan ne ke kiranki ae,""ta ™arasa maganar tare da mi™ewa ta koma saman gadonsu""" ",jiki ba ™wari ta mi™e ta nufi ™opar Wakin,Fawan na ganinta ya Wan saki fuskarshi" ",Ya fawan,""ta ambaci sunanshi"" "",Babban yaya ne yace in kira mashi ke""" "Hannunta ya ru™o ya jata suka nufi dining area," "Lokacin da suka ™arasa dining area Win,kiranta Alex tayi""jahad,""Amsa mata tayi""na'am mommy,""da hannu Alex tayi mata nuni da tazo kusa da ita ta zauna,zagayawa tayi 6angaren da Alexandra take,taja" ",kujera ta zauna,tana sauke ajiyar zuciya" """,Ya jikin naki,""? jahad tace""Alhamdulillah da sau™i"" "",Good haka nake son ji""" ",Da kanta tayi serving Win jahad,ta shiga bata abincin abaki,dole Jahad ta saki ciki taci Abinci sosai" *Boss Bature* "Ajiyar zuciya ta soma saukewa tare da Ambaton""ALHAMDULILLAH""mayar da idanuwanta tayi kan Sehrish dake sume a ™asa,da Sauri ta ™arasa wurinta zama tayi daga gefenta sannan ta sanya hannunta tare da janyo Sehrish ta Waurata asaman cinyoyinta,lumshe idanuwanta tayi tare da buWe su akan fuskar Sehrish,Slowly ta Waura tafin hannunta asaman fuskar Sehrish tana shafata,kafin ta yarfar da Sumar kanta gefe guda,tayi hakan ne don taga rubutun dake a bayan wuyanta,Wanda tun suna yara Maman Sadeeq ta bata shawarar tayi masu shaida,Sehrish ta sanya mata SB ma'anarshi Sehrish buzuwa,Hosana ma akwai nata rubutun wuyan HB haka ma jahad,kowaccensu tana da shi abayan wuyanta," "Ya Allah na gode maka,daka dawo dani cikin hayyacina,Adai dai lokacin da ´ata ke bu™atar taimako "" na,""tana magana hawaye ne shararowa akan fuskarta,waige waige ta soma yi tana kallon Wakin da suke ciki,Allah sarki lokaci guda ta fashe da kuka Saboda ta gane Wakinta ne na gidansu Abusufyan,Bazata ta6a mantawa da irin rayuwar farin cikin da tayi ba acikin gidan,Tunawa da mahaifinta Baba buzu mai" ",gadi yasa ta ™ara sautin kukan nata" "Zainab!Zainabu abu,""haka yake ™wala mata kira,idan yana nemanta,tayi matukar danasanin bijire "" mashi da tayi a lokacin da yake raye duk da ta auri za6inshi,bakowa tafi jin kunyar haWuwa dashi ba,irin Abusufyan batasan da wani ido zata kalleshi ba,Ga kuma Hajiya Ameena,mutanen da suka yi" ",mata halacci ta butulce masu" "Ruwan hawayen abu ne suka wanke mata fuskarta,wanda hakan yayi silar farfaWowarta daga suman da tayi,Yun™urin amai ta fara yi daga kwancen da take,da sauri abu ta Wago da ita,nan take aman ya kwararo daga bakinta,tamkar ´an hanjin cikinta zasu fito waje,hannu abu tasa tana Wan bubbuga mata bayanta,Sosai ta dinga sharara aman anan ™asa,ta galabaita sosai ga zazza6in da ya yi mata mugun kamu," "Mi™ewa abu tayi da sauri ta fito daga dakin ta shigo palour,fridge ta hango da sauri ta nufe shi,buWewa tayi tare da zura hannu ta Waukko bottle water jiki na rawa ta koma cikin Wakin,A gaban sehrish ta zu™unna a lokacin ta kammala kwarara Aman,cire murfin robar tayi tare da tarba tafin hannunta ta debo ruwan tana zuba mata shi abakinta tana kuskurewa,bayan ta gama kuskure bakin Abu ta kafa mata robar ruwan abakinta,Sosai ta shiga kwankwadar ruwan tana sha,sai da ta ™oshi sannan ta janye" ",bakinta,Har lokacin Sehrish bata dawo hayyacinta ba,jikinta duk ya saki babu ™wari" ",Ajiye robar ruwan abu tayi gefe tana kallon fuskarta" ",Gam ta runtse idanuwanta,tana faman ciccije la66anta" ",RISHI""ta furta sunanta""" "A hankali Sehrish ta W an ware idanuwanta akan fuskar abu,wani irin sanyi ne ya ratsa zuciyarta,ganin Oummansu agabanta,kuma da alama tadawo cikin Hayyacinta ne," ",Oumma,""ta ambaci sunanta tare da fashewa da wani sabon kuka""" "Ita ma abun fashewa tayi da kuka,Cikin Shesshekar kuka take cewa""Laifina ne!komai ya faru "". arayuwarku ni ce sila,Ni naja maku" """Oumma ba laifin ki bane,ki daina Waurawa kanki laifi,Allah ya rigada ya ™addara faruwar hakan"" Rishi bakisan irin raWaWin da nake ji acikin zuciyata ba,bansan tsawon lokacin dana Wauka bana "" ""acikin hayyacina ba,bansan ya rayuwarku ta ™are ba,Nasan dole kunsha Wahala" ",Sosai suke yin kukan babu mai lallashin wani acikinsu" "Sai da suka yi mai isarsu,Sannan suka tsagaita da yin kukan," "Ina Hosana take?ina Jahad?duk suna ina?meyasa kike zaune ke kadai acikin gidan nan?Babu kowa """ ?atare dake "Wagowa Sehrish tayi daga kwancen da take saman ™irjinta,cikin sanyin murya tace""Hosana da Jahad ""suna a Abuja wurin danginsu Daddy" ",Cike da Mamaki abu ta maimaita sunan Daddy" "Sehrish tace""Eh,mahaifinmu nake nufi,Daddy Abusufyan atare muka zo kano,Tun da ya fita da marece bai dawo ba,kuma akwai security guards dake tsaron gidan,Amma bansan ya akai Ya sayyadi "",ya shigo ciki ba" "Tunda Sehrish ta ambaci sunan Abusufyan jikin abu ya kara yin sanyi lakwas,shiru tayi na wani lokaci" "?""kafin tace""Kina nufin Abusufyan yana atare daku "",Waga mata kai Sehrish tayi""Eh" "Abun yayi matukar Waure mata kai,cike da mamaki tace""Taya akai kuka san cewa shi ne mahaifinku?Kuma ya akai kuka haWu dashi""?har ya kai ku wurin danginshi""?da™yar take magana saboda Ciwon kan da take ji yana Wan takura mata," "Oumma,Labari ne mai dogon zango ,""kasa ™arasa maganar tayi sakamakon tashin Zuciyar da take """ ",ji" """Sannu kinji,idan muka samu natsuwa sai ki sanar dani""" "ta ™arasa maganar tare da ru™o hannayen Sehrish Cikin nata,suka mike tsaye suna fuskantar" ",junansu,haWa ido sukayi lokaci guda suka sakarwa juna murmushi" ",Kin girma sosai,komai naki ya canza mun,""du™ar da kai kasa sehrish tayi tana dariya""" "?""Allah sarki hosana,Ashe da rabon zata rayu""" """,Sai ma kin ganta Oumma,Zaki sha Mamaki Allah,saboda hosana duk tafi mu girman jiki""" ",wani irin farin ciki ne ya lullu6eta mara misaltuwa" "Sun jima suna tattaunawa atsakaninsu,kafin daga bisani Sehrish ta shiga toilet don tayi wanka,tunda ta rufo ™opar toilet Win,ta sulale ™asa jikin ™ofar tana kuka ™asa ™asa,Abunda ya sayyadi yayi mata ya tsaya mata aranta,yadda ya dinga goga mata Abunshi ajikinta,Da kuma harshenshi da ya sanya yana lasar mata bayanta Ba ™aramin ™ona mata rai yayi ba,runtse idanuwanta tayi sosai,wani irin Waci ta dinga ji acikin zuciyarta,lokaci guda ta fara jin ™yan™" "yamin jikinta,hada ™ai™ayi mi™ewa tayi ta soma tu6e kayan baccin dake ajikinta," "Lokacin da ta kammala wankan ta fito jikinta Waure da towel,bata samu kowa a Wakin ba,Amma" "taga an gyara shi,komai ya koma yadda yake,hatta aman da tayi an kwashe shi da tarkacen Ya sayyadi,tasan cewa aikin Oummansu ne," "Jiki ba ™wari ta wuce saman gado ta haye,tare jan bargo ta lullu6e jikinta,bakowa take jiran dawowarshi ba,fa ce Daddynsu,Tayi mamakin jimawarshi awaje,har wuraren 12,Allah yasa dai" "yana lafiya," "Kitchen ta shiga ta Wauko Ashana,da sauri ta fito ta dawo harabar gidan,inda ta tattara" "Tsummokaran Ya sayyadi da ya bar masu,ba tare da taji komae ba ta ˜yasta ashanar ta jefa ta asaman kayan nan take wuta ta soma ci ajikinsu,har sai da ta cinyesu abu na tsaye tana kallonsu," "Ajiyar Zuciya ta sauke tare da bin gidan da kallo,mutane ta hango a bakin gate Win gidan Sanye da kakin Sojoji,kowannansu a yashe ™asa sai bacci sukeyi,Abun ba ™aramin Waure mata kai yayi ba,ranta ne ya bata cewar Securities ne,Da alama Ya sayyadi ne yasa su yin baccin Dole,don ya" "samu hanyar shigowa cikin gidan," "Girgiza kai kawai tayi tare da komawa cikin falon,Bedroom Win ta shiga,tsayawa tayi abakin ™" "opar Wakin tana kallon Sehrish dake ™umshe cikin bargo,jikinta sae kerma yake yi, "",Idasa shiga cikin Wakin tayi har zuwa gefen gadon ta zauna,tare da Ambaton Sunanta""Sehrish "",Muryata na kerma tace""Na'am Oumma" """,Taya zan iya samun Daddynku?inaso nayi magana dashi""" """,Ina da waya,nabarta a Waya daga cikin Wakunan dake a upstairs""" "Da sauri abu ta mike ta fuce daga Wakin,Upstairs ta wuce,tana neman Wakin da sehrish ta faWa mata,Šaki Waya ta samu a buWe,tun kafin ta shiga tajiyo ringing Win wayar tura ™opar tayi ta shiga cikinsa,A saman gado ta samu wayar,hannu takai ta Wauki wayar tare da duba screen Win" "My Boss Man,""shi ne sunan daya bayyana akan Screen Win wayar,picking call Win abu tayi tare da "" kara wayar a kunnanta,batasan wanene ba kawai ranta ya bata cewar Abusufyan ne,tayi tunanin zai yi" ",mata sallama sai taji shiru" ",Batare da ta kawo komai aranta ba,ta soma magana" "Assalamu Alaikum,Oummansu Sehrish ce ke magana,dan Allah kadawo gida akwai matsala,Sehrish "" tana cikin wani hali,yanzu haka bata jin daWin jikinta,duk ta tsorata saboda abunda Ya sayyadi yayi" ",mata" "Sgr dake kwance asaman gadonshi,baisan lokacin da ya mike daga zaune ba,a kiWime" "?""yace""What?meya faru da ita ne?Waye ya shigo" "Abu bata wayi muryarshi ba,ita dai kawai koma wanene so take akawo masu Wauki ko dan saboda" ",halin da Sehrish take ciki" "Ya sayyadi ne ya shigo cikin gidan,bamu san taya akai ya shigo ba,Ya so ya cutar da "" rayuwarta. ""gaba daya abu ta kwashe dukkan abunda ya faru ta sanar dashi a ™arshe tace""dan Allah" "idan ka tashi dawowa,Ka biya koda chemist ne asamo mata maganin Zazza6i,ga tashin zuciya da take" ",ji,Tunkan takai ™arshen maganar,Yayi rejecting Call Win" "Hankalinshi yayi mugun mugun tashi,har wani jiri ya soma gani acikin idanuwanshi,a zafafe ya" ",tunkari ™opar fita daga bedroom Winshi,sai ga Marshal ya faWo cikin Wakin har karo suka kusan yi ""?Bro whats happening?Where are going""" ",Zuciya ce kawai ke fusgarshi "",Omar,Airport zani je""" "Damko damtsen hannunshi Omar yayi ganin yana ™okarin wuce shi ya tafi," """ Haba Rafayet!Airport kuma at this time?Me zakayi acan""" "Pls omar,leave alone,ka bani hanya in wuce,Zuciyana tafarfasa take yi,idan har ban kama wancan "" "",fasi™in mutumin ba,hankalina bazai kwanta ba" "?""A ruWe Marshal yace""Wai wa kake magana akai?ko ka gano waWanda suka kashe junaid ne" "Girgiza kai yayi'A'a,ina magana akan wancan Bastard Win dake a Kano,Yau ya taka har gidan da" ",Abusufyan yake..wai har...'kasa ™arasa maganar yayi saboda raWaWin da yake ji acikin zuciyarshi" ",Hankalin Omar ba karamin tashi yayi ba,tun kafin ma ya ™arasa jin abunda ya faru Win ',Rafayet,pls Calm down ur mind,Kayi mun bayani yadda zan fahimta""" ",Mika mashi wayarshi yayi batare daya furta komai ba" "Kar6ar wayar Omar yayi, kaitsaye ya shiga call log nashi," ",Kiran da Sgr yayi ma sehrish ya fara gani,""Calling Win layin yayi" "A lokacin abu na acikin falo tana safa da marwa,jiran dawowar Abusufyan kawai takeyi," ",Kiran na shiga wayar,da sauri tayi picking tare da zabga sallama" "?"",Am..sehrish,pls inason sanin meke faruwa anan ne"" "",Abu tace""ba Sehrish bace,Oummansu ce" "Abun ya Wan Waure mashi kai,jin tace Oummansu ce,a iya saninshi tana da ta6in Hankali,gaisar da ita ya fara yi cike da girmamawa tare da gabatar mata da kanshi a matsayin yayansu sehrish,abu ba" ",™aramin daWi taji ba" """,Bata 6oye mashi komai ba,kaf ta kwashe abunda tasan ya faru ta sanar dashi" "Jinjina kai Omar yayi,jikinshi har tsuma yake yi,da™yar ya iya furta""Zan yi magana da Abusufyan "",Win,Ki kula da Sehrish Win kafin ya dawo gidan" ",amsa mashi tayi da toh,daga bisani su kayi sallama" ",Zuba ma juna ido sukayi shi da Sgr" "Bansan wani irin dabban mutun bane wannan,wai ma ina security Win dake tsaron gidan ne?aikin me "" sukeyi ne da har suka barshi Ya samu damar shiga gidan?shi kuma Uncle bansan ya akayi har yayi dare" ",haka ba awaje,""Omar ne yayi maganar ranshi a matukar 6ace" ",Last time ma,Ya ta6a yin irin hakan,Ya tafi ya barta ita kaWai acikin gidan,""Acewar Sgr""" "Omar yace""ba don Oummansu na a kusa ba,da bansan mezai biyo baya ba,Amma naji daWin jarumtar da tayi wurin ceton sehrish Win,""" ",Kar6ar wayar Sgr yayi daga hannunshi,Layin Abusufyan ya kira" ",Almost 3 times tana ringing ba'a Wagawa" ",Sauke wayar yayi daga kan kunnanshi" "Omar yace ""Allah yasa dai lafiya,hankalina fa duk ya tashi,abunda za'ayi yanzu Kawai gobe da asussuba su dawo gida kawai,nasan kafin lokacin may be Abusufyan Win ya dawo,Zan cigaba da trying "",layinsa" "Dakyar ya samu ya lalla6a Sgr ya fasa zuwa airport Win,Amma fa abun ya tsaya Mashi aranshi,gefen" ",gadonshi ya zauna,Omar ma ya zauna akusa dashi" "Omar,kodai mun aikata wani zunubi ne da yasa waWannan abubuwan ke faruwa damu ne?daga """ !wannan sai wannan "Rafayet,ba laifin mu bane Laifin wasu ne aka Waura mana,ni tunda nake arayuwata ban ta6a fuskantar"" tashin hankali irin na waWannan ranakun ba,kuma ban ta6a tunanin cewa rana irin Wannan zata zo" """,mana ba" "What's the solution now?time fa yana ™ure mana,Daddy ma harya fara karaya da dawowar "" junaid,Wazu da safe da yazo bedroom Wina,Tsare ni yayi akan in faWa mashi gaskiya,Junaid zai dawo yaci gaba da sa rai,ko kuwa bazai dawo bane,A lokacin saina kasa buWe baki inyi mashi magana,""Sgr ne yayi maganar" "Omar yace""Wlh nayi regretting Win 6oye mashi ainihin abunda ya faru,Duk da munyi hakan ne don mu ceto rayuwarshi,Amma kuma fa mun tabka kuskure babba,Don kuwa duk ranar daya gano cewa Junaid ya mutu,wlh ya gama yarda damu har abada,zuciyarshi zata karaya ne,Inajin tsoron wannan" "?""ranar,Rafayet,kodai mu sanar dashi gaskiyar lamarin ne" "Shiru Sgr ya Wan yi yana nazarin maganar tashi,girgiza kanshi ya Wan yi tare da cewa""That's not the solution Omar,koda ace zai sani,yakasance time Win da muka kama waWanda su kayi silar mutuwarshi,Mu gurfanar dasu agabanshi,before mu yanke masu hukunci akan idonshi,ina ganin kamar "",zaifi jin sauki acikin zuciyarshi" "Sun jima suna tattaunawa a tsakaninsu kafin daga bisani,Kowannansu ya Wauro alwala,Suka daidai ta" ",sahu tare da kabbara Sallah" Ata™aice "Abusufyan bai tashi dawowa cikin gidan nan ba sai wuraren sallar asuba,Bawan Allah ashe Bayan ya baro gidan su Maman Sadeeq akan hanyar dawowarshi gida aka turo mashi da sa™o cikin wayarshi cewa za'a kashe ³arshi da ya bari acikin gidan,Hankalin shi yayi mugun tashi,Ya kure gudun motarshi,idonshi ya rufe saboda tashin hankalin dayake ciki,Baisan sa'adda ya buge wani Tsoho ba dake ™o™arin tsallaka titi,Tsohon yaji mummunan rauni dole ya tsaya don yaji bazai iya daukar alhakin guduwa yabarshi cikin mawuyacin halin da zai iya rasa ransa,mutane suka kama mashi tsohon yasa shi a motarshi suka wuce dashi asibiti,babu yadda ya iya,kamar ya fasa ihu haka yaji saboda tsabar ba™in ciki,duk da wani bangare na zuciyarshi na tunasar dashi akwae security guards a gidan,Bashi ya baro asibitin ba sai wuraren Sallar Asuba Ya dawo cikin gidan,Yayi mamakin ganin komai lafiya,Lokacin daya shiga Wakin abu kwance ya samesu rungume Saman gadon ita da Sehrish suna ta sharar baccinsu,Hankalinshi ya kwanta sosai ganin" "babu abunda ya faru dasu," "Falo ya koma ya zauna saman sofa,jikinshi duk amace,Ringing Win wayarshi dayaji yasa shi zura hannu cikin aljihu ya Wauko wayar tare da duba sunan mai kiran nashi,Marshal Omar ne," ",Picking call Win yayi tare da kara wayar a kunnanshi" "?""Omar me kake yi har yanzu bakayi bacci ba""" "?"",On the other hand Omar yace""Uncle,Ina ka shiga ne anata nemanka" ",Nan Abusufyan yake sanar dashi abunda ya faru dashi akan hanyar dawowarshi gidan "",Yanzu na dawo gidanma,Na same su cikin koshin lafiya suna ta bacci""" "A nan Omar ya kwashe duk abunda Abu ta sanar dasu ya faWa ma Abusufyan,A zabure ya mi™e tsaye" ",jikinshi na rawa" "Pls Uncle,ka kwantar da hankalin ka,Tunda ba abunda ya faru dasu,Abunda ya kamata kawai ku "" dawo gida yau yau Win nan zamanku anan baida amfani,dama saboda ciwon Mahaifiyarsu ne Kuma ta "",samu lafiya,Yakamata ku dawo gida,Hankalinmu sai ya fi kwanciya" "jinjina kai kawai Abusufyan keyi sam ya kasa buWe baki yayi magana,Allah kaWai yasan raWaWin da .." "',yake ji acikin Zuciyarshi,dakyar ya iya buWe baki yace""Shikenan Omar,yanzun nan zamu shirya "",Allah ya dawo daku Lafiya""" ",Ameen""daga haka su kayi Sallama""" "Komawa Bedroom Winsu yayi wuraren karfe 6 na asuba,da alama ko sallar asuba basu yi ba,sai sharar bacci sukeyi," "Zagayawa yayi gefen da Sehrish take a kwance ya zauna tare da zuba mata ido yana kallonta,Yayin da hawaye ke sharara akan fuskarshi,tsananin tausayinta ne ya kamashi,baiji daWin abunda ya faru ba,ta wani 6angaren kuma yaji sanyi aranshi da Allah ya tsare mashi ita,ga kuma Mahaifiyarsu da ta dawo" ",cikin hayyacinta ta silar abunda ya faru" "Shesshe™ar kukan da Abusufyan keyi ne ya farkar da Sehrish,buWe idanuwanta tayi masu Wauke da bacci,Suna haWa ido dashi tayi hanzarin mikewa daga zaune tana ambaton sunanshi""Daddy!yaushe ka "",dawo?meya faru kake kuka" """,Daughter,Am sorry!am really sorry,duk laifina ne dana tafi nabarki ke kaWai acikin gidan"" Daddy,bangane akan me kake magana ba?nifa babu abunda ya faru dani,""tayi hakan ne don ta 6oye """ ",mashi gudun karya sanya damuwa aranshi,batasan cewa ya riga daya ji ba" """,Omar ya sanar dani duk abunda ya faru dangane da zuwan sayyadi cikin gidan nan""" Mamaki ta shiga yi taya akai Ya Omar yasan abunda ya faru dasu?can kuma ta tuna da lokacin da ",Oummansu ta nemi yin magana da Abusufyan may be a wurinta yaji komai" "Dan Allah Daddy,kada kasa damuwa aran ka tunda ba abunda ya faru dani lafiyata kalau,Sai ma wani "" abun farin ciki da ya faru,Oummanmu ta dawo cikin hayyacinta,Sanadin zuwan ya sayyadi,Kuma ta lalata mashi idanuwanshi,karkaso kaga yarda ya dinga kururuwa yana ihu,"" Tayi maganar tana" ",kwatanta mashi irin yarda Ya sayyadi yayi ihun" ",Hakan ba ™aramin kwantar mashi da hankali yayi ba,dama tayi hakan ne don ta sanyaya mashi ranshi" "?""Waure fuskarta ta Wan yi ashagwa6e tace""Daddy banga kana farin ciki da abunda na sanar dakai ba Da™yar ya ™a™aro murmushi akan fuskarshi yace""Ina farin ciki mana,Naji daWi sosai,kawai dai "",nadamu ne akan Halin da kika tsinci kanki a lokacin da bana nan" "Waure fuskarta tayi""Why Daddy,bana ce ka kwantar da hankalin ka ba?komai ya wuce,Yanzu lokacin farin ciki ne,Ga ka, Ga Ni,ga Oummanmu kuma,Bari na tashe ta daga bacci kuyi magana,""ta ™arasa" ",maganar tare da sanya hannu tana Wan bubbuga kafadar Oummansu" ",Murmushi kawai Abusufyan ke saki yana kallonta "",Oumma!oumma!ki tashi ga Daddynmu nan ya dawo""" "Kasa tashi abu tayi saboda kunyar Abusufyan da take ji,Ashe tun shigowarshi dakin ta farka,tana jinsu" ",suna magana amma tayi likimo" "Nasan cewa idonki biyu abu,bakison gani na ko""?Abusufyan ne yayi maganar ayayin da yake le™en """ ",fuskarta,pillow ta sanya tare da rufe fuskarta dashi" ",Murmushi suka saki atare shi da Sehrish" "Inason magana dake,ki tashi daga zaune,""cike da jin kunyarshi ta cire pillow Win tare da tashi daga "" zaune suna fuskantar juna,Ta kasa Wagowa su haWa ido da Abusufyan,kunyarshi ta rufe ta,kamar tayi" ",rami ta binne kanta" ",ZAINAB""ya ambaci sunanta da wata irin kasalalliyar murya""" ",da™yar ta iya motsa lips Winta wurin amsa mashi "",Na'am""" "Murmushi ya saki tare da Waga hannunshi sama yana furta""Alhamdulillah!Alhamdulillah,Almost 3 times yana ambaton hakan,Cike da tsantsar farin ciki," "Sai faman sauke ajiyar Zuciya take yi,matsawa yayi kusa da ita tare da sanya hannayenshi biyu ya" ",tallabo fuskarta yana ™are mata kallo" ",Siraran hawaye ne suka soma Zarya akan fuskarta masu Wumin gaske" "?""Hawayen menene wannan""" "Cikin Shesshe™ar kuka tace""Kayi ha™uri,ka yafe mun,Na gane kuskuren dana yi,Naji jiki Abusufyan,nayi dana sanin butulce maka da nayi,Ha™™inka ne yake ta bibiyar rayuwata,Ni ce silar duk wani abu daya faru a rayuwarmu nida ´a'´ana....""ta ™arasa maganar tare da fashewa da kuka,Hannu tasa ta zame hannayenshi daga saman fuskarta,kafin ta Sauko daga saman gadon ta zu ™unna saman guiwowinta agabanshi,tana ci gaba da yin kukan...." "Tun da nake arayuwata,ban ta6a ganin mutun mai kyakkyawar Zuciya irin taka ba,duk irin girman "" laifin dana aikata maka,hakan baisa ka guje ni ba,Sai ma bibiyar rayuwata daka ci gaba dayi duk don kaga Ka taimake ni,Amma na kasa gane hakan,saboda tsabar ba™in kishin da nake dashi na yanke maka "". hukunci batare dana tsananta bincike ba" "Ru™o hannunta Abusufyan yayi tare da Wago da fuskarta yace""pls bana son muna tuna abunda ya wuce,Ni komai ya wuce a wurina Abu,tabbas naji zafin abunda kika yi mun Amma wlh banta6a ru™e ki araina ba,kullum burina inga na taimaki rayuwarki saboda baki da kowa abu,Allah kaWai gare ki,Sai kuma Ni dana haWa zuri'a dake,Ba zanso rayuwarki ta wula™anta ba,ko ba don haka ba Ke amana ce" """,agare Ni" "Zuba masu ido Sehrish tayi tana kallonsu fuskarta Wauke da Murmushi,tsabar farin ciki kamar ta zuba ruwa a ™asa tasha," "Bansan da wasu kalmomi zanyi amfani ba wurin bayyana maka irin farin cikin da nake ciki "" ba,Abusufyan Allah kadai ne zai iya biyanka,"",addu'oi ta shiga yi mashi yana amsa mata da" ",ameen,Kafin daga bisani Ya nuna mata gefenshi ta mi™e ta zauna" "nasan kinyi kewar ´a'´anki sosai,In sha Allah Yau Winnan zamu wuce Abuja,Zaki ga Hosana da "" "",Jahad,da kuma sauran Family Winmu" "Fira sosai suka shiga yi,Anan ta samu labarin irin wuyar dasu sehrish suka sha bayan 6acewarta,da kuma yadda akai suka haWu da dangin mahaifinsu da shi kanshi Abusufyan din har kawo yanzu da suke bata labarin,Abu tasha kuka sosai tsananin tausayinsu ne yakamata,ta wani 6angaren kuma" "tayi farin ciki sosai Da Allah ya nuna mata wannan ranar da ranta kuma da Lafiyarta," "Batare da 6ata lokaci ba Suka kammala shirinsu na komawa Abuja,A jere Motocinsu suka fita daga cikin gidan,Motar Abusufyan na atsakiyan motocin security Win gidan,Kaitsaye hotoro suka wuce domin yin sallama dasu Maman Sadeeq," "Sunsha kuka sosai,musamman Maman sadeeq da Abu,rungume juna suka yi kamar karsu rabu,babu wanda bai zubda ™walla ba acikinsu,kafin su tafi sai da Abusufyan ya dam™a ma Malam Nura key din gidansu dake a nasarawa G.r.a,Ya mallaka masu shi duk da haka sai da ya ™ara masu da zunzurutun kuWi har miliyan 10,yace ya dauki miliyan bakwai yaba Baban Umari cikon miliyan ukkun,don bai manta da gudunmawar da akace ya bada ba wurin neman abu,anan take ya rubuta ma Malam Nura cheque,Duk da haka bai ™yalesu ba,Bayan haka kuma yayi masu albishir Win cewa tare dasu Za'ayi" "aikin hajjin bana,Wayyo Allah saboda tsabar farin ciki,kasa bude baki su kayi don suyi mashi" "godiya,Kuka kawai sukeyi,abun da basu ta6a tsammanin zasu samu a rayuwarsu ba,Yau gashi silar" ",taimakon da sukayi Allah ya Waukaka rayuwarsu" "Sehrish kuwa Dama tayi al™awarin zata taimaka ma Sadeeq ya gyara keken shi,maimakon kuWin gyaran keken sai Gashi ya samu kyautar dan™areriyar Motar Abusufyan gaba daya ya mallaka mashi ita,kusan zaucewa Sadeeq yayi saboda tsabar farin ciki,sun jima a wurinsu suna bankwana,kafin daga bisani Sukayi masu Sallama,Anyi rabuwar mutunci sai kuma in Allah ya haWasu wurin shagalin bikin" ",³a'´an abu" "Šaya daga cikin motocin security Winsu suka shiga Gidan baya Abu da Sehrish,Abusufyan yana" "agaban motar,A jere Motocin suka kama hanyar fita daga unguwar," "Su Maman Sadeeq na tsaye a kopar gida ita da Mlm nura,tare da sadeeq sai bye bye suke yi masu" "da hannu,yayin da hawaye ke zuba a fuskar kowannansu," "Sehrish sai lekensu takeyi ta glass Win motar dake a zuge,har sai da suka 6ace ma ganinta tukunna" "ta hakuri da leken,Rayuwa kenan in akayi hakuri Komai mai wuce ne," "Hannu abu tasa tare da janyo Sehrish ta rungumota ajikinta,a lokacin har motocin sun haura saman titi,Sun mi™i hanyar barin garin da matsakaicin gudu," "Da zarar ta Wago da idonta ta kalli madubin motar,Fuskar Abusufyan take gani yana sakar mata" ",murmushi,Sunnar da kanta ™asa tayi tana ´ar dariya" "Sehrish batasan wainar da suke toyawa ba,domin kuwa ta lumshe idanuwanta da alama bacci ya fara" ",Waukarta" ",Sake Wagowa abu tayi tare da kallon Mirror Win,suka ™ara haWa ido dashi" "Kashe mata ido Waya Abusufyan yayi,batasan lokacin da ta fashe da dariya ba cike da tsantsar farin" ",ciki" "Shima dariyar yayi,kusan minti 30 bata ™ara dagowa sun haWa ido ba,saboda baccin da yayi awon" ",gaba da ita" ",Wasa wasa shima bacci ya Wauke shi,dama duk basu samu isasshen Bacci ba a adaren Jiya" "Wuraren ™arfe 2 na rana suka ™araso Abuja,Slowly motocinsu suka shararo izuwa cikin gidan,tun da Hosana tajiyo sautin shigowar motoci da gudun gaske ta fito daga cikin falon don taga su" "wanene," "Bayan sunyi parking Win motocin,Abusufyan ya fito daga cikin motar,hosana na ganinshi ta ™ wala mashi kira""Daddy""!wani irin farin ciki ne ya lullu6eta,da gudun gaske ta nufe shi tare da faW awa jikinshi ta ™ankameshi sosai,tana dariya," "Hosana,""ya Ambaci sunanta tare da Wago da ita daga jikinshi yana kallonta,fuskarshi Wauke da """ ",murmushi" "?""Šaure fuskarta ta Wan yi ashagwa6e tace""Munyi fushi daddy,Sai yau zaku dawo" "Yana ™okarin buWe baki ya bata amsa,karaf idanuwanshi suka sauka akan Jahad wadda ta fito daga" ",cikin falon tana tunkaro su" "Gabanshi ne ya faWi rass!Ganin yadda kamanninta suka sauya tamkar ba ita ba,ta rame sosai ,tafiyar kanta ma da™yar take yinta," ",˜arasawa tayi gabansu ta tsaya batare da tace komai ba,idanuwanta na kallon ™asa" ",Jahad!kinyi rashin lafiya ne""?Waga mashi kai tayi alamar eh"" "",Zazza6i nayi sosae amma naji sau™i yanzu""" "Hannu yasa tare da janyota ya rungumeta ajikinshi,Kasa jurewa tayi aikuwa ta fashe mashi da kuka" ",sosai" ",Hankalinshi ya ™ara tashi" "?""Jahad kukan menene""" """,Cikin shesshe™ar kuka tace""bakomai Daddy,nayi kewarka sosai" "hannu yasa yana Wan bubbuga bayanta yace""Am Sorry Daughter,pls ki daina kuka kada kisa nima na "",fara zubar da hawayen nawa" "Dakyar ta tsagaita da yin kuka ta Wago da kanta daga jikinshi tace""Daddy,ina rishi take?ina kuma "",Oumman mu?Hosana ta sanar dani cewa an ganta" ",Murmushi ya saki tare da sanya hannunshi ya Wan kwankwasa glass Win motar" "BuWe murfin motar Abu tayi tare da fitowa daga cikin Motar,Zuba mata ido su kayi suna kallonta" ",kamar yadda itama take kallonsu" """!Atare suka haWa baki wurin ambaton sunanta""Oumma" "Murmushi ta Wan sakar masu,tare da buWe masu hannunwanta don su zo ta rungumesu,Matsawa suka yi tare da faWawa saman jikinta,ta haWasu duka ta rungume sosai,fashewa sukayi da matsanancin kuka" ",kamar ransu zai fita,musamman jahad da take cikin wani hali na bu™atar kulawarsu" "Itama abun kukan takeyi sosai,babu mai lallashin wani acikinsu,Fitowa Sehrish tayi daga cikin motar ta other side Win,jikinta a sanyaye ta zagayo ta wurin da suke,bayansu jahad ta fada ta rungumesu,abu ta" ",haWa da ita duka ta ™an™ame abunta" "Tuni hawaye sun wanke fuskar Abusufyan,Yau burinshi Ya cika na ganin ya haWa kan family W" "inshi,wannan rana ce da bazai ta6a mantawa ba arayuwarshi,," "Suna cikin wannan yanayin sai ga Abbansu junaid tare da Alexandra sun fito daga cikin gidan,tsayawa su kayi suna kallonsu fuskar kowannansu Wauke da murmushi," ",Bismilla,Ku ™araso daga ciki mana,""Abba ne yayi maganar tare da yi masu nuni da hannunshi"" Kallonsu Abu yayi tare da yi masu gyaran murya yace""Koke koken sun isa haka,mu shiga daga ciki "",mana" "Raba jikinsu sukayi dana Oummansu,ta ru™o hannun jahad da hosana acikin nata,Abusufyan kuma ya" ",ruko hannun Sehrish wurinsu Abba dake atsaye" "tunkan su ™araso Abba yace"" masha Allah,Yau family Win Abusufyan ya haWu wuri guda,Ga Uwar Ga" ",uban Ga kuma ´a'´ansu,""ya ™arasa maganar yana dariya" "Alex tace ""U'r Highly welcome, Abusufyan's Family,Am glad to see guys ""ta yi maganar tare da ™" "arasawa ta rungumo Abu ajikinta,hakan ba ™aramin daWi yayi masu ba," "Sun jima a waje suna gaisawa kafin daga bisani suka koma babban falon gidan,Kowa dake acikin gidan sai da ya hallara A falon,Abusufyan ya shiga gabatar ma abu kowa,Sun yi farin ciki sosai,duk da tashin hankalin da suke ciki hakan bai hanasu yin Murnar dawowar Uncle Winsu ba tare da Oummansu rishi,Abusufyan ya lura da yanayin fuskokinsu,abun ya W aure mashi kai,mutanen gidan duk sun rame sunyi duhu,bashi kaWai ba hatta Sehrish ta ankara da canzawar da" "mutanen gidan su kayi,Sai faman wurga ido takeyi taga ko junaid zai fito amma shiru babu" "shi,Ranta ne ya bata cewar ko sun fita tare dasu Babban yaya ne tunda bata gansu ba acikin gidan," "Basu tashi sanin halin da Family Win suke ciki ba,Sai da suka huce gajiyarsu,tukunna Abba ya sanar da Abusufyan shima Win don ya matsa mashi ne akan son ganin junaid,Hankalin shi ba ™ aramin tashi yayi ba,jin anyi garkuwa dasu Junaid,baima son lokacin da ya rufe Abba da faWa ba saboda ™in sanar dashi da sukayi,Don me zasu 6oye mashi abunda ke faruwa acikin gidan,abun" "ya ™ona mashi rai,Har cikin ranshi baiji daWin hakan ba,har ™walla saida ya zubar," "Yinin ranar Abu na tare da ´an ukunta a bedroom Winsu,Sun sha firar yaushe rabo,har bacci ya W" "aukesu atare saman gadon,basu suka farka ba sai wuraren Sallar Magriba," "Bayan kowannansu yayo alwala Jahad ta shimfiWa masu darduma suka jera atare da Oummansu,a" "tsanake sukayi sallar har suka kammala,basu tashi daga saman dardumar ba,Waga hannayensu suka yi sama suka shiga karanto addu'o'a abakunansu suna masu kara mika godiyar su ga Allah(S.W.A)," "Allah Allah Sehrish take yi su kammala Sallar taja jahad gefe saboda ta tambayeta ina junaid yake sannan kuma ta bata Labarin Artabun da suka yi tsakaninsu da ya sayyadi,ita ma jahad Win a ™ agare take dasu ke6e ita da Sehrish,Don ta bata labarin mutuwar junaid,kota samu ta rage raWaWin" "dake acikin zuciyarta,bazata iya 6oyema Sehrish ba,duk da An gargaWeta akan karta fadama kowa," "Basu suka samu lokacin kebewa da junansu ba,Sai bayan sallar Isha'e,kowa ya hallara a dining" "area,Suna cin abincin darensu," "Su biyu suka rage acikin bedroom Winsu,Zaune daga gefen gadonsu,kowa yayi tsit,na wani lokaci kafin Sehrish tace""Jahad,tun Wazu nakeso na tambayeki game da canzawar dana ga mutanen gidan nan sunyi,kowa ya rame yayi duhu,musamman ke kamar kin yi ciwo,""" "Cikin sanyin murya Jahad tace""Labari ne mara daWin ji Sehrish,Zan faWa maki amma ina gudun na "",jefa ki cikin tashin hankali" """,Kada ki damu jahad,ki faWamun koma menene,in sha Allah zan jure bazan tashi hankali na ba"" ""Shikenan zan faWa maki Amma kafin nan inaso ki yi mun al™awarin cewa bazaki faWa ma kowa ba"" "",Sehrish tace""I promised you jahad,babu wanda zaiji abunda muka tattauna dake.." ",Shiru jahad ta Wan yi yayin da take yin wasa da yatsun hannunta" ",Ina sauraronki jahad,""ta faWi hakan ne don a ™agare take da ta ji abunda jahad zata sanar da ita"" "",Sehrish!munyi babban rashi,wanda ya raunata zukatanmu""" ",tunkan ta ™arasa maganar sehrish taji gabanta ya faWi rasss.. ""! AruWe tace""Jahad kada ki ce mun junaid ya mutu" "Hawaye ne suka fara saukowa daga cikin idanun Jahad,bata 6oye mata komai ba game da mutuwar" ",Junaid,Abun mamaki sai taga Sehrish na Zabga murmushi kamar wata zautacciya" "Bata karaya ba,cigaba da magana tayi""Babu wanda yasan ainihin abunda ya faru,daga ni sai su ya "",Omar sai kuma Jami'an ´an sandan da suke je wurin da kuma Sojojin dasu ya Omar suka je dasu" ",Dakatawa tayi da yin maganar tare da kallon Sehrish,wadda ke ta sakin murmushi" "Fashewa da kuka Jahad tayi tare da cewa""Sehrish meyasa kike yin murmushi?na faWa maki ne don in rage raWaWin da nake ji acikin zuciyata,wlh da kinsan halin da muka shiga ni dasu Ya Omar da baki yi" ",mana dariya ba,""tana kai ™arshen maganar ta ™ara sautin kukan nata" "Sai lokacin Sehrish ta tsagaita da yin dariyar,Sannan ta soma magana""Haba Jahad,taya zaki ce mun Junaid ya mutu farat Waya in yarda?bazan ™aryata ki ba,mutuwa na akan kowa babu wanda yafi ™arfinta,Amma ni dai ban yarda cewa junaid ya mutu ba,tunda banga gawarshi ba,""tuni hawaye sun" ",cicciko acikin idanuwanta" "Cikin Shesshekar kuka jahad tace""Taya za'ae kiga gawarshi!nace maki ko ™ashi ba'a samu ba daga "",sassan jikinshi,Saboda ya ruga da ya ™one ™urmus ya zama toka" """,Jahad ni ban yarda ba,Allah Junaid Winmu bai mutu ba,ki daina wahalar da kanki wurin faWa mun"" Rai a6ace Jahad tace""Wlh dole ki yarda Sehrish!meyasa zakiyi mun haka!Maimakon ki tayani "",jimamin rashin shi amma shine kike ™ara jefa ni cikin damuwa" "Girgiza kai sehrish ta shiga yi tana faWin'wlh bazan yarda ba,""tashin hankaline yasa Sehrish ta burkice" ",mata" """,Ko kin ™i ko kin so dole ki yarda Sehrish,Junaid has gone forever""" ",Mi™ewa Sehrish tayi jiki ba ™wari ta nufi toilet,Shigewa ciki tayi tare da jan ™opar ta rufe" ",Zu™unnawa tayi ajikin ™opar,sai lokacin ta fashe da matsanancin kuka kamar ranta zai fita" ",Allah sarki Junaid,Allah ya ji™anka,bazan ta6a mantawa da halarcin da kayi mun ba""" "* 234 810 388 4440: Boss Bature+ ]PM 2:57 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * "Zu™unnawa tayi ajikin ™opar,sai lokacin ta fashe da matsanancin kuka kamar ranta zai fita," "Allah sarki Junaid,Allah ya ji™anka,bazan ta6a mantawa da halarcin da kayi mun ba,Allah yasa """ """™arshen wahalarka kenan" "Sai da tayi mai isarta,Sannan ta mi™e ta nufi basin,Fanfo ta kunna ta wanke fuskarta,bayan ta kashe shi ta fito daga toilet Win,Har lokacin Jahad na zaune tana matsar kwalla," "Wuri sehrish ta samu gefenta,ta zauna yadda kasan ba ita bace tasha kuka acikin toilet ba,tayi hakan" ",ne saboda batason jahad taga rauninta,hakan zaisa itama jahad Win ta ™ara shiga damuwa" "Jahad,kuka bashi ne magani ba,Allah ya ji™anshi ya gafarta mashi,bazan iya misalta raWaWin dana ji "" acikin Zuciyata ba,Allah sarki junaid,Yayi mun abubuwan da bazan ta6a mantawa ba,""dakatawa ta Wan" ",yi da yin maganar,yayin da take tariyo rayuwarsu ta baya ita da junaid" "Muna da kusanci da juna dani dashi tamkar abokai muke,ashe Wan uwana ne shi,"" tana magana "" hawaye na zuba akan fuskarta,jurewa kawai take yi,Zuciyarta tayi mata nauyi sosai ga wani raWaWi da" ",take ji,daga ta runtse idanuwanta fuskarshi kawai take gani" "Sai lokacin Jahad ta tsagaita da yin kukan nata,kallon sehrish tayi da idanuwanta waWanda suka yi" ",jawur dasu sun ™ankance saboda yawan kuka" "Yaya rafayet da Ya Omar suna cikin tashin hankali Sehrish,baki ga yadda suka koma ba,Nafi jin "" tausayinsu akaina,ba don son ransu ba suka 6oye mutuwar junaid,sunyi hakan ne saboda su ceto rayuwar Abba daga rasa shi,sai gashi kuma abun ya fara damunsu,Yanzu kullum mutanen gidan nan suna sa ran dawowar junaid bansan ya zasu ™are ba duk ranar da suka ji cewa junaid ya mutu ba garkuwa akayi dashi ba,""™arasa maganar tayi tare da sanya tafin hannunta saman fuskarta,ta sake" ",fashewa da wani kukan" ",Jikin sehrish ba ™aramin sanyi yayi ba,abun ya ta6a mata zuciyarta sosai" ",In sha Allah,Zamu tayasu da addu'a akan Allah ya kawo masu mafita,""Acewar sehrish""" "Sun jima suna jimamin mutuwar junaid,kafin daga bisani Jahad tace""Baki fadamun labarin rayuwarku "",a kano ba?Rashin kwanciyar hankaline ya hana in kiraku,Ni ban ma san inda na yarda wayata ba "",Nan sehrish ta labarta mata abunda ya faru zuwansu kano har zuwan ya sayyadi" "Murmushin takaici jahad ta saki kafin tace""Allah ya tsine ma la'anannan mutumin nan,Dama saida raina ya bani cewa shine ke bibiyar rayuwarmu,ta Allah ba tashi ba,™arshen shi ne yazo shiyasa yake "". bibiyar ajalinshi batare da ya sani ba" "Jahad,Nifa ina zargin cewa su ne suka kashe Junaid,tabbaci ma nake dashi,tunda yace Family Winmu "" a tafin hannunsu yake,kuma duk motsin mu akan idonsu yake wannan ya tabbatar mun da cewa,Suna "",Atare damu" "Jinjina kai jahad tayi""Nima yanzu shi nake zargi,bayan shi kuma ina tunanin akwai wani mai take masa baya,ko kuma wanda yake take ma baya,Dole akwai wani a kusa damu,Lamarin ma ya fara bani "",tsoro Rishi,Wan adam ba abun yarda bane,Ke dai kawai ki kalli mutum" "cike da takaici sehrish tace ""Wlh ji nake da ina da halin da zan iya taimaka masu Babban yaya dana" """. taimaka masu,Amma zamu tayasu da Addu'a dare da rana,That's the only solution" "Turo ™opar da akayi ne yasa suka dakata da yin maganar,atare suka Wago don suga wanene" "Hosana ce atsaye sai faman lasar hannunta take yi,bakinta duk maikon abinci tace""Waiku ba zaku zo" "?""muci abinci ba" ",A fusace Jahad ta warci pillow tare da wurga mata shi ya sauka akan fuskarta" """,Sakarya kawai,Ci kaWai kika sani,Ba za'aci abincin ba,sai kace bakisan Halin da ake ciki ba"" Harara hosana ta jefa mata,kafin tace""Ae bani na kar zoman ba,Rataya aka bani,""guntun tsoki taja" ",tare da jan ™opar ta fuce tana raira wa™a" """,Girgiza kai Sehrish tayi tare da cewa""Allah ya baki lafiya Hosana" ",Ameen,""jahad ta amsa a yayin da take gyara kwanciyarta saman gadon""" "Wuraren ™arfe Goma Sha biyu na dare,Kowa ya yi shirin kwanciya,A saman gadonsu Abu ta kwanta tare da Hosana da Jahad,Gadon yayi masu kaWan su kwana su huWu hakan yasa ta sanar dasu cewa zata wuce Wakin Aunty Azmee ta kwana acan,fitowa tayi daga cikin dakinsu jikinta" "sanye da jallabiya," "Babu kowa A main palour Win,Da alama duk sunyi bacci koda basuyi bacci ba,to suna a bedrooms" "Winsu Ne," "Upstairs ta wuce Part Win Sgr,hannu tasa ta tura ™opar tare da shigewa ciki,sai da gabanta ya faWi ganin irin dattin da falonshi yayi,komai a hargitse,wannan ya ™ara tabbatar mata da cewar babu" "Lafiya,Mutun mai tsafta irin Sgr bazai bar part Winsa da dauWa ba irin haka," "Ashe bata ga komai a falon ba,Sai da ta shiga bedroom Winshi,Tashin sense,tun A ™opar Wakin ta fara cin karo da robobin lemun da ya sha yayi wurgi dasu a wurin,a hankali take tafiya izuwa cikin Wakin,haWaWWen gadon nan nashi ya canza kamani,Zanin gadon yayi uban squeezing,komai ya fita hayyacinshi,Pillow har a ™asa anyi wurgi dashi,tausayinshi ne ya kamata,tuni hawaye sun" "fara saukowa saman kuncinta,gefen gadonshi ta zauna tana shesshe™ar kuka sai da tayi mai" "isarta,Sannan ta mike tare da cire mayafin dake akanta ta Waure Wamara dashi,toilet Winshi ta fara shiga,yayi datti sosai,hada ™ura kamar ba mutun ke amfani da shi ba,batare da 6ata lokaci ba,within 30 minutes Sehrish ta gyara mashi ko'ina ya dawo fes dashi,taci ba™ar wuya don ba ™ aramin aiki tasha ba,bayan ta kammala da toilet ta dawo bedroom Win ta gyara mashi,ta canza mashi bedsheet da blanket,komai tayi arranging Winshi,after ta gama da bedroom Win ta Koma" "falonshi,Nan ma ta gyara mashi shi,³an share share ne,´an goge goge ne babu abunda ta bari," "A galabaice ta fito daga part Winshi lokacin da ta kammala gyaran,saukowa downstairs tayi tana tafiya kamar an zare mata lakar jikinta,kitchen ta wuce da niyyar ta Waura mashi girki duk da jahad ta sanar da ita cewa bai cika cin abinci ba,kuma bata da tabbacin zai dawo gidan ko bazai" "dawo ba," "Within 30 mins,ta kammala shirya mashi dinner Winshi,fitowa tayi daga kitchen Win ta koma bedroom Winsu,A hankali ta tura ™opar Wakin ta shiga ciki," Murmushi ta saki yayin da idanuwanta ke kallon Oummansu dake rungume da Jahad suna ",bacci,Hosana ma na manne da ita,ta rungumeta ta baya" "Allah sarki,Rayuwa kenan,ko kusa banta6a tunanin zanga wannan ranar ba,Ya Allah ka ™ara haWa "" "",kan zuri'armu" ",Na amsa mata da Ameeen" "Wall clock ta duba kusan ™arfe 1:30 na dare,toilet ta wuce,within few mins,ta watso ruwa," "Fitowa tayi da Waurin gaba,Gaban dressing mirror ta zauna saman front chair Winshi,har lokacin" "Junaid na faWo mata aranta,jin mutuwarshi take yi kamar ba a gaske ba," "Hannu takai jikin drawer chest na mirror Win gida na ™arshe ta janyo shi,kayan da Aunty Azeema ta aiko mata dasu ne,a nan ta jerasu,tare da wasu daga ciki ta tafi kano na gyaran jiki,amma bata" "fara amfani da turarurrukan ba," "Šauko turaren tayi hadi da wasu haWaWWun mayukan shafawa na jiki ta ajiyesu agaban madubin Ko'ina na jikinta tabi ta mulke shi da mayukan,bayan ta gama kuma ta feshe jikinta da turarurrukan,powder ta shafa a fuskarta,Sannan ta murza man baki mai ™yalli asaman la66anta,Wow ta" ",yi kyau ba kaWan ba,kamar Aljana haka ta zauna tana kwalliya,ko tsoro bata ji ita kaWai cikin daren nan" "Ta ™wallafa rai akan son ganin Sgr,ta damu sosai akan rashin baccin da taji Ance baya yi,da kuma" "rashin cin abinci,Yafi kowa shiga damuwa akan rashin Junaid," "Mi™ewa tayi tsaye tare da nufar wardrobe Winsu,buWewa tayi tana laluben kayan baccin da zata" "sanya a jikinta,Night gown ta Wauko red colour,tsayin rigar bazai wuce dai dai guiwarta ba,launinta kuma maroon colour ce," "Zura rigar tayi ajikinta,ta Wauko mayafi ta yafa asaman kanta,komawa tayi gaban mirror W" "in,turarurrukan ta ™ara fesawa ajikinta,wani irin fragrance mai sanyaya zuciya jikinta ke fitarwa," "Zirga zirga ta soma yi acikin bedroom Win har ta fara fidda ran zasu dawo cikin gidan,Gaban" "window ta koma ta janyen labulen tare da zuge glass Win tana le™en harabar gidan," "Gajiya tayi da tsayuwa ta koma daga gefen gadon ta zauna,gyangyaWin bacci ta fara yi,a hankali ta" "Wan kwanta a takure daga gefen gadon,in a short time bacci ya Wauke ta," "Minti goma sha biyar da fara yin baccinta,Sai ga Motocinsu sun shararo da gudun gaske cikin gidan,motarsu marshal Omar ce farko,Sai Motar Sgr dake biye da tasu,Da alama dai wani bincike" "suke yi wanda yasa har sukayi dare a waje," "Parking Win motocin suka yi,At same time Major da Armstrong suka fito tare da buWe masu motar," "Atare suka fito kowannansu na sanye da army trouser,tare da Long sleeve shirt green" "colour,sallama suka yi masu Armstrong kafin suka Nufi ™opar shiga Main palour Win,hannunsu ruke cikin na juna,Upstairs suka haye bayan sunyi sallama da junansu,kowa ya wuce part Winshi," "Tunkan ya shiga falon ya fara jin daddaWan kamshin na kai mashi ziyara cikin hancinshi,Tura kopar yayi slowly ta buWe,Shiga daga cikin falon yayi abun yayi matu™ar Waure mashi kai,Ganin an gyara mashi falonshi an canza mashi kamanni,ko'ina yayi fess,da farko yayi tunanin ko Azmee ce ta gyara mashi Wakin,afterwards ya fara doubting ko Yarinyarshi ce ta dawo,Cos ya hana" "Azmee yi mashi aiki ko part Winshi ma bata Zuwa,ranshi ne ya bashi cewar Uncle Winsu ya dawo," "Walking slowly ya nufi bedroom Winshi,Lokacin da ya shiga cikin Wakin nan ma yaga angyara mashi Wakin,Har cikin ranshi yaji daWi sosai,™arasawa ciki yayi tare da rage kayan jikinshi,Ya shiga toilet domin yayi wanka,cikin minti Goma sha biyar ya fito jikinshi sanye da bathrobe,hannunshi na ruqe da short towel fari yana tsane ruwan dake acikin sumar kanshi,bayan ya kammala ya koma gefen gadonshi ya Zauna,ya jima ahaka kafin ya gyara kwanciyarshi asaman gadon batare da ya cire Bathrobe Win ba ya sanya night dress Winshi, damuwa tayi mashi yawa,a kowace da™i™a gabanshi faWuwa yake yi,saboda gudun da lokacin keyi,yau har ya rage saura 1 week da ´an kwanaki su bayyanar da Junaid agaban Abbansu," "Ya Allah makes it easy for me_Ya furta hakan yayin da idanuwanshi ke kallon Ceiling,ya ™ura _ mashi ido fuskar junaid kawai yake gani tana yi mashi gizau,babu alamun bacci a idanuwanshi don" ",kuwa tuni ya ™aurace mashi" "Assalamu Alaikum,""kamar daga sama yaji muryarta acikin kunnanshi,Wurga eyeballs Winshi yayi """ ".,akanta batare da ya Wago daga kwancen da yake ba,tun daga ™asa har sama yake bin ta da kallo" ",Tsaye take abakin ™opar Wakin,hannunta ru™e da tray wanda ta shirya mashi dinner Winshi" "Amsa mata sallamar yayi tare da bata izinin shiga daga cikin Wakin," ",˜arasawa cikin Wakin tayi,asaman table Win gadonshi ta ajiye mashi tray Win" ",Lumshe idanuwanshi yayi,™amshin turarenta sai kai mashi attack yake yi" "Gaisar dashi tayi""Ya rafayet,how are u and how work"" batare da ya buWe idanuwanshi ba yace""Alhamdulillah,Am well,""iya abunda ya furta mata kenan," "Jiki asanyaye ta juya zata bar Wakin,bai tanka mata ba sai da takai bakin ™opar fita daga Wakin sannan" "?""taji yace""wannan food stuffs Win fa?wa kika ajiye mawa" "."",Dakyar ta iya bashi amsa da cewa""Kai na kawo mawa" "."",Okey,bana jin yunwa,Zo ki kwashe su""" "Sam bata ji daWin jin hakan daga gare shi ba,at least koda ace yana cikin damuwa bai kamata ya yi mata haka ba,how many days basa atare almost 2 weeks,ko irin sannu da zuwa babu,tayi mashi uziri ne kawai saboda tasan halin da yake ciki," "komawa cikin Wakin tayi idonta cike tab da ™walla,tasha wahalar girka mashi abinci don ta damu da halin da yake ciki,amma ya watsa mata ™asa a ido," "Hannu tasa zata Wauki tray Win kayan abinci,a hankali ya Wan buWe idanuwanshi ya saci kallon fuskarta,kallon ta ya shiga yi batare da ta sani ba,especially lips Winta dake matu™ar jan hankalinshi,tunawa yayi da halin da yake ciki,tabbas yana bu™atar natsuwa sosai,kuma yana jin cewa a wurinta ne kawai zai iya samun wannan natsuwar da kwanciyar hankali,harma da Lafiya,""Hold On!ya dakatar da ita da hannunshi a lokacin har ta juya zata tafi," "ajiye mun,ki tsaya ki yi serving Wina before ki tafi,"" juyawa tayi asanyaye tare da ajiye mashi tray Win """ ",asaman table" ",Yun™urawa yayi ya tashi daga zaune,ya saukko da ™afafunshi ™asa" "?"",Me zan zuba maka"" "",Abunda kika san ya dace naci""" "A tsanake ta soma yin Serving Winshi,sosai ya ci abincin, yaushe rabon da ya sanya abincin kirki acikinshi har ya manta,sai da yaci ya ™oshi,Sannan ya kalleta yace""faWamun meya faru tsakanin ki da wannan bastard Win a Kano""?" "!Gabanta ne ya faWi rasss,mamakinta taya akai zancen yazo kunnanshiWayyo Allah" ",""Girgiza kai ta Wan yi ""babu komai,babu abunda ya faru tsakanina dashi" "˜arya zaki yi mun""?rai a6ace yayi maganar tare da mi™ewa tsaye,aikuwa a tsorace sehrish tace""wlh "" "",baiyi mun komai ba,ba ™arya nake yi maka,bazan iya yi maka ™arya ba" "Wani irin kallo taga yana yi mata,tarasa gane kallon menene,ganin yana ™o™arin zagayowa ta gabanta" ",yasa ta soma ™o™arin ja da baya" "Daga zarar ya matso saita ja da baya,a haka har suka ™urewa bangon Wakin,rumfa yayi mata da" ",faffaWan kirjinshi,lokaci guda ™amshin turaren jikinta ya gama kashe mashi jiki ""?Da wata irin kasalalliyar murya,yace""tell me,me yayi maki?ya cutar dake "",Muryarta na kerma tace""A'a,bai yi mun komai ba,wlh dagaske nake" "Its okey,""ya ambaci hakan tare da lumshe idanuwanshi,yayin da yake ci gaba da shakar kamshin "" turarenta,ganin ya rufe idanuwanshi yasa ta soma satar kallonshi,yayi haske sosai ga ramar da" ",yayi,la66ansa sun ™ara cizawa sosai" "Ganin yana ™o™arin buWe idanuwan yasa tayi saurin kawar da nata idon,tun daga kan eye lashes Winta ya soma kallonta har izuwa saman hancinta,da kuma siraran la66anta,moving face Winshi yayi close to her face,tsinin hancinshi ya soma goga mata asaman hancinta,lokaci guda numfashinta ya fara canzawa,hannayenshi ya sanya tare da ru™o waist Winta,sosai ya dam™i ™ugun,soft lips dinshi ya manna da nata a hankali ya zura tongue Winshi acikin bakinta,a gigice ya shiga kissing Winta kamar zai cinye mata la66anta,™an™ame juna sukayi kamar boss tace zata raba su,hannayenta gaba Waya suna acikin sumar kanshi tana hargitsa mashi ita,kasa jurewa yayi da tsayuwar,gaba Waya Ya sa6eta asaman shoulder Winshi,wurin switch Win Wakin ya nufa ya kashe light Win,furniture Win dakin suka soma bada nasu hasken mai canza launi,™arasawa yayi saman gadon tare da sauketa,jikinshi har kerma yakeyi duk yabi ya susuce ya rasa tunaninshi,Rumfa ya yi mata ta ko'ina ya lullu6eta da ™irjinshi,harshen shi ya mayar acikin bakinta,hot french kisses ya shiga bata,gaba Waya suka haukace ma juna,Dama bathrobe" "ce ajikinshi short ne kawai ya sanya daga ciki,zame mata rigar baccin jikinta ya soma yi da" "hannunshi,tun daga saman kafadarta ya sabule rigar har izuwa saman cikinta,Nan fa hankalinshi ya ™ara tashi haikan,kamar sabon jinjiri haka ya kama boobs Winta yana sha,kamar zai cire mata nipples Winta,sosai ta ™ankameshi,daWin da take ji ya hana taji raWaWin sucking Win da Sgr keyi mata,Tuni Zufa ta wanke masu jikinsu duk da sanyin A.c Win dake a Wakin,wani irin gurnani Sgr keyi kamar mayunwacin zakin daya jima baici namun dawa ba,Cikin fitar hayyaci Sehrish ta zura hannayenta acikin short Win Sgr,tunda yaji hannunta ru™e da Ak47 Winshi Ya ™ara haukacewa,a ruWe ya shiga furta""Keep doing it Reesh,you're giving me fire, baisan lokacin da ya yayyage rigar jikinta ba gaba Waya yayi wurgi da rigar,dam™ar pant Win jikinta yayi azafafe ya yage shi gida biyu,yayi wurgi dashi, idonshi ya rufe jikinshi sae kerma yakeyi He became uncontrollable,ya gama fita hayyacinshi,Zame short Win jikinshi yayi gaba daya ya cire shi,tashin hankali! Man at work,™o™arin penetrating Winta yake da ™arfin gaske bada wasa ba,Saboda baya acikin hayyacinshi,wata irin razananniyar kara Sehrish ta saki saboda raWaWin da taji har cikin tsakiyan kanta,a gigice ta tureshi ta Zabura ta mike jiki na 6ari ta nufi hanyar sauka daga gadon,Rukota yayi da ™arfin gaske yayi wurgi da ita,a galabaice ta koma saman gadon,Fashewa tayi da matsanancin kuka kamar ranta zai fita,Ta tsorata sosai,gani take yi kamar mutuwa zatayi,ru™o kafafuwanta yayi yana ™okarin buWesu,Ta ™ara burkice mashi,lokaci guda jikinshi ya saki wata irin kasala ta baibayeshi,da alama ya dawo cikin hayyacinshi,jiki amace ya mayar da short Winshi,saukkowa yayi daga saman gadon yana tafiya a wani irin yanayi Mara misaltuwa,toilet ya faWa" ",tare da turo ™opar ya datse ta" "Within mins ya fito daga cikin toilet Win,a bakin ™opar ya tsaya yana kallonta yayin da idanuwanshi ke rurrufewa,™arasawa yayi gaban gadon,tare da sanya hannunshi ya Wauketa gaba daya ya aza asaman kafadarshi,Ya Wuce da ita cikin toilet Winshi," "Within 15 mins ya fito dauke da ita,irin Waukar da akeyiwa jarirai na hannu biyu Winnan,ya Waura mata towel a Chest Winta,mayar da ita yayi saman shoulder dinshi sannan ya sanya hannunshi tare da janye bedsheet Win ya nannaWe shi," "A hankali ya kwantar da ita saman mattress Win,Waukar zanin gadon yayi ya tafi dashi izuwa laundry yayi datti,Wani sabon bedsheet ya Waukko ya shimfiWa masu,bai kwanta ba sai da ya Sanya Sleeping dress Winshi white colour tukunna ya dawo saman gadon ya kwanta tare da janyota jikinshi yayi hugging Winta asaman wide chest Winshi," "Gaba daya ya zura hannayenshi acikin towel yana shafa ™irjinta,duk tana jin motsin hannayenshi ajikinta tayi likimo saboda kunyar shi da take ji,haWe jikinsu yayi sosai,yadda duk wani motsi nata yake jinshi ajikinsa,ba zato ba tsammani bacci yayi awon gaba dasu,yaushe rabonshi da yayi bacci haka sati biyu kenan da ´an kwanaki,Sai gashi yau a sanadin natsuwar da ya samu tare da Sehrish bacci ya" ",Waukeshi batare daya ankare ba" "Tun daga kan yarda suke yin baccinsu zai tabbatar maka da cewa suna acikin yanayi mai daWi," *Boss Bature* "Can cikin dare wuraren sallar Asuba,™asa ™asa ta dinga jin sambatun Sgr yana ambaton sunan junaid,yana faWin remain two weeks ya rage mashi,Ya sanya damuwa aranshi ne shiyasa har yake yawan yin mafarki,ware idanuwanta tayi akan fuskarshi La66anshi sai kerma sukeyi," "Tafin hannunta ta sanya tare da shafa gefen fuskarshi,tsananin tausayinshi ne yakamata,taso ace tana da wata hanyar da zata iya taimaka mashi da ba abunda zai hana tayi hakan," "Zame jikinta tayi daga jikinshi a hankali,ta saukko daga saman gadon,tana neman Night gown Winta,a" ",can ™asa ta hango rigar inda yayi wurgi da ita,ga kuma pant Winta da ya yaga mata shi biyu" ",Tsugunnawa tayi ta sanya hannu ta tattarasu,kafin ta mi™e da sauri ta fita daga bedroom din nashi Cikin sanWa take taka staircases Win,gudun kada wani ya fito yayi arba da ita a halin da take ciki,Daga" ",ita sai Towel ajikinta" "Saukowa cikin palourn tayi babu kowa anan,gudu gudu sauri sauri ta wuce bedroom Winsu,Hannu tasa ta tura ™opar sae da ta fara le™awa taga basu farka daga bacci ba,Sannan ta kutsa kanta cikin Wakin,toilet ta shiga da kayan jim kaWan ta fito tare da nufar wardrobe Winsu,turkish dress ta W aukko riga da wando ta zura ajikinta,cikin sanWa ta fito daga Wakin ta wuce bedroom Win Azmee kamar yarda tayi dasu cewa acan zata kwana," "Turo ™opar tayi ta shiga,a kwance ta samu azmee tana ta sharar baccinta hankali kwance hada minshari,lalla6awa Sehrish tayi cikin sanWa ta nufi gadon tare da hayewa gefen azmee ta kwanta tare da jan bargo ta lullubesu,ajiyar zuciya ta shiga saukewa yayin da brain Winta ke tariyo mata abunda ya faru Tsakaninta da SGR,Namijin Duniya,bazata iya misalta irin halin da ta shiga ba,aduk lokacin da suke tare dashi,wata irin natsuwa take samu a wurinshi," "Junaid ne ya faWo mata aranta,nan take kuma ta shiga tariyo memories Winsu lokacin da yana araye,tuni hawaye sun wanke mata fuskarta,tana cikin wannan yanayin bacci yayi awon gaba da" "ita," "Lokacin da aka fara kiran sallar Asuba,azmee ta farka,har sai da ta tsorata da taga mutum kwance a gadonta,Ajiyar zuciya ta sauke lokacin da ta gane cewa ashe Sehrish ce," """!Hannu tasa tare da dan bubbugata""Sehrish!Sehrish "",Da™yar Sehrish ta amsa mata""Na'am" """,Lokacin sallah yayi,ki tashi kiyi sallah""" "Toh""ta amsa mata batare da tayi yunkurin tashi ba,saukowa daga saman gadon Azmee tayi ta nufi """ ",toilet" ",Har Azmee ta kammala salla Sehrish bata motsa ba,bacci ne mai nauyi yake Wawainiya da ita" "BuWe Wakin Azmee tayi ta fuce tabar sehrish aciki,Sai da ta fara zuwa Wakinsu Jahad ta kwankwasa" ",masu ™opa,taji alamun sun tashi,Sannan ta wuce kitchen" ",Tunda wuri ta fara shirye shiryen Waura girki" "Sehrish kuwa sai da ta mula tasha iska kafin ta mi™e zaune,a hankali ta sauko daga saman gadon ta" ",wuce toilet,bada jimawa ba tafito tana faman Yarfe hannunta,har lokacin akwai kasala atattare da ita" "BuWe wardrobe Win Aunty Azmee tayi tana neman Hijabin da zata sanya tayi sallah,a gida na farko Cikin jerin hijabanta Sehrish takai hannu ta janyo wata maroon colour,Abayar ta gogu sosai ga ninkin da akayi mata," "Tana kammala janyo hijabin,Ba zato ba tsammani taji sautin faWowar wani abu ™asa kamar ™arfe ™arfe haka sautin ya bada,wurga eyeballs Winta tayi ™asan tiles Win don taga menene,™ura ido tayi tana kallon Diamond ring W in da ya fa W o ™ asa,A sukwane Sehrish ta tsugunna saman guiwowonta,tare da sanya hannunta ta Waukko zoben,Stone Win jikinshi sai faman ™yalli yake yi, Kamar ta ta6a ganin zoben a hannun wani,zurfin tunani ta shiga yi tana ™o™arin gano inda ta ta6a" ",ganin Zoben ko kuma hannun wanda ta ta6a gani" "Lokaci guda kanta ya Wauki Caji,Almost 15 mins bata motsa ba,Jujjuya zoben take yi tana kallonshi,ta kasa tunawa amma tabbas ta ta6a ganinshi," "Matso da zoben tayi saitin idanuwanta,Harafin da ke ajikin Dutsen Zoben ta ™ura wa ido,Harafin *J*" ",ne,Duk yadda Sehrish taso ta gano a ina tasan zoben Sam ta kasa,mi™ewa tayi hannunta ruke dashi" "Kodai in tambayi Aunty Azmee nawa ne farashinsa,Yayi mun kyau sosai,""ta ™arasa maganar tare da """ ",tura zoben cikin wadrobe Win wurin da take tunanin tanan ciki ya faWo" "Darduma ta Wauko ta shimfiWa a ™asa,A tsanake ta kabbara Sallah,Bayan ta kammala ta zauna saman" ",dardumar tana Addu'a" "Hannayenta ta Waga sama""Ya Allah kaine gatan mu!Da kai kadai muka dogara!Ya Allah kana ganin halin da muke ciki,Ya Allah ka kawo mana Wauki!" "Ya Allah kaji ™an Junaid,ka gafarta mashi kurakurenshi,Ya Allah Kasa can yafi mashi nan,Allah ka "" tonu asirin wadanda suka kashe shi. ""sosai ta shiga yi ma junaid addu'a,bayan ta kammala sallar ta" ",naWe sallayar tare da hijabin da ta cire ta mayar dasu inda ta daukkosu ta ajiyesu" "Bude kopar tayi ta fuce daga cikin Wakin," "Šakinsu ta koma,da sallama abakinta ta shiga cikin Wakin," """Assalamu Alaikum""" ",Wa'alaikum Salam,""muryar Oummansu ce ta Amsa mata""" "Murmushi ta saki tana kallonsu,gaba Waya suna zaune saman gadon sun zagaye juna da alama fira suke" ",yi" ",˜arasawa cikin Wakin tayi tare da samun wuri saman gadon ta zauna itama" "Oumma ina kwana,kin tashi lafiya,""murmushi abu ta sakar mata tare da cewa""lafiya qalou rishi,ina "" ""fata kin tashi cikin ™oshin Lafiya" """,Alhamdulillah Oumma""" "Hosana tace""Yawwa rishi ™wara da kika zo wlh,wai Oumma ta™i yarda cewa Ya Omar Saurayina ne "",shi zan aura" "Dariya Sehrish tayi tare da cewa""Amma baki da kunya Allah,Oumman kike faWama cewa kina da" "?"",saurayi" "Zumbura baki hosana tayi a Wan shagwa6e tace""ai ™wara ni,saurayi gare ni,ke da ma kike da au. ""bata ',™arasa maganar ba,Sehrish ta buge mata baki,""shashasha karki kuskura ki faWa wlh ranki zai 6aci ne "",A harzu™e tace""Wlh sai an faWa" "Jahad tace""ki fada Win,Ni kuma in faWawa ya Omar cewa baki respecting Winmu,""" ",Tsuke baki Hosana tayi tana gatsina masu hanci" ",Ita dai Oummansu sai bin su takeyi da kallo,gwanin ban sha'awa" "Oumma,Jiya kinsha farfesun Aunty Azmee ko?ya kika ji WanWanon girkinta,""Sehrish ce tayi maganar """ ",don ta kawar ma Hosana zancen da takeyi na son tona mata asiri" "Yayi daWi sosai,WanWanon girkin na musamman ne,Amma sai dai bansan wacece Azmeen ba,saboda """ ",banga fuskarta ba jiya da kyau,kodai itama Auntyn ku ce""?tayi maganar tana kallon fuskar Sehrish" ",Girgiza mata kai tayi alamar a'a" "Ba Auntyn mu bace,Amma kuma matsayin Auntynmu take,ta jima tana aiki acikin gidan nan,tana da "" mutunci sosai,zan haWa ki da ita ku gaisa kuma kiyi Mata godiya,saboda ta bani kyakkyawar kulawa "",lokacin da nake cikin mawuyacin hali" """,Fuskar Abu Wauke da murmushi tace""Allah sarki,har naji ta kwantamin arai na,na kosa na ganta ma Ae yanzu haka tana aiki a kitchen,bari muje mu tayata aiki idan muka haWu wurin yin Breakfast zaki "" "",ganta ne,Sai ku gaisa" "Abu tace""To shikenan,Yanzu kuje ku tayata aiki ke da Hosana,Jahad ta zauna a wurina tunda bata da "",™oshin Lafiya" """,Ma™e kafaWa Hosana tayi""Ni bazanje wani kitchen ba,Ae ni ba ´ar aiki bace" "Dariya su kayi gaba Wayansu,sehrish tace""Sha zamanki,Ni kaWai na isa na tayata aikin har mu" ".kammala,""ta ™arasa maganar a yayin da take ™o™arin sauka daga saman gadon" "Fitowa tayi daga cikin Wakin ta nufi kitchen,azmee ta samu acikin kitchen tana aikace aikacenta," ",Assalamu Alaikum,""sehrish ce tayi sallamar a yayin da take shiga daga cikin kitchen Win""" "Juyowa azmee tayi fuskarta asake tace""Mutanen kano,An tashi lafiya'?" """,Lafiya lou Aunty azmee,Nayi missing Winki sosai""" "Azmee tace""i missed u too,jiya naso mu haWu dake,In tayaki murnar ganin Oummanku,Amma "",bansamu halin yin hakan ba" ",Nima jiya naso nazo Wakinki mu gaisa Amma gajiya ta hana,""acewar Sehrish""" "Ae na ganki da asuba,kinso ki tsoratar dani Allah,sam Ni banyi tsammanin akwai mutun a """ """,kwance gefena ba,Ashe ke ce" """,Dariya Sehrish ta Wanyi kafin tace""Oh,aunty Azmee ashe kema kina da tsoro kamar ni Ni ba mutun bace""ta Wanyi maganar tana hararar sehrish""" Murmushi kawai tayi batare da tace komai ba "Takowa azmee tayi izuwa kusa da ita,hannunta ta ru™o cikinta" "?""Sehrish,kinji abunda ya faru ko""" "Cikin sanyin murya tace""Eh,jahad ta sanar dani komai,dangane da garkuwar da akayi dasu,nasha kuka sosai na gode wa Allah,Fatana shine Allah ya bayyanar da Junaid,""tuni idanuwanta sun cicciko da ™walla," "Wlh aunty azmee na karaya sosai,jikina yayi mugun yin sanyi,Allah sarki Junaid,bawan Allah,Yaso "" "",ni sosai,Ya bani kyakkyawar kulawa" ",Gaba Waya jikinsu yayi sanyi" "Sehrish akwai abunda na manta ban sanar dake ba,koda yake junaid ne Ya hana in faWa maki tun "" "",lokacin bayaa yanzu tunda baya nan inaso na sanar dake" ",Menene aunty azmee""tayi maganar yayin da take kallonta""" "A lokacin baya,farko farkon zuwanki gidan nan,Zaki iya tuna ranar da kikayi Ciwon ciki mai '" "?""tsanani?har kika sanar dani cewa Aljani ne yazo maki a daren ranar "",shiru sehrish ta Wanyi tana ™o™arin tunawa da ranar,Can tace""Na tuna." "Ajiyar zuciya azmee ta sauke kafin ta Waura da cewa""JUNAID NE ba Aljani ba!Sehrish shi ne ya taimake ki a wannan ranar,Ya sanar dani komai,kuma tun a lokacin yake ta Wawainiya da sonki acikin "",zuciyarshi" "Fashewa sehrish tayi da matsanancin kuka kamar ranta zai fita,Cikin shesshe™ar kuka tace""Dama" "!junaid ne aunty azmee,Wayyo Allah na,Meyasa tuntuni baki sanar dani ba?meyasa aunty azmee" ",Hawaye ne ke shararowa akan fuskar Azmee" "Shiya ce karna faWa maki Sehrish,saboda yana tsoron kiji haushinshi,Saboda ya gane cewa ke maca "" ce,After that,Sehrish junaid Shi ne ya siya maki wannan wayar taki ta farko,Tecno Camon 18,Wayarshi sabuwa ya mallaka maki ita,Bayan haka kuma Shi ne Silar da aka sanyaki Makarantar Boko,da kuWinshi kuma,Wanda babban yayansu ya bashi don yayi Celebrating birthday Winshi,Amma ya fasa yin murnar ranar haihuwarshi Duk don saboda Ke!Na faWa maki ne saboda in sauke nauyin dake "",akaina" "Gaba Waya jikin Sehrish ya gama mutuwa,Kasa motsawa tayi daga tsayen da take,Ta ™ame kamar" "gunki,yayin da hawaye ke ta wanke mata fuskarta,masu Wumi wasu nabin wasu,kamar wadda aka zarewa lakar jikinta,Ta rasa duk wani ™arfi na jikinta,Abun da Ciwo acan ™asan Zuciya,raWaW" "inshi yafi na zafin wuta," "Hannu tasa tare da dafe saitin Zuciyarta,ji take tamkar zata 6allo daga ™irjinta," "Dafa shoulders Winta Azmee tayi tare da cewa""Sehrish!meya faru naga duk kin Canza?ban faWa maki hakan ba don na tashi hankalinki,Na Sauke nauyin dake akaina ne,Junaid addu'armu yake bu ™ata Allah ya bayyanar dashi,Ni sai ma nake ji araina kamar bazai dawo ba,""" "Sai lokacin Sehrish taja dogon numfashi,da™yar ta iya Waga ™afarta tana tafiya,Ta fuce daga cikin kitchen Win,Har lokacin babu kowa a falon duk basu fito ba,kewar junaid duk ta baibayeta,tsananin sonshi ne ya kamata,komai ya fita ranta a yanzu junaid kawai take son gani a yanzu,Gashi ya tafi ya" ",barta,Tafiya ta har ABADA" "Garden Win gidan ta shiga,slowly take tafiya saman korayen Ciyayin dake a™asan wurin,bakomai take tunawa ba,Fa ce irin rayuwar da sukayi da junaid,musamman ranar da suka fara haWuwa a garden,Ranar da yazo zai bayyana mata kanshi amatsayin mutun na farko daya gane cewa ita maca ce,harya sanya hannu yana cire mata gashin bakinta,da kuma ranar da suka shirya zasu haWu dashi a" ",garden har yayi ta zaman jiranta bata fito ba,har dare Yayi akayi ta nemanshi acikin gida" "Duk duniya bata da masoyi daya wuce junaid,kifa kanta tayi asaman table Win gabanta,Sosai ta fashe da kuka mai cin rai,taso ace tuntuni junaid ya bayyana mata soyayyarshi da babu abunda zai hana ta" ",aure shi" ......tashin sense... Mu haWu on monday *ASLM GANI FA NA SAKE DANNOWA DA SABBIN KAYA MASU SABON SALO* *takuce mmn Yusuf Dr mata mai gyaran mata ciki da wake* "Ina uwargida da Amarya ina masu shirin yin aure budare da zawarawa , ina masu son su zama taurari ababen alfaharin mazajensu , ina mata masu kishiyoyi da ake ci masu zarafi ake wulakantasu akan kishiyoyin su ina wacce keshan wulakancin namiji , ina matan da sukeson burge mazajensu da zallan ni'ima da dandano ??? Ina matan fake fama da rashin ni'ima , budewar gaba wadan da suka faru sanadin ciyon sanyi kokuma haihuwa , ko wadda Ke fama da k'arancin ni'ima da" "karancin sha'awa , ?? To saurara kiji " "Ko kinsan Maman Yusuf Dr mata kuwa ?? Hmmm akace in bakasan gari ba to ka saurari daka, " Namu na dabanne kamar yadda salonmu yake daban ingantattun kaya ne da basuda wata illa ajiki * *sannan ba boka ba malam zaki mallaki mijinki da dandanonki sai yadda kikayi dashi Duk abunda kk so a bangaren kayan mata zaki samu hajiyata daga gyaran ciki harma Dana waje Munada ingantaccen maganin sanyi na maza Dana mata hakama maganin Basir Maganin nono Dana hips "Maganin kiba dakuma maganin rage tumbi da kibar, Maganin gashi" Maganin hawan jini Maganin sugar Sabulun wanka na gyaran jiki Sabulun dilka na amare Dilkar amare Kwallin mallaka (daga ni sai kai) Maltinar mata Bobintan mata Set na lalata gindin kiahiya Set na ukku bala'i "Set na rantse bakida kishiya," Kalolin gumba Kalolin gari Kalolin matsi Kalolin sabulan tsarki Zumar mata Zumar ridi Zumar goron tula Tsumin mallaka Tsumin jaraba Tsumin sabon budurci Tsumin kankana Tsumin tabaje Tsumin makalemata Shayin mata Sirrikan mallaka Dan goshi da mahadinshi Dan goshi na Mara Kyallen al'ajabu Rakumi da akala Bita zai zai Dahuwar kalolin kaza zabo zakara Dahuwar zuciya Dahuwar ciccibi Dahuwar zuciya Dambun nama Dahuwar yan shila Yajin mata Yajin maza domin Karin karfi "Hmmmmmm in nace sai na lissafamuku zafafan kayan nan sai in wuni ina typing shawara daya zan * baki uwargida in har baki jaraba kayan mmn Yusuf ba to ki garzaya ki saya da kanki zakizo kina godiya , wadan da suka San ya kayan suke kuwa. Basa bukatar wani Karin" ", bayani" Domin Neman Karin bayani kokuma ganin kayan da nake dasu Ku tuntubeni ta wannan number 07069711327 call or WhatsApp mmn Yusuf mai kayan mata "Ina bada sari ina sokoto ina aikawa kowane gari cikin aminci da yardar Allah ," Don Allah in baki shirya siyaba to kibari sai kin shirya sai muyi magana 07069711327 "* 234 810 388 4440: Boss Bature+ ]PM 2:57 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * "Kwance yake asaman doguwar sofa mai mazaunin mutun ukku,da alama bacci ne ya Wauke" "shi,daga shi sai gajeran wando ajikinshi," "Sautin bugun ™ opar falon ne ya farkar dashi daga baccin da yake yi,tun kafin ya bu We" "idanuwanshi yace""Who is Knocking!""" """,From ouside the door yaji an ce""Afternoon sir!Kunyi bakuwa ne tana a waje tana jira" ",Ka sanar da ita cewa Matar gidan bata nan,""har lokacin bai buWe idanuwanshi ba""" "Jim kaWan har ya koma baccin nashi,Yaji an sake kwankwasa ™opar,rai a6ace yace""Sergeant!""" """,Am Sorry sir,matar ta nace akan tana son yin magana da matarka Laila"" "",Guntun tsoki General Ishaq yaja kafin yace""Let her Come in" """,Okey,Sir""" "A ™ule yake dama sam ™awayen Laila ba burgeshi suke yi ba,duk yawancinsu irinta ne,masu" "mugun hali,'" "Kwankwasa kopar yaji anyi,muryarshi a kasalance yace""Who is knocking""" "Hajiya Rabi'atu ce,™awar Laila,""har cikin dodon kunnanshi ya jiyo daddaWar muryarta,sai gashi ya "" buWe idanuwanshi,Saukowa yayi daga saman Sofa Win da sauri ya nufi bedroom Winshi dake a" ",upstairs,Jim kaWan yadawo jikinshi sanye da Jallabiya" "Hannu yasa tare da buWe mata ™opar,tun kafin ma ya kalleta,Wani irin daddaWan ™amshin turare mai ratsa sassan jiki da sanyaya zuciya ya daki hancinshi,from down ya soma kallonta,Highhills ne a ™afarta,Jikinta kuma na sanye da Code lace milk colour riga bubuce ajikinta,ta aza mayafin asaman kafaWarta,duka hannayenta da wuyanta na sanye da sar™ar gold,light make up ne akan" fuskarta "Koda General Ishaq,ya yi arba da kyakkyawar fuskarta,farat Waya ya waye ta," "da niyyar rashin mutunci ya buWe ™opar,Amma sai gashi yana sakar mata murmushi,A wayance" "?""yace""Hajjaju ko" ",Mayar mashi da martanin murmusin tayi tare da Waga mashi kai alamar eh" "Ina fata ban takura maka ba,dama na shigo garin naku ne,Shi ne nace bari na le™o mu gaisa da ™awar "" "",tawa,nata trying layinta amma akashe I don't why,nashiga damuwa" """Matsa mata hanya Ishaq yayi""mu shiga daga ciki mana,sai muyi magana" "Toh""ta amsa mashi tare da bi ta gefenshi ta nufi cikin palourn,Shima yabi bayanta,Sai ™ara bin ta da "" kallo yake yi,from head to toe,wankan lace Win da ta Wauka ba ™aramin tafiya yayi dashi ba,musamman" ",da ta kasance dirarrar mace" "Wuri ta samu saman 2 seater ta zauna,Ishaq ya zauna saman 3 seater, A tsanake ta soma magana bayan sun gaisa""Am Lailan tana ciki ne""?" "?""A'a,bata nan fa,bata sanar dake bane""" "No Bata sanar dani komai ba,ai na faWa maka ina ta trying layinta a kashe,""magana takeyi tamkar """ ",bata son motsa la66anta,dama hajjaju anji wayewa,ishaq kuwa sai ™ara kalleta yake yi" "bazan 6oye maki ba,Zancen gaskiya mun rabu da laila,Ni banma son inda take ba ayanzu ha. ""bai """ "?""™arasa maganar ba ganin yadda ta zabura ta mi™e tsaye tana faWin""ka rabu da laila" "Murmushi Ishaq ya Wan yi kafin yace""Calm down ur mind,koma ki zauna,""" "Muryarta tamkar zatayi kuka tace'haba Ishaq,taya zaka ce mun in zauna?zaman me zan yi kuma,bayan" """,ka rabu da laila!amma gaskiya banji daWin wannan maganar ba" "Zuba mata ido yayi yana kallonta,sai da ta kai ™arshen maganarta,sannan yace""pls ki koma ki zauna,I "",will explain to you" "Fuskarta aWaure ta koma ta zauna tare da cewa'wlh Ishaq ka bani mamaki,sam ni baka yi mun kama da irin mazan dake sakin matansu ba,meyasa zaka yiwa laila haka?idan ma laifi tayi maka,at least kodan ""saboda Hafsat ai bai kamata ka rabu da ita ba" "shiru ya Wan yi batare da yace komai ba,har sai da ta hasala,ta soma ™o™arin mi™ewa""Ni zan .. "",wuce,dama saboda Laila nazo,tun da kayi mana tsiyar taku ta maza,banga amfanin zama na ba" "Pls kada ki tafi,i will explain to u as i said,""Yanayin yadda ya furta maganar kamar akwai damuwa "" "",atattare dashi,hakan yasa ta gyara zamanta,tare da cewa""ina sauraronka" "Ban cika son ina faWin sirrikan matata ba,kuma bana Waya daga cikin mazajen da suke fallasa sirrin "".. dake tsakaninsu da matayensu,so kamar yadda kika ce,banyi maki kama da mazajen da suke sakin matayensu ba,inaso ki ci gaba da yi mun wannan kyakkyawon zaton,Sam ni a tsari na babu sakin mace,kuma ke shaidace!kinsan wacece laila,kinsan halinta,bakowani namiji bane zai iya jure zama da mace irinta ba,amma haka ni na daure na rufe idona na zauna da ita,bayan duk irin Girman laifukan da take yi mun,Laila ta kaini ma™ura ne,shiyasa har na zartar mata hukuncin saki. ""Anan Ishaq ya" kwashe dukkan Abunda ya faru tsakaninshi da laila game da irin Zaluncin da ta yiwa ´a'´an Uncle ",Winshi ya sanar mata" "Saboda tsabar tashin hankali,Hajjaju ta shiga zabga salati tana faWi ""Innalillahi wa'inna ""?ilaihirraji'un!Dama su Sehrish ´a'´an Abusufyan ne" "?""Cike da mamaki Ishaq yace""Dama kin sansu ne" "Nasan su mana,Ae ni ce silar tura ita Sehrish din aikatau a anan gidanku,Ashe dama jininku ne su?Ya """ ",salaaam,""ta ™arasa maganar tana dafe kanta da hannunta Waya" "Wlh Nayi danasanin rashin sanar dakai da ban yi ba,Nazo naga Hosana da Jahad,acikin gidan "" "",nan,tunda na kallesu dama nasan cewa suna cikin mawuyacin hali,bayin Allah" "Dama kinsan da zamansu acikin gidan nan?kuma baki sanar damu ba?bayan kinsan halin """ "?""™awartaki" "Idanuwanta cike tab da kwalla tace""Wlh banyi dabarar yin hakan ba,Amma ae komai ya wuce,kuma wlh nayi murna nayi farin ciki sosai da kasancewarsu ´a'´an Abusufyan,in sha Allah idan na samu "",zuwa can abujan zanje na kai masu ziyara" "Sun jima suna tattaunawa akan su Sehrish,bayan sun kammala firar tasu ne,Hajajju tace""Yanzu,mu dawo kan laila,""da sauri Ishaq ya katse ta da cewa""karfa kice zaki bani shawarar in mayar da ita,"" Girgiza kai tayi""a'a ni na isa,kawai dai yakamata kayi zurfin tunani,banso ka yanke mata hukuncin saki ba,ka jima tare da laila,kodan albarkacin hafsat bai kamata ka rabu da ita,Ya kakeso rayuwar hafsat" ",ta kasance babu uwa atare da ita""?tayi maganar tana kallonshi" "Hajjaju kenan!hafsat ba ™aramar yarinya bace,ta mallaki hankalinta,ba zata yi maraicin uwa ba,zan "" "",iya sawa ayi mata transfer ta koma Abuja da aiki,in yaso sai ta zauna a wurinsu Abba" "Kai kuma fa?ba zakayi maraicin rashin mace atare dakai ba?nasan dole ka bu™aci kulawa,gashi gidan """ ",ma ko mai aiki babu,""tayi maganar tana ™arewa gidan kallo" ",Wani ™ayataccen murmushi Ishaq ya saki,anzo wurin da ya fi so" "Jingina bayanshi yayi ajikin sofa Win tare da cewa""kin faWi gaskiya,ina bu™atar mace atare dani,musamman wadda ta iya Waukar wankan lace,ta iya kashe Waurin kallabi,Sai dai ina jin tsoran na "",sake yin aure,saboda matan ne basu da tabbas" "Ba duka aka taru aka zama Waya ba,kada ka yanke hukunci akan abunda baka da masaniya "" akanshi,Dole akwai na gari kuma akwai na banza,shiyasa kafin mutun yayi aure yake da kyau ya "",tsananta bincike,Don ya sama ma ´a'´anshi uwa ta gari,haka mu ma matan" "Sam bata kawo komai aranta ba,tana kai ™arshen maganar ta Wauki hand bag Winta tare da mikewa""Ni" ",zan wuce,""bata jira amsarshi ba,ta nufi hanyar fita daga falon" ",Da sauri Ishaq ya mi™e tare da yin hazarin shan gabanta,ba arziki ta tsaya tana kallonshi" "Marairaice mata fuska yayi""pls Kada kiyi mun haka mana,nasan kin fahimci abunda nake nufi,koda" ",ban fito na bayyana maki ba,""ya Wan daka da yin maganar yana jiran amsarta" "Sauri nake yi,dan Allah ka bani hanya na wuce,ae kasan ala™ata da laila,So bai kamata kayi mun "" "",wannan maganar ba" ",Ita laila Win ciki Waya kuka fito da ita ne""?yayi maganar tare da tamke fuskarshi""" ",Girgiza kai tayi alamar a'a" "?""Ko akwai wani hadisi ko aya daya haramta wa namiji ya auri ™awar matarshi""" "Nan ma ta sake girgiza mashi kai""ko Waya babu,Amma ae ana barin halas ko dan kunya,Ishaq idan ma da wannan manufar kazo mun,Ni bazan iya aurenka ba gaskiya,ba wai don ka ta6a auren ™awata "",bane,No kawai bana ra'ayin ™ara kasancewa da wani Wa namiji ne" "Koda ace ni ne""?yayi tambayar fuskarshi da alamun damuwa,shiru tayi bata tanka mashi ba,a qagare """ ",take ma daya bata hanya ta wuce" "Cikin sanyin murya yaci gaba da cewa""Na jima da dakon sonki acikin zuciyata,Yanzu ne nasamu ™warin guiwar sanar dake,ko alokacin baya nayi kawaici ne kawai don saboda nasan bazaki amince da soyayyata ba,Saboda ˜awanccan dake tsakaninki da laila,Amma yanzu babu Laila,meyasa zaki haramtawa kanki ™ara yin aure ne?nafa san komai agame da rayuwarki,lokacin da mijinki yayi hatsarin mota tare da Wanki,hada ni cikin waWanda suka halarci jana'izarsu,Nasan abun dole ya ta6a maki zuciya "". sosai,Amma Ya zakiyi?mutuwa ce kuma tana akan kowa" "Tuni hawaye sun wanke mata fuskarta,cikin shesshe™ar kuka tace""Dan Allah ka bani hanya na" ",wuce""da™yar sautin maganarta ke fita" "Zan baki hanya ki wuce,Amma kafin nan ki tsaya ki saurari maganata,kina bu™atar wanda zai maye "" maki gurbin mijinki,kuma ni ashirye nake dana zama madadinshi,zan baki kyakkyawar kulawa in har kika amince kika aure ni,ke kinsan wanene ni basai na faWa maki ba,bazan yabi kaina ba,Amma nasan "",kinsan komai a wurin ™awarki laila,kuma nima a wurinta nake jin labarinki" ",Natsuwa tayi tana sauraran kalamanshi,yayin da take ta wasi wasi acikin zuciyarta" "Daga ni har ke,babu yaro acikinmu dukkanninmu mun mallaki hankalinmu,Ki amince kawai nasan "" ba zaki rasa manema ba,Ni late comer ne,Amma da shiri na nazo bada wasa ba,inaso na haWa zuri'a dake,Yaronki da kika rasa,Zaki samu madadinshi atare dani. ""bazata iya jure sauraron kalaman Ishaq" "ba,da sauri tabi ta gefenshi da gudu ta buWe kopar falon ta fuce tana kuka,Ya fama mata tsohon ciwon" ",daya daWe acikin Zuciyarta" "Jiki asanyaye Ishaq ya koma saman sofa ya zauna tamkar ya fashe da kuka haka yake ji,bai yi" "tunanin zata ™i amince mashi ba,gashi tunda yayi arba da ita ya rasa natsuwarshi," *Marshal Omar* Abun ya Waure mashi kai!tunda ya shigo bedroom Winshi ya same shi kwance yana ta sharar "bacci,Yaushe rabon daya ga Sgr yana bacci irin wannan,tun kafin mutuwar Junaid,wuri ya samu" "gefen gadon ya zauna yana ™are mashi kallo,Har cikin ranshi ba ™aramin daWi yaji ba daya samu" "Sgr yana bacci,da alama tun da yadawo daga sallar Asuba yake kwance yana bacci,don bai cire jallabiyar jikinshi ba," "Zuba mashi ido omar yayi yana kallonshi,yayi hugging Win pillow sosai a ™irjinshi,kasa tashin shi daga baccin Omar yayi,don bazai so ya katse shi ba tunda an samu baccin ya Waukeshi,don yafi kowa shiga matsananciyar damuwa akan rashin Junaid,da kuma Al™awarin da sukayi ma" "mahaifinsu," "Motsi ya soma yi da la66ansa da alama mafarki yake yi,matsawa Omar yayi kusa dashi ya kasa kunne don yaji me yake cewa,Sambatu ne yake yi yana ambaton sunan Reesh,abun ya Waure mashi kai,instead yaji yana sambatu akan Halin da suke ciki kaman yadda yai tunani amma sai yaji yana ambaton sunan reesh,Wai ma sunan menene reesh Win nan?ya tambayi kanshi tare da kallon sama yana ™okarin tunano inda yasan sunan," ",Sai da yayi zurfin tunani sannan ya gane cewa sunan Sehrish ne ya maida reesh" "˜ayataccen murmushi Omar ya saki,aranshi yace""shegen bisa na,Allah ya toni asirinka,Allah kadai yasan me ya aikata ma ´ar mutane jiya da har yake sambatu akanta,Haba no wonder!ba banza ba yake ta sharar bacci,mutumin da saboda tsabar tashin hankalin da muke ciki ko runtsawa baiyi amma yau "",gashi ya baje yayi Wai dai saman gado yana ta bacci" "Motsi Sgr ya fara yi alamar zai farka,slowly ya Wan ware blue eyes Winshi ceiling ya fara kallo na wani lokaci,kafin ya wurga idonshi kan Omar daya ™ura mashi ido yana ta faman sakin murmushi," "?Muryarshi da alamun bacci bai ishe shi ba yace""Bro,yaushe ka shigo" "Ban jima da shigowa ba,nazo na taras da abun farin ciki,Na same ka kana ta sharar bacci,hankalinka "" "",kwance kamar kana cikin jirgi mai ya ™are" ",yatsina fuska Sgr yayi batare daya ce komai ba" "Ka gama shan ™amshin naka,Nasan komai,babu abunda zaka 6oye mun,""cike da zolaya Omar yayi """ ",maganar" ",What are u talking about""?Sgr ya tambaya fuska a Waure yana kallonshi""" ",Murmushi Omar ya saki tare da kashe mashi ido Waya irin na ´an duniyan nan" "?""Tell me,Wacece reesh da naji kana faWi acikin baccinka"" "",A hasale Sgr yace""bansani ba,Omar yaushe ka fara sa ido" "Dariya Omar yayi tare da cewa""basa ido bane,its just a question pls ka faWamun sunan wa naji kana "",faWi acikin baccinka" """,Harararshi Sgr yayi""I don't know" """,Kada kayi tunanin zaka 6oye mun wani abu,saboda alamu sun bayyana ajikinka""" ",Jin haka yasa Sgr yayi saurin kai hannunshi saman short Win jikinshi" "A ™ule ya furta""And then so what Omar!,Yau ka fara gani ne""?a fadace yake magana,dama ance wai" ",da bori ake naWe tabarmar kunya" "Sosai Omar ya 6a66ake da dariya,da™yar ya samu ya tsagaita da yin dariyar" "I know this is a normal thing,but akan ka ni ban saba gani ba,gaskiya in ma na ta6a gani to na yau "" dai na musamman ne fa,Kalli fa ka gani,Tayi tsaye ba ladabi ba biyayya. ""kasa ™arasa maganar yayi" "saboda dariyar da ta ciyoshi,Rai amatu™ar yace Sgr ya mi™e daga zaune tare da kai hannu ya warci" "pillow ya wurga ma Omar asaman fuskarshi,da sauri Omar ya ru™o pillown ya janye shi daga fuskarshi" ",yana yi mashi gwalo" "May be it needs a second round shiyasa taki relax,Wan rainin hankali,kayi ta shan ™amshi wai kai """ ",baka bu™atar mace a arayuwarka ko?Yanzun wannan menene? Yayi tambayar cike da tuhuma" "Sgr was speechless,Zuba mashi ido kawai yayi yana kallonshi without saying anything," ",Omar kuwa daWin zolayar tashi yake ji" "Tell me the truth!meya faru jiya da daddare atsakaninka da ita""? cizon tausasan la66ansa ya shiga yi """ ",yayin da yake kallon Omar,kamar ya shaqe shi Haka yake ji" "Tunda bazaka faWamun ba,Al'qur'an saina faWama Uncle ince ka fara taushe mashi Wiyarsa,ni ban "" ta6a ganin mara kunya irinka ba Allah,nan nan fa ka auri yarinyar nan don tayi maka aiki,´an share """",share da goge,Ashe muka maida shashashu" "Is enough Omar!kana so ka 6atamin raina ko?U know why i married her,yarjejeniyace akan zatayi "" mun aiki,so this is also part of her work,"" ya ™arasa maganar tare da saukowa daga saman gadon yana" ",faman hura hanci" ",Dariya sosai Omar keyi,hada kwantawa saman gadon Sgr Win,Yau da jan faWa yazo" "Naji abunda kace,Amma pls kaga yarinya ce,Ya kamata ka dinga Wan riritata,kana tarairayarta kamar "" new born baby,don nasan halinka Allah,kullum fuska a Waure,ita kanta bazata samu sakewa dakai" "?""ba,halan ma ™arfi kake nuna mata?shiyasa har take baka" "........Dakatawa Sgr yayi daga yin tafiyar da yakeyi,Omar ya ™ule shi a hasale ya juyo yana kallonshi Šaga mashi gira Waya Omar yayi tare da cewa""what do u think if she becomes pregnant?kaga "",shikenan Abba zai samu little Junaid,hakan zai Webe mashi kewar Babynmu da muka rasa" "Har cikin zuciyarshi yaji maganar Omar,shi kanshi Omar da yayi maganar sai da yaji wani iri acikin" ",zuciyarshi" ",Bai dai tanka mashi ba,ya shige cikin toilet tare da turo ™opar ya rufe" *Boss Bature* "A 6angaren Sehrish kuwa,bayan ta kammala shan kukan nata,Bacci ne ya Wauke ta acikin garden" "Win yayin da take zaune asaman garden Chair Win,ta aza kanta asaman table Win gabanshi," "Kukan tsuntsayen dake shawagi a wurin ne ya farkar da ita,a hankali ta buWe idanuwanta,tare da mi™ewa zaune tana bin tsuntsayen da kallo,jikinta duk ya saki,kewar junaid duk ta baibayeta,da™ yar ta iya mi™ewa tsaye ta juya tana tafiya iska na kaWa sumar kanta,cikin gidan ta koma ta ™opar" "da ta fito,™opar da idan ka shiga zata kaika direct corridor Win dakunansu," "Lokacin da ta ™araso bedroom Winsu,hannu tasa ta tura ™opar ta shiga daga ciki,babu kowa da" "alama sun fita yin breakfast ne," "Rage kayan jikinta tayi,kafin ta shige cikin toilet don tayi wanka,almost 30 mins sannan ta fito daga ciki,jikinta sanye da white underwear Winta,gaban wadrobe ta nufa tare da sanya hannu ta bu" "We tana neman kayan da zata sanya," "Wata gown ce ta Wauko,Doguwa Red colour mai bazar net daga ™asanta,daga sama kuma hannu" "Waya gareta siriri,rigar ta haWu sosai,sanya rigar tayi ajikinta ta zauna mata sosai tabi shape Win" "jikinta,saukko da gashin kanta tayi ta sanya hannu ta barbazo dashi ya rufe bayanta,gaban mirror ta koma ta zauna da niyyar yin kwalliya amma sai ta shiga tunanin wai ma wa zatayi ma kwalliya?" "Tana cikin wannan tunanin wayarta dake ajiye saman gadonsu ta soma ringing,mi™ewa tayi jiki ba ™wari ta ™arasa tare da Waukar wayar,ta duba sunan mai kiran nata,Ajiyar zucia ta sauke tare da picking call Win ta kara wayar a kunnanta""Mommyna,kin tashi lafiya,""" "On the other hand Aunty azeema tace""Lafiya lou Daughter Alhamdulillah,Ya kike ya gida!ya jikin "",Oumman taku?Abba ya sanar dani cewa taji sau™i,harma kun dawo gida" """,eh,jiya muka dawo"" ." """,Allah sarki,to Allah ya ™ara mata lafiya""" "Ta amsa mata da Ameen," "Inason magana dake ne shiyasa na kira,""jin haka yasa Sehrish ta samu wuri gefen gadonsu ta zauna """ ",tare da wayar manne a kunnanta "",Mommy ina sauraronki""" "?Hajiya azeema tace""Yawwa,dama inaso naji ya tsakaninki da Rafayet" "Shiru sehrish tayi saboda kunyar da take ji,tuntuni taso ta fayyace mata abunda ya fara shiga """ ",tsakaninta da Sgr amma kunya ta hanata" "Kada kiji kunyar komai,ki Wauke ni tamkar ™awarki aminiyarki,inaso ki sanar dani komai,""Acewar """ ",hajiya azeema don ta ganota,kunyarta take ji shiyasa tayi shiru bata tanka mata ba" ",Cike da jin kunya Sehrish ta sanar da ita duk wani abu dake wakana atsakaninta dashi" "Lokacin da ta kai ™arshen maganar,tana jiyo sautin dariyar hajiya azeema ta cikin wayar,da alama abun ba ™aramin daWi yayi mata ba,sai da tayi mai isarta sannan tace""amma Rafayet baida ta ido,in ',banda ma baturen mutun,ka auri yarinya don tayi maka aiki,kuma ka 6uge da neman biyan bu™atarka" ",Sunnar dabkai Sehrish tayi,gani take yi kamar Mommy azeeman tana agabanta ne" "?""Am sorry fa,karki ji inata yi maki dariya,abunne ya sanya ni nishaWi,kina ji na ko"" "",Waga kai sehrish tayi kamar tana agabanta""ina sauraronki Aunty" "Yawwa inaso ki natsu ki saurare ni,nasan kina jin tsoron Sgr sosai,saboda yanayinsa,Yawan Waure """ "!fuska,rashin fara'a da sauransu,wannan tsoron shi nake so ki cire" "?""Šan waro ido sehrish tayi hankalinta atashe tace""Aunty,taya zan daina jin shakkarshi" "Na farko dai mutunne kamarki,ba aljani ba,dole sai kin cire kunya idan har kina so kija ra'ayinshi "" agare ki,har yanzu fa Sgr baisan so ba,sha'awarki kawai yake yi shiyasa ya fara kulaki,koda ace ma "",yana sonki bazai iya gane hakan ba,har sai kin koyar dashi" "Amma Aunty taya zan iya koyar dashi soyayya""?muryarta sanyaye tayi maganar""" "Yanzu Sgr ya fara sha'awarki,bazaiyi wasa dake ba,zaki ga canji atattare dashi,zai fara baki kulawa ta "" musamman kuma zai damu dake,ba don komai ba sai don saboda yasan cewa ta wurinki ne kawai zai samu natsuwa aduk lokacin da desire dinshi ta motsa,zai dinga tarairayarki ne yana baki kulawa sosae,ko tari kika yi zai tambayeki lafiya?Sanin cewa in fa baki da ™oshin lafiya,abun zai shafe shi ne shiyasa zai dinga tambayarki da zarar yaga canji atattare dake,daga yanzu inaso ki lura dakyau ki gano wurin da yafi ra'ayin ta6awa ajikinki,saboda ta hakanne zaki gane lagwansa,sannan a duk lokacin da zaki je part Winshi,ki dinga Waukar wanka kuma kada ki dinga sanya manyan kaya irin atampa ko shadda wannan sai za'aje unguwa,ko cikin gida,ki dinga sanya kayan da zasu bayyana surar jikinki,Yadda zai dinga ganin komai Zahiran har ya gaza samun kwanciyar hankali,amma fa idan zaki" "sanya kalar wannan kayan ki tabbatar da kin sanya hijab ajikinki saboda akwai maza agidan,daga baya" "?""idan kinje part Winshi sai ki cire kina jina ko" ",Eh,""ta amsa mata""" "Yawwa,nasan dai basai na ™ara tunasar dake ba,game da tsafta duk kina yin wannan,Amma shagwa6a """ ",fa kin ta6a jaraba yi mashi. ""tunkan ta ™arasa maganar,Sehrish ta 6a66ake da dariya" "Hajiya azeema tace""Allah kuwa,bafa wasa nake yi maki ba,shagwa6a tana Waya daga cikin abunda ke "",jan hankalin Wa namiji zuwa ga mace,da kuma salon magana,da tafiya,da sauransu" "Aunty azeema shagwa6a fa kika ce,babban yaya zan yiwa shagwa6a aikuwa da rabon insha """ ",Mari,""da™yar ta ™arasa maganar saboda dariyar data zo mata" "Itama azeema dariyar take yi,sai da suka tsagaita da yin dariyar tukunna tace""Don kina jin tsoranshi ne shiyasa kike jin wani banbarakwai,ai ba wani abu bane,ko da yake kufa Majority Winku kunya ke hanaku nunawa miji soyayya,ba zaku iya sakin jiki ku nuna ma miji Soyayya ba,ga kuma girman ',kai,duk da nasan ke baki da wannam girman kan,kunyar dai ce kawai da kuma tsoro" "Murmushi kawai Sehrish keyi tana sauraronta,aranta kuwa tana aayyana abunda zai faru idan tayi" ",kuskuren yi ma Sgr shagwa6a" "Ki ™addara cewa,Sgr jinjiri ne aka baki shi don ki kula da rayuwarshi,komai kece zaki koya "" mashi,kamar soyayya da bai iyaba zaki iya koya Mashi,duk abunda kika saba mashi,to shima ko bai iyaba zai fara kwatanta yi maki ne,""sosai Aunty azeema ta shiga koyar da ita,Yadda zata jawo hankalin Sgr,suna cikin magana ta wurga idonta kan Wall Clock,sam ta manta bata kai mashi breakfast Winshi "",ba" """AruWe tace""Aunty azeema,na manta ban kai mashi breakfast Winshi ba" """,Okey,ki kwantar da hankalinki pls,Zamuyi Magana anjima""" "sallama Su kayi da ita,jiki na rawa Sehrish ta koma gaban mirror,janbaki ta Wauko red colour ta murza ." ",ma la66anta suka ciza sosai,turarenta ta Wauka ta feshe jikinta dashi" ",Komawa tayi gaban wardrobe ta Wauko babban mayafi ta lullu6e jikinta dashi tun daga saman kanta" "High heels ta sanya a ™afarta launin rigar jikinta,™arasawa tayi tare da buWe ™opar Wakin ta fito,tun kafin ta ™arasa fitowa daga cikin corridor Win ta soma jin sautin ™arar Cokula,alamar" "abinci suke ci," "Kamar karta fito haka ta dinga ji,batasan taya zata nufi part Winshi ba,ga mutane a dining area" "kuma dole ne in zata gifta sai sun ganta har ma su nemi jin ba'asin rashin fitowarta cin abincin," "Da ™ yar ta W aure,ta nufi dining W in kaitsaye,tun kafin ta isa sautin takalmanta yaja hankalinsu,gaba Waya suka Wago suna kallonta" ",Daugher!dama idonki biyu?amma shi ne baki fito kin ci abinci ba""?Abusufyan ne yayi maganar""" "Ni nayi tunanin ma ko bacci takeyi shiyasa banyi magana ba,""acewar Abba,wanda ya tasa plate Win """ ",abinci agabanshi sam ya kasa cin abinci,har yanzu kewar junaid ke Wawainiya dashi" ",Ina kwananku,""ta gaisar dasu cikin girmamawa atare suka amsa mata""" "Duka matasan gidan nan suka hallara,dogon table Win mai mazaunin mutun 12,anan Abbansu yake" ",tare da Mommynsu,Fawan,Irfan, Jabeer,Khaleed,sai kanal Yousouf tare dasu Talal,Najeeb da twins" "Šayan table Win kuma mai mazaunin mutun 6,Oummansu ce tare da Abusufyan sai su Jahad da" "Hosana,idan ka kalli fuskokin matasan gidan sai sun baka tausayi,don kuwa kamar anyi masu dole don suci abinci,musamman fawan jujjuya cokalin hannunshi kawai yake yi,har yau ya hana kanshi" "jin daWi duk don saboda Junaid," ",Samu wuri ki zauna mana""Mommynsu Junaid ce tayi mata magana ganin ta tsaya atsaye ki™am""" ",Sunkuyar da kanta ™asa tayi,tana wasa da yatsun hannunta sam ta™i motsawa" ",Ki zauna mana baki ji ana magana ba""Abusufyan ne ya tunasar da ita""" ",Tafiya ta soma yi zata zagaya ta zauna" "Ina azmee take ne?naga yau tunda ta jera abinci,bata fito tayi serving Winmu ba kamar yadda ta "" saba,kodai bata lafiya ne""Abba ne yayi maganar cike da son jin ™arin bayani daga wurinsu Abusufyan yace""Nima tun Wazu na lura bata a wurin nan,yakamata a dubo ta aji ko lafiya,""" ",Bari naje na kirata,""Ko sauraron amsarsu batayi ba,dama so take ta gudu daga Dining area Win""" "Gudu gudu sauri sauri ta nufi corridor Win Wakinsu,a ™opar Wakin azmee ta tsaya tare da sanya hannu ta kwankwasa ™opar,kusan sau uku tana buga ™opar,ana ™arshe ne tajiyo muryar azmee daga cikin Wakin" ",tana tambayar wanene" """,Sehrish ce Aunty azmee,su daddy ne ke nemanki,Sun ji shiru shi ne suka ce a kirawo ki"" "",Okey,gani nan zuwa,bana jin daWi ne""" ",Tsayawa sehrish tayi a bakin ™opar Wakin har saida azmee ta fito jikinta sanye da hijabi" "?""Aunty azmee ya jikin naki""" "Da™yar ta iya buWe baki""da sauki,ciwon kai ne,kuma nasha magani,""" "Allah ya ™aro sauki Aunty azmee,""ta ™arasa maganar tare da ruko hannun azmee cikin nata,suka """ ",kama hanyar zuwa dining Win atare" "Lokacin da suka ™araso dining area Win,hankalin kowa ya dawo kansu," "Oumma ga Aunty azmee nan,kallatta ki gani,itace muke baki labarinta jiya mai girka mana abinci""a "" wani slow abu ta wurga eyeballs Winta akan fuskar Azmee,karaf idanuwansu suka shiga cikin na juna,Zumbur abu ta mi™e tsaye tana kallonta,kallon kamar nasanki,Itama Azmeen kallon Sani take yi" ",mata" "Ganin sun ™urawa juna ido,babu mai magana acikinsu,yasa Abusufyan tanka masu""Ko kunsan juna" "?""ne" "Girgiza kai abu tayi""a'a gani nake yi kamar na santa ne,tayi mun kama da wata dana ta6a sani" ",arayuwata,Amma bazan iya tunawa ba" "Aunty azmee kefa?kinsan Oumma ne""?Sehrish ce tayi mata tambayar,girgiza kai azmeen tayi""A'a "" nima dai kallon sani nake yi mata,kamar na ta6a sanin wata mai irin fuskarta,amma dai ba ita bace ""ba,sunyi kama ne" """,Murmushi sehrish ta Wan saki tare da cewa,""tunda baku san juna ba,bari na gabatar da kowannanku "",Aunty Azmee wannan itace Oummanmu,mahaifiyarmu""" "Sannan ta nuna Azmee""Oumma ga Aunty azmeen da muke baki labarinta jiya,ba iya girki kaWai ta iya "",ba,tana da kyakkyawar zuciya,mutuniyar kirki ce ita" "Murmushi abu ta saki tare da mi™a ma azmee hannu suka gaisa da juna,kowa fuskarshi Wauke da" ",murmushi" "Ajiyar zuciya Sehrish ta sauke,ganin hankalin kowa ya koma kansu yasa tayi saurin lalla6awa ta" "wuce kitchen,shaf shaf ta shiga haWa mashi breakfast Winshi," "Sehrish ta faWamun irin halarcin da kikayi mata,bansan da wasu kalmomi zanyi amfani dasu ba wurin """ """gode maki,Allah ne kaWai zai iya saka maki" "Murmushi Azmee tayi""Ae duk yiwa kaine,na dauki sehrish tamkar ´ar cikina,""dakatawa ta Wan yi da yin maganar,ta mayar da idonta kan Abusufyan""ina tayaka murna sosai,Allah ya ™ara haWa kan zuri'arku,""addu'o'i ta shiga yi masu suna amsa mata da Ameen,kafin daga bisani Abba yace""Samu wuri ki zauna,Ke ma Azmee daga yanzu bana so kina wannan tsayuwar,don yanzu kinfi ™arfin ´ar aiki a "",wurinmu,pls kada kiyi mun musu kamar yadda kika saba" "Murmushi Azmee tayi tare da samun wuri a table Winsu Abusufyan ta zauna,Abu ma ta zauna,a tsanake kowa yake cin abincinshi,Abunda zai Waure maka kai,ya baka mamaki shine duk bayan ´an mintina sai abu ta saci kallon Azmee,da alama dai tasanta ne,kuma tana ™o™arin tuna wurin da suka ta6a haWuwa,itama Azmeen satar kallon nata take yi,kowa da abunda yake sakawa aranshi, Fitowa tayi daga cikin kitchen Win hannunta ru™e da ™ayataccen tray,hannu bibbiyu ta ru™o shi,cikin sanWa ta wuce upstairs,direct ta nufi part Win Sgr,a bakin ™opar shiga falon ta tsaya sallama tayi jin shiru ba'a amsa mata ba,yasa ta wuce ciki izuwa bedroom Winshi,tana ™o™arin shiga,tajiyo maganganunsu shi da Omar,kasa kunne tayi tana sauraronsu," "Yanzu ya zamuyi?duk mun jefa kanmu cikin haWari,idan har Abba yasan cewa ™aryane ba "" kidnapping Win su Junaid akayi ba daga ranar zai ™ullace mu aranshi,kuma girmanmu zai faWi agaban" ",™annenmu ne,nayi regretting wlh,""Omar ne yayi maganar,a yayin da yake zaune gefen gadon Omar,nima ina danasanin yin hakan,na shiga damuwa sosai,bansan ya zamu yi ba,remain just one "" week and some days,daddy tare dasu fawan jiranmu kawai suke yi mu kawo masu Junaid""yayi maganar ne yayin da yake tsaye gaban mirror yana gyara jikinshi dake sanye da Bathrobe,ga danshi" ",danshin ruwa da alama bai jima da fitowa wanka ba" ",Kowanne fuskarshi akwai tarin damuwa,abun ya tsaya masu aransu" ",Jikinta ba ™aramin sanyi yayi ba" ",Assalamu alaikum,""jin muryarta yasa suka tsagaita da yin firartasu"" Who's there""Sgr ne yayi tambayar""" """Sehrish ce,breakfast ne na kawo maka""" ",Murmushi Omar ya fara saki,yana kallonshi,harara Sgr ya Wan wurga mashi" "Mi™ewa Omar din yayi""kar na takura maka,bari na baka wuri,idan Mun haWu zamuyi magana,""bai" ",tanka mashi ba,Ya nufi hanyar fita daga Wakin" """,Sehrish na ganinshi tayi saurin gaisar dashi""Ina kwana ya Omar" ".""Fuskarshi Wauka da fara'a ya amsa mata""Lafiya lou,ina fata kema haka" ",Ina lafiya,""daga haka ya matsa mata hanya ta wuce ciki,Shi kuma ya fuce daga Wakin""" "A hankali take tafiya ta cikin mirror yake ™are mata kallo,A saman table ta ajiye mashi tray W" "in,sannan ta W an juya tare da kallon bayanshi,gaisar dashi tayi""Gm ya Rafayet,ka tashi lafiya,""shiru bai amsa mata ba,kamar bashi bane ya gama magana yanzu tare da Omar," "Juyawa tayi saWaf saWaf zata bar bedroom Win nashi," """?Where are u going?kin kammala aikin ki ne""" """,A'a,naga kamar kana shiri ne,Zan jira a falo,idan ka kammala zan shigo daga ciki in yi aikin""" ",A wani slow ya juyo tare da kallonta,adai dai lokacin itama ta waiwayo shi" ",Har sai da gabanta ya faWi lokacin da idanuwansu suka haWu cikin na juna" "Da hannu yayi mata alamar ta dawo,kamar wadda aka zarewa laka,haka ta dawo daga ciki duk tasha jinin jikinta,™o™arin gyara Mashi bedroom Win ta shiga yi,kamar daga sama taji ya cire mata mayafin" "jikinta,da sauri ta juya tana kallonshi" "?""Taya zaki ji daWin yi mun aiki da wannan abun a jikinki""" ",Shiru tayi batace komai ba,Sae ´an kame kame takeyi" """,Jefa mata shi yayi asaman bayanta,""ki san inda zaki ajiye shi" "Ru™o mayafin tayi tare da Waure Wamararta dashi kamar yadda ta saba yi,mayar da hankalinta tayi" ",wurin gyara mashi gadon" "Cike da tsantsan sha'awarta yake bin jikinta da kallo,bai ta6a sanin kyawun launin ja ba sai da yayi arba da rigar jikin Sehrish wadda ta kasance Red colour,ga shi hannu Waya gareta,Soft skin Win bayanta" ",mai matukar jan hankali sai fisgarshi takeyi izuwa gare ta" "Tana cikin gyaran taji motsinshi a bayanta,A firgice ta juya karaf suka haWa idanu,Zazzare mashi kyawawan idanuwanta ta shiga yi,farare ™yal dasu masu Wauke da kwayar ido brown colour,ja da bayan da take ™o™arin yi ne yasa ta kusa faWawa saman gadonshi saboda ta ™ure mashi,da sauri ya cafko Waist Winta da hannu Waya ya janyota izuwa jikinshi,gaba Waya yayi hugging Winta so tightly,ta ko'ina ™ amshin turarenta neman yi mashi illa yake yi yana ™ o ™ arin Zautar dashi,natsuwa Sehrish tayi yayin da kanta ke kwance luff asaman faffaWan ™irjinshi,wannan daddaWan ™amshin turaren nashi ne ke dakar hancinta,Gaba Waya jikinta ya mace," "Moving hands Winshi yayi tun daga kan Ass Winta ya tarboshi,ya jinjina girman hips Winta,slowly yayi sama da hannun zuwa cikin sumar kanta,sosai ya shiga murza gashin da yatsun hannunshi,tamkar yana yi mata susa haka ta dinga ji,ga wani irin daWi mara misaltuwa,almost 5 mins ya rabata da jikinshi,Yayin da idanuwansu ke kallon cikin na juna kamar masu jin bacci,dawo da hannun nashi yayi saman Hips Winta tare da pulling Winta ya haWe gabansu sosai,Ji yake tamkar kawai ya aiwatar da" ",abunda zuciyarshi ke raya mashi,but this is not the right time da yake son wannan abun ya kasance" ",Meyasa baki gaishe ni ba""?da wata irin kasalalliyar murya yayi maganar"" "",Muryarta na kerma tace""wlh na gaishe da kai,tunda na shigo" "?""?Haka ake gaisuwa""" ",Abun nashi ya fara Waure mata kai" "Cigaba da magana yayi""Ni ba haka nake son ana gaishe dani ba,a kowani lokaci idan kika zo part Wina,lemme teach u..""moving face Winshi yayi izuwa gefen fuskarta,Ya manna mata kiss,side by side na fuskarta,slowly ya dawo da sweet lips Winshi saman nata soft lips Win ya haWesu wuri guda,kissing Winta ya fara yi,da niyyar ya koyar da ita yadda yake son ta dinga gaisar dashi,Boss man Win sai gashi ya fara Hawa kan Network,sosai ya matseta ajikinshi,A susuce ya shiga sucking lips Winta,Mayar mashi da martani ta shiga yi hakan yasa shi ™ara zaucewa,gaba daya ya sabeta izuwa saman gadonshi ya kwantar da ita,yabi kayansa ya turmushe,Zage zip Win rigarta ya fara yi,™ankame hannunshi tayi saboda bata kaiga fita hayyacinta ba,kuma ta jiyo motsin mutun a falo,a rude yake faWin""feed me pls,i really need" ",it,""hankalinta ba ™aramin tashi yayi ba,ya zauce gashi wani yana tunkaro Wakin "",Girgiza mashi kai ta shiga yi tana faWin""Akwai mutun a falo,bazan iya ba" "I don't care,just feed me,™o™arin sabule mata rigar jikinta yake yi,don ya samu yasha ko ya kore """ ",kishin ruwan da yake ji,don ma™oshin shi a bushe yake" "Rafayet""!muryar Abbansu ce ta karaWe kunnuwansu,jiki na rawa Sehrish ta janye jikinta daga "" nashi,A hanzarce ta diro daga saman gadon ta faWa bayan labule ta 6oye,tana faman sauke ajiyar" ",zuciya" "Kasa amsa mashi kiran nashi yayi numfashin shi na fita da wani irin huci huci,yayi Uban goho" ",asaman gadon,Sumar kanshi duk ta rufe mashi fuskarshi" "Shigowa cikin bedroom Win Abba yayi,yana kallonshi cike da mamaki yace""Rafayet baka da lafiya" "?""ne" """,Da™yar ya iya motsa lips Winshi""Am ok" "˜arasa shiga cikin Wakin Abbansu yayi tare da samun wuri ya zauna daga gefen gadon yana ™are mashi kallo,Ya™i yadda ya Wago da kanshi,gudun kada Abbansu ya gano shi,Don kallo guda zai yi" ",mashi ya shaida cewa wani abu ke faruwa,ga janbakin sehrish daya 6ata mashi chest Winshi Rafayet,inason magana da kai game da Junaid,na kasa cin abinci ko isasshen bacci bana samu,Raina "" yana bani cewa kamar bazai dawo ba,idan har akwai abunda kuke 6oye mun kaida Omar dan Allah ku "",sanar dani,Don in fidda rai da dawowarshi" "Gyara bathrobe Win jikinshi yayi,ya Waure igiyoyin jikinta,sai da ya fara daidaita natsuwarshi sannan ya mi™e daga zaune ya zuro da ™afafunshi ™asa,kallon juna su kayi shi da Abbansu,hankalinshi ba" ",™aramin tashi yayi ba,Ganin hawaye asaman fuskar Abbansu" "Daddy,don Allah kadaina zubar da hawayenka,before end of this month,in sha Allah daddy,zan sanar "" "",dakai komai" "Har yaushe ne zaku cigaba da samun ran dawowarshi?Idan mutuwa yayi ku sanar dani mana,na fara "" zargin hakan acikin raina,da ace kidnapping Win Junaid akayi dagaske,Even one day bazaku bari yayi ba,batare da kun dawo dashi cikin gidan nan ba,Amma almost 3 Weeks Junaid baya a gidan nan?kullum ™ara samana ran dawowarshi kuke yi""mi™ewa yayi daga tsaye jikinshi na kerma ya soma tafiya da™yar yake iya tafiya,har sai da yakai bakin ™opar sannan ya dakata da yin maganar ya juyo tare" ",da kallonshi har lokacin bai motsa ba daga zaunen da yake ""Cikin sanyin murya ya Ambaci sunanshi""RAFAYET" ",Na'am Abba,""ya furta hakan yayin da yake kallonshi,jikinshi ya gama yin sanyi""" "In cigaba da sa ran dawowarshi ne?ko in fidda rai,""shiru Sgr yayi batare daya tanka mashi ba,Nazarin """ ",maganar shi ya shiga yi,muddin yace mashi ya fidda rai,to tabbas zai fahimci cewa Junaid ya mutu ne Muryarshi tamkar zai fashe da kuka yace""Am really sorry Abba,dan Allah ka bani time,zan baka "",amsar tambayarka,Amma ba yanzu ba,akwai wani investigation da nakeyi,Zan sanar dakai komai GyaWa kanshi yayi tare da kama hanya ya fita daga cikin Wakin,Yana juyo muryarshi yana fadin""Zan "",cigaba dasa rai" ",Sun jefa kansu cikin tsaka mai wuya,kifa kanshi yayi A saman mattress Win" "Sehrish dake la6e abayan curtains Win sai faman shesshe™ar kuka takeyi,tausayinsu ne ya kamata,ta" ",jima tana kuka abayan labulen kafin ta fito tana tafiya izuwa gefen da Sgr yake a kwance" ",Tsayawa tayi tana kallonshi,yatsun hannunshi sae kerma sukeyi kamar wanda sanyi ya kama "",A hankali ta furta sunanshi""Ya Rafayet" "Pls,Just Leave am not in the mood,""da gudun gaske Sehrish ta kama hanyar fita Wakin tana kuka,bata """ ",ji zafin maganarshi ba" "Yinin ranar ko abinci Sgr baici ba,Yadda takai mashi kayan abinci haka ta kwaso su,bai ta6a koda" "Coffee ba," "After 5 days,bayan kwana biyar,wanda yayi dai dai da sati uku da kwana Biyu da rasuwar baby Junaid!!!!!saura kwana 5 ya rage masu su bayyanar da Junaid,komai ya gama hargitse masu babu" "wani sauran kwanciyar hankali da suke dashi," "Wuraren ™ arfe 9 na dare,Suna kwance a W akinsu,har lokacin Atare suke kwana da" "Oummansu,Har Waki aka ware mata haWaWWen bedroom amma tace ita tafi son ta kwana tare da ´ a'´anta,Su uku ne saman gadon suna bacci,Oummansu tare dasu Hosana da Jahad,Sae faman sharar bacci suke yi," "Sehrish kuwa sam ta gaza runtsawa,ta sanya damuwa sosai aranta,ta Waurawa kanta nauyin alhakin" ",˜aryar dasu Ya Omar su kayi ma Abbansu" "Tana zaune saman sallaya bata jima da kammala yin nafilfilin dare ba,hannayenta ta Waga saman tana addu'a,yayin da hawaye ke shararowa akan fuskarta,kusan minti 30 Sehrish bata dakata da yin addu'ar ba,sai da tayi mai isarta a™arshe ta fashe da matsanancin kuka,da sauri ta sanya tafin hannayenta saman" ",fuskarta ta toshe bakinta gudun kada sautin kukanta ya tashi su Oummansu" "A saman dardumar ta kwanta,tana ci gaba da yin kukan,taso ace zata iya taimaka masu sai dai babu halin yin hakan,tafi damuwa da Sgr don tun ranar da Abbansu ya ™ara tunasar dashi akan Junaid,ita shaidace bai ™ ara cin abinci ba,Sai dai lemu da yake sha,babu bacci a" "idanuwanshi,kullum babu lafiya ajikinshi,duk yabi ya hargitse," "A cikin wannan yanayin bacci yayi awon gaba da ita," "Sae da suka kammala hoton sannan ta lura da zoben diamond Win dake hannunshi,sae faman ™yalli _" _yake yi "_Waro ido waje tayi alamar mamaki tace""wow junaid wannan fa,waya siya maka shi_" "Mommy azeema ce ta bani shi,dama Wazu na sanar dake cewa zan nuna maki gift din da takawo _" "_mun,to itace wannan" _Ya ™arasa maganar yana nuna mata zoben da Wrist watch din_ "_Junaid sunyi kyau wlh,musamman daya kasance kaine ka sanyasu_" "Thank u reesh,sunyi mun kyau amman idan ke kika sanyasu sae sun fi yi maki kyau,bari na ciro _" "_maki su ki sanya,nafison su kasance a hannunki" "cikin sauri tace mashi""no junaid that's impossible,Auntynku azeema ce ta baka shi,muddin ta neme _ shi a hannunka bata ganshi ba zata nemi jin ba'asin inda ka kai su,kuma ma in banda abun ka junaid wannan ae irin naku ne!kamar diamond ne fa,nida ko zoben azurfa ban ta6a sanyawa a hannu ba,balle" _diamond "A firgice Sehrish ta farka daga baccin da ya dauketa,mafarkin da tayi yayi matukar Waure mata kai,Zurfin tunani ta shiga lokacin guda ta gane wannan zoben da Junaid ya ta6a nuna mata Shi ne tagani a Wakin Aunty azmee kamanninsu Waya Sak!tabbas kuwa shi ne na Diamond wanda Aunty" azeema ta siya mashi mai harafin *j* "Wata irin zufa ce ta shiga gangaro mata agafe da gefen fuskarta,tunani ta soma yi mai yakai zoben Junaid a dakin Aunty azmee?Yakai mata ajiya ne,?sam bata kawo komai aranta ba,Amma tunawa da tayi cewa junaid duk inda zaije zoben nan na ahannunshi wannan yasa ta fara kokonton wani" "abu,Zumbur ta mi™e daga saman sallayar ta nufi saman gadonsu," "Lalla6awa tayi ta haye saman gadon,saitin wurin da Jahad take a kwance,hannu tasa tana Wan bubbugata yayin da take ambaton sunanta a Hankali don kada ta tashi Oummansu, Jahad!jahad!""can cikin bacci jahad tajiyo muryarta,dakyar ta iya buWe idanuwanta masu Wauke da "" ""?bacci,ganin Sehrish yasa ta dan mike daga zaune""lafiya rishi?dama baki yi bacci ba" "Jahad duk ba wannan ba,wata tambayace nakeso nayi maki,A ranar da kuka fita tare da Junaid shan """ "?""ice cream shin kin kula akwai agogon diamond da ring a hannunshi ko babu" "Meyasa kikayi mun wannan tambayar Sehrish!So kike ki tayarmun da hankalina?Kinsan fa banaso ' ana tunamun mutuwar Junaid,""tayi maganar hawaye na zuba akan fuskarta" "Arude Sehrish tace""dan Allah ki sassauta muryarki Jahad,bana so kowa yaji,nasan baki so amma dan "",Allah ki yi hakuri ki amsa mun tambayata" "Shiru Jahad ta Wan yi da alama ta shiga zurfin tunani,kusan minti 5 kafin tace""Kamar naso naga zoben ""a hannunshi,Amma bazan iya tunawa ba gaskiya" "?""Ko hoto baku Wauka tare dashi ba""" "?Rai aWan 6ace Jahad tace""haba Sehrish sai kace wata ´ar jarida,irin waWannan tambayoyi haka" ",Nidai ki amsa mun tambayata,""a kule tayi maganar""" "Ganin ranta ya 6aci yasa Jahad cewa""Am Sorry,munyi hoto da junaid,hada ma videos muka Wauka,Amma wayar bata a hannuna,Tana a wurin Ya Omar ""tunkan takai ™arshen maganar Sehrish ta" .fuce daga cikin Wakin a fujajen " 234 810 388 4440: 5Ø9Ý5Ø`Ý5ØdÝ5ØdÝ 5Ø9Ý5ØRÝ5ØeÝ5ØfÝ5ØcÝ5ØVÝ+ ]PM 2:57 ,19/3[" 5ØWÜ5Ø\Ü5ØVÜ5Ø[Ü 5ØaÜ5؉Ü5ØVÜ5Ø`Ü 5ØYÜ5ØVÜ5Ø[Ü5ØXÜ 5ØaÜ5Ø\Ü 5ØSÜ5Ø\Ü5ØYÜ5ØYÜ5Ø\Ü5ØdÜ 5ØZÜ5ØfÜ 5ØGÜ5ØVÜ5ØXÜ5ØaÜ5Ø\Ü5ØXÜ 5Ø4Ü5ØPÜ5ØPÜ5Ø\Ü5ØbÜ5Ø[Ü5ØaÜ https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 d'*J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B 5Ø9Ü5ØNÜ5ØaÜ5؉Ü5ØRÜ5Ø_Ü 5ØBÜ5ØSÜ 5ØFÜ5Ø\Ü5ØYÜ5ØQÜ5ØVÜ5ØNÜ5Ø_Ü5Ø`Ü * 5ØKÝ5ØRÝ5Ø\Ý5ØfÝ5Ø_Ý 5ØBÝ5ØRÝ5ØcÝ5ØdÝ5ØYÝ5ØVÝ * "Abun ya Waurewa Jahad kai,irin wannan tambayoyi haka,Anya ba aljanu bane suka shige ta ba," "Babu kowa a babban falon,ko tsoro bata ji haka ta nufi Upstairs,gudu gudu sauri sauri take tattaka staircases Win,kaitsaye ta wuce bedroom Win Marshal Omar,sallama tayi jin anyi shiru ba'a amsa mata ba,Yasa ta fada cikin falon nashi,babu kowa a falon,da sauri ta nufi bedroom Winshi,a bakin kopar ta tsaya tare da Le™awa cikin Wakin nashi,A kwance ta same shi yana ta bacci,Ajiyar zuciya ta sauke,Cikin sanWa ta shiga cikin Wakin nashi,saWaf saWaf ta nufi side drawer dinshi dake a righ hand na gadon,Zu™unnawa tayi agaban drawer chest din,Ta sanya hannu tana bubbuWesu a hankali,tare da bincikawa ko zata ga wayar jahad,babu ita aciki,a hasale ta mi™e ta nufi wardrobe" "din kayan shi,gaba daya duk ta hargitsa kayan amma bata ga wayar ba,tsayawa tayi a tsanake ta" "shirya mashi kayanshi yadda suke,Bayan ta kammala jiki asanyaye ta nufi hanyar fita daga Wakin dakatawa ta yi da yin tafiyar,Waiwayowa tayi tana kallon cikon Wakin,tunani take yi kamar akwai wurin da bata duba ba,can ta tuna da Drawer Win dake Wauke da mirror,da sauri ta juya izuwa gaban mirror Win,Janyo gida na farko tayi lokaci guda ta sauke ajiyar zuciya,ganin Wayar Jahad" "ajiye aciki," "Saukowa downstairs tayi,a main palour Win ta zauna saman Sofa tare da kunna wayar don akashe" "take,Allah yaso babu password a wayar," "Direct ta shiga Gallery Win wayar,videos ta gani tare da hotunan dasu Jahad sukayi tare da juna,A hanzarce ta shiga kunna videos Win ta ™ura ido tana kallonsu," "Cikin motar Junaid shi da Jahad suka Wauki video Win da take kallo,da hannu Waya yake Waukarsu video,yayin da dayan hannu ya rungumo jahad ajikinshi yana dariya,yana fadin""With My Juliet,My ""wife to be in sha Allah" Gabanta ne yayi wani irin mugun bugu rass!rass!a zabure ta mi™e tsaye tana kallon yatsun hannun "Junaid dake sanye da diamond ring Winsa,ya Aza hannu saman sumar kan jahad Sosai Zoben ya fito mai Wauke da harafin *J* sai ™yalli yake yi" "Abun yayi matukar Waure mata kai,a rude tace""Kai!junaid ya fita da zoben shi aranar!Ya akai zoben kuma ya koma Wakin Aunty azmee?Taya akai hakan ta faru?Ta yaya zoben shi ya koma W" "akin Aunty azmee..?"" tuni zufa ta wanke mata fuskarta,Still bata kawo komai aranta ba," "Jiki na rawa ta nufi bedroom Winsu,asaman side drawer ta Wauki wayarta da ta ajiye,kafin ta ajiye" "wayar Jahad asaman drawer Win," "Gaban mirror ta koma ta zauna saman kujera,Layin Aunty Azeema ta kira,Cikin sa'a wayar ta soma Ringing,'natsuwa tayi tana jiran ta amsa kiran nata,jikinta sae kerma yakeyi,Allah Allah take yi acikin ranta ta samu Aunty azeema ta Waga kiran," "Almost 15 missed Calls hajiya Azeema bata Waga kiran ba,A ™arshe dole ta ha™ura da kiran" "nata,ba don taso ba,saboda akwai wani muhimman abu da take so ta tambayeta kuma a wurinta ne kaWai zata iya samun amsoshin tambayoyin da take dasu," "Ajiye wayar tayi gaban mirror Win,Kafin ta mi™e tsaye tare da kai idanuwanta ta kalli wall clock" "™arfe 2 na dare," "Dafe kanta tayi saboda matsanancin ciwon kan da ya farmata lokaci guda,a sakamakon tunanin da take ta yi,Zuciyarta tayi nauyi sosai,ga kokwanton da take yi,ga fargabar da take ji,Abubuwa dak" "sun tarar mata," "Don bala'e a zaune ta kwana,batare da ta runtsa ba,sai wuraren sallar asuba bacci ya Wauketa can" "cikin kunnanta taji ana ambaton Sunanta sehrish sehrish,a firgice ta farka,idanuwanta a zare," "Oummansu ta gani atsaye tana kallonta""Sehrish A zaune kika kwana?meyasa baki tafi Wakin" "Auntyn taku ba""?" "Muryarta da alamun bacci bai isheta ba tace""Oumma,bansan bacci ya Wauke ni ba,""" ",Ki tashi kiyi sallah,Anata kira""ta ™arasa maganar tare da wuce wa cikin toilet""" "Mi™ewa tayi dakyar take iya Waga ™afarta saboda baccin da take ji,zuwa ta fara yi ta hau saman gadonsu ta tayar dasu Hosana suka farka tukunna ta sauko,bayan kowa yayi al'wala,Abu ta shimfi Wa masu Sallaya suka kabbara Sallah,a tsanake suke yin sallar,Bayan sun kammala sallar ne sun zauna kowa ya W aga hannunshi suna addu'a,Sehrish ta W an yi gyaran murya tare da" "cewa""Oumma,Jahad Hosana,dan Allah ku tayani da addu'a,Akan abunda nake yi,""" "?""Kada ki damu indai addu'a ce kin samu rishi,""acewar Oummansu,hosana tace""A nawa""" ",Harara Sehrish ta wurga mata batare da ta tanka mata ba" "Suna cikin yin addu'ar nan,Wayar Sehrish dake ajiye gaban mirror ta soma ruri,A zabure ta mi™e tare da nufar wayarta," "Kira kuma tunda Asuba?Wanene ke kiranki""?tsayawa tayi cak jin abunda oummansu tace,juyawa ta "" Wan yi tare da kallonta,Wan murmushi ta sakar mata""ummm dama Ina tunani ko Aunty Azeema ce ke ""kira ne" "Okey,ki amsa kiran""da sauri Sehrish ta ™arasa gaban dressing mirror ta dauki wayar tare da duba """ ",screen Win,Wani irin farin ciki ne ya lullu6eta ganin kiran Aunty Azeema" "Juyawa ta W an yi kamar mara gaskiya ta saci kallon Oummansu dake zaune saman darduma,Hosana harta fara hammar bacci sai cewa takeyi""Wai Oumma addu'ar bata isa haka ba?Dan allah mu koma mu kwanta,murmushi abu tayi tare da kallonta," "kije ki kwanta mana,Wani ya ru™e maki ™afafunki,ibadarma baki iya yi da abinci ne duk mun """ ",yawanshi sai kin tada shi. ""jahad ce tayi maganar tana harararta" "Ganin hankalinsu ya koma kan Hosana yasa ta lalla6a ta fuce daga cikin Wakin,Gudu gudu sauri sauri take tafiya,kaitsaye ta nufi hanyar nan da zata sadaka da wajen gidan,fitowa tayi ta nufi garden don" ",batason kowa yaji ta" "A gefen wata bishiya ta tsaya,tare da duba Screen Win wayar missed call har 3 Aunty azeema tayi" "mata,Danna mata kira Sehrish tayi cikin sa'a Auny Azeema ta Waga kiran," "A hanzarce Sehrish ta kara wayar a kunnanta,tun kafin tayi magana Aunty Azeema tace""Sehrish" "lafiya kuwa?kin tashi hankalina,kawai ina farkawa yin sallar asuba sai naga missed calls Winki""" "Muryar ta har sha™ewa takeyi saboda tsabar saurin tayi magana""Aunty azeema,babu abunda ke faruwa,lafiya lou nake,Dan Allah wasu tambayoyi ne nakeso nayi maki,Wani Assignment ne aka" "bamu a school,""" """Okey,Allah yasa nasani""" "Aunty azeema,Malamar da ta bamu assignment Win tana bu™atar muyi bincike akan wani accident "" "",daya faru ne,Sai mu sanar da ita amsar da muka samo" "Natsuwa hajiya Azeema tayi tana sauraronta," "Saurayi ne da budurwa,suka shirya zuwa shan ice cream,to akan hanyar zuwansu,sai suka dakata "" agefen titi,ita budurwar ta tsallaka titin zata siya musu ice cream,ta bar saurayinta acikin motar,kwatsam sai ga wata truck ™atuwa tabi ta kan motarsu,nan take kuma sai wuta ta kama ci da motar,kafin ´an kwana kwana su ™araso wurin,Wutar taci ta cinye,ba'a samu komai ba daga sassan" ",jikin saurayin" "Katseta Aunty azeema tayi""ita malamar taku me takeso ku gano mata ne,""" "Bari na kai maki ™arshen labarin,shi saurayin ya zama toka,sai ™arahunan motar aka samu,to abun "" mamaki kawai sai kuma ga Zobenshi na Diamond an tsince shi a hannun wani dattijo,zoben bai yi komai ba,sai ™yalli yake yi kamar sabo,to shine take son kowa yayi nazarin labarin ya fada mata" """abunda yake hasashe" "Abun mamaki tana kai ™arshen labarin sai taji Aunty azeema na dariya,bubbuga ™afa Sehrish tayi kamar tana agabanta""Wayyo Allah mommy azeema,meyasa kike dariya,dan Allah ki taimaka ki" "bani amsar tambayata,""" "Tsagaitawa tayi da yin dariyar,sannan tace""Abun mamaki abun Al'ajabi,kawai sai aka tsinci zoben diamond Win saurayin a hannun wani,bayan shi mamallakin Zoben ya ™one ™urmus,Gaskiya Sehrish ta baku Assignment me wuya,Amma fa ni abunda nake tunani,in har babban Diamond ne" "kamar irin wanda na ta6a siya ma Junaid,nasan kin ta6a ganinshi a hannunshi mai harafin J,""" """Muryarta har kerma takeyi wurin amsa mata""eh naganshi ahannunshi" "Yawwa,so kin ga kalar wannan Diamond Win,In har wuta ta ta6a shi baiyin komai,Sai dai akwai wani "" abunda yake yi idan wutar ta haura mintuna tana ci ajikinshi,Stone Win jikinshi zaiyi duhu sosai,kuma ba hakan yana nufin ya mutu bane,Lafiyarshi ™alau Amma fa wannan duhun da dutsen jikinshi yayi,A nigeria basu da chemical Win da zasu gogeshi,Sae dai anan dubai Companyn da nake siyayyar ""Diamonds Win a wurinsu ne kaWai zasu iya goge wannan ba™in ya dawo yana ™yalli" "Amma Aunty Azeema me kike tunani game da Zoben da aka tsinta hannun wani dattijon?Wanda kuma"" ba'a gabanshi hatsarin ya faru ba,kuma shi saurayin da zoben ya shiga cikin motar Har ya haWu da" ",hatsarin""ta ™arasa maganar tana jiran amsarta,don a ™agare take" "Shiru Aunty azeema ta Wanyi na wani lokaci da alama nazarin wani abu takeyi," """,Naji kinyi shiru mommy""" "Sai lokacin ta Waura da maganarta""Gaskiya abu biyu ne nake tunani,Shi wannan dattijon suspect ne,Amma kuma in har dagaske shi matashin da zoben ya shiga cikin motar,dole abu biyu ne zai kasance!Kodai Shi saurayin ne yayi wurgi da zoben ya faWo daga cikin motar ko kuma mamallakin Zoben Yana raye!!Yayi escape daga cikin motar shiyasa har aka samu Zobenshi kuma lafiyarshi ™alau zoben babu alamun wuta ta ta6a shi,kinga kuwa Shima mai zoben bai mutu ba a hasashe na kenan," "Gaban sehrish ne yayi wani irin mugun bugu,Hankalinta yayi matu™ar tashi,idanuwanta" ",azazzare,jikinta har kerma yakeyi" """,amma Aunty azeema,meyasa kike tunanin cewa mamallakin Zoben yana raye"".." "Wlh sehrish ni ko a school ban ta6a cin karo da question mai sar™a™iya ba irin wannan tambayar da "" kikayi mun,Gaskiya nidai nafi kyautata Zaton Shi Mamallakin Zoben ya ku6uta daga cikin motar,Ai" ".kince ita budurwar ta tsallaka titi ne,taje siya masu ice cream" "Katse mata hanzarinta sehrish tayi""Amma fa Aunty,ita budurwar koda ta tsallaka titi,Shi saurayin sai da ya kira sunanta,ta juya har yana Waga mata hannu ta cikin motar,""" "Kinsan tazarar minti nawa ita budurwar ta Wauka lokacin da mai ice cream Win yake zuba mata ice """ ?cream Win """,Girgiza kai sehrish tayi kamar tana agabanta haka take gani""A'a bansani ba gaskiya" "Idan har aka samu tazara koda na minti biyar ne,ita budurwar ta kawar da idonta daga kanshi,ta "" mayar da hankalinta wurin mai siyar da ice cream din,A wannan interval Win zai iya yiyuwa Ya ku6uta daga cikin motar,ko kuma an Waukeshi,Ni daga jin wannan labarin ma wlh duk shiri ne aka tsara don a" ",caza maku brain Winku,kin sani sai surutu nakeyi ko breakfast banyi ba,""ta ™arasa maganar da zolaya Dariya Sehrish tayi tare da cewa""Am sorry Auntyna,thank u so much Aunty Azeemana,Kin taimake ni "",sosai,Yanzu na samu amsar da nakeso" "Kada ki damu Daughter,duk lokacin da wani abu ya shige maki,ki sanar dani kawai a shirye nake "" ""dana baki shawara" "Murmushi sehrish ta saki,har sunyi sallama zata kashe wayar da sauri hajiya azeema ta dakatar da ita" "?""Wait!kince saurayin ya zama toka ko""" ",Hakane,""ta amsa mata""" "Taya za'ace ko ™ashin jikinshi ba'a samu ba?wutar tayi more than one hour ne tana ci?ba kince an kira "" "",motar kwana kwana ba" """,A'a banda masaniya akan wannan amma zan tambaya""" "Okey,akwai wani incident daya ta6a faruwa, makamancin labarin da kika bani,almost 30 mins wutar "" naci A motarsu,ba'a kashe wutar ba,saboda babu wasu a kusa,Ko daga baya da mutane suka zo aka kashe wutar an samu wasu konannun 6angarori na jikinsu,duk da zai iya faruwa dagaske ae yasha faruwa ma,mutun ya ™one ™urmus sai tokarshi,ko indiyawa ma ai suke ™ona gawarsu su kuma ™ulle tokar in zasuyi jana'iza Amman kinga ai wutan tana daukar lokaci tana kona gawar,Amma nidai gaskiya a labarinki Ban yadda cewa Wannan mamallakin Zoben ya mutu ba!!Amsar da zaki ba" """,malamar ku kenan!Ki sanar da ita duk wani bayani da nayi maki,Nasan zata baki mark sosai" "Jiki asanyaye sehrish tace""in sha Allah Aunty azeema,Zan rubuta duk wani bayani da kika yi mun" "nagode sosai,""" "Daga haka su kayi sallama,kamar jira takeyi ta katse kiran,jiki a mace ta zauna gefen bishir,Ta gaza yadda da abubuwan da kunnuwanta suka jiye mata,Dama kuma it will be very hard farat W aya ta fara suspecting Win Azmee,Bakomai yafi tsaya mata arai ba,fa ce waWannan tambayoyin masu matu™ar wuyar amsuwa Junaid yana raye ko ya mutu?taya akai zoben Junaid yaje Wakin Aunty Azmee?kodai zoben aljani ne yana da fiffike harya tashi sama ya fito daga cikin motar da fika fikinshi yazo Wakin Aunty azmee?Sai lokacin ta soma tunanin wai ma wacece Aunty azmeen nan?tunda suke atare da ita,bata ta6a bata labarin danginta ba,kwata kwata bataso a tambayeta dangane da danginta,Sannan kuma tunda take da Aunty Azmee bata ta6a cewa zata je gano gida ba,Uwa uba kuma Aunty azmee bata ta6a gajiyawa dayi masu aiki ba,A ™alla idan zata lissafa" "shekarun Junaid da akace ta shayar dashi tun yana jinjiri,Azmee tayi more than 20 years a gidan," "Zurfin tunani ta shiga yi,maganganun ya sayyadi ne suka shiga dawo mata acikin kanta,inda yake cewa kaf family dinsu a tafin hannunsu suke,Duk wani motsi nasu akan idanuwansu suke,Kenan Suna da Wan le™en asiri acikin gidan?Dolen doliya akwai wanda ke shirya wata ma™ar™ashiya acikin gidan,Tunawa tayi da wannan malamin makarantar nasu Ya Mu'allim da ya ta6a bata ruwan addu'a ta sha saboda yawan bacci da take a aji,lokacinne kuma ta Manta dasu Hosana kwata kwata,Tabbas Akwai abunda akayi mata,still Sehrish bata fara zargin kowa ba kuma har lokacin bata sanyawa ranta cewa Aunty Azmee tana da sa hannu a Mutuwar Junaid ba,Tama fi zargin Haroon don yasha sanar da ita cewa Zai kashe farin cikin gidan,Duk da tana doubting akan kalamanshi,Saboda shi Wan giya ne yawancin kalamansu suna faWi ne ba don su aiwatar ba,koba" "don haka ba,tana ji aranta cewa Haroon bazai iya kashe junaid ba," "Sehrish bata bar wurin bishiyar nan ba,Har sai da ™arfe 10 ta buga,kamar wadda tasha ™waya" "haka take tafiya,Ga wani matsanancin ciwon kai da ya rufar mata,Ta caza ™wa™walwarta sosai," "Lokacin da ta shigo cikin gidan,ta ™opar da ta fita,kaitsaye bedroom Winsu ta wuce,Tura ™opar W" "akin tayi ta shiga,Oummansu ta samu zaune gefen gado tana shan Coffee," "Jin motsin shigowar sehrish ne yasa ta Wago da idonta tana kallonta," """,Ina kika je ne?har muka kammala yin breakfast baki dawo gida ba""" "Da™yar ta iya buWe baki tace""na shiga garden ne shan iska,""gudun karta ™ara tambayarta yasa tayi ""saurin cewa""Oumma,Coffee kike sha" """,Azmee ce ta kawo mun shi yanzun nan""" ",Murmushin ya™e sehrish ta dan saki tare da samun wuri gefen oummansu ta zauna" ",Ba zaki ci abinci bane""?cike da kulawa tayi mata maganar"" "",A'a,na ™oshi bana jin yunwa sai zuwa anjima zanci""" "Mi™a mata cup Win hannunta tayi""kar6i kisha,""batayi mata musu ba tasa hannu ta kar6i Cup din takai" ",bakinta tana sha,kur6a uku tayi ta dakata da shan Coffee Win tare da kallon Oummansu ""?Ganin tana kallonta yasa tace""Lafiya,kike kallona" """,Murmushi sehrish ta dan yi ""babu komai oumma,kawai inaso na tambayeki wani abu ne ""Ina sauraronki""" "?Amm oumma,jiya naga kin Wan razana da kika ga Azmee,kinsanta ne"" "",Kamar nasanta amma bazan iya tunawa ba""" """,Dan Allah Oumma kiyi ™o™ari ki tuna"" "",Shikenan,idan na tuna zan sanar dake""" "Ba ™aramin daWi taji ba,Mi™ewa tayi da sauri ta nufi toilet,Shaf shaf tayi wanka,lokacin da ta fito bata" ",samu Oumman tasu da ta batari a azaune ba,babu kowa a Wakin" Tunani ta shiga yi ko Sgr Yana acikin gidan?tanaso taje ta duba lafiyarshi amma tana fargabar a "wani hali zata same shi,dan kwanakin nan sam baya bu™atar kowa atare dashi," "Wani haWaWWen lace ta Wauko Ash colour sai ™yalli yakeyi,riga da skirt ne,Sanya kayan tayi a jikinta,sunyi mata cuf cuf sun bi shape Win jikinta,Šinkin ya fito da ita sosai,kashe Waurin kallabi tayi,bayan ta Waure gashin kanta da ribbom,Gaban mirror ta koma ta zauna ta fara yin make" "up,murza wanccan shafa wancan manna wancan,kamar Aljana haka ta koma tayi kyau Over," "Wayarta ta Wauka,ranta ne ya bata cewar ta tura mashi text message,may be ya bata amsa," "Hi,Gm Ya Rafayet ina fata ka tashi cikin ™oshin lafiya,bansani ba ko yau kana bu™atar wani abu in _" _kawo maka """,Almost 5 mins da tura mashi sa™on saiga reply ya maido mata""I need coffee" "Murmushi ta saki kamar bata da damuwa acikin ranta,Ajiye wayar tayi agaban mirror Win,ta fito daga cikin Wakin,kaitsaye ta nufi kitchen,A babban falo ta samu mutanen gidan suna fira abun ba ™aramin burgeta yayi ba,ga Oummansu ga Alex gasu fawan ga kuma su Jahad,tare da Abusufyan,""mutun uku ne" ",kaWai basu Hallara ba,Sgr Omar da Abbansu junaid" "Basu jiyo takun takalminta ba,saWaf saWaf ta shiga kitchen,har sai da gabanta ya faWi lokacin da ta ga azmee a cikin kitchen Win,Batayi tsammanin akwai mutun aciki ba," "Kin tsorata ni,""Azmee ce tayi maganar,A yayin da take tsaye gaban sink tana wanke kwanukan da """ ",sukayi amfani dasu" Murmushin ya™e sehrish ta sakar mata "Afuwan Aunty azmee,nikaina saida na tsorata dana gan ki,Banyi tunanin akwae mutun ba,Shiyasa ' "",banyi sallama ba" "Irin wannan kyau haka Sehrish?lace Win nan ba ™aramin kyau yayi maki ba,""tayi maganar fuskarta """ ",Wauke da murmushi" "',Murmushi sehrish ta kuma saki""babban yaya zan kaiwa coffee" "Allah sarki,kwana biyu na lura yana cikin matsananciyar damuwa shi da Omar,musamman Abba "" Allah ya kawo masu mafita,Allah ya bayyanar da Junaid,""damuwace ™arara akan fuskar azmee da tayi" ",maganar" "Nima na damu akan rashin Junaid aunty azmee,kowa ya shiga damuwa sosai,bawan Allah,junaid da "" baison komai ba sai kyautatawa,Amma dan rashin imani da tausayi aka samu wasu mugayen suka Wauke shi,in sha Allah Nan bada jimawa ba asirinsu zai tonu,Sai sun gane kuskurensu,kuma sai sunyi" ",danasanin abunda suka aikata""da biyu sehrish tayi maganar,don taga react Win da Azmee zatayi" "Am naji kince zaki kaiwa Sgr coffee ko?Yakamata ki hanzarta kai mashi,idan kin dawo inaso muyi "" gurasa atare,nasan mutanan gidan nan zasu ji daWi sosai idan akayi gurasa,Don An jima ba'ayi masu ita "",ba kuma suna so" "Cike da mamaki sehrish ke kallonta,Maimakon ta bata amsa kan maganar da tayi mata,amma sai gashi" ",ta Canza magana" """,Shikenan Aunty Azmee,Bari na kaimashi""" "After some minutes ta fito hannunta ru™e da Cofeen," "Sai da ta fara tsayawa ta gaisar da mutanen falon kowa nata yabon wankanta,kafin ta wuce upstairs," "Lokacin da ta shiga bedroom Winshi,a kwance ta same shi saman katafaren gadonshi kamar mai" "yin bacci alhalin nan kuwa idonshi biyu yadai lumshe idanuwanshi ne," "˜arasa shiga ciki tayi ta ajiye mashi cup din asaman table,Sannan anatse ta ambaci sunanshi""Ya" "Rafayet,ina kwana,""" "Banza yayi bai amsa mata ba,tunani ta shiga yi kodai bacci yake yi ne?" "Babban yaya,""ta ™ara kiran sunanshi nan ma yayi mata shiru,sai da ya mula yasha iska kafin ya Wan "" buWe idanuwanshi tare da kallon wurin da take a tsaye,du™ar da kanta ™asa tayi tana wasa da yatsun" ",hannunta" """Da wannan sexy voice Win tashi ya furta""Au is that how i taught u to greet me" "gabanta ne ya Wan faWi tunawa da irin gaisuwar da yakeso ta dinga yi mashi,tabWijancan,wani irin" ",kunyarshi take ji" ",Am waiting within 3 mins""ya ™arasa maganar tare da mayar da idanuwanshi ya rufesu""" "Da sauri ta cire takalmanta kafin ta hau saman gadon,Sai da taje saitin inda yake kwance sannan ta tsaya tana tunanin taya Zata fara,ga lokaci na tafiya,don ma Allah Yasa ya rufe blue eyes Winshi, daidai lokacin da minti uku suka cika Cuf,a hanzarce ta Wan ran™wafa gefen fuskarshi,lips Winta na kerma ta manna mashi kiss,har sai da taji ajiyar zuciyarshi alamar yayi receiving Winshi,other side" ",Winma ta Manna mashi kiss,Saura na baki" Zuba ma Sexy lips Winshi ido tayi tana kallonsu gwanin ban sha'awa yadda kasan na jinjiri haka ",suke,saboda kyau da softnesss dinsu" "Ganin yana ™o™arin buWe idanuwanshi ne yasa tayi saurin hada mouth Winsu wuri Waya,sam bai ta6a tsammanin zata iya yi mashi kiss ba,sosai take shan lips Winshi tun daga kan lower lip dinshi zuwa upper,baisan lokacin da ya ™ara ™ankameta ba ajikinshi,hannayenshi gaba Waya suna asaman Ass Winta,yayin da ita kuma hands Winta ke tallabe cikin sumar kanshi,gaba daya suka harWe wuri guda kamar tip da tyre,da niyyar gaisuwa tayi mashi hakan kamar yarda ya umarce ta sai gashi ta zarce da sarrafashi,™aramar yarinya na neman Zautar dashi,sai da yayi dagaske sannan ya samu yayi control Win kanshi,a lokacin harya zuge zip Win rigarta,kwantar da fuskarshi ya yi asaman boobs Winta,hancinshi na gogarsu haka la66ansa,tana jin saukar numfashinshi dake fita da zafi zafi,jurewa kawai yake yi,Shi" ",kaWai yasan halin da yake shiga a duk time din da ya kasance tare da ita" "Zagayo da hannunta tayi ta cikin sumar kanshi tana shafa mashi ita,nan fa ya ™ara narkewa a jikinta" ",kamar jinjiri ajikin Babarsa" "Bakomai ya faWo mata aranta ba fa ce abunda Aunty azeema ta sanar da ita,Wato ta Waukeshi kamar" ",jinjirin da aka bata rainonshi,komai ta koya mashi zai Wauka ne harya fara kwatanta yi mata "",Moving lips Winta tayi izuwa saitin kunnashi,Calmly ta furta sunanshi""Ya rafayet" """,˜asa ™asa taji ya amsa mata""yeah" ",Have you ever been in love""?ita kanta batasan ta furta mashi hakan ba"" ""I don't know anything about love,I only know how to hold a gun""" "Sam batayi expecting Win zai bata amsa ba," """,Murmushi tayi sosai,kafin ta kuma cewa""Coffee Winka fa?Zai huce" "I don't need it now,Am just enjoying being with u""da™yar yake yin maganar saboda yanayin da yake """ ",jin kanshi,sehrish tsantsar farin ciki ne ya lullu6eta,kalamanshi sun ™ayatar da ita" "Wasa wasa bacci yayi awon gaba dashi,dama kwanakin nan bai samu ya runtsa ba,Reesh da" ",babynta,saura babyn baby mai zuwa" "Dayake itama bata samu enough sleep ba adaren jiya,sai gashi ta fara jin baccin," "Wayar Sgr dake ajiye saman side drawer ce ta soma ringing,firgit ta farka,tare da mi™a hannunta" "tana lalubar wayar,don batason tayi moving din da zaisa ya farka," "Da™yar ta samu yatsun hannunta suka ru™o wayar,janyota tayi izuwa saitin fuskarta,Wani kalar" "suna ne ya bayyana akan screen Win wayar,Can dai na yarensu na sojoji," "Picking Call Win tayi tare da kara wayar a kunnanta," ",Wata kakkausar murya ce ta soma ji acikin kunnanta" "Sir!kana magana da sergeant Lee Waya daga cikin sojojin da ka sanya Su tsare maka grave Win "" "",younger brother Winka Junaid" ",Har saida gaban sehrish ya faWi rass gashi ta kasa sanar dashi cewa ba Sgr Win bane" "Since yesterday night naso na kira wayarka bansamu halin yin hakan ba!abunda ke faruwa shi ne "" yau almost 1 week kenan,akwai wani matashin saurayi dake yawan yin zarya a titin nan,kullum yana zuwa ne cikin motarshi ™irar Venza Ash colour,mun sanya mashi ido sosai,gaskiya Sir we are suspecting him,Zaryarshi tayi yawa,kuma bai tashi zuwa sai wuraren 10 na dare,kuma idan yazo wurin ™abarin sai yayi parking Win motarshi ya fito daga ciki,Yayi ta zagaye wurin da grave Win yake,kamar "". yana neman wani abu" "Hankalin Sehrish ba ™aramin tashi yayi ba,batasan lokacin da tayi rejecting kiran ba,jikinta har kerma" ",yake yi,mayar da wayar tayi saman drawer Win ta ajiyeta" "Lalla6awa tayi da sauri ta zame jikinta daga nashi,gyara zip Win rigarta tayi,kafin ta sauko daga saman gadon,Zuciyarta sai faman harbawa takeyi,tayi danasanin picking call Win,da bataji wannan" "tashin hankalin ba acikin kunnanta," "Fitowa falonshi tayi asaman sofa ta zauna jikinta nata kerma,tsananin tsoro ne ya kamata,tunani ta shiga yi wanene Yake yin zarya a wurin ™abarin junaid?me yake kai shi?me yake nema a" "wurin!tuni kanta ya fara yi mata ciwo,dama akwai ciwon kan ya Wan lafa ne," "Hawaye ne suka soma saukowa akan fuskarta,lamarin ya fara rikitar da ita,daga wannan sai" "wannan?wai duk waye ke shirya wannan Ma™ar™ashiyar ne""?" "Mi™ewa tayi bayan ta share hawayenta,fitowa tayi daga cikin part Winsa ta sauko downstairs kitchen ta koma,A bakin ™opar shiga kitchen Win ta tsaya tare da goya hannayenta akan ™irjinta tana kallon Azmee dake gasa Gurasa a frying pan," ",Gaba Waya hankalinta bai atare da ita" ",Sehrish,""Azmee ce ta ambaci sunanta a firgice takai idanuwanta kan Azmeen""" "Tun Wazu nake ta jiranki baki zo ba,har na fara gasa gurasar,ko zaki taimaka ki yanka mun "" "",vegetables din da zanyi amfani dasu?ga kuma ™uli da za'a daka" "Tunda ta soma magana sehrish tayi kasa™e tana kallonta,batare da tace uffan ba,abubuwa dak sun cunkushe mata kwalwarta,ta fara rasa tunaninta,ji take kamar ta tambayeta ya akai Zoben Junaid yaje" ",Wakinta amma ta kasa yin hakan" "?""Dafa kafaWunta Azmee tayi tare da Wan girgiza jikinta""Wai baki ji ina magana bane ""Da sauri tace""Amm ummm yanka kuli ko zanyi" ",Dariya azmee tayi sosai jin abunda tace" "Kin ta6a ganin inda aka yanka ™uli ne?Nifa Cabbage dasu tumatur nace ki yanka mun,Shi kulin daka"" shi za'ayi,already akwai shi,wai ko baki da lafiya ne?naji jikinki da zafi""tayi maganar tare da sanya" ",hannunta agefen wuyan Sehrish" ",Banajin daWi Aunty azmee,ina bu™atar addu'arki,""tana magana kamar ta fashe da kuka""" ",Janyota azmee tayi tare da rungumeta ajikinta" "Allah ya baki lafiya ™anwata,in dai addu'ace zan cigaba da tayaki,kema kuma ki dage da yin addu'a "" ""akan Allah ya yaye maki abunda ke damunki" "Lamo sehrish tayi ajikin azmee har yanzu bata fara zarginta ba,kuma bata kawo komai aranta ba,Tana" ",jinta tamkar mahaifiyarta,Saboda irin kulawar da take bata ""Aunty azmee na gode sosai,Allah ya barmu tare""" ",Ameen ameen,""ta ™arasa maganar tare da Wago sehrish daga jikinta"". ""Kije ki kwanta kawai kina bu™atar hutu ni zan ™arasa yin gurasar""" "Girgiza kai Sehrish tayi""A'a ae da sau™i ciwon,Inaso na tayaki aikin,Ae ba wani abu bane me "",wahala" "Batare da 6ata lokaci ba,Sehrish ta fiddo kayan da zasu yi amfani dasu,Cabbage ne tare da" ",tomotoes,Albasa da sauransu" "Suna cikin yin aikin Sehrish ta soma ™o™arin bugun cikinta," """,Aunty azmee,jiya da kika ga Oummanmu naga kin Wan razana haka kamar kinsanta""" "Kallon sani nake yi mata,Amma gaskiya bansanta ba,Zai iya yiwuwa sunyi kama da wata wadda na "" "",ta6a sani ne" "Okey,amma tunda nake dake Aunty azmee,baki ta6a bani labarin danginki ba,Gashi na kwaWaitu da "" "",son jin Labarinki,inaso wata rana idan kin tashi kai musu ziyara mu tafi tare" "Shuru Azmee ta Wan yi har lokacin tana tsaye agaban gas tana gasa gurasar,almost 15 mins bata ce "",komai ba,har sai da Sehrish ta ambaci sunanta""Aunty azmee,kin yi shiru" ",Murmushi azmee tayi irin na gefen fuskar nan" "Sehrish tunda nake dake baki ta6a tambayar dangina ba sai yau,shiyasa ban ta6a baki labari ba "" nima,ina da wani hali ni,in har mutun bai tambayeni abu ba,to kuwa bazai ta6a ji ba abakina,Amma "",yanzu tunda kin tambaye ni,idan muka samu Free time zan baki tarihin rayuwata" "Daga haka suka mayar da hankalinsu akan aikin da suke yi,Bayan sun kammala yin gurasar a saman faffaWan tray Suka jejjerata,uban ™uli suka barbaza asamanta,sannan suka shanana mai asaman kulin,ko" ",ina yaji,daga sama kuma sukayi mata ado da kayan lambun da sehrish ta yanka" "Fita azmee tayi daga kitchen Win tabar Sehrish kamar yadda sukayi ita zata raba masu gurasar,Ba" "™aramin daWin gurasar nan suka ji ba,musamman matasan gidan har rububi suka dinga yi,kowa sai da ya yaba daWin da tayi," "Wurarren ™arfe biyu na rana,bayan ta kammala sallar azhar ta koma kitchen ta shirya ma Sgr tashi" "gurasar,A saman wani ™ayataccen plate mai faWi,batasan ko yana ra'ayinta ba,ita dai kawai tayi niyar kai mashi ne," "Tana ™o™arin shiga falonshi suka ci karo da juna,™iris ya rage plate Win hannunta ya 6are da sauri ya tallabo mata shi,tun daga ™asa ta soma kallonshi,T shirt ce a jikinshi Blue ta fito da hasken shi sosai,Sai trouser Winsa black colour,da alama sauri yake yi ya fita," ",Zuba ma juna ido sukayi batare da ™yaftawa ba" "?""Ina yini,ka tashi lafiya""" ",Lumshe mata eyes Winshi yayi alamar yana lafiya batare daya furta mata ba" ",menene wannan""yayi tambayar yana nuna plate Win hannunta""... "",Gurasa ce,kai na kawo mawa""" ",Yatsina fuskarshi ya Wan yi,tare da cewa""Sauri nake yi zan fita,""jiki asanyaye ta juya zata koma da ita" ",zonan""ya kirata,da sauri ta juya tana kallonshi""" "?""Someone called my line,Ke kika Waga""" ",Zuru tayi mashi da idanuwa gudun kada yayi mata faWa ""!a Wan hasale yace""Am asking u.." 'A tsorace ta Waga mashi kai alamar eh """Its okey,juyawa yayi tare da komawa ciki""" "Bin bayanshi tayi asaman Sofa ya zauna,Ta ajiye mashi gurasar saman table,cire mashi murfin da ta" ",rufe plate Win tayi" "* 234 810 388 4440: Boss Bature+ ]PM 2:57 ,19/3[" Join this link to follow my tiktok acct https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 * *J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B *Father of soldiers* * TAKUN ˜ARSHE * "Saman Sofa ya zauna,Sehrish ta ™araso ta ajiye mashi plate Win saman table Win gabanshi,hannu tasa ta cire murfin da ta rufe gurasar dashi,Wan Wagowa tayi tare da satar kallonshi samun shi tayi ya jingina bayanshi a jikin kujerar,idanuwanshi a lumshe suke,gyaran Murya ta Wan yi mashi""Ya" "rafayet,""slowly ya buWe idanuwanshi akanta,nuna mashi gurasar tayi alamar yaci," "Muryarshi a kasalance yace""who asked u to pick the call?"" gabanta ne ya fadi calmly tace""dama naga baka dade da yin bacci ba,don kar kiran ya tashe ka yasa na dauka don in fadi ma mai kiran bacci kake,to kuma sai naji banjin abunda ake cewa shine nai rejecting kiran,amman kayi hkr""ta" "karasa kanta a kasa,still yayi yana cigaba da kallonta can taji yace""Ni zanci da kaina?"" dagowa" "tayi suka hada ido, saurin kawar da idanuwanta tayi saboda kunyarshi da take ji,musamman inta" "tuna abunda tayi mashi asaman shimfiWarshi," "Da™yar ta iya buWe baki tace""zan iya baka idan kana so,""" "Nuna mata gefenshi yayi ta zagayo ta zauna,™amshin turarenshi har cikin kanta,A yangance tasa hannu ta nannaWo gurasar,tana ™o™arin kaiwa bakinshi idanuwansu suka haWu wuri guda,kasa janye idanuwanshi yayi daga kallonta,wasu abubuwa sun Wan fara Waure mashi kanshi,Ta canza mashi sosai ba kamar daba time Win da ko haWa ido bata iyayi dashi amma yanzu takan Wan kalleshi harma su haWa ido,kuma jikinta ya daina wannan rawar da yake yi duk in tazo part W inshi,hakan na nufin ta rage jin tsoronshi?ko meyasa?ko dan saboda romancing Win da yake yi" mata ne? "Ganin ta kasa tura mashi gurasar abaki yasa ya ru™o hannunta tare da matso dashi saitin bakinshi ya tura gurasar ya Wan 6alla yana Ci,yayin da idanuwanshi ke kallon fuskarta,ita kuwa tuni ta kawar da idanuwanta daga kallonshi da take yi,sai dai satar kallon mouth Winsa da take yi,yadda yake chewing Win gurasar,soft lips Winsa na motsi ba ™aramin fisgarta yake yi ba,sun 6ata mintuna a wurin nan,har sai da ya kammala ci sannan Sehrish ta mi™e ta nufi fridge,Coke ta W auko mashi mai sanyi ya kora da shi,bayan ya kammala sha Ya nufi bedroom Winshi,bin bayanshi tayi don ta gyara mashi Wakin,A tsaye ta same shi ya kara waya a kunnanshi yana magana," "Shiga ciki tayi da sallama abakinta,kaitsaye ta fara gyara mashi bed Winshi,tana jin moving Winshi lokacin daya kammala yin wayar ya faWa toilet,jim kaWan ya fito yana gyara wrist watch Win hannunshi""Am leaving""Shi ne abunda taji yace,juyowa ta Wan yi tare da kallonshi""when are u coming" ",back""?da™yar ta samu ta iya tambayarshi,tana ™o™arin yin practice Win abunda Azeema ta koya mata "",Shi kanshi ya jinjina tambayar da tayi mashi,hakanan kawai dai yace""Zan kai 12 na dare" "GyaWa kai tayi tare da mayar da hankalinta kan Gadon da take gyarawa,tun kafin ma ya fita harta fara Missing Winshi,ga wani abu da ke yi mata yawo a kanta,Tana so ta sanar dashi about Junaid's ring da ta gani a cikin drawer Win Azmee amma ta kasa faWa mashi,saboda bata ™arasa investigation Winta" "',ba,Amma taci alwashin muddin ta gano dasa hannun Azmee dumu dumu saita gaya mashi ne" "tana cikin wannan zancen zucin unexpected taji yayi hugging Winta ta baya,gaba Waya ya saukar mata da kasala,hannayenshi ya zagayo ta saman stomach Winta,A hankali yake rubbing tsinin Hancinshi asaman fatar wuyanta,lumshe idanuwanshi yayi tamkar maijin bacci,bakomai yake yi mashi yawo acikin kanshi ba,fa ce zancen Marshal Na little Junaid,Still yana deciding din lokacin da ya dace ya aiwatar da hakan duk da yanzu baya cikin kwanciyar hankalinshi,wata irin kasala ce ta kama kowannansu ya jima ahaka kafin ya saketa,da sauri ya fuce daga Bedroom Win yana jiyo" "voice Winta tana yi mashi adawo Lafiya," "Fitarshi ke da wuya,Sehrish ta zauna gefen gadonshi tana tunanin ta yadda zata iya taimaka masu,remain 4 days Yanzu acikin waWannan kwanakin Yakamata Su gano Abu biyu waWanda suka kashe Junaid,ko kuma shi junaid W in if he'a still alive,Kamar yarda Aunty azeema take hasashe,abubuwa da yawa sun shige mata kanta,akwai bu™atar zuwanta Wakin azmee domin ™ara" "yin bincike,Sai dai tana tsoran Azmee ta kamata," "Mi™ewa tayi taci gaba da gyaran Wakin,bedroom ta fara gyarawa,kafin ta shiga toilet Winshi nan" "ma ta gyara,dawowa palourn tayi tana Aiki tana sambatu kamar wata zautacciya," "Wuraren ™arfe 4 na yamma,Amrish na kwance tana bacci saman katafaren gadonta,daga ita sai gajeran wando black colour,sai half vest wadda bata rufe cibinta ba,juyi ta soma yi alamun zata farka daga baccin,lokaci guda ta ware manyan idanuwanta tana kallon ceiling,ranta yayi matu™ar 6aci lokacin da ta tuna dalilin yin baccin nata,sam batasan ya Wauketa ba,kuma tana zargin cewa maganin bacci aka bata,dama kwanakin nan duk in Mommynta zatayi baki saita Wura mata ™ wayar da zata sata bacci,Yawanci acikin abunsha take sanya mata,mi™ewa tayi da™yar saboda kasalar da take ji,Saukowa tayi daga saman gadon tana mi™a tare da yin Hamma,toilet ta nufa zata shiga sai kuma ta fasa,Fitowa tayi daga cikin Wakinsu ta nufi bedroom Win Mommynta,hannu tasa zata ru™o handle Win ™opar Wakin don ta buWe,Surutun da tajiyo daga cikin Wakin yasa ta dakata,tare da kasa kunnanta tana sauraranta," "Wlh bazan ta6a ™yalesu ba,Zasu yi galaba akanmu ne,ai kawai ku kashe shi,ku kashe shi kawai,ko ku "" cire mashi idanuwanshi,Uban kowa ya rasa,idan har ba zaku iya Waukar mataki ba,to ni zan Wauka dakai" ",na,""da alama waya take yi,yadda kasan yar daba" "Hankali amatu™ar tashe,ta toshe bakinta da hannunta,gudun kada ta saki ihu,jikinta sai kerma yake yi,lalla6awa Amrish tayi cikin sanWa ta koma bedroom Winta,agefen gado ta zauna,Yayin da zuciyarta" ",ke ta bugawa,Dama ta jima tana zargin Momynta" "Amma mommy bata da Imani,sai cewa takeyi akashe akashe,kamar wata zararra,wlh nima bazan "" ™yaleki ba mommy ki yi kisan kai ina gani,Zan cigaba da samaki ido ne batare da kinsani ba,kuma Allah muddin nagano cewa kashe ´a'´an mutane kikeyi da kaina zan kaiki ™ara wurin hukuma su" ",gar™ameki,""tana magana tana cizon le6enta" "Turo ™ opar W akin nata akayi,da sauri ta baje saman gadon tana baccin ™ arya hada" "minshari,mommy ce ta shigo hannunta ru™e da wayarta," "Zuba ma Amrish ido tayi tana kallonta,kafin ta Kanga wayar a kunnanta" "Har yanzu Bata farka daga baccin ba,Ni na bata maganin bacci,Wlh ta cika sa ido,ga bin ™wa™™wafin "" tsiya,Har sa'insa take yi dani shiyasa nake bata maganin bacci""dakatawa ta Wan yi da yin maganar tana" ",sauraron wanda suke yin wayar dashi" "Ae ni na kwace wayar hannunta,Shiyasa ko ka kira bazaka same ta ba,idan ba haka ba zata iya zame "" "",mun matsala" "Kasa kunne Amrish tayi tana sauraronta,Aranta tace""Asirinki ya tonu mommy,yau naji da kunne na,wato ke kike bani maganin bacci ina sha,ko wa take faWama cewa ina bacci hmmmm,ta ™arasa" ",zancen zucin tare da jan dogon numfashi irin na wanda yayi nisa a baccin nan" "Okey,Bazan barta da yunwa ba,Yanzu zan tashe ta taci abinci,Ae bazan ™ara wasa da lafiyarta ba,duk "" "",da bata da hankali" "Sallama sukayi da mutumin da take yin wayar dashi,zama tayi daga gefen gadon,a tsanake ta soma kiran sunanta" "Amrish!Amrish!""kusan sau biyar tana ambaton sunanta,hada bubbuga ™afarta,A hankali Amrish ta """ "?""Wan buWe idanuwanta,muryarta a kasalance ta furta""Mommy,lafiya kike ™wala mun kira" "Tun Wazu kike bacci,Ko sallah bakiyi ba halan?Ga la'asar ma na ™o™arin yi,ki tashi ga Abincinki can """ """,a dining kije ki ci" "mi™ewa tayi daga zaune,tana yin hamma kafin ta wuce cikin toilet,koda zata rufo ™opar saida ta ™ara" ",le™en Mommynta,kafin ta datse ™opar" *AMANI* "Zaune suke acikin falon gidan,Hayaam Da Abra na zaune saman 3 seater,Yayin da Amani ke zaune saman 2 seater,hayaam ce ta soma magana""Aunty Amani,mun yanke shawarar zamu koma gida gobe,bai kamata mu cigaba da zama anan ba muna Waura maku nauyinmu,kinyi mana abunda bazamu ta6a mantawa ba,""ta ™arasa maganar yayin da idanuwanta ke acike tab da kwalla, Ajiyar zuciya amani ta sauke tare da cewa""Shikenan,gaskiya yakamata ku koma kam kodan Saboda Mammy da Abra ta baro kwance tana jinya,Bamusan a wani hali take ciki ba ayanzu,'" ",Aunty laila fa'?Abra ce tayi tambayar""" "Hayaam tace""Ina ruwanmu da ita?tana raye kota mutu matsalarta ce,bata da amfani acikin "",rayuwarmu" "Kada ki ce haka hayaam,itafa ´ar uwarkuce,duk da bata kyauta maku ba amma bai kamata kuyi watsi"" da ita ba,Yanzu dae bamu san awani hali take ciki ba,Amma mujira mu gani,indai Laila ce nasan zata dawo ne,sannan ina ™ara gargaWinku akan irin rayuwar da kuka Waurawa kanku,musamman ke Abra,kinga dai irin abunda ya faru da hayaam kema kuma in baki kiyaye ba,zaki jefa rayuwarki cikin hatsari ne,mazan da kuke mu'amala dasu Waya daga cikinsu bazai iya aurenku ba,Idan ma ya aureku to bazai darajaku ba,sannan kullum zaku kasance cikin zargin juna,so wannan rayuwar ba mai 6ullewa bace,kuma ku mika dukkan al'amuranku wurin Allah,duk abunda yake rabonka ne kana zaune zai same ka,in ku ka ga baku samu abunda kuke so ba,to Allah bai kaddaro rabon ku bane....""sosai Amani" ",tashiga yi masu nasiha jikinsu duk yayi sanyi,hada kuka" "Suna cikin tattaunawar nan,Amal ta faWo cikin falon,hannunta ru™e da wayar Amani,™arasowa tayi wurin da amanin take a zaune ta mi™a mata wayar""Yaya Abbas ne ya kira,""" "Harararta Amani tayi""Dama wayata tana a hannunki,""?sunnar dakai ™asa tayi tana dariya," "tare da Amal zamu tafi gobe'?acewar abra,tayi maganar tana kallon Amal Win""" "Wani irin kallo Amal tayi mata,hada cizon la66a,dariya Amani tayi tare da cewa""Ba zaki bisu" ",ba,kinga yanzu komai ya dai daita,ki amince kawai ki koma cikin ´an uwanki da zama" "A shagwa6e Amal ta bubbuga ™afarta tare da ruqe qugunta""Nifa wlh bazan bisu ba,idan kin gaji da "",zamana ne a gidanki,nan bada jimawa ba,Yaya Jahan zai Wauke ni" "Gaba daya suka zuba mata ido suna kallonta cike da mamaki a fuskokinsu,banda Amani dama ita tasan tsakaninta da Jahan," "Murmushi Amani ta saki tare da cewa""Nima wasa nake maki,Ae Amal ta gama zaman maiduguri in" ",ba dai zuwa kai ziyara ba,daga Abuja sai ™asar waje ko ba haka ba?'cike da zolaya tayi mata maganar" "Murmushi Amal tasaki,tare da juyawa da gudu tabar falon tana dariya" "Tashin sense,jikinsu Abra ba ™aramim sanyi yayi ba,duk irin burin da suke dashi na zama surukan Alexandra ya tashi abanza,Sai gashi Yarinyar da suka raina,Suke wula™antawa ita ke da rabon auran jinin Alexandra,Abun ba ™ aramin ta6a masu zuciya yayi ba,sunyi danasanin rayuwarsu,zuba masu ido Amani tayi tana kallonsu ganin yadda kowa tasha jinin jikinta," *General Ishaq* "Fitowarshi kenan daga cikin toilet,Jikinshi sanye da jallabiya,tun yana acikin toilet yaji ringing W in wayarshi,™arasawa yayi tare da kai hannu ya Wauki wayar,New number ce aka kirashi da ita,Bin kiran yayi kiran na shiga aka Waga wayar""Assalama Aleekum""muryar wani inyamurin mutunce," "?""Wa'alaikum salam,ko zan iya sanin dawa nake magana""" "On the other hand mutumin yace""Yalla6ai dama wani bawan Allah ne keson magana dakai,Shine yace in taimaka in kira mashi layinka,""" ",To bashi wayar,""tsayawa yayi yana jiran jin muryar mutumin da akace yana son magana dashi""" "Abun mamaki sai yaji kukan Laila Acikin wayar,ya cika kunnanshi,cikin shesshe™ar kuka ta wanda ya galabaita ya jigata sosai ta soma magana""Abban hafsat ni ce laila,dan Allah akawo mun Wauki,ina cikin "",mawuyacin hali" "?""Murmush Ishaq ya Wanyi tare da cewa""Bangane wake magana ba?kodai wrong number ne aka kira Jin haka yasa ta ™ara sautin kukan nata""Ishaq kada kayi mun haka,Wlh ina cikin masifa,gani nan a Enugu yashe gefen bishiya,sai an bani sadaqa sannan nake samun abunda nake sawa acikina,Wlh Ishaq" ",na tuba nabi Allah,Akawo mun agaji ™afata ta lalace ta ru6e. ""tana magana tana kuka" "Handsfree ya sanya don yaji daWin sauraronta,Sai da takai ™arshen maganarta sannan yace""the number you're trying to call is switch off,pls try again Later""yana kai ™arshen maganar,yayi rejecting kiran yana dariya,ko kaWan baiji tausayin kukanta ba,Don tafita aranshi kwata kwata,Yayi mamakin jin wai tana a Enugu ko ubanme yakaita enugu?ta6e le6enshi yayi tare da faWin""I don't care Allah ya raka "",taki gona,nasamu na rabu da jangwamgwam" "˜arar shigowar message yaji,da sauri ya duba screen din wayar ya soma karanta sa™on" "Ishaq ka taimaka ka ceci rayuwata,wlh ina cikin masifa,naga tashin hankalin da banta6a gani ba _ Ishaq,wayar ma aronta nayi a hannun wani inyamuri,kayi taimakon musulunci ishaq karka duba" "_halina,dan Allah zakayi,ataimaka a dauko ni daga Enugu ko maiduguri ne a mayar dani in mutu acan Guntun tsoki ishaq yaja,tare da yin deleting Win sa™on,a karshe ma blacklist ya tura number,yadda ko "",an kira baza a same shi" "Murmushi ya saki lokacin daya tuna da hajjaju,macen da yake burin aure,duk da ta™i amince mashi amma kullum saita kirashi ta tambayi lafiyarshi,Wannan ya tabbatar mashi da cewar tana sonshi,tunda" ",ta damu dashi,sannu a hankali Zai samu yayi Wuff da ita ya kawota Cikin gidan shi" *Boss Bature* "Yinin Ranar Sehrish da Ciwon kai Tayi shi saboda tsabar tunane tunanen da take yi,ta kasa tsaye ta kasa zaune,Har magani tasha amma kan ya™i lafawa kamar ana kunna wuta acikin ™o™an kan nata,abun ya Waure mata kai yadda Azmee ta share zancen bata Labarinta,Har lokaci suka samu amma bata tada zancen ba,kuma ko tayi yun ™ urin zata tuna mata sai tayi saurin Canza zancen,hakan ne yasa Sehrish ta fara accusing Winta,Ta sanya mata ido sosai duk wani motsinta" "akan idanuwan sehrish take yinsu," "Wuraren ™arfe 9;30 na dare,gidan yayi tsit da alama wasu daga cikinsu sunyi bacci,Oummansu ka Wai ta rage a Wakinsu,Zaune saman sallaya tana tasbihi,Yayin da su sehrish ke kwance saman gadon,hosana da jahad sunyi Bacci banda Sehrish wadda idonta biyu,ta kasa runtsawa,jira take yi" "Oummansu ta kammala Sallar ta dawo saman gadon ita kuma ta koma Wakin Azmee," "Tana cikin Jan cazbahar nan wani abu ya faWo mata aranta,abunda ta jima tana ™o™arin tunanawa,a hanzarce ta mi™e jiki na rawa ta tunkari gefen da sehrish take kwance saman gadon,Hannu tasa tana Wan bubbuga kafaWarta""Rishi!rishi!ko kinyi bacci ne,""yatsina fuskarta ta W an yi da™yar ta iya huWe idanuwanta," "Tambayar da kika yi mun game da wannan Auntyn taku Azmee,Na tuna inda nasanta..""tunkan takai """ "?™arshen Maganar,jiki na rawa Sehrish ta tashi daga zaune tana kallonta""Oumma a ina kika Santa" "Zan faWa maki Sehrish amma fa karki kuskura ki sanar da ita cewa nasanta,tunda bansan da wata "" "",manufa take zaune acikin gidan nan ba" """Bazam faWamata ba Oumma""" "Jinjina kai abu ta Wanyi""Wannan matar da kike gani,Lokacin da na haifeku babu wanda yazo yi mun wankan jego,Sai daga baya Ya sayyadi yazo da ita amatsayin ´ar uwarshi da zata yi mun wankan jego. """ "Jin wannan maganar yasa hankalin Sehrish yayi mugun tashi,Saboda tsabar kiWima gaba Waya idanuwanta suka firfito waje,Hannu tasa ta daki ™irjinta""³ar uwar Ya sayyadi!""ta ambaci hakan a tsorace" "Abu ta lura da Yanayin da Sehrish ta shiga,bata dakata da yin maganar ba taci gaba da cewa""Wlh Sehrish matarcan da kike gani,Ba ™aramar shu'uma bace!abun tsoroce ita,Dalilin dayasa nace maki haka,Lokacin da sayyadi yazo mun da ita don tayi mun wankan jego,Kamar kurma haka ta koma,duk in naso na bugi cikinta don ta sanar dani wani abu game da danginsu,Sae ta™i tanka mun,Nasan dai ta bani kyakkyawar kulawa a lokacin amma gaskiya ba abun yarda bace,saboda nayi mamaki dana ganta acikin gidan nan,Kuma sai surutu take yi kamar ba ita ba,Sa6anin a yadda nasanta lokacin da tazo "",gidanmu ko uffan bata cewa,daga um sai um um shine abunda ke fitowa daga bakinta" "Hannu sehrish tasa tare da dafe kanta dake jujjuya mata,a hankali tashiga furta""Innalillahi'wa'inna ilaihirraji'un!Amma Azmee ta gama damu!indai abunda nake zargi ya tabbata to tabbas Azmee Itace ³ar le™en asirinsu dake fitar da surrukan gidan nan """ "Cike da mamaki abu ke sauraron kalamanta sae da takai ™arshen maganarta Sannan tace""Meyasa kika ce haka?Dama kina zarginta ne?Amma naga kamar kuna zaman lafiya da ita,'" "Hawaye na kwaranyowa akan furkarta ta shiga faWin""Oumma,muna cikin tashin hankali in har ya kasance AZMEE itace take shirya ma™ar™ashiya acikin gidan nan....""dafa kafadarta abu tayi""ki sanar dani abunda yasa kike zarginta inaso inji,ko Zan iya taimaka maku""" "Duk da tana cikin mawuyacin hali na firgici,haka ta zauna ta kwashe dukkan abunda ke wakana acikin gidan ta sanarwa Oummansu,abun mamaki tana kai ™arshen maganar sai taga Abu na murmushi gami" ",da girgiza kanta" """,Oumma ko kin gano wani abu akanta ne?naga kina murmushi""" "Akwai wani abu da nakeso na sanar dake sehrish!Shi Wan adam ba abun yadda bane,Bakomai zaisa "" kiyi kokwanto akan azmee ba fa ce Yardar da kukayi da ita,Ta ko'ina azmee ta gama daku,Ta siye zuciyoyinku ta hanyar kyautatawar da take yi maku,Shi mutun maison Waukar fansa,Zai iya yin 6adda kama ya shiga jikin ma™iyansa har na tsawon shekaru Yana yi masu bauta batare da gajiyawa ba,yayin da yake shirya masu ma™arkashiya batare da sun ankare ba,Har sai ranar da ya tarwatsa su gaba daya tukunna zai bayyana kanshi,Yanzu kinga gaba Waya ta gama sanin surrukanku ""dakatawa abu tayi da" "yin maganar,Ta jinjinawa azmee sosai,ta iya shirya tuggu" "Gaskiya sehrish dole kiyi taka tsantsan,don wlh in har ya kasance zargin da muke yi ya zama "" gaskiya,To fa Azmee ba ™aramar shu'uma bace,Kuma zata iya kashe duk wanda yayi gigin tona mata" """,asiri,a yadda ta faro shirinta tsawon lokaci yanzu bazata bari wani Ya fallasa ta ba" "Amma Oumma,nibansan ya zanyi ba,abubuwa sunyi mun yawa akaina,""tayi maganar damuwa ™arara """ ",a kan fuskarta" "Dafa kafaWarta abu tayi""Ni dai shawarar da zan baki shi ne,Ki samu wani babba ki sanar dashi komai "". dangane da ita" "A ruWe sehrish tace""Wazai yarda dani Oumma!idan har na faWi cewa Azmee ´ar uwar sayyadi ""ce,kuma ina zarginta da mutuwar Junaid" "Tabbas kuwa babu wanda zai yarda dake a halin yanzu,a ™arshe ma reshe zai iya juyewa da "" mujiya,Zata iya Waura maki laifin kinsan fa shi mugun mutun hatsari ne shi,balle su da suke da "",tsafi,duk da dai mu mun dogara da Allah ne,babu ja da baya Allah shi zai bamu kariya" "Yanzu ya zanyi!inaso naci gaba da bincike akanta,Saboda inaso na tambayeta dangane da zoben "" "",Junaid dake a wurinta me yakai shi cikin kayanta" "Nace maki karki kuskura ki ce zaki nuna cewa kinsan wani abu game da ita,in ba haka ba zatayi "" maki mummunar illane,Nidai shawarar da zan baki A yanzu ki dam™a binciken nan a hannun Waya daga cikin mutanen gidan nan,Zaifi ma ki sanar da Daddynku,Zan ma yi mashi magana,nasan zai yarda dani 'sosai" "Shikenan Oumma,Yanzu zan iya zuwa Wakinta in kwanta""?" "Me zai hana amma dai ina ™ara jan kunnanki akanta,karki kuskura ki tsananta bincike akanta,Don "" zata ganoki ne,""gyaWa kai Sehrish tayi tare da saukowa daga saman gadon ta nufi hanyar fita daga Wakin,ru™o handle Win ™opar tayi,bayan ta fita taja ™opar ta rufe,gyara kwanciya Oummansu tayi saman gadon,ita kanta abun ya razanar da ita,Ta yadda akai har ´ar uwar sayyadi ke aiki acikin gidan,da™yar" ",bacci yayi awon gaba da ita" "Tafiya sehrish takeyi kamar wadda aka zarewa lakar jikinta,komai ya tsaya mata Cak,don abun ya girmi tunaninta,a ™opar Wakin Azmee ta tsaya gabanta na faWuwa a hankali ta furta""La'ila ha illa anta subhaka inni kuntu minazzalimin,tana kai ™arshen addu'ar ta tura ™opar ta shiga daga ciki,abun mamaki bata samu kowa ba acikin Wakin,Ranta ne ya bata cewar kodai ta shiga toilet ne, A wauta irin na Sehrish,maimakon tabi abunda Oummansu ta sanar da ita,Sai ta soma tunanin Yin" "bincike acikin Wakin don a qagare take da ta gano gaskiyar wacece AZMEE," "Agaban bedside drawer Winta ta zu™unna jikinta na kerma,ta shiga bubbuWe drawer chest W in,Yawanci duk tarkace ne na magunguna sai ´an ™ulle ™ulle kamar na maganin Zafi,gida na ™ arshe ta bincika anan ne taga abun daya Waure mata kai,˜ura ido tayi tana kallon Galleliyar wayar" "dake ajiye a wurin,˜irar i phone 13pro" "Batasan lokacin da ta furta""Ya Allah!dama Aunty Azmee tana da waya?Amma meyasa ban ta6a ganin wayarta a hannunta ba,""ta ™arasa maganar tare da zura hannunta ta Wauki wayar,ta kunna power Winta,Nan take haske ya kawo,Gabanta ne ya faWi Ganin Hoton dake ajikin Wallpaper W inta,bakowa bane face Fuskar HAROON,da ´ar ™ uruciyarshi,nan fa tashiga ruWanin abun al'ajabin da take gani,Menene Ala™arta da haroon da har ta Waura hotonshi a fuskar wayarta?dama ta jima tana zargin haroon ba mutumin kirki bane,kodai hadashi atare suke shirya ma™ar™" ashiyarsune? "Tana cikin wannan wasi wasin,kira ya shigo cikin wayar da ba™uwar lamba,kwata kwata babu" "sautin ringing an sanya wayar silent,Yadda ko an kira baza'aji ™ararta ba," "Sehrish da karanbani sai ta Waga kiran tare da kara wayar a kunnanta, Shiru tayi tana jiran jin wanene zaiyi Magana," "Cikin harshen fulatanci taji ana magana,gashi ita bata iya yaren ba,Tunani ta shiga yi dama azmee" "bafullatana ce?dama ta ta6a ganin Zanen kalangu a gefen fuskarta," "Tana cikin wannan zancen zucin tajiyo takun tafiyar mutun yana tunkaro Wakin,Ba shakka Azmee ce,A tsananin tsorace Sehrish ta katse kiran,gashi wayar akwai password,babu yarda za'ae ta goge kiran da" ",akayin,dole idan aka shiga Call log agane cewa An Waga kiran da akayi" "A matukar firgice Sehrish ta tura wayar acikin drawer Win,Duk tabi ta ruWe ta rasa inda zata dosa,A ™arshe ta faWa toilet ta rufe,tana faman sauke ajiyar zuciya,jijiyoyin wuyanta duk sun fito" "saboda tsabar tsoro,Tayi danasanin Waga kiran wayar Azmee da tayi," "A hankali Azmee ta turo ™opar Wakin ta shigo,Jikinta sanye da ba™a™en kaya,Jallabiya ce tare da mayafinta,kamar wadda taje anguwa,zama tayi daga gefen gadon,tare da kai Hannu jikin drawer W" "in ta Wauko wayarta,dannata ta shiga yi,kafin ta danna call," "Sehrish dake la6e acikin toilet Win da alama mutumin da ya kira Sehrish ta Waga shi Azmee ta kira,Addu'a sehrish tashiga yi hannunta na kerma ido ya raina fata,tuni zufa ta wanke mata fuskarta,Ga fitsari daya matse,ta kasa tsugunnawa tayi futsarin gudun kada azmee taji ™arar fitarshi," "Ba ™aramin haushi Sehrish taji ba lokacin da Azmee ta soma Magana Cikin harshen fulatanci,taso ace da yaren hausa tayi maganar don ta samu taji abunda zata ce,yanzu ta ™ara ™arfafa zarginta akan" ",Azmee" *Boss Bature* Around 10pm "Jami'an da Sgr ya sanya su tsare grave Win Junaid,sunyi 6adda kama yadda kasan ba Sojoji ba,kowannansu na sanye da Kaya namu na hausawa,riga da wando na yadi,Waya daga cikinsu yana zaune saman dogon benci yayin da Wayan ke zu™unne agaban bencin gefenshi kayan Shoe shiner ne,Yana goge ma na saman bencin Takalminshi,dayake akwai hasken street light,Bakomai suke jira ba fa ce wannan mai zuwa yana yin zarya a ™abarin nasa,bisa Command Win da Sgr ya basu nasu sanya ido akanshi idan ya ™araso,Su sanar dashi yana so yaga ko wanene,Suna zaman jiran zuwanshi,Aikuwa cikin sa'a ™arfe goma na bugawa,kamar yadda ya saba zuwa,Sai motar nan ™ irar Venza ta shararo da gudu izuwa titin,tunkan ya ™araso Waya daga cikin sojojin wanda ke zaune saman Bencin yace""Gashi nan!yakamata mu sanar da Sgr,tun kafin ya kufce mana""" """,Wanda ke goge mashi takalmin yace""sai munyi taka tsantsan if not zai gudu ne" "Koda ya ™araso wurin ™abarin slowly yayi parking Win Motar a gefen titin batare daya fito ba," A hankali Sergeant W innan dake zaune saman bencin ya W auko wayarshi tamkar yana "dannata,message ya turawa Sgr,bayan ya kammala tura sa™on Ya mayar da wayar cikin trouser W" "inshi," "BuWe murfin motar yayi tare da saukowa daga cikinta,kamar yadda ya saba zuwa haka yau ma yazo,Ya sanya face mask a fuskarshi yayin da idanuwanshi ke sanye da glass ba™i,Jikinshi na sanye da Crazy jeans tare da T-Shirt purple,tafiya ya soma yi har izuwa gefen bishiyar nan inda aka kewaye ™abarin Junaid,tsayawa yayi kamar mai neman wani abu,hada ru™e qugu,kusan minti" "5 kafin ya soma zagaye bishiyar yana jinjina kanshi," "Mi™ewa Waya daga cikin Sojojin nan yayi,A hankali ya nufe shi batare daya ankara ba,koda matashin nan Ya lura da cewa wani na tunkaroshi,Aikuwa da gudun gaske yabar wurin bishiyar,Sojojin nan suka bishi a guje,duk yabi ya rude ko motarshi bai tsaya Wauka ba,a rikice ya faWa saman titin yana gudun ceton rai kamar zai tashi sama,da gudu suma suka bi bayanshi don karya kufce masu,yana gudu yana waiwayen bayanshi,Unfortunately Yana ™ o ™ arin karya kwana,Adai dai Lokacin Motarsu Sgr ta shawo kwanar,Kwatsam ya faWama motarsu ta bugeshi sosai,ya saki wata irin razananniyar ™ara tare da zamewa ya faWi wanwar ™asa,˜arasowa Sojojin" "suka yi suna faman sauke ajiyar zuciya,Ta kwana gidan sau™i," "Fitowa Sgr yayi daga cikin motar,Armstrong ma ya fito,Atare sojojin suka sara mashi,Kafin Waya daga cikinsu ya nuna saurayin dake a kwance ™asa yana bullayi""Sir,Wannan shi ne wannan" "matashin dake zarya a ™abarin ™aninka,rashin gaskiya yasa yana ganinmu ya zabura zai gudu""," "Zuba mashi ido Sgr yayi yana bin shi da kallon ™urulla,tun kafin ma Ya cire mashi face mask Win fuskarshi,Ya shaida shi,zu™unnawa yayi saman guiwarshi Waya,tare da kai hannu Ya zame face mask Win saurayin tare da cire glass Win fuskarshi Yayi throwing dinshi saman titin,runtse" "idanuwanshi yayi jikinshi sae kerma yake yi," "A hankali Ya furta sunanshi""HAROON"" kamar bashi ba,Ya rame,yayi ba™i,jin muryar Sgr yasa haroon ware manyan idanuwanshi masu kama dana mujiya,koda yayi tozali Da Sgr a hargitse Ya tashi daga zaune yana kallonshi yayin da yake faman zazzare ido,wata irin zufa ce ta soma tsastsafo mashi agefen fuskarshi,." ",Dama kaine""?cike da mamaki Sgr yayi tambayar""" ",Shiru Haroon yayi bai tanka mashi ba ""Me kake yi a wurin grave Win Junaid""" ",Da™yar ya iya furta""™abarin junaid kuma?yayi maganar tamkar baisan akan me suke magana ba Wagowa Sgr yayi tare da kallon sojojin dake tsaye suna ta faman haki""Zaku iya komawa bakin" ",aikinku,""juyawa su kayi da sauri suka bar wurin" "U will explain it don ubanka,I have been suspecting you for a while,Zuba maka ido nayi kawai inga "" ™arshen gudun ruwanka,abunda ka aikata ne yasa ka gaza samun natsuwa acikin ranka That's why kazo" "?""kana zarya akan ™abarinsa" "Waro ido haroon yayi amatu™ar tsorace Yayi yun™urin mi™ewa ya gudu,dam™ar ™afarshi Sgr yayi hakan yasa ya gaza motsawa," """,Amstrong,Waukarmun shi ka sanyamun shi acikin mota""" "Gadan gadan Amstrong ya tunkareshi,Yadda kasan ™aramin Yaro haka ya ca6eshi asaman kafaW arshi,Ya turashi cikin motar Sgr,Front seat suka shiga,Sgr da Amstrong Tada Motar yayi da gudun gaske ya fisgeta," ",Wai ina zaku kaini ne?Motata fa?kun barta a wurin""shiru su kayi mashi babu wanda ya tanka mashi"" Wlh kada kuce zaku ta6ani,Rafayet ku sauke ni in kama gabana!Ni bansan akan me kuke magana "" ""ba""Sai faman sambatu yake yi,zufa duk ta wanke jikinshi" "Har Lokacin basu tanka mashi ba,™o™arin buWe motar yayi donya buWe,amma yaji ™opar adatse ta" ",ko'ina babu hanyar da zai gudu" "Da gudun gaske motarsu ta shigo cikin gidan A lokacin Sehrish na la6e cikin toilet Win Azmee,Har cikin kunnanta tajiyo sautin Shigowar Motar Sgr,kamar ta fasa ihu haka take ji ga Azmee ta™i yin bacci bare ta lalla6a ta gudu,Sae dannar wayarta take yi,Yadda kasan tasan da zaman wani acikin" "Wakin," "Window ta hango acikin toilet Win,Da gudu ta nufe ta,so take ta le™a window Win don taga idan shi ne ya dawo dagaske,net ne ajikin tagar,kuma tagar tayi nesa,Tsawon sehrish bazai kai ta le™a tagar ba,Lalla6awa tayi cikin sanWa ta Wauko bokiti,Ta kifa shi ajikin bangon,Sannan ta daddage ta" "haye saman bokitin cike da tsoran karya fashe bokitin," "˜ura idanuwanta tayi tana le™an wajen gidan da™yar take hangen wurin da motar Sgr take,fitowa yayi daga cikin motar tare da zagayawa ya Sha™o wuyan rigar haroon ya wurgo shi waje,gaba W aya ya kife ™asa a susuce,Gabanta ne ya faWi rass!lokacin da taga Ya dam™o rigar haroon,Tabbas ranta na bata cewar Sun kamoshi ne a matsayin me laifi!tsoranta kada Sgr yayi kuskuren raunata shi,wata'™il Sunji kalamanshi ne dayake cewa zai kashe Farin cikin mutanen gidan Shiyasa suke" "tuhumarshi,kamar ta bur6a tagar ta fito haka take ji," "Šaukarshi Sgr yayi asaman kafadarshi Ya wuce dashi cikin gidan Amstrong na biye da bayanshi,W" "akin horon nan nasu Ya shiga tare dashi,Wakinda idan aka rufe ™oparshi ko ihun mutun ba'aji," "Sauke shi yayi yana tangal tangal Zai faWi ™asa,Nuna mashi Waya daga cikin kujeru biyu dake kallon juna yace""Ave a seat,magana nakeso nayi dakai,""" "?""Nifa bansan komai ba!meyasa ka shigo dani wurin nan""" "Wani irin kallo da Sgr ya wurga mashi yasa shi lalla6awa ya zauna,jikinshi nata kerma,kai cike da iskanci ga shegen tsoro" "Zama Sgr yayi suna fuskantar juna yayin da Amstrong ke atsaye yana kallonsu," ",Sai faman mazurai haroon keyi,irin na marasa gaskiyar nan" "Meyasa ka aikata hakan""?girgixa kai ya shiga""Ni wlh ban aikata komai ba,Nifa bansan komai "" ""ba,bansan akan me kake magana ba" "Tsabar takaici ne yasa sgr ware yatsunshi Biyar ya kwasa mashi mari asaman fuskarshi,nan take" ",le6enshi ya fashe,hannu yasa ya dafe kuncinshi saboda zafin daya ji" "?""Ka faWamun meyasa ka kashe junaid""" "Rafayet ba zaka ta6a jin komai ba,a abakina""Duk da halin da yake ciki hakan baihana shi gaya """ ",magana ba" "rai amatu™ar 6ace,Sgr Ya dam™i kwalar rigashi da iya ™arfinshi na ™arshe ya daddaWao da haroon a .. zafafe ya tunkari faskeken Madubin dake a aWakin,Gaba Waya ya rotsa kanshi acikin glass Win,Wata irin gigitacciyar ™ara Haroon ya fasa yana fadin""Nashiga uku!Rafayet ka kashe ni!Na bani Na Lalace!!!..""kafin Haroon yayi wani yun™urin kwace kanshi tuni Sgr ya ™ara Tarwatsa kanshi Acikin glass Win madubin,Nan take jini Ya soma tsastsafowa Asaman kanshi,Ya hada mashi Jini da" ",Majina,Fitsari ya saki a wando ya shiga zubowa Zirrrrr yana kawarara Yaji bala'e" "Naushin cikinshi sgr ya shiga yi gaba Waya,Duk In ya naushe shi sai Jini ya fito ta bakinshi,Ganin yana ™o™arin kashe shi yasa Amstrong Yin saurin dakatar dashi Ta hanyar ru™o damtsen hannunshi""Allah ya huci zuci zuciyarka,Bai kamata ya mutu a yanzu ba,Still bamu samu bayanan da "",muke son samu a wurinshi ba" "Ranshi amatu™ar 6ace yake magana""Kabarni in kashe wannan mugun mutumin Mara imani da tausayi!In har ban kashe shi ba,bazan samu kwanciyar hankali ba,Bazan cigaba da jure ganinshi yana yawo araye ba," Haroon dai tuni ya fita hayyacinshi sai faman ambaton Innallahi wa'inna ilaihirraji'un yake yi acikin ",bakinsa kamar wani musulmin ™warai,Jini duk ya wanke mashi fuskarsh" "Da™yar Amstrong ya samu ya shawo kanshi,Ya ha™ura da zancen kashe haroon,Zu™unnawa yayi" ",agabanshi Yana kallonshi,Idanuwanshi tuni sun jima da juyewa,Yayi bleeding sosai" "Sir!ya rasa jini sosai,Yakamata Abashi Emergency treatment,don ya dawo cikin Hayyacinshi,idan """ ",yaso sai mu tuhu me shi daga Baya" "Hannu Sgr yasa tare da kinkimar haroon ya wuce dashi medical Room Winsu,Ba don yaso ba haka ya" "shiga duba shi,Uban bandage ne akan goshinshi,duk ya cire mashi pieces na gilashin daya Sossoke shi,biji biji yake kallonsu" "Zama daga gefen gadon Sgr yayi,yana kallonshi cike da jin tsanarshi acikin zuciyarshi," "Najima Ina samaka ido haroon,ban ta6a Waukar mataki akanka ba,saboda ina zargin cewa Ba yin """ "!kanka bane,Akwai wanda ke take maka baya kana aikata hakan" "Nazo nigeria ne saboda in ™arfafa bincikena akanka,kafin na yanke maka hukunci,Na sanya maka ido"" ""!!sosai duk wani motsinka acikin garin nan ko ince acikin ™asar nan a idona kake yinshi" "Haroon dai sai binshi da idanuwayake yi,sunyi jawur dasu ga raWaWin ciwon da yake ji,ga wani nishi da yake saki don ba ™aramin jiki yaji ba," "Tun lokacin da ka sanyawa yarinyar can ido,Ka takura mata akan cewa ta amince ka kusanceta ko "" ""kuma Ka tona mata Asiri,Anyi haka ko ba'ayi ba" ",Waro ido waje haroon yayi Yana kallonshi,hankalinshi a matu™ar tashe" "Cigaba da magana Sgr yayi""A kwai ranar dana sanya ta kawo mun injection inyiwa kaina,Saboda bata iya karanta hand writting Wina,Sai kayi mata wayau da nufin zaka taimaketa,Shi ne ka bata allurar" "!""Maye ta kawomun,bisa rashin sani har nayiwa kaina" "Wani irin wahalallan Yawu haroon ya haWiya,abun yayi mugu mugun Wauke Mashi kai!Taya akai duk yasan da wannan?mutun sai kace Aljani" "Cigaba da magana sgr yayi""Bayan wannan,Kayi masu Twins barazana akan su baka 80million ko ka fallasa porn video wanda ka Wauka a hotel room Winsu yayin da suke aikata Homo!Anyi haka ko ba'ayi" ?'ba ",Tashin Hankali,kasa buWe baki Haroon yayi sai faman wurga idanuwa yake yi" "Kullum kalamanka sune zaka kashe farin cikin gidan na,kayi niyar kashe junaid sai kuma ka fasa "" saboda ™aunar da yake nuna maka,Har so kayi ka shiga Jikinshi donka cutar dashi Amma ka gaza yin hakan saboda sonshi da kakeyi,Daga baya kuma Sai wani abu ya faru tsakaninka da Marshal Omar sakamakon marin da kayiwa Reesh,Shi da Uncle suka kwasa maka mari a lokaci Waya,bayan haka kuma Omar yayi maka bugun tsiya,wannan yasa ka dawo da wannan mummunan ™udirin naka na son kashe Junaid ""tunkan yakai ™arshen maganar Haroon daya gama razana yace""Duk ya akai kasan da" "wannan?kuma meyasa tun lokacin baka hukuntani ba?bayan kasancewa Ni ma™iyinku,Na tsaneku bana son farin cikinku,banda burin daya wuce inga na tarwatsa farin Cikinku,Kuma nayi nasara akanku" ",tunda har na Kashe junaid,Ko yau nafaWi na mutu na gama daku" "A fusace Amstrong ya zabura zai Wauke shi daga saman gadon don ya rugurguzashi dasauri Sgr ya dakatar dashi""Ka barni dashi,Na ishe shi,""" "Bansan wanene yake tunzuraka ba haroon,Amma inaji araina cewa Sanyaka akeyi kana yi,Laifin me "" muka aikata maka?da har muka cancanci hakan a wurinka?me junaid ya aikata maka da har kayi silar mutuwarshi?duk irin halarcin da akayi maka acikin gidan karasa dame zaka saka mana sai wannan?Da" "?""wani ido kake tunanin Abbanmu zai kalleka?Ya ta6a banbantamu dakai ne" "Banbanci kuma na yaushe?babu mai sona acikin gidan nan,ba ku damu dani ba,bakusan halin da "" nake ciki ba,kowa kuna nuna mashi so da ™auna acikin gidan nan,Ni kaWaine kuka ware kamar wani bare,""yana magana yana kuka" "Nikaina bada son raina nayi silar mutuwar junaid ba,Wacin raWaWin ™uncin da kuke cusa munne yasa "" har nasa aka bi takanshi da mota,Yanzu bana jin tsoran kowa yaji cewa Na kashe junaid,Saboda nima so nake na mutu,tun ranar dana kashe Junaid na gaza samun kwanciyar hankali,duk wani mugun abu da nake aikatawa na daina duk don saboda shi,ha™™inshi kaWai ma bazai barni inyi rayuwa cikin salama ba,Duk ni najawa kaina wannan masifar da nake ciki. ""sosai ya fashe da matsanancin kuka,gaba" ",daya basu yarda da kalamanshi ba,Yana yin magana tamkar wanda yayi danasani" "Ka fadamun wanene yake baka Command kana aikata hakan?idan har ka faWamun zan ™yaleka kayi "" "",tafiyarka" "Girgiza kai Haroon ya shiga yi yayin da hawaye ke kwaranyowa daga cikin idanuwanshi""Wlh bazan "",iya faWa maka ba!bazan iyaba,da ace zan iya dana fada maka,Amma bazan iya ba" "Jinjina kai Sgr yayi tare da mi™ewa tsaye yana kallonshi""its okey,tunda baza ka faWamun ba,Amstrong" "."",Waukarshi ka mayar dashi Wakin horon nan" Fashewa haroon yayi da matsanancin kukan Yana ™o™arin dakatar da Amstrong akan karya ",Waukeshi,abun ba ™aramin Waure masu kai Yayi ba" """,Leave him,""Ya ambaci hakan tare da dakatar da amstrong daga Waukarshi""" "Allura Sgr ya Wauko,Aikuwa a firgice haroon ya shiga girgiza mashi Kai yana fadin""kada ka kashe ni "". dan Allah,kabarni da raina,inason Na nemi yafiya a wurin Abba kafin nabar duniya" "Kasan daWin ranka meyasa shi junaid ka kashe shi baka bari ya gana da iyayenshi ba?Haroon "" Rayuwarka bata da amfani""Turmushe shi Amstrong yayi,Sgr ya Caka mashi allurar a wuyanshi,lokaci guda jikinshi ya saki gaba Waya,Lokaci guda idanuwanshi suka kakkafe,daga bisani ya san™are babu" ",numfashi" Tashin Hankali!Haroon Zai rayu Koya mutu?Ya sehrish ™are acikin toilet Win Azmee ga futsari "ya matse ta,Junaid Yana raye Koya Mutu?Am confused" *Ga duk maison Abban sojoji ya tuntu6i Layina whatsapp message kawai banda call 08103884440* " 234 810 388 4440: 5Ø9Ý5Ø`Ý5ØdÝ5ØdÝ 5Ø9Ý5ØRÝ5ØeÝ5ØfÝ5ØcÝ5ØVÝ+ ]PM 2:57 ,19/3[" 5ØWÜ5Ø\Ü5ØVÜ5Ø[Ü 5ØaÜ5؉Ü5ØVÜ5Ø`Ü 5ØYÜ5ØVÜ5Ø[Ü5ØXÜ 5ØaÜ5Ø\Ü 5ØSÜ5Ø\Ü5ØYÜ5ØYÜ5Ø\Ü5ØdÜ 5ØZÜ5ØfÜ 5ØGÜ5ØVÜ5ØXÜ5ØaÜ5Ø\Ü5ØXÜ 5Ø4Ü5ØPÜ5ØPÜ5Ø\Ü5ØbÜ5Ø[Ü5ØaÜ https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 d'*J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B 5Ø9Ü5ØNÜ5ØaÜ5؉Ü5ØRÜ5Ø_Ü 5ØBÜ5ØSÜ 5ØFÜ5Ø\Ü5ØYÜ5ØQÜ5ØVÜ5ØNÜ5Ø_Ü5Ø`Ü * 5ØKÝ5ØRÝ5Ø\Ý5ØfÝ5Ø_Ý 5ØBÝ5ØRÝ5ØcÝ5ØdÝ5ØYÝ5ØVÝ * Not edited ",Anan suka barshi saman gadon batare da sun kawar dashi ba." "Har zasu fita daga Wakin sgr ya kalli Amstrong""Wayarshi nakeso ka Wauko mun,Nasan dole akwai wasu mahimman bayanai da yake ajiyewa acikinta,""" "Juyawa Amstrong yayi tare da nufar Haroon dake kwance magashiyan saman gadon,Hannu yasa" "cikin aljihun wandonshi Ya lalubo wayarshi tare da key Win Motarshi,dawowa yayi ya mika mashi su duka,hannu Yasa ya kar6esu daga hannun Amstrong," "Bayan sun fito daga Wakin,Sgr Yayi Locking Win ™opar,Sallama su kayi da Amstrong ya wuce" "upstairs part Winshi," "Gaba Waya ™yan™yamin jikinshi ya ke ji,blood Win Haroon daya fallasar mashi duk ya 6ata Shirt Win jikinshi,quickly yake taka staircases Win harya haura Sama,Lokacin daya ™arasa Cikin Falonshi,yayi expecting Win zai sameta aciki,yaji daWin ganin yadda ta gyara ko'ina gwanin ban" "sha'awa,kullum furniture Win Wakin kamar sabbi suke komawa duk in suka sha gyara," "A hanzarce ya wuce cikin bedroom Winshi," "Ya zancen sehrish da take ™umshe cikin toilet Win Azmee,Ta shiga matsanancin tashin hankali,ba laifi bane idan ta shiga toilet Win Azmee,matsalar da aka samu shine Wayar da tayi picking,in" "Azmee ta ganta zata gane cewa itace ta Waukar mata waya," "Jiki na rawa ta sauko daga saman bucket Win,Tasa hannu ta Wago shi cikin sanWa ta mayar dashi inda ta Wauko shi,komawa tayi bakin ™opar toilet Win ta tsaya,Duk tabi ta tsorata,fitsarin da take ta faman matsewa ne ya kufce mata nan take ya shiga fitowa Ziiir ta tsakankanin cinyoyinta,Runtse idanuwanta tayi sosai Cikin zuciyarta tana ambaton""Allahumma Ajirni" filmasibati aklifni khairan minha' "Tana cikin wannan yanayin Kwatsam Ba zato ba tsammani tajiyo Muryar Azmee daga cikin Wakin tana cewa""Sehrish idan kin gama la6e la6en naki,ki fito kizo ki kwanta dare nayi,""" "Gabanta ne taji yayi wani irin mugun bugu,Zuciyarta tamkar zata 6allo daga ™irjinta,Idanuwanta sun Zazzaro waje kamar ™wayar idon zata faWo ™asa" """!Jin tayi shiru yasa Azmee ta ™ara Waga muryarta""ke fa nake Jira" "Wani irin wahalallan Yawu ta haWiya abakinta,Tashin Sense,kenan duk wannan la6e la6n da take yi Azmee tasan da zamanta acikin Toilet Winta How that Can be possible?Bayan batasan Lokacin da ta shiga cikinshi ba,Wannan ya ™ara firgitar da ita," "?""Ko saina Shigo cikin toilet Win nan"" "",Muryarta na kerma tace""A'a gani nan zuwa" "Tayi maganar tare da nufar tap ta kunna ruwa ya shiga kwararowa,Šebo ruwan tayi ta yayyafa shi a ',jikinta sosai Ta wanke fitsarin" "Gabanta na faWuwa ta nufo ™opar,Yatsun hanunta na kerma ta buWe ™opar ta fito," "A bakin ™opar toilet Win ta tsaya,kamar an dasa mata Aya,Idanuwanta na kallon ™asa," "Juyowa Azmee tayi tare da kallonta,Sam babu wani sauyi akan fuskarta,Sai ma cewa tayi""Ya akai naga wandon jikinki a ji™e""?" "La66anta na rawa tace""Fitsari ne ya matse ni,ina ™o™arin nayi shi ne ya zubo mun,Amma na wanke "",shi" """,Eyya,duk kin bi kin ji™a jikinki,Sanyi zai iya kamaki,bari na Wauko maki kaya ki sanya"" "",Da sauri Sehrish ta dakatar da ita""A'a aunty Azmee,Zan koma Wakin mu ne" ",Why""?tayi tambayar da Wan mamaki akan fuskarta""" "?""Ba'anan kike kwana ba""" ",Eh,Zan dawo akwai abunda zanyi acan""tana magana jikinta na kerma""" "."",GyaWa kai Azmee tayi""its Okey,Sai kin dawo" "Da sauri da sauri sehrish ta lalla6a ta nufi ™opar fita daga Wakin Harta ru™o handle Win ™opar zata buWe,muryar azmee da katse mata hanzarinta""Take care of ur self""shi ne abunda taji tace mata,Ai ko waiwayonta bata yi ba,gudu gudu sauri sauri ta fito daga Wakin Azmee,A haukace Ta faWa bedroom Winsu,tana shiga ta fara jin ™ai™ayi ajikinta,Hannu tasa tana sosa wuyanta,Abu kamar wasa bayanta ya Wauka,cinyoyinta duk suka Wauka ko'ina na jikinta,da gudun gaske ta faWa cikin toilet,After some minutes ta fito Waure da towel,˜ai™ayin ya rage amma akwaishi kamar lafawa yayi,wadrobe taje ta" "buWe tare da Wauko ³ar rigar bacci shara shara rigar haka take,Zura ta tayi ajikinta,har lokacin tana sosa jikinta,Burinta taje part Win Sgr don tasan Zai jirane ta kawo mashi coffee,turaren nan nata ta fesa ko" ",mai bata tsaya shafawa,duk jikinta ba daWi" "Slipper ta zura a kafarta,quickly ta nufi ™opar Wakin ta buWe,Ta yafa mayafi akanta,Kitchen ta shiga shaf shaf within mins ta fito hannunta Wauke da Cup of coffeee hada Fuits ta haWo" "mashi,Don ya jima bai shasu ba," "Gadan gadan ta nufi cikin babban falon,tun tana tafiya ta soma jin wani irin kuka kuka Kamar na namun dawa,hakanan ta dake don bata kawo aranta ba,lokacin da ta ™arasa Part Winshi,ta shiga falon da sallama bata same shi aciki ba,Bedroom dinshi ta shiga,Tana aza ™afarta karaf idanuwanta suka sauka Akan Sgr wanda ke zaune Tsakiyar gadon jikinshi sanye da Sleeping dress Winshi,Yana daddana Laptop Winshi gaba daya ya mayar da hankalinshi akanta,gabanta ne ya faWi Rass Lokacin da idanuwata suka fara nuna mata dan™ara dan™aran kunamai A kewaye dashi suna ™o™arin Harbinshi," "Waro ido tayi waje tare da Sakin tray din dake hannunta,Ta fasa wata irin razananniyar ™ara wadda ta firgitar dashi,A hanzarce ya Wago yana kallonta,Ta toshe kunnuwanta jikinta sae kerma yake yi,A ruWe ta dinga nuna shimfiWarshi tana fadin""Ya Rafayet Majici!kunama!zasu Walle ka" "gasu nan gasu nan Ya rafayet ka tashi ""Gaba daya gizan tsoranta sun tashi,To Fa," "Abun yayi matu™ar Waure mashi,Shi dai baiga komai ba,A wurinda yake zaune,Janye laptop Win yayi saman mattress Win,Gently ya sauko daga saman gadon ya tunkareta,Fashewa ta sake yi da uwar ™ara kamar ma™oshinta zai 6allo waje,Macijan nan ta gani tare da kunaman sun sauko daga saman gadon sun biyo Sgr suna ™o™arin sarin Kafarshi," "Muryarta na kerma ta shiga fadin""Ka janye ™afarka ya rafayet!gasu nan wlh gasu nan wurin ™afarka "". zasu sare ka,Zasu cinye maka ™afafunka" "˜arasawa yayi tare da ru™o ™afaWunta,girgiza ta yayi""Hey!what's wrong with u?A Wan tsawace yayi maganar,aikuwa nan take ta sume mashi Asaman wide chest dinshi ta faWa,hannunshi yasa sosai yayi hunging Winta,Still abun ya bashi mamaki ya kuma Waure Mashi kai,wurga idanuwanshi yayi ™asa saman tiles Win Wakin mai kama da glass,Kayan marmarin da ta kawo mashi ne yashe a ™asa sun tarwatse hatta cup Win Ya fashe,sigh yayi tare da mayar da idanuwanshi Kan sehrish dake sume a ™irjinshi,bin fuskarta yayi da kallo,ji™e take sharkaf da hawaye,la66anta duk sun bushe,tafin hannunshi ya sanya a saman kanta ya Wan shafa sumar kwantacciyar sumarta,mayafinta tuni ya jima da sulalewa ™asa,Waukarta Yayi gaba Waya saman kafaWarshi Ya juya da ita izuwa wurin Katafaren gadonshi,Ya Kwantar da ita,kafin ya mi™a hannu ya dauke laptop Winshi Ya wuce da ita Palour don bai kammala" ",aikinshi ba" "Almost 30 mins Yana zaune saman Sofa Yayin da yake daddana laptop Winshi,after Ya kammal aikin,Ya rufe ta,anan ya barta ya nufi fridge ya dauko Bottle water mai sanyi,walking slowly ya" "shiga bedroom Win," "Saman gadon Ya haye har izuwa saitin inda take akwance,emotionally yake kallon kyakkyawar" "fuskarta,expecially soft lips Winta,tausasan gaske masu matu™ar fisgarshi,cire murfin bottle din yayi,ya tarfa ruwan a hannunshi,Ya yayyafa mata nan take ta soma sauke nauyayiyar Ajiyar" "zuciya,Ajiye robar yayi Saman side drawer Winshi,Still yayi yana kallonta,Yadda numfashinta ke" "fita duk in taja shi sai ™irjinta yayi sama,da alama ta zarce da yin bacci ne," "Saukowa Yayi daga saman gadon sai da ya fara tsince Fruit Win da ta zubar mashi a ™asa tare da cup Win data fasa duka ya tattarasu a cikin tray Win data zubo su, Ya kaisu palour,saman table ya ajiye plate Win,bayan ya Wauki Laptop Winsa daya bari,bedoom ya koma bayan ya ajiye laptop W in,Ya ™arasa wurin switch Ya kashe Hasken dakin,Nan take furniture Win suka fara haskaka W" akin "Komawa yayi saman gadon Ya haye,tare da janyota zuwa ™ irjinshi,sosai yayi tighting W" "inta,yadda xaiji daWin jin breath Winta,kamar ´ar jinjira haka sehrish ta koma a ™irjinshi,zafin daya ji ajikinta ne ya tabbatar mashi da cewa Babu Lafiya atattare da ita," *Boss Bature* *AMRISH* "Sam ta kasa runtsawa sakamakon tattaunawar da taji Mommynta nayi na Wazu da rana,Abun ya tsaya mata aranta,yayi matu™ar tayar mata da hankalinta,Kalmar akashe shi kawai take tariyowa acikin kanta,Shin wanene Mommynta ke bada Umarnin a kashe shi!!idan ma laifi yayi mata meyasa bazata haWa shi da hukuma ba su Wauki mataki akanshi,'Sai faman Juyi take yi asaman" "gadonta Sam ta gaza runtsawa,™wa™walwarta a cunkushe take" "Dirar Motar da taji acikin gidansu ne yasa ta mi™e zaune,tana mai mamakin jin shigowar mota acikin gidan Adai dai irin wannan Lokacin,halan mommy ce ta fita,dama ta saba fitar dare,ta ambaci hakan acikin Ranta,Saukowa tayi daga saman gadon cikin sanWa ta nufi hanyar fita daga W akinta,hannu tasa zata buWe ™opar taji an datseta,da ™arfi ta dinga jan ™opar amma ko motsi" "wannan batayi ba,hakan ya tabbatar mata da cewar,Mommynsu ce ta rufe ta da mukulli," "Ranta yayi mugun 6aci,kamar ta aza hannu akai ta fashe da kuka haka take ji,safa da marwa ta shiga yi acikin Wakin,Can ta tuna da window Win Wakin,Jiki na rawa ta ™arasa gaban window W in,hannu tasa ta zuge glass Win a hankali don kada aji ™arar buWe ™opar,Sai dai kash, bata iya hangen meke wakana acan down stairs,Motsin mutane ta dinga ji suna shigowa cikin gidan,Sosai ta kwallafa rai akan son ganin Su wanene ke shigowa Cikin gidan a irin wannan lokacin,tsabar haushin da taji kamar ta haWiyi zuciya ta mutu,ba don taso ba haka ta baro jikin window Win Ta" "koma Cikin Wakin,Zuciyarta sae faman tafarfasa takeyi," *RishRaf* "Wuraren ™arfe 2 na dare,sunyi nisa acikin baccinsu,wannan ™ai™ayin na jikinta ya fara takura" "mata,soshe soshe ta dinga yi tana karkarce fatar jikinta,A ™arshe da raWaWin ya addabeta A zabure ta farka tare da mi™ewa Zaune saman gadon nashi," "Har cikin kunnanshi sautin kukan sehrish ke kaimashi,A hankali ya Wan buWe idanuwanshi masu" "Wauke da bacci yana kallonta,lokaci guda ya mi™e zaune,Ya tasata gaba'meya yake damunki ne""yayi maganar muryarshi a kasalance," "Cikin sheshe™ar kuka tace""™ai™ayi nake ji ajikina,ko'ina,""Ta takure kanta ajikin head board din gadon" "Moving yayi izuwa kusa da ita,sosai ya shiga jikinta,da niyar ya taimaka mata,Wurin sosa jikin nata kota samu relief,Zura hannyenshi yayi acikin rigar jikinta,nan take taji tsigar jikinta ta fara tashi,slowly ya fara shafa fatar laps Winta mai sul6in gaske,after ward ya gangara da hannunshi in between laps Winnata yana sosai mata wurin,Wani irin shock taji agigice ta ™an™ameshi,gyara mata zama yayi ajikinshi,Ya buWe ™afafunta sukayi rouding waist Winshi,shesshe™ar kukan da take yi ne ya fara disturbing Winshi,hakan yasa shi zura harshenshi cikin bakinta,Ya soma bata hot kissing a tsanake,Wuff kake ji babu wannan kuka kukan da take yi,a wani irin yanayi mara misaltuwa yake shafa jikinta da sunan susa,natsuwa tayi tana recieving sa™onnin da Sgr ke aika mata a kowani sashe na jikinta,yayin da ita kuma hannuwanta ke acikin sumar kanshi,lokaci guda numfashin kowannansu ya canza,Yayin da bugun zuciyoyinsu ya ™arfafa,moving yayi da hannayenshi waWanda ke acikin rigarta ya zagayo dasu ta bayanta yana shasshafa bayanta,after 15 mins Ya cire tongue dinshi daga cikin bakinta,HaWa tsinin hancinsu yayi guri guda,yayin da suka fara kallon junansu,idanuwan kowannan su ke lumshewa,ga" ",yanayin ™yallin hasken Wakin da yake ™ara ™ayatar da abun" "Motsi taga yanayi da pink lips Winsa,da alama so yake ya furta wani abu amma ya kasa, yun™urawa yayi tare da ita,suka faWa saman lallausar mattress Win,kasa jurewa yayi nipple Šinta sai gogar mashi lips Winshi yake yi ta cikin rigarta,gaba Waya ya fara hawa kan Network,Cafka yakai ma nipple din da teeth dinsa har saida ta Wanji zafi ta runtse idanuwanta sosai,tana cizon la66anta,tamkar jinjiri haka ya shiga sucking Winta tunkafin ya zame rigar,A ™arshe ya ™arasa zameta gaba daya har zuwa waist Winta sosai ya shiga jikinta,almost 20 mins kafin wani lokaci bacci yayi Awon gaba" ",dasu,™ankame da juna,yadda kasan Anta da Jini" "Wuraren Sallar asuba,Marshal na kwance saman gadonshi bai kaiga farkawa ba,Abbansu Ya faWo cikin Wakin a hargitse daga shi sai ´ar singlet da gajeran wando fari,bawan Allah duk ya rikice,tsufanshi ya fara bayyana sosai,hannunshi na ru™e da wayarshi," """?Hawa saman gadon yayi yana bubbuga ™afar Marshal tare da kwaWa mashi kira""Omar!Omar!Omar" "Can cikin kunnanshi ya dinga jin kiran Sunanshi da Abbansu ke yi,ba arziki ya farka,tunkan ya mike zaune yake kallon abbansu biji biji,kafin idanuwan nashi su washe," ",Abba lafiya""?yayi maganar muryarshi da kasala""" "Hawaye ya gani a kan fuskar abbansu,ya kasa buWe baki yayi magana,sai dai wayarshi da yake mi™a" ",mashi" "Gaban marshal na faduwa yasa hannu ya kar6i wayar tare da kallon screen Win,Text message ne Aka" ",turo da new number,wani irin jagwalgwalon rubutu ne acikin sa™on" "Abba bangane me aka rubuta a sa™on nan ba?wanene ya tura maka shi,wasu haruffa ne aka rubutasu """ ",ta yadda mutun bazai iya karanta abunda aka sanya ba" "Cikin shesshekar kuka kamar ™aramon yaro yace""Omar!nima bansan wanene ya tura mun sa™on nan ',ba,Amma inaji araina cewa JUNAID ne ya turo mun shi,Saboda yana bu™atar taimakona" "Shiru Omar yayi yana kallonshi,baisan ta yadda zai fahimtar dashi cewa Wannan sakon ba daga junaid" "bane,Taya wanda ya mutu zai turo sa™o?rashin sani ne yasa shi tunanin cewa Šanshi ne yayi mashi sa™on" "Lallashinshi ya soma yi""Abba dan Allah kayi ha™uri,babu abunda zai samu junaid Winka,wannan sa™on bana junaid bane wani ne can daban,zai iyayiyuwa ma cikin ´a'´an Abokanan ka ne aka samu" ",wani ya dauki wayar mahaifinshi ya tura maka wannan jagwalgwalon" "Da™yar ya ™arasa maganar,jikinshi yayi mugun sanyi,Ya fara jin tsoran halin da suka jefa" ",mahaifinsu,Duk ya rame yayi duhu,idanuwanshi sun faWa" "Omar dan Allah ku dawomun da junaid,wlh bazan iya rayuwa batare dashi ba,na saba dashi tun yana "" jinjirinshi kullum a jikina yake kwana,abinci tare muke ci,Duk inda zaije ™afata ™afarshi,na saba dashi "",sosai,nafi son shi fiye da komai na rayuwata,dan Allah na ro™e ku,ku dawomun da junaid" "Tuni idanuwan marshal sun cicciko da ™walla,ji yake tamkar ya sanar dashi ainin abunda ya faru junaid,Don ya fidda rai da dawowarshi,Sai dai kash bazai iya ba,yana fargabar halin da Abban nasu zai shiga,Ya zama abun tausayi kamar ™aramin yaro,haka ya tasa omar gaba yana yi mashi kuka,da™yar ya samu ya shawo kanshi,harya samu ya Lafa da yin kukan yana faman sauke ajiyar zuciya" "Abba lokacin sallah yayi,ka tashi mu tafi masallaci,daga nan sai muyi mashi addu'a,in sha Allah "" "",junaid zai kasance cikin ™oshin lafiya" "Jikinshi na kerma ya sauko daga saman gadon yana tafiya ™afafunshi.na hardewa kamar zai faWi kasa,da sauri Omar ya sauko daga saman gadon yabi bayanshi,Don yayi mashi jagora ixuwa Bedroom" ",Winshi" "Bayan ya raka abbansu Wakinshi,Ya dawo bedroom dinshi da niyar yin Alwala,Toilet ya shiga after some minutes ya fito yana gyara agogonshi dake sanye a wuyan hannunshi,™arasawa yayi gefen gadonshi,ya Wauki phone Winsa dake ajiye saman bedside drawer dinshi," "™arar shigowar message yaji ta cikin wayarshi,da Sauri yakai idanuwanshi kan screen Win wayar,buWe message Win yayi don yaga menene,abun mamaki irin sa™on da aka turo ma abbansu ne,Wato wannan jagwalgwalon rubutun na haruffa da aka cakuWesu,abun ya Waure mashi kai,amma bai kawo komai aranshi ba,fitowa yayi daga cikin Wakin Ya nufi downstairs,tun akan" "benen ya dannawa Sgr kira," "Da ™arfi kiran Ya shiga cikin wayar sgr dake ajiye gaban mirror Winshi," "Sehrish ce ta fara farkawa tana mutsu mutsun bude idanuwanta,zame jikinta tayi daga nashi,mi™ ewa tayi daga zaune tana faman sauke ajiyar zuciya yayin da take gyara zaman rigar jikinta,sai da ta samu natuwa sosai Sannan ta sanya hannunta Akan damtsen hannunshi,tana dan bubbuga shi a hankali" "Cikin sanyin murya ta soma ambaton sunanshi""Ya rafayet!Babban yaya""har cikin kanshi yake jin" ",muryarta,da™yar ya iya ware blue eyes Winshi akan fuskarta "",Calmly tace""time Win salla yayi" "Lumshe idanuwanshi ya Wanyi,sam baccin bai ishe shi ba,sai da ya ™ara mintina kafin ya daure" "ya mi™e tare da saukowa daga saman gadon,Ya nufi wayarshi dake ta ringing," "Hannu yakai tare da daukar wayar,ya karata a kunnanshi tare da yin sallama On the other hand Marshal Omar yace""Ka sauko down zamu tafi masallaci,""" "Okey,""ya amsa mashi tare da yin rejecting Win kiran,Yana ™o™arin mayar da wayar ya """ "ajiye,idanuwanshi suka sauka akan message Win da aka turo mashi,kuma ta layinshi wanda ba kowa yasan shi dashi ba,Special ne Sai kana da mahimmanci a wurinshi sannan yake yin saving Win" ",numbarka a layin" "Dangwala yatsanshi yayi akan Screen Win wayar,nan take sa™on ya sauko kasa ya buWe,™ura ido Sgr yayi yana kallon jagwalgwalon ruhutun da aka turo mashi,da ba™uwar number,ya Wanyi mamakin ganin sa™on da aka turo mashi,tunani ya shiga yi kowanene da wannan shiriritar? Calling Win numbar yayi,nan take aka sanar dashi cewa Wayar a kashe take,Sae lokacin ya lura da lokacin da aka tura mashi" ",sakon wuraren ™arfe 3 na dare,bana yanzu bane" "Mayar da wayar yayi saman mirror ya ajiyeta,A hankali ya Wan waiga tare da kallon sehrish,tuni" "ta jima da komawa bacci A zaune," "Toilet ya shiga,bayan ´an mintuna ya fito tare da nufar closet Winshi,shiryawa yayi cikin jallabiya brown colour,gaban mirror ya koma ya feshe jikinshi da turare,tana cikin bacci taji an manna mata kiss a gefen fuskarta,da sauri ta buWe idanuwanta don taga wanene,bata ga kowa" "ba,Amma ranta yana bata cewar Sgr ne Yayi mata Kiss Win," "Fitarshi ke da wuya,ta fara jin faWuwar gaba,wani irin tsoro ne ya lullu6eta,motsi ta soma ji tamkar wani abu zai fito daga cikin toilet dinshi,Wani irin gurnani gurnani,da gudun gaske ta sauko daga saman gadonshi,a sukwane ta fito daga part Winshi ta sauko downstairs, alokacin har sun tafi masallaci,Tana ™o™arin giftawa ta falon muryar abusufyan ta katse mata hanzarinta" "Daughter ina zuwa""?da sauri ta juya tare da kallonshi,yana a tsaye jikinshi sanye da "" jallabiya,fuskarshi na Wauke da murmushi,Ajiyar zuciya ta sauke tare da ™arasawa da niyar ta" ",rungumoshi,nan take ya 6ace 6aat babu shi" "Tashin hankali,Watsawa tayi a guje ta nufi bedroom Winsu,tana ™arasawa jikin ™opar ta sanya hannayenta duka biyun ta tura ™opar ta shige,A lokacin Har sun Kammala sallarsu,Suna zaune saman" ",darduma suna addu'a" ",Gaba daya suka Wago suna kallonta,sae faman zazzare idanuwanta take yi" ",Meya faru ne""?Oummansu ce tayi mata tambayar,ganin yadda ta faWo dakin a fujajen babu shiri""" ",˜arawa tayi wurinsu,gaba daya ta zube saman ™afafunta,agaban oummansu" "Kallo Waya abu tayi mata,ta gane cewa akwai matsala," ",Hannu tasa ta janyota izuwa jikinta ta Wan rungumeta" "Serish baki lafiya ne""?Jahad ce tayi tambayar,tana kallon sehrish Win dake manne jikin oummansu""" ",Bana jin daWin jikina ne,""muryarta ™asa kasa tayi maganar""" ",Meya ke damunki ne""?ta kuma tambayarta"" ""Nikaina bansani ba,kawai bana jin daWi""" "Cike da tausayawa jahad take yi mata ya jiki," "Hosana kuwa batasan ma wainar da ake toyawa ba,tana daga zaune gefen jahad tana gyangyaWin" ",bacci,dama da™yar aka tashe ta don tayi sallah" ",Addu'o'i oummansu ta shiga yi tana tottofa mata asaman kanta" "Dakatawa tayi da yin addu'ar,ta juya tare da kallon jahad dake a gefenta""Jahad hosana ku koma saman" ",gado,""ta faWi hakan ne don tasamu damar tambayar sehrish" ",To oumma,"" ta mi™e tare da ruko hannun hosana taja ta zuwa saman gadon""" ",Šago da sehrish tayi daga jikinta" "?""FaWamun me yake damunki""" """,Oumma na tabka kuskure,kin hanani na ™ara yin bincike akanta amma naqi ji""" "Cike da takaici abu tace""Hmmm ta kama ki ko""?" "Waga mata kai tayi alamar eh,daganan ta bata labarin abunda ya faru jiya a dakin Azmee,amma bata" ",sanar da ita zuwanta Šakin Sgr ba,Don har yanzu batasan meke tsakaninta dashi ba" "Rufe ta da faWa abu tayi""meyasa bakin jin magana sehrish?kunnan ™ashi ko?Wannan matar da kike gani tafi ™arfinki,Shiyasa nace ki dam™a binciken da kike yi a hannun wani,In ba haka ba zaki jama ""kanki ne" "Oumma nima bazan ™ara ba""ta faWi hakan ne kawai ba don ta ha™ura da bincikenta ba,Don tayi """ ",al™awarin saita fallasa Azmee,Koda kuwa Zata Rasa Ranta ne" ",Tashi kije kiyi alwala""acewar oummansu""" "Jiki asanyaye ta mi™e ta nufi cikin toilet Win,Bada jimawa ba ta fito tana faman yarfa hannunta,hijab ta Wauko cikin wardrobe ta zura ajikinta,Sannan ta dawo saman dardumar ta kabbara salla," "Till Monday in sha Allah," "Ayi hkr da wannan,da™yar na samu nayi shi,bana jin daWi sai a slow," "Ga duk mai bu™atar littafin Abban sojoji yayi mun magana kai tsaye ta layina,Amma fa whatsapp *" "*kawai banda kira,08103884440" " 234 810 388 4440: 5Ø9Ý5Ø`Ý5ØdÝ5ØdÝ 5Ø9Ý5ØRÝ5ØeÝ5ØfÝ5ØcÝ5ØVÝ+ ]PM 2:57 ,19/3[" 5ØWÜ5Ø\Ü5ØVÜ5Ø[Ü 5ØaÜ5؉Ü5ØVÜ5Ø`Ü 5ØYÜ5ØVÜ5Ø[Ü5ØXÜ 5ØaÜ5Ø\Ü 5ØSÜ5Ø\Ü5ØYÜ5ØYÜ5Ø\Ü5ØdÜ 5ØZÜ5ØfÜ 5ØGÜ5ØVÜ5ØXÜ5ØaÜ5Ø\Ü5ØXÜ 5Ø4Ü5ØPÜ5ØPÜ5Ø\Ü5ØbÜ5Ø[Ü5ØaÜ https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 d'*J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B 5Ø9Ü5ØNÜ5ØaÜ5؉Ü5ØRÜ5Ø_Ü 5ØBÜ5ØSÜ 5ØFÜ5Ø\Ü5ØYÜ5ØQÜ5ØVÜ5ØNÜ5Ø_Ü5Ø`Ü * 5ØKÝ5ØRÝ5Ø\Ý5ØfÝ5Ø_Ý 5ØBÝ5ØRÝ5ØcÝ5ØdÝ5ØYÝ5ØVÝ * "Cikin natsuwa ta kammala sallar,zama tayi saman dardumar ta Waga hannayenta sama tana addu'a,kafin ta ™arasa yin addu'ar Abu ta mi™e daga kan dardumar,saman gadon ta koma daga" "gefe ta zauna tana jan casbaha," "Tana cikin yin Addu'ar ta tunano da wannan malamin nasu na makarantar Boko Ya Mu'allim,tabbas suna bu ™ atar taimakon malamai domin magance wa W annan miyagun mutanan,Shafa addu'ar tayi kafin ta mi™e tare da Waukar sallayar ta nannaWe ta,Cire hijab Win" "jikinta tayi ta mayar dasu a wardrobe," "Komawa tayi gefen oummansu ta zauna," ",Oumma""ta ambaci sunanta""" "?""Na'am?ba zaki koma bacci bane""" "Zan koma,dama wata shawara nake nema a wurinki,me zai hana mu haWa da malamai?su tayamu da "" "",addu'a" "Jinjina kai Oummansu ta Wan yi""Kinyi tunani mai kyau,yakamata mu sanya manyan malamai aciki,domin kawar da waWannan Azzaluman mutanan da suka addabi rayuwarmu,mu ma kuma mu dage "",da addu'a,Allah dai ya kawo mana ™arshensu kowa ya huta" """,Ameen Oumma""" "Ta ambaci hakan tare da gyara kwanciyarta saman gadon ta kwanta,cikin lokaci ™an™ani bacci yayi awon gaba da ita,dama jiya bata samu isasshen bacci ba,""" "A 6angaren su Amrish kuwa,mommynta bata buWe mata ™opar Wakinta ba,har sai wuraren ™arfe takwas na safe,tana cikin taji mutsu mutsun za'a buWe mata ™opar,dama jiranta take yi,Saukowa" "tayi daga saman gadon ta tsaya ru™e da qugunta tana jira a buWe ™opar," "Turo ™opar Mommynta tayi hannunta ru™e da key Win Wakin,ganin Amrish tsaye a bakin ™opar" "yasa ta Waure fuskarta""Lafiya kika wani ru™e qugu kamar zaki dake ni""" "Mommy yanzu abunda kika yi mun kin kyauta!kamar wata dabba dabbar ma akuya haka kika rufe ni "" a Waki batare da kinyi tunanin wani abu zai iya faruwa dani ba?meyasa Mommy?wai laifin me na aikata" ",maki ne""?™arasa maganar tayi yayin da idanuwanta suka cicciko da ™walla" ",Ta6e baki mommyn tayi dama ba imani ta cika ba" "Rashin jinki ne yasa nake rufe ki a Waki,kin cika bin ™wa™™wafin tsiya shegen sa ido,ga taurin "" "",kai,Ban isa na faWa maki abu ki yi ba,da ace kina respecting Wina as ur mother,da mun zauna lafiya "" Shikenan Mommy in har wannan ne dalilin dayasa kike yi mun haka,Wlh zan daina""" "?""Katse mata hanzarinta tayi""Zaki daina!ko kin daina,ban fahimceki ba" "Da sauri Amrish tace""Na daina,""" "Jinjina kai Hajiya Sarat tayi""shikenan,Kin ga yanzu zamuyi zaman Lafiya dake,faWamun me kikeso na" "?""kawo maki ki ci" ",Yatsina fuska Amrish tayi still bata yarda da mommynta ba" "Duk abunda kikeso Mommy shi nake so,Yanzu dae dan Allah mommy wayata nakeso ki bani!pls "" mommy nayi missing Winta sosai,school friends Wina duk nayi kewarsu,ina so nayi chatting dasu,""aWan" ",shagwa6e ta ™arasa maganar" "Amrish!ni kaina bansan inda na jefa wayarki ba acikin gidan nan,Ranar kin 6ata mun raine,shiyasa "" "",Na Wauketa,but in kinaso Zamu fita shopping atare daga nan saiki za6i wayar da kikeso" ",Da™yar Amrish ta ™a™aro murmushi akan fuskarta "",Shikenan mommy,Yanzu bari na shiga ciki nayi brush""" "Idan kin kammala brush din,Ki jira ni a dining,""ta ™arasa maganar tare da juyawa ta sauko "" "",Downstairs" "Komawa cikin Wakin Amrish tayi,tsayawa ta Wanyi ru™e da qugu aranta tana faWin""Matar nan bata da gaskiya,ko su waye suka shigo daren jiya?daga gani ba abun arzi™i suka aikata ba shiyasa suka "",gar™ame ni acikin Wakin kamar wani Wan kuikuyo" ",˜wafa tayi tare da nufar toilet,ta shiga ciki" "After ta kammala,har wanka ta Wanyi ta zura jeans da farar vest ajikinta,Saukowa downstairs tayi" ",atsanake take tafiya,hannunta acikin aljihun wandonta irin nigogin nan" "Tana cikin tafiyar nan kwatsam taji ta taka wani abu a ™afarta,da sauri ta Wan Waga ™afarta tare da kai idanuwanta kan abun,Wrist watch ce da alama yarda ta akayi a ™asa,Zu™unnawa tayi agaban agogon sai faman ™yalli take yi da alama ta Diamond ce," "Hannu tasa ta Wauki agogon tana jujjuyata,Aranta tana ayyana farashin agogon,Daga gani ba ™ aramin diamond bane,Don tunda ake siya mata Diamond ba'a ta6a siya mata mai ™yalli kalar wannan ba,Agogon ta haWu sosai,Tayi mata kyau," "Murmushi ta saki tare cewa""Yanzu haka cikin ba™in jiya ne da suka shigo cikin gidan nan da daddare aka samu wani ya yarda ita ™asa wanda baisan muhimmancin kuWinshi ba,Ko kuma wanda bada "",guminshi aka siya agogon ba" "Jin takun takalmin Mommynta Yasa tayi saurin,zura agogon acikin aljihun jeans Win jikinta" "Wlh bazan bari mommy taga wannan dan™areriyar agogon ba,Don ta burgeni da ita Zanyi Hotunan "" "",Birthday Wina,Inyaso daga baya sai a mayarwa mai agogon kayanshi" "Ta ™arasa zancen zucin tare da mi™ewa ta wuce dining,Kujera taja ta zauna tana jiran ™arasowar" ",breakfast Winta" Shigowa area Win Hajiya Sarat tayi hannunta ru™e da faffaWan tray mai Wauke da kayan ",kalacinsu,Saman table Win ta ajiye tray Win" """Murmushi Amrish ta saki tare da yi mata sannu" "Yawwa Daughter,""ta amsa mata a yayin da take Waukar plate,warmer ta buWe mai Wauke da Chips ta "" soma zuba mata,bayan ta gama ta haWa mata da kakkauran Tea,tare da slide bread wanda aka jerashi da "",wainar kwai" "Nan fa suka hau cin abincin atare suna fira,abunda basu ta6a yi ba ita da amrish," "Wuraren ™arfe 9,Sehrish ta farka daga bacci tana ta faman yin hamma wata irin matsiyaciyar" "Yunwa ce ta addabe ta,Saukowa tayi daga saman gadon babu kowa a Wakin,duk sun fita yin breakfast,ita kaWai ta rage," "Toilet ta shiga,shaf shaf tayi wanka after some minutes ta fito Waure da towel,gaban mirror ta zauna tana shafa mayukan jikinta,sai da ta kammala mulke ko'ina,Sannan ta Wauki powder zata shafa,Kamar ance ta Wago ta kalli mirror,kwatsam ba zato ba tsammani taga madubin ya koma mata tamkar tv,manya manyan bishiyoyi ta gani acikin daji ga wasu gwaggon burai gandara gandara masu uban gashi ajikinsu,Sae mi™o mata hannu suke yi ta cikin madubin suna kiran" "Sunanta""Sehrish kizo,Sehrish kizo""shi ne abunda suke faWi" "Gabanta ne yayi wani irin mugun bugu,Idanuwanta suka firfito waje tamkar ™wayar idonta zata fa Wo ™asa sai kuma taga madubin ya koma lafiya lau,jikinta na kerma ta mi™e ta bar gaban madubin,Da sauri da sauri ta buWe wadrobe ta Wauko jallabiya ta zura ajikinta,Mayafin ma a hannu ta ru™e shi,ko takalmi bata sanya a ™afarta ba,Gudu gudu sauri sauri ta fito daga cikin W" "akin," "Lokacin da ta ™araso dining area din gaba Waya ta samu kowa zaune suna cin breakfast Winsu,tun daga kan Daddynsu Abusufyan,Oummansu da kuma su Hosana da Jahad,Ga Abba kuma tare da Mommynsu Alex,sai su twins da fawan kanal yousouf dasu Jabeer,Ganin Azmee tayi atsaye tana" "yin serving Winsu,Nan fa ta ™ara shan jinin jikinta," "Jiki asanyaye ta ™arasa dining Win,hankalin kowa ya dawo kanta, Fuskarta Wauke da murmushi ta soma gaisar dasu""Abba ina kwana""" "Lafiya lou ´an matan Abusufyan""murmushi ta Wan saki tare da kallon Mommy""ina kwana mommy an """ ",tashi lafiya" """,Lapiya lou Daughter""" "Komawa tayi kan Daddynsu""Ina kwana daddy kun tashi lafiya,""" "Fuskarshi Wauke da murmushi Ya amsa mata""lafiya lou daughter,An sha bacci ko""?" "Dariya sehrish ta Wan yi tare da kallon Oummansu ta gaisar da ita,Sai da tabi kowa ta gaisar dashi,tana "",™o™arin zama Abusufyan yace'baki ga Aunty Azmee bane?naga kamar baki gaisar da ita ba" "Jimm ta Wanyi kafin ta wurga eye balls Winta kan fuskar Azmee dake tsaye,murmushi ta samu akan" ",fuskarta" "Ba don taso ba hakanan ta daure ta gaisar da ita""ina kwana Aunty Azmee,""" """Lafiya lou Sehrish,Yanzun nan nake shirin zuwa na taso ki sai gashi ma kin fito""" ",Baki asake Abu da sehrish ke kallonta,Ta ™ware wurin iya kisisina da munafurci" ",Banza sehrish tayi,batare da ta tanka mata ba" "Zagayowa Azmee tayi wurinta tare da kai hannu ta Wauki plate,Warmer ta buWe mai Wauke da farfesun" ",³an cikin shanu,Ta zuba ma Sehrish ta tura mata shi agabanta" """,Zu™unnawa tayi daidai saitin kunnan sehrish cikin raWa tace""Nasan zaki ji daWin shan farfesun nan Tana kai ™arshen maganar ta mi™e daga tsaye,kallon Oummansu tayi da ido tayi mata alamar ta" ",kwantar da hankalinta" "Ajiyar zuciya ta Wan sauke tare da zura yatsun hannunta cikin plate Win,A tsanake ta soma shan farfesun ba ™aramin daWi yayi mata ba," "Sai da ta nutsa cikin shan farfesun ta dinga jin motsin wani abu a hannunta,duk in takai hannu zata Webo ´an cikin sai taji suna kufce mata daga hannunta kamar abu mai rai,hakan yasa takai idanuwanta cikin plate Win,Tsutsotsi ta gani suna yawo acikin plate Win manya manya,A wani irin firgice Sehrish tayi wurgi da plate Win ta fasa Uwar ™ara,Nan take ta shiga kwarara Amai," "Gaba Waya hankalin Kowannansu Ya tashi hai™am,Mikewa tsaye su kayi suna kallonta,kowa na tambayar Lafiya,Da ™arfi take ambaton Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un Wayyo Allah na,Na bani na lalace Daddy,Oumma ku taimake ni,Naci tsutsotsi acikin cikina," "Tana magana amai na zuba daga bakinta,duk ya 6ata gaban rigarta jaga jaga,duk tabi ta gigice ta rikice,Watsa wa tayi da gudun gaske tana kuka ta nufi bedroom Winsu,A guje Suka bi bayanta Toilet ta faWa cikin fitar hayyaci ta nufi basin,Cigaba da kwarara aman tayi har saida takai ga babu abunda ke fitowa bakinta sai Wigon jini ta ™arar da koma da taci ko ruwa babu a cikinta," "Soso ta Wauko tare da detergent ta zazzaga shi abakinta,Adai dai lokacin suka ™araso ™opar toilet Win,sunyi ™o™arin su tura ™opar amma ™opar ta datse sakamakon Bugata da sehrish tayi bayan ta" ",shiga,˜wan™wasa ™opar suka shiga yi kowa na ambaton sunanta" "Sehrish!kizo ki buWe mana ™opa,kada ki Lahanta kanki fa,""muryar Oummansu ce keyi mata ' magana,tamkar zata fashe da kuka" "Abusufyan ma murya na kerma yace""Wai baza ki buWe mana ™opa ba?meyake damunki ne?Dan Allah Daughter ki fito kiyi mana bayani,""" "Kwata kwata Sehrish bata jinsu domin kuwa ta jima da makancewa,Ta fita hayyacinta,abunda ta gani a plate Winta keta dawo mata cikin kanta," "Tura soson tayi abakinta,Ta dinga gurzar bakin,har saida Le6enta suka faffashe jini ya soma zuba ta" ",ko'ina abakinta,daga waje suka dinga jin Azababben kukan da Sehrish ke yi,na tashin hankali" "Da gudun gaske Abusufyan yabar Wakin kaitsaye ya nufi upstairs don ya sanar da Sgr,Suzo su 6alle" ",™opar kada ta kashe kanta" "Lokacin da ya shiga Part dinshi ko sallama babu,faWawa kawai yayi gudu gudu sauri sauri ya shiga bedroom Winshi,Sai faman haki yake yi,A kwance ya sameshi yana bacci jikinshi sanye da jallabiya," """!!Tun kafin ma Ya ™arasa wurin gadon ya shiga ™wala mashi kira""Rafayet!Rafayet" Farkawa Sgr yayi lokaci guda ya wurga idanuwanshi masu Wauke da bacci kan Abusufyan dake ta ",kwala mashi kira" "?""Uncle lafiya""" "Ina fa lafiya!Ga sehrish can zata kashe kanta acikin toilet,bamu san meke damunta ba,sai ihu take tana "" "",kuka,Munyi munyi mu buWe ™opar ta datse ta" "Tunkafin Ma Abusufyan yakai ™arshen maganarshi,Sgr ya sauko daga saman gadon,da wani irin sauri ya fito daga part Win,gudu gudu sauri sauri Ya nufi bedroom Winsu,Abusufyan kuwa bai baro Upstairs" ",Win ba sai da ya wuce Wakin Omar ya taso shi daga baccin don abun kowa ta shafa" "Lokacin da Sgr ya ™araso Wakin abun ya tashi hankalinshi sosai,Tunda ya shigo corridor Win W" "akin Ya fara jin sautin kukan da sehrish keyi,Tamkar ana zare ranta daga jikinta," "A sukwane ya faWa cikin Wakin,Ganinshi yasa suka matsa mashi daga wurin ™opar,A zafafe ya daddage ya bangaji ™opar da ™afaWarshi,Nan take ™opar ta buWe,FaWawa cikin toilet Win yayi a lokacin Harta yanke jiki ta faWi ™asa,jinin da ya gani jaga jaga ajikin basin Win ba ™aramin tayar mashi da hankali yayi ba,inda take kwance kasa ga soso nan a gefenta ga kuma ledar detergent Win da ta" ",fasa,Bakinta yayi jaga jaga da jini fatar le6enta ta munana duk rauni" "Jikinshi Yayi mugun sanyi,yaso ace tun lokacin da ta fara haukan suka sanar dashi,slowly ya zu™unna agabanta,tare da kai hannu ya tallabo kanta,da hannu Waya,Šayan hannun kuma zura shi yayi cikin bakinta Ya buWe shi,runtse idanuwanshi yayi yayin da zuciyarshi ke ta faman tafarfasa,harshenta gaba Waya ya faffashe,detergent Win yayi mata illa sosai,duk ya sale fatar harshen nata,Yaji raWaWin abun har cikin zuciyarshi,mi™ewa yayi azafafe ya juya yana kallonsu dayake duk sun shigo cikin toilet" ",Win,Oummansu sai kuka takeyi,Haka su Jahad da Hosana ma" "Tun yaushe ta fara wannan abun?meyasa ba'a sanar dashi ba!""a ruWe yayi maganar""" "Rafayet yanzu duk ba lokacin wannan bane dan Allah ka taimaka,kada mu rasata,""Abbansu Yayi "" maganar fuskarshi duk a hargitse" "Juyawa yayi tare da sanya duka hannayenshi ya Waukota tare da Waurata saman kafadarshi,Ya fuce da ita daga Wakin,A hanzarce Ya haura da ita Upstairs part Winshi,A saman gadonshi ya kwantar da ita,da sauri ya kuma saukowa down bayan ya Wauki key Ya nufi medical Room W" "insu,da kanshi Ya shiga duba Sehrish koda ta farfaWo tana koke koke Allurar bacci yayi mata," "kowa ya shiga damuwa,abincin ma duk sun ™oshi dashi,A ™arshe saman Sofa kowa ya zauna cike da jimamin halin da Sehrish ta shiga,Abun ya ta6a masu zuciyarsu sosai," "Har lokacin abu bata daina kuka ba,Haka Jahad da Hosana ma" ",Dan Allah ku kwantar da hankalinku,In sha Allah Sehrish zata samu lafiya,""acewar Kanal yousouf"" Kusan kashe kanta tayi fa,Omo ta zuba abakinta ta wanke da soso,Ni bansan meke damunta ba,Sae "" faman ambaton tsutsa takeyi ni banga komai ba a plate Win abincinta,""Abusufyan ne yayi maganar" ",idanunshi cike tab da kwalla" """Dole akwai wani abun dake damunta,ni tsorona ma kada ta Zauce""" ",Abba da Mommy sai kwantar musu da hankali suke yi" "Hannun Abu sae kerma ya ke yi,acan ™asan zuciyarta kuwa,tunanin yarda zata fallasa Azmee take" "yi don tasan cewa itace Silar Halin da Sehrish ke ciki,tayi jinkiri ne saboda bata jima da zuwa gidan ba,ba lallai bane su yarda da maganarta ba," "Mi™ewa Tayi tare da kama hanyar zuwa kitchen,tana shiga ta samu Azmee tana gyara kitchen W" "in,hankalinta kwance," "Meyasa kika yi mata haka""?Wagowa Azmee tayi tare da kallon abu dake tsaye,lokaci guda ta saki "" ""murmushin gefen fuska tare da cewa""Bangane akan me kike magana ba" "Amma baki da Imani!munafuka mai fuska biyu,kina son ki cutar da ita ne saboda kina tsoran karta """ ",,tona maki asiri,shiyasa kike ™o™arin kashe mun ita""tana magana hawaye na zuba akan fuskarta" "Girgiza kai azmee tayi""ko kusa ni bani da ala™a da Abunda ya faru da Sehrish!kada kiyi mun "". ™azafi,Ni bazan iya cutar da Sehrish ba,Saboda ina jinta tamkar ´ar cikina" "Tunkan takai ™arshen maganar a fusace abu tace""karki kuskura ki ™ara kwatanta sehrish da ´ar cikinki!mushirika kawai,muguwa kuma azzaluma!Makira!Ni bana jin tsoronki,Da Allah na dogara ba da wani tsubbace tsubbace ba irin naku,waWanda suka jahilcewa addininsu,har yaushe ne zaku gane gaskiya ku daina aikata irin wannan mummunan zunubin da kuke aikatawa ne?Kuna Waukar kanku tamkar wasu shaggu saboda kawai kuna ta™ama da tsafin da kuke dashi,In banda ma da™i™ anci da jakkanci da jahilci irin naku,Kun manta cewa Allah shi ya halicce ku kuma a kowani lokaci zai iya Waukar ranku,Kuma zaku koma gareshi sannan ku gir6i abunda kuka shuka,akwai ranar da wannan sihirin da kuke ta™ama dashi bazai ta6a amfanarku ba!tunda baku isa ko mutuwa ku hana kanku ba. """ "Tunkan ta ™arasa Maganar Azmee ta daka mata tsawa har sai da abu ta girgiza""Ya isa haka!ke baki isa ki ce zakiyi mun wa'azi ba!Idan ilimin addini kike ta™ama dashi,ko ™afata baki kama ba!ke kinsani basai na faWa maki ba,Idan da naso tun lokacin dana zo gidanki yi maki wankan jego da tun lokacin Na mur™ushe ki ke da ´a'´an naki,Amma banyi hakan ba don baki acikin ainihin abun hari na,Idan har kika cika za™ewa Wlh Zaki rasa Rayuwarki ne!Zanyi silar da zaki bar duniyar nan ne!" "Raina ba ahannunki yake ba!A hannun Allah yake,Idan har kinga na mutu to lokacina ne yayi,kuma "" koda ace Na mutu ta silarki,inaso ki sani kema wata rana zaki zo inda nake ne,kuma zaki yi bayani ne,banza kawai,ina ilimin da kike ta™ama dashi ne?ai dake da dabba duk Waya kuke dan wlh ™wara dabba dake Azmee,ita haka Allah ya halicce ta,Amma ke fa?mutunce wadda ta sani ta take sanin,ko yau kika faWi kika mutu kinsan makomarki,babu ruwan Allah da ilimin da kike dashi,in har bakiyi aiki dashi ba,Toh ya tashi abanza don azabar da za'ayi maki ranar gobe ™iyama tafi azabar da za'ayiwa "",kafiri" "Lokaci guda Azmee ta juye tamkar ba ita ba,ta fito da ainihin suffarta ta mugaye marasa Imani,Idanuwanta sunyi jawur dasu wani kalar huci ke fita daga bakinta da hancinta,Kalaman Abu sun" ",™ona mata rai,Kamar ta sha™o wuyanta haka take ji ""Ki fita ki bani wuri Zainab!tunkafin Nayi maki Illa""" "A harzu™e abu tace""kiyi duk abunda kika ga dama Azmee,Wlh bazan ta6a karaya ba,koda kuwa zan rasa rayuwata saina tona maki asiri mushirika kawai,""abu nakai ™arshen maganar,taja dogon tsoki ta" ",juya a fusace tabar kitchen Win" "Komawa Azmee tayi saman Waya daga cikin kujerun dining na kitchen Win ta zauna,maganganun abu ta shiga tariyowa acikin kanta,tunda take a rayuwarta Wani Wan adam bai ta6a fuskantarta ba,Ido cikin ido ya gaya mata ba™a™en maganganu ba,in ba abu ba,Itace ta farko kuma ta ™arshe" "don taci alwashin duk wanda yayi yun™urin exposing Winta saita Kashe shi har LAHIRA," "Runtse idanuwanta tayi lokaci guda ta shiga tunanin Sehrish,sam bataso hakan ta faru da ita ba,ta" "™etare Iyakarta ne shiyasa Ta jefa ta a halin da take ciki," "Da sallama Omar ya shiga part din nashi,A lokacin Sgr yana ta Zarya acikin bedroom Win,lokaci bayan lokaci yakan juya ya kalli Sehrish dake kwance tana bacci,Ba ™aramin jiki taji ba,don ma" "Allah Yasa ta samu emergency treatment a wurinshi,Da ba'a son me zai biyo baya ba," "Sam baiji sallamar da Omar yayi mashi ba,har saida ya Ambaci sunanshi""Rafayet""tukunna ya juyo tare da kallonshi," ",˜arasawa wurinshi Omar yayi tare da dafa kafadarshi" "?""Ya jikin nata""" """,tana samun sau™i,nayi mata allurar bacci ne,in ba haka ba bazata daina firgitar da take yi ba""" "?Ajiyar Zuciya Omar ya sauke tare da cewa""Allah ya bata lafiya,amma meke damunta ne" "I don't even know,jira nake ta farka,Don in tambayeta,nasan zata faWamun meke damunta,me take gani "" "",ne da yake razanar da ita" "Haka ya dace,´an uwanta na son ganinta,Zasu iya shigowa yanzu?""Omar yayi tambayar yana """ ",kallonshi" """,Girgiza mashi kai yayi alamar a'a,sannan yace""sai dai zuwa anjima idan taji sau™i" ",Omar yace""Okey,""harya juya zai fita ya kuma juyowa" "?""Ya maganar Haroon""" "Sgr yace""Still bai farfaWo ba,Nasan zuwa anjima zai tashi,""" "',GyaWa kai Omar yayi tare da juyawa ya fuce daga Wakin" "Wuraren Sallar Azhar gaba Waya suka tafi masallaci,Ya rage saura matan Acikin gidan," "Abu sam ta kasa samun natsuwa,gashi batasan ina aka kwantar da Sehrish Winba balle taje dubata,basu jima da kammala sallar Azhar ba,Abu ta mike tare da kallon Jahad""Inaso naga sehrish,gashi bansan inda aka kwantar da ita ba," "Jahad tace""Tana a Wakin Ya rafayet,nima inason na ganta,""ta ™arasa maganar tare da mi™ewa,hosana" """,ma ta mi™e""Nima zanje ganin rishi Win" "Kowannansu sanye da hijabi,Atare suka nufi upstairs,Da sallama suka shiga falon babu kowa,kaitsaye suka wuce bedroom Winshi,daga ciki suka shiga,gwanin ban tausayi haka suka tsaya cirko cirko abakin gadon suna kallonta,Tana bacci tana firgita,Numfashinta na fita da™yar da" "™yar," "Zama Oummansu Tayi daga gefen gadon Yayin da su Jahad ke atsaye,idanuwansu cike tab da kwalla," """,Oumma wai meke damun rishi ne?duk tabi ta furgice ta fita hayyacinta""" "Hosana ce tayi maganar cikin shesshe™ar kuka," """,Abu tace""ku tayata da Addu'a in sha Allah zata samu sau™i ne" """,Jahad tace""wlh dama ciwon ya dawo jikina,ita ta huta,Saboda taji jiki ba kaWan ba" "Hannu abu tasa tare da shafa fuskar Sehrish,aikuwa kamar jira take yi taji an ta6ata nan ta fara sambatu da muryarta da bata fita sosae saboda ciwon cikin bakinta tana faWin""ku kira mun shi,dan Allah ku kira shi,Ya mu'allim nake son gani,""lokaci guda kuma tadaina sambatun" "?""Kallon juna sukayi cike da mamaki,har suna haWa baki wurin cewa""Ya mu'allim kuma?Wanene Shi Jiya tayi mun magana akanshi,Wai wani malaminsu ne Ya mu'allim,Ta sanar dani cewa Ya ta6a """ ",taimakonta,ko kunsanshi ne""?Tayi tambayar tana kallonsu jahad" ",Ni ko sunan ma banta6a ji ba,""acewar hosana""" """,Jahad tace""bazamu iya sanin malamin da take magana akai ba,tunda ba wurinmu Waya ba" "Addu'a suka shiga yi suna tattofa mata ajikinta,basu bar Wakin ba sai wuraren sallar La'asar,Suka tafi" ",banda hosana,tana zaune gefenta,ta kasa ta tsare sai rishi Winsu ta farka" "Bayan sallar La'asar,Abusufyan tare da Abba Suka shigo cikin Wakin,a bakin gadon suka tsaya suna kallonta,A lokacin hosana ta fita daga Wakin" ",Banji daWi abunda ya faru ba,Allah Ya bata lafiya,""cike da jimami Abba yayi maganar""" "Abusufyan yace""tabbas akwai abunda ke damunta,tana faWin abunda mu bamu gani ba,kuma a sanadin hakan ta kusa lahanta kanta,In har bamuyi kokarin gano abunda ke damunta ba,za'a iya samun matsala,""yana kai ™arshen maganar Abba yace""in sha Allah hakan ma bazata faru ba,Yanzu dai ita muke jira ta farka sai muji daga bakinta,Tayi mana bayanin abunda ke damunta,""" "Sunjima suna tattaunawa,Anan su kanal Yousouf da sauran matasan gidan suka same su,Kowa ya" "shigo Wakin sai ya yi ma Abusufyan ya jikin Sehrish,daga bisani bayan Sgr Ya dawo ne suka Wan basu wuri,Ya jima yana jiran farkawar Sehrish Amma babu alamun baccin nata zai ™are," "Wuraren karfe 8 na dare,Sgr da Omar suka nufi Medical room Winsu Wurin Haroon,Lokacin da suka shiga a kwance suka same shi yana ta faman Jan numfashi,Idanuwanshi sunyi jawur dasu" "jikinshi sai kerma yake yi," "Tsayawa Sgr yayi tare da goya hannayenshi saman ™irjinshi,Omar kuma wuri ya samu gefen gadon Ya zauna yayin da idanuwanshi ke akan Haroon" "?""Ya jikin naka""" "Ba ™aramin mamaki yayi ba,jin Omar yayi mashi ya jiki,yayi tsammanin da bugu zasu fara tambayarshi," "Da™yar ya iya buWe baki Yace""babu sau™i,Naji jiki sosai,Rafayet baiyi mun da sau™i ba jiyan nan,dan Allah Ya Omar ka taimaka mun nasan kafi shi sau™in kai,wlh ni babu ruwana kashe Junaid da nayi ma kuskure ne,Sharrin shaiWanne,In fact ni bayin kaina bane. ""a fusace Sgr Ya daka mashi tsawa""Idan ka" "kuskura ka sake ambaton shaiWan a wurin nan saina Canza maka kamanni,akwai wani shaiWanin daya" "?""wuce kaine" "Shiru yayi batare daya kuma cewa komai ba,Don bazai manta da lugudan wahalan daya shaba Adaren" ",jiya" "A tsanake Omar ya soma magana""amsa Waya kawai nakeso a wurinka!Wanene yake baka Umarni?" "Wlh bazan Iya faWa maku ba,Ae ko ban sanar daku ba,in har rafayet zai iya sanin duk wani abu da "" ""nake aikatawa,Sanin wanda ke bani Umarni bazai gagare shi ba,Yasan Komai" "Haushi kamar ya shaqe shi haka yake ji,da™yar ma yake magana saboda raWaWin ciwon da yake ji,Ga Yunwar da yake ji,ba don Omar ya hanashi Dukanshi ba,da ba abunda zai hana ya karairaya ™asusuwan Jikinshi,ya tsani haroon kamar mutuwarshi," "Rafayet baisan komai ba,kai nakeso ka sanar dani!Haroon ka amsa mun tambayata,kai da Uban "" ""?wanene kuke aika aika acikin gidan nan" "Shiru haroon yayi,A hasale Sgr ya Waga Hannu zai mauje mashi kai,Omar yayi saurin ru™ oshi,""just leave him,Idan bai amsa mana ba,Wayar shi zata bamu amsa,""" "Basu bar Wakin ba sai da suka Waure haroon jikin gadon sosai,Suka rufe bakinshi,Yarda baza aji" """Sambatun shi ba" "Datse ™opar Wakin Sgr Yayi,Sun jima suna tattaunawa da Omar kafin Ya wuce upstairs,Omar" "kuma ya nufi sashen su Abbansu," "Lokacin daya shiga bedroom Win,Still Sehrish bata farka ba,toilet Ya shiga,After some minutes ya fito sanye da bathrobe da alama wanka yayi,gaban mirror Winshi Ya tsaya yana kallon kanshi ta mirror,Abubuwa dayawa suna yi mashi yawo akanshi,yanzu baida burin daya wuce ya kawo ™" "arshen ma™iyansu cikin kwanakin nan,da zarar ya gama dasu Zai fara tunanin komawa U.S," "Yana cikin zancen zucin nan,Ya fara Jin numfashin Sehrish dake fita da ™arfi da ™arfi,Da sauri Ya koma gefen gadon Ya zauna yana kallonta,A hankali ta soma ™o™arin buWe idanuwanta masu W auke da bacci,biji biji ta fara ganinshi,har sai da ta sanya hannunta saman fuskarta tana mutsustsuka idanuwan tukunna ta samu damar ganin shi da kyau,kwata kwata Jikinta babu ™wari da™yar ta samu ta mi™e zaune,Ciwo na yini Waya amma duk ta rame,idanuwanta duk sun faWa,lips" "dinta sun dan kumbura,jikinta sai kerma yake Yi," ",How was ur body""?yayi tambayar Yana kallon Clavicle Winta""" "Shuru bata bashi amsa ba,Sai dai zuba mashi ido da tayi tana kallonshi,Sake maimaita mata yayi""Ya jikin naki,""nan ma shiru bata bashi amsa ba,Cike da mamaki yace""Baki ji ina magana ba""" ",Tunawa da ciwon bakinta ne yasa shi yin shiru,don yasan bazata iya magana ba sai a hankali "",If u can't talk to me,zaki iya yi mun alama ta yarda zan fahimci abunda ke damunki"" Lumshe idanuwanta tayi tare da buWesu a hankali" ".?""Are u hungry""" "Da sauri ta girgiza mashi kai alamar a'a,ba don taso ba,ita kaWai tasan halin da take ciki,Ga matsiyaciyar yunwa tana ji amma fargabar abunda zata ™ara gani acikin abincinta take ji," "Moving yayi kusa da ita,tare da sanya tafin hannunshi ya ru™o kanta,A saman ™irjinshi ya kwantar da ita,nan take taji natsuwa ta zo mata,hawaye ne suka soma zarya akan fuskarta,taso ace zata iya buWe baki ta sanar dashi ainihin abunda ke damunta amma ta kasa,harshenta Ya raunata sosai,magana ma" ",wuya take yi mata" "Shafa sumar kanta ya soma yi har izuwa tsakiyar bayanta,sosai ta manne mashi tana sha™ar kamshin jikinshi," "?""I really worried about it,pls Tell me what scared you?meyasa kike firgita""" "Yayi maganar tare da mayar da hannunshi saitin zuciyarta dake ta bugawa da ™arfi da ™arfi,tunda ya" ",aza hannun kuma sai heartbeat Win nata ya dai daita" "˜an™ameshi tayi sosai,tana ji aranta kamar bazata rayu ba,tun da ta fara wannan ´an gane ganen na" ",tashin hankali" "Waist Winta Ya ru™o tare da Janyeta daga jikinshi,Mi™a hannunshi yayi gaban drawer chest,Ya curo" ",biro tare da jotter" Mi™a mata yayi tasa hannu biyu ta kar6a """,Ki rubutamun duk wani abu dake damunki anan""" "Hannunta na kerma ta buWe empty page ta soma rubutu,bayan ta kammala ta mi™a mashi jotter Win Hannu yasa ya kar6a yana karantawa" "_Oumma tasan komai,Ka tambayeta zata faWa maka abunda ke damuna_" "Wannan shi ne abunda Sehrish ta rubuta mashi," "Wagowa yayi tare da kallonta suka haWa ido,hannu ya zura cikin front pocket Winsa Ya zaro" "wayarshi,Nan take ya kira Fawan ya sanar dashi cewa Ya kira Mashi Oummansu," "Mi™ewa Yayi ya nufi cikin Wakin,sai gashi ya dawo sanye da sleeping dress Winshi riga da wando" "Maroon colour,Gefen gadon Ya koma ya zauna yana jiran zuwan Abu," "Kusan 15 mins,Abu tayi sallama a ™opar Wakin," """,Assalamu alaikum""" ",Wa'alaikum salam,""ya amsa mata tare da bata izinin shiga daga ciki""" "Tana sanye da hijab ajikinta,Tunkan ta ™arasa Sgr ya mike tare da janyo mata chair Win dake gaban dressing mirror Winshi ya ajiye mata ita,Tunda ta shigo Wakin idonta ke akan Sehrish,Ba ™ aramin daWi taji ba da sehrish ta farka,da alama jikin nata da sauki duk da akwai sauran ciwo atattare da ita," "Ya jikin naki""?tayi tambayar bayan ta zauna,shiru Sehrish bata ce uffan ba,Hakan yasa ta Wan tashi """ ",hankalinta" ",Kada ki damu,ba zata iya magana a yanzu ba,saboda raunin dake abakinta"" "",Ajiyar zuciya abu ta sauke kafin tace""Allah ya baki lafiya" ",Ameen""ya amsa mata amadadin Sehrish Win,don ita sai dai ta Waga kai""" ",gaisar da ita Sgr yayi cikin girmamawa,ta amsa mashi fuskarta asake" "?""Inaso ki faWamun meke damunta ne""" "BuWe baki abu tayi zata yi magana kenan taji ansha™e mata ma™oshinta,runtse idanuwanta tayi tana" ",ambaton Sunan Allah acikin Zuciyarta" "Be calm and answer me pls""Ya faWi hakan ne don Ya lura tamkar bata a cikin natsuwarta,Sehrish "" kuwa hankalinta ya tashi ganin Oummansu ta kasa buWe baki tayi magana,tuni idanuwanta sun cicciko" ",da ™walla" "Wasu addu'oi abu ta shiga jerowa acikin bakinta,da ™arfi da ™arfi,bata daina ba har sai da Ma™oshinta Ya buWe,nan take zufa ta wanke mata fuskarta,mi™ewa Sgr yayi cikin sauri ya shiga palour,within secs ya dawo hannunshi Wauke da bottle water,zama yayi tare da cire murfin ya mi™a ma Abu,hannu biyu tasa ta kar6a,kusan rabin ruwan ta shanye,janye robar tayi daga bakinta,har lokacin tana cigaba da karanto addu'o'in neman tsari a wurin ubangiji don ta gane cewa so ake a hanata magana,gashi ita kuma gwana ce wurin yin ibada, da kuma yin azkhar da sauransu,zaiyi wuya sihiri ya kama irinsu wani" ",lokacin sai dai suci wahala" "Lokacin da taji zata iya magana,da sauri ta soma bayyana mashi halin da sehrish ke ciki""tun jiya da ta shiga Wakin Azmee bata ™ara samun natsuwa ba,ta sanar dani cewa tana ´an gane gane,wasu abubuwa nayi mata gizau,kamar Wazu da safe lokacin da muke cin abinci,Sehrish ta dinga sambatu tana faWin tsutsotsi ne acikin plate Winta,har tayi wurgi da plate Win ta watsa da gudu ta shiga Waki,wannan ne silar "". data rikice ta shige toilet tana wanke bakinta da Omo da soso,kamar yarda ka gani" "Dakatawa ta Wan yi da yin maganar tana faman sauke ajiyar zuciya,Sehrish sai murmushi take yi farin" ",ciki kamar ta mi™e ta rungume Oummansu" "Shiru Sgr yayi yana kallonta yayin da yake nazarin wani abu acikin brain dinshi,bakomai ya faWo mashi arai ba face daren jiya da Sehrish tazo Wakinshi ta tsorata harta yi wurgi da plate Win hannunta,tana fadin Ya rafayet maciji kunama zasu harbeka,anan ya gane cewa Bayan ta fito daga" ",Wakin Azmee ne ta shigo Wakinshi" "Jinjina kanshi ya Wan yi tare da cewa""Kina Zargin Azmee""?" ",Da sauri abu ta Waga mashi kai Alamar eh" "?""Meyasa kike zarginta""" "Saboda na santa,lokacin dana haifi su Sehrish,Itace ³ar uwar sayyadi wadda tazo yi mun wankan "" "",jego" ",""?Tunkan takai ™arshen maganar Sgr yace""Kenan ita ´ar uwar shi ce" ",Jinjina mashi kai tayi alamar eh,murmushin takaici Sgr ya saki" "Yana ™o™arin buWe baki ya kuma tambayarta,Yaji Sehrish ta ru™o hannunshi,da sauri yakai idonshi wurinta," ",Da hannu ta dinga yi mashi Alamar ya mi™o mata jotter dinnan zata yi rubutu" ",Hannu yasa ya dauki jotter Win tare da mika mata,dama biron na hannunta" ",Zane yaga tana yi maimakon rubutu bayan ta kammala ta mika mashi jotter Win" ",Hannu yasa ya kar6a tare da kallon abunda ta zana,Zobe ne ta zana,bai gane me take nufi ba" ",Zan iya ganin me ta rubuta?""abu ce tayi tambayar"" Mi™a mata jotter din" "Yayi tasa hannu ta kar6a,koda abu taga zanen sai ta tuna da binciken da Sehrish ke yi dangane da Junaid,dayake ta bata labarin mutuwarshi,baiwar Allah tana so tayi mashi maganar Junaid Win ta kasa,Gashi ita kuma abun ta manta bata sanar dashi ba," "?""Kin gane me take nufi""" "Jinjina kai abu tayi kafin ta Waura da bayani""Ta sanar dani komai daya faru dangane da mutuwar" "™aninku Junaid!""tunda sgr yaji ta ambaci junaid,hankalinshi gaba Waya ya koma kanta," "Akwai wata rana da ta shiga Wakin Azmee,zatayi sallah tana ™o™arin Wauko hijabi acikin wardrobe "" Win ita azmeen,Sai ga zoben ™aninku na Diamond ya faWo daga cikin wardrobe Win,A binciken da sehrish tayi ta gano cewa tare da zoben nan Shi Yaron ya fita aranar da al'amarin ya faru kuma abun ""!mamaki Zoben nan nashi baiyi komai ba!babu alamar wuta taci shi" "Gaban Sgr ne ya faWi rasss!ya ware idanuwanshi gaba Wayansu,Abun ba ™aramin girgiza shi Yayi ba,jikinshi har kerma yake yi,aruWe yace""Taya akai Ita reesh Win tasan cewa tare da zoben Ya fita" ?'aranar """,Ta hanyar hotunan da suka Wauka tare da Junaid a wayar Jahad""" ",A hanzarce Sgr ya Wauki wayarshi tare da dannawa Fawan kira,tana fara ringing ya Waga kiran" "?""Fawan Am sorry na takura ka ko""" """,On ther hand fawan yace""A'a babban Yaya,baka takuramin ba" "Idan kana kusa,pls inaso ka kira mun Jahad,ka sanar da ita cewa tazo mun tare da wayarta da kuma "" "",wayar Sehrish ina bu™atar ganinsu" "Toh babban Yaya""yana kai ™arshen maganar ya ajiye wayar,zuciyarshi sai faman tafarfasa take yi,ita "" kanta daurewa kawai takeyi saboda ma™oshinta da ake ™o™arin sha™ewa ta dage sai ta faWi" ",gaskiya,koda kuwa Rai zaiyi halinsa" "Bayan wasu mintuna,Jahad ta faWo Wakin da sallama a bakinta,jikinta sanye da dogon hijabi,yayin da" ",hannunta ke ru™e da wayarta da kuma wayar sehrish" "Atare suka amsa mata sallamar,shiga cikin Wakin tayi,gaba daya idanuwanta na akan Sehrish zaune" ",tana ta murmushi,wani irin farin ciki ne ya lullu6e Jahad ""Sehrish Ya jikin naki?na damu sosai akan halin da kika shiga""" ",Jahad Rishi bazata iya magana ba a yanzu,ki tayata da addu'a,""acewar Oummansu""" "Jikin Jahad ba ™aramin sanyi yayi ba,mi™a mashi wayoyin tayi,Yasa hannu ya kar6a,danna wayar" ",Jahad ya shiga yi,direct ya shiga Gallery Winta" "Wagowa yayi tare da kallon Jahad""Ina hotunan da kukayi keda junaid aranar da kuka fita shan ice" "?""cream" """,Suna acikin Gallery Wina,daga ka shiga zaka gansu""" "?""I did not see anything,ko kin gogesu ne""" ",Gaban abu ne ya faWi rass,Ita kanta Sehrish saida hankalinta ya tashi" "Jahad tace""Wlh ya rafayet ban gogesu ba suna acikin wayata,ko yanzu haka kafin nazo nan hotunan ""nake kallo" """,Mi™a mata wayar yayi""nuna mun su" "Bayan Jahad ta kar6i wayar,ta shiga neman pictures Win gaba Waya an goge mata su har vedios din" ",daga cikin wayarta" """,Tamkar zata fashe da kuka,""Ya rafayet wlh an goge munsu,bansan ya akai ba" "?""Wani ya amsa wayarki ne""" """,Girgiza kai tayi""a'a,duk yinin yau wayata tana a hannu na" "Mayar da idanuwanshi yayi kan abu""taya zan gane cewa,Junaid ya fita da zoben a hannunshi?ina yin "",amfani da shaida ne,kafin na yanke hukunci" "Gaba Waya sunyi shiru,jikin kowa yayi la'asar musamman Sehrish domin kuwa harta fara zubar da kwalla,Azmee tayi masu tsiya suna ™o™arin fallasa ta ita kuma ta hana hakan,Shi kuma Sgr bai yarda da" ",sihiri ba,koda zasu fada mashi cewa tana amfani da sihiri zaiyi wuya ya yarda" "Hannu Sehrish tasa tare da ta6o shi,juyawa Sgr yayi yana kallonta,Nuna mashi wayarta tayi da" ",yatsanta alamar tana bu™atarta" ",Mi™a mata wayar yayi,tasa hannu ta kar6a" "!Tana kunna Power din wayar ta kawo haske,Sai ga text message Ya shigo ta layin AMRISH" "Yaushe rabon da ta samu layin Amrish harta manta,kullum in ta kira kashe take samun wayar,Yanzu" ",haka da ta kar6i wayar Amrish take so Ta tura ma sa™o akan ta nemo mata number Ya mu'allim Winsu Shiga message Win tayi,ta ™ura ido tana kallon jagwalgwalon Rubutun da aka turo mata,Na haruffan" "!da aka cakuWesu,abun ya Waure mata kai!Nikaina Boss Ya Waure mun kai" Duk maison Karanta Littafin Abban sojoji Yayi mun magana ta Layina amma whatsapp kawai banda kira 08103884440 " 234 810 388 4440: 5Ø9Ý5Ø`Ý5ØdÝ5ØdÝ 5Ø9Ý5ØRÝ5ØeÝ5ØfÝ5ØcÝ5ØVÝ+ ]PM 2:57 ,19/3[" 5ØWÜ5Ø\Ü5ØVÜ5Ø[Ü 5ØaÜ5؉Ü5ØVÜ5Ø`Ü 5ØYÜ5ØVÜ5Ø[Ü5ØXÜ 5ØaÜ5Ø\Ü 5ØSÜ5Ø\Ü5ØYÜ5ØYÜ5Ø\Ü5ØdÜ 5ØZÜ5ØfÜ 5ØGÜ5ØVÜ5ØXÜ5ØaÜ5Ø\Ü5ØXÜ 5Ø4Ü5ØPÜ5ØPÜ5Ø\Ü5ØbÜ5Ø[Ü5ØaÜ https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 d'*J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B 5Ø9Ü5ØNÜ5ØaÜ5؉Ü5ØRÜ5Ø_Ü 5ØBÜ5ØSÜ 5ØFÜ5Ø\Ü5ØYÜ5ØQÜ5ØVÜ5ØNÜ5Ø_Ü5Ø`Ü * 5ØKÝ5ØRÝ5Ø\Ý5ØfÝ5Ø_Ý 5ØBÝ5ØRÝ5ØcÝ5ØdÝ5ØYÝ5ØVÝ * "Ta jima tana kallon haruffan nan bata fahimci me aka rubuta a sa™on ba,layin Amrish ta kira nan take aka sanar da ita cewa wayar a kashe take!sam bata so haka ba,Wagowa tayi tare da kallon Sgr dake magana da Oummansu," "Nagode sosai da bayanin da kika bani,duk da ban samu evidence Win da nake bu™ata ba,but i wll try "" my best wurin ganin nayi investigation akanta,Zaku iya tafiya,""cikin girmamawa Yayi mata maganar,mi™ewa Abu tayi""mun gode sosai Allah Ya taimaka,Ya baku sa'a...""sosai ta shiga yi masu "",Addu'a yana amsa mata da Ameen" "Ru™o hannun Jahad tayi atare suka fuce daga Wakin,Sae da suka fito palour sannan Oumma tace""Jahad" "?""ya akai ba'a ga hotunan a wayarki ba?ko kin gogesu ne batare da kin sani ba "",Wlh Oumma ban gogesu ba,Nikaina abun ya Waure mun kai""" "Jinjina kai Abu tayi""bakomai akwai Allah,Amma Sehrish Win fa?Anan zata kwana?ba Wakin shi" ",bane""?dama abun ya tsaya mata aranta shiyasa ta tambayeta" """,Bedroom dinshi ne Oumma,kada ki damu mu tafi kawae""" "Bayan fitarsu Wakin,Sgr ya mayar da hankalinshi kan Sehrish,har lokacin hannunta ru™e da wayarta yayin da idanunta ke kallon Screen Win wayar," ",What are u looking at""jin muryarshi yasa ta Wago da kyawawan idanuwanta tana kallon fuskarshi""" "If u need something pls lemme know""cike da kulawa yayi maganar,mi™ewa tsaye yayi sai da ya fara """ ",Waukar Laptop Winshi sannan ya fita palour,Ji take kamar ta dakatar dashi,Saboda tsoran da take ji" "Yatsun hannunta na kerma Ta shiga danna wayar call log ta shiga ta kara dannawa Amrish kira,Nan take aka kara sanar da ita cewa Layin akashe yake,tamkar ta fasa ihu haka taji,runtse idanuwanta tayi tare da Wan buWesu kadan,yanke shawarar zuwa whatsapp group Winsu tayi Na Classmates Winta,Akwai kuma Na general wanda kowa ke aciki students Win da kuma malamansu ne aciki,A Group Win teachers kaWaine zasu Iya tura sa™o banda students,tana fatan Allah yasa Ya Mu'allim yana acikin group Win,profile ta shiga daga ™asa wurin da List Win Malaman dake group Win suke ta fara duba sunayensu tundaga kan Admins,Gasu nan sunayen birjik amma bata ga Numbar Ya mu'allim ba,Sai dai wasu numbobi da aka rubuta sunansu da harshen Larabci,shiru tayi tana tunanin kowanne ne aciki nashi,A ™arshe dae duka numbobin masu Wauke da rubutun" "Larabci ta turama Sa™on,bayan ta kammala rubuta sa™on ta ajiye wayar a saman bedside drawer," "Wuraren ™arfe 2:30 na dare Lokacin masu bacci sunyi nisa a baccinsu,kamar yarda suka saba kwanciya a saman gadonsu su ukku,Hosana na a tsakiyarsu Abu na a ta 6angaren hannun dama inda yake fuskantar ™opa,Jahad nata Can 6angaren hannun hagu,kwatsam Suna cikin Baccin nan,Abu ta soma jin wani irin gurnani gurnani asaman Gadonsu,a hankali ta buWe idanuwanta tana ™o™arin ganin menene,har sai da gabanta ya faWi rass,Wata Mummunar mage ce ba™a wulik mai Uban gashi ajikinta Hakoranta dogaye irin na Vam pires,Kafin abu tayi wani Yun™uri Magen nan ta daddage ta kai Mata suka ta dira akan wuyan Abu,wasu Manyan ™umbuna ta fiddo a hannunta tana ™o™arin Caccaka ma Abu akan fuskarta,A firgice Abu ta dam™i wuyan magen,Kokawa ta 6arke a tsakaninsu,duk yarda ba™ar magen nan taso ta cutar da abu amma abun ya faskara,Domin kuwa Allah yaba Abu sa'a tunda ta dam™i wuyan magen nan ta dinga Jibgarta batare da jin shakkun wani abu ba,A jikin side drawer abu ta dinga buga kan magen nan bugu bana wasa ba,Har sai da magen ta fara kuka tana faman ambaton Miyau miyau,A faWace Abu tace""Zaki ci ubanki ne,Baki ga komai ba,Nasan cewa ke ce Azmee,kika zo mun da suffar mage don ki kashe ni,Saboda" kinga Asirinki na shirin Tonuwa ko? "Tunda abu ta ambaci hakan sai Magen nan ta bace 6aaat babu ita tamkar bata ta6a bayyana ba,ajiyar Zuciya abu ta sauke tana mai godiya ga Allah,daya bata nasara Akan Azmeee," "Saukowa tayi daga saman gadon,ba ™aramin daWi taji ba dasu Hosana basu farka ba,duk wannan" "bada™alar da akayi suna ta shan baccinsu," "Toilet ta shiga,Bayan wasu mintuna ta fito Waure da alwala,Hijabi ta Wauko tare da darduma ta" shimfiWa ta kabbara Sallah "A 6angaren Sehrish kuwa kasa samun natsuwa tayi acikin Wakin,har sai da Sgr ya shigo sannan" "hankalinta Ya kwanta,ruwa tace mashi zata sha don duk yadda taso kin sa wani abu a bakinta ta kasa yunwa take ji sosae,bayan ya kawo mata bottle water cike da zullumi ta kafa baki,sai da tasha kusan rabi sannan ta cire roban ta mika masa ya amsa ya rufe ya ajeta saman side drawer,saman" "gadon ya hau tare da janyota jikinshi ya rungumeta sosai har bacci ya Waukesu," "Wuraren Sallar Asuba da suka fita masallaci,Ya rage ita kaWai acikin Wakin,cikin bargo ta shige" "tana ta addu'a,tana jin motsin wasu abubuwa acikin kunnanta amma ta™i yarda ta buWe bargon,Sai dai komai zai faru ya faru," "Lokacin da Sgr ya dawo daga masallaci,tare da fresh milk Win da ya Wauko mata acikin Fridge ya shigo bedroom Win,abakin gadon ya tsaya yana kallonta ta cikin bargon sai kerma take yi kamar wadda sanyi ya kama,Saboda ita har A.c Win Wakin ya kashe gaba Waya don ya lura tana da jin" "sanyi," "Zama yayi daga gefen gadon,Ya ajiye fresh milk Win asaman drawer sannan ya sanya hannunshi tare da yaye bargon jikinta,duka hannayenshi ya sanya wurin Waukkota ya Waurata asaman laps W inshi kamar wata jinjira,tunda taji ™amshin turarenshi ta shaida cewa shine ya dawo,ba ™aramin daWi taji ba,kwantar da kanta yayi asaman ™irjinshi,A hankali yake shafa sumar kanta yayin da idanuwanshi ke kallon long eyelashes Winta, ta rufe idanuwan sosai ta™i buWesu," "?""Ya jikin naki""" ",Da sau™i,""ta amsa mashi da™yar,bakin nata ya Wan lafa""" "?""Kina jin yunwa""" "jinjina mashi kai tayi alamar eh," "Dogon yatsan hannunshi ya zura mata abakinta,sai gashi ta buWe Small mouth Win tare da kama yatsan hannun nashi,wani shock yaji da sauri ya zame yatsan don baiso ya shiga wani yanayi a wannan halin da take ciki na jinya," "Fresh milk Win Ya Wauko tare da cire murfin ya Wan kafa mata robar abakinta,a hankali ta shiga shan madarar,natsuwa yayi yana kallonta shi kanshi mamakin yanda ya damu da ita sosai ya ke yi,Yadda take shan fresh milk Win ba ™aramin sha'awa ta bashi ba,Sai da ta shanyeta tass,Sannan ya janye robar" ",daga bakinta" "?""kin ™oshi"".." ",Šaga mashi kai tayi alamar eh,ba don ta ™oshi ba,Amma taji sau™in cikinta" "Zaki yi wanka,""?Waga mashi kai tayi alamar eh,Tayi tunanin zaice ta tashi ta tafi bedroom Winsu,Ba "" zato ba tsammani taji ya Wauketa asaman kafadarshi Ya wuce da ita toilet,wata irin kunyace ta rufe ta,musamman Lokacin da ya cire rigar jikinta yayi mata naked,batasan meke wakana ba amman taji ya kwantar da ita cikin jacuzzi,da sunan wanka Sgr ya shiga da ita cikin kwamin amma sai da ya gama shafe jikinta da hannunshi,da sunan yana goga mata Sabulu,ga soap Win nashi wani irin ™amshi tamkar turare haka sabulun yake,zuba mata ido yayi yana kallon fuskarta,ganin tana ™o™arin buWe idanuwanta yasa shi yin saurin goga mata sabulu saman idanuwan,hakan yasa ta fasa buWe idon,baison ta raina shi ne shiyasa yayi mata hakan,Wani irin ruwa ne mai Wumi ga daWi yayi mata amfani dashi,kamar karta" ",fito daga cikin Jacuzzin nan hake ta dinga ji" "Bayan wasu mintuna Sgr ya fito Wauke da Sehrish saman kafaWarshi ya Waura mata towel,zaunar" "da ita yayi saman front chair ta gaban madubinshi," "Saitin kunnanta ya du™o a hankali yace""in shafa maki ne ko zaki iya shafawa,""?da sauri ta Waga mashi" ",kai Alamar eh" "Okey,""ya mi™e tare da juyawa ya shige toilet Win don ya samu yayi wankan shima,Tana jin ya rufe "" ™opa ta buWe idanuwanta,Sae faman zabga uban murmushi takeyi,bata ta6a tunanin Sgr zai iya caring Win mace ba irin Yarda yayi mata a yau,Ko jinjira albarka,bakomai yafi burgeta ba fa ce Yarda yake Waukarta asaman kafadarshi,daWi take ji sosai,Ajiyar zuciya ta Wan sauke tare da kai hannu ta Wauki Waya daga cikin body oils Winshi ta soma shafawa ajikinta,Bayan ta kammala ta feshe ko'ina da" ",turarenshi ita ma yau ta WanWana turaren Babban Yaya,Zasu yi ™amshi iri Waya" "Mi™ewa tayi daga saman kujerar ta nufi gadon tana ™o™arin ta gyara mashi,zanin gadon ta cire ta musanya da wani sabon da ta Wauko ta jera pillows Win,Tana cikin gyaran nan tajiyo alamun motsin ™opa tasan shine zai fito,A hanzarce ta haye saman gadon ta zauna tare da jingina bayanta" "ta kuma rufe idanuwanta saboda kunyarshi da take ji,Ya gama gane mata jiki sa™o da lungu,""" "Sako fararen ™afafunshi yayi masu sanye da slippers,A saman ™aramin carpet Win dake bakin ™ opar toilet ya cire slippers Win,towel ya Waura asaman waist Winshi,Slowly ya Wago da blue eyes Win shi yana kallon Sehrish,takawa yayi izuwa gaban dressing mirror Win ya tsaya don ya gyara jikinshi,satar kallonshi Sehrish ta dinga yi ta wutsiyar idonta,ba ™aramin kyau yayi mata ba,ya saki kwantacciyar sumar kanshi ta baya,natsuwa tayi tana kallonshi,Ashe Sgr ya gane tana satar" "kallonshi," "Da gangan ya sanya hannunshi asaman ™ugunshi ya warware towel Win jikinshi,Aikuwa a ruWe" "Sehrish ta kifa kanta saman pillow Jiki na kerma,duk a tunaninta babu short ajikinshi,˜ayataccen murmushi Sgr ya saki,Shi kanshi baisan ya kubce mashi ba,razanar da tayi ne yaso bashi dariya," "Wago da kanta tayi daga jikin pillow Win don ta saci kallonshi,karaf suka haWa ido dashi,wani irin" "kallo taga yanayi mata,murmushi ta saki tare da mayar da fuskarta jikin pillow Win ta rufe," "Suna cikin wannan Yanayin na shau™i Hosana ta kwala Sallama da ™arfi,da sauri Sehrish taja bargon ta lullu6e kanta gaba Waya,Wucewa can cikin Wakin yayi wurin closet Winshi,Jallabiya Ya" "zura ajikinshi kafin ya dawo ya zauna daga gefen gadon," "Jin Anyi shiru ba'a bata izinin shiga ba yasa tace""In shigo""?tayi tambayar tana le™a kanta cikin W" akin "Come in""ya bata permission din shiga,a tare da Jahad suka zo Wakin tana la6e abayan Hosana,dama "" tun kafin su Shigo taja kunnan Hosana akan karta kuskura ta faWa masu Waki batare da an basu izinin" ",shiga ba,don tasan halinta,Wan kaine da ita" "A tsanake suka shigo cikin Wakin hannunsu ru™e dana juna," "?""Yaya Rafayet ina kwana,kun tashi lafiya?Ya mai jiki""" "Alhamdulillah""bayan ya amsa masu ya mi™e tare da kallon Jahad a lokacin Hosana ta koma bakin """ ",gadon tana kallon Sehrish dake kudundune cikin bargo kamar mai bacci "",Ki Wauko mata kayan da zata sanya ajikinta""" "Toh""ta ambaci hakan tare da juyawa ta nufi kopar fita daga Wakin,fitowa palour yayi tare da samun """ ",wuri saman Sofa ya zauna" "Rishi ya jiki?kinji sau™i""?a hankali Sehrish ta Wan zame bargon data lullu6e fuskarta dashi,kamar "" wadda ta tashi daga bacci haka tashiga mutsustsuka idanuwanta,kallon Hosana tayi da™yar ta iya buWe "",baki tace""da sauki" "Allah ya baki lafiya rishi,jiya fa ko bacci banyi ba saboda tunaninki. ""murmushi kawai Sehrish tayi """ ",mata don tasan cewa ™aryane,ba ™aramin abu bane zai hana hosana yin bacci ba" "Cigaba da magana Hosana tayi""nasha kuka Allah,Oumma tayi tayi dani akan in kwanta inyi bacci,Na™iya nace nidai bazan iya bacci ba,har sai kin samu sau™i,""ta ™arasa maganar,hada Wan kwa6e" ",fuska" ",Murmushi Sehrish taci gaba da yi tana kallonta" "Dawowa Jahad tayi hannunta ru™e da rigar da ta Wauko ma Sehrish,turkey gown mara nauyi red colour mai maWaurin igiya daga tsakiyarta,atare da mayafinta ta Waurosu asaman hannunta,Shigowa" ",palourn ta yi da sallama abakinta,Amsa mata sallamar yayi kafin ta wuce bedroom Win" "Anan ta samu Hosana tana ta shirga mata ™arya,da alama ba ™aramin nishaWi take sanyata ba,agaban gadon ta tsaya tare da kallon hosana""ki sauka down Oumma na kiranki zaku ci abinci ne An kammala shirya breakfast,""jin haka yasa Hosana ta juya da gudu ta fita daga bedroom W in,dama wayau Jahad tayi mata don tabar Wakin ko Sehrish ta samu ta shirya,ta lura babu kaya" "ajikinta," """,Ya jikin naki My own sis,""fuskarta Wauke da murmushi ta amsa mata da ™yar""Am feeling better now"" Allah ya ™aro lafiya,Ga wannan Ya rafayet ne yace in kawo maki,""tayi maganar tana mi™a mata "" kayan,yunkurawa tayi tare da mi™ewa daga zaune takai hannu ta kar6i kayan,kafin ta sauko daga saman" ",gadon,Waure da Wan towel Winta" "Bari na jiraki a palour,""da sauri Sehrish ta dakatar da ita""A'a,zan shiga daga cikin Wakin na sanya "" kayan,Idan na kammala sai mu fita tare,""ba ™aramar wahala take shaba idan zatayi magana,kamar ana tsaga bakinta haka take jin raWaWin,juya baya jahad tayi tana ™arewa Bedroom Win kallo,a can ™asan zuciyar kuwa tsabar farin ciki ne,Saboda ta gano wani abu game da Babban Yayansu,Da alama Ya fara faWawa tarkon rishi Winsu,ashe da Rabon mafarkinta ya zama gaskiya,Wato na ganin Sehrish da ™aton ciki ga kuma kwaWayin Son Ganin ³a'´ansu da take yi,lokaci guda kuma Yanayinta Ya canza,matsananciyar damuwa ta bayyana akan fuskarta,Bakomai Yasa ta shiga wannan Halin ba,Fa ce Masoyinta da ta tuna,tayi babban rashi wanda har ™arshen rayuwarta bazata ta6a manta raWaWin rasa shi da tayi ba,a duk lokacin da suke waya dashi haka zai addabeta da tambaya wai Idan sunyi Aure A daren farko me zasuyi,duk in ta tuna wannan tambayar ta Junaid sai Murmushi Ya bayyana akan" ",fuskarta,wasu siraran Hawayene suka soma saukowa saman cheeks Winta" "Jahad,na shirya zamu iya tafiya,""jin muryar Sehrish yasa tayi saurin goge hawayenta,sannan ta juya "" tana kallonta,Ba ™aramin kyau rigar tayi mata ba,kamar wanda zata gasar kyau,Hannunta na a ruqe da" ",wayarta da ta Wauko" ",Masha Allah""tayi maganar tare da ru™o hannun Sehrish tana murmushin dole""" "Atare suka shigo cikin palourn,har zasu fita ta Wan dakata tare da juyawa ta kalli Sgr dake zaune" "saman sofa,ya jinginar da bayanshi,yayin da ya lumshe idanuwanshi tamkar wanda Bacci bai ishe shi ba," """,Sakin hannun Jahad tayi""ina zuwa" "Fita daga wajen palourn Jahad tayi tana jiran dawowarta," "A hankali ta ™arasa wurin sofan dayake zaune ta tsaya,Cikin sanyin murya ta soma magana""bansan da wasu kalmomi zanyi amfani dasu ba wurin yi maka godiya,saboda irin kyakkyawar kulawar daka bani,Thank You So much Ya Rafayet""tunda ta soma magana,Ya natsu yana sauraronta,daWin voice Winta" ",yake ji kamar kamar me ba kaman da take maganar a hankali" "Never mind,""yayi maganar batare da ya buWe idanuwanshi ba,Juyawa Sehrish tayi da sauri ta nufi "" hanyar fita falon,Sai da ya tabbatar tabar wurin tukunna ya Wan buWe idanuwanshi tare da waigawa" ",yana kallon bayanta,har sai da ta fuce daga falon" "A 6angarensu Hayaam da Abra waWanda tun jiya suka bar Abuja,Abun da ya faru lokacin da suka isa unguwarsu,wuraren marece tunkafin Su shiga gidansu suka lura da yadda mutane ke kallonsu,tun daga nan suka sha jinin jikinsu,Har nunasu akeyi da hannu ana cewa gasu can sune ´ a'´anta,Sun dawo daga yawon biWiWin nasu,Wlh anyi asarar Rayuwa,wasu kuma na cewa,Ae laifin uwar tasu ne da bata basu tarbiya ba ita ta lalatasu,Lokacin da suka ™arasa ™opar gidansu,A buWe suka samu gidan,Da sallama suka shiga sunyi tunanin za'a amsa masu amma sai suka ji shiru,gidan babu kowa,komai na gidan babu,An kwashe komai,hatta butoci da bokatai babu,Har" "kan fanfonsu an 6alleshi," "Nan fa hankalinsu yayi mugun tashi,Tun a tsakar gidan Abra ta saki trolley Win hannunta,da gudun gaske suka shiga cikin W akunan suna kwalawa Mammynsu kira,Mammy! Mammy!!gabansu ne ya faWi ganin Wakin mammynsu babu komai wayam hatta katifarta,yanke" "shawarar zuwa makwabtansu Suka yi donsu tambayi Ina mammynsu taje ne," "Suna zuwa zauren gidan suka fara jiyo hayaniyar mutane,kasa kunne suka yi suna sauraran Surutun mutanen da sukayi masu dandazo a ™opar gidan," "Kuna ina la'anannu!waWanda basu son ciwon kansu ba,Ku fito muci ubanku inba haka ba Mu ™ona "" gidan da fetur,kun tafi kun barmu da bala'e acikin unguwa,Yau sai mun fanshe haushinmu akanku,Jinin ""ku ya halatta" "Jin wannan yasa tsoro ya kamasu,da gudu suka Koma cikin gidan,A Waki suka datse ™opa,Hankalinsu Yayi mugun tashi,Sun rasa gane zunubin da suka aikata har mutane ke neman bugunsu,Suna Cikin wannan halin ne suka ji anyi masu Sallama,muryar Limamin Unguwarsu ce,™in fitowa su kayi har saida suka ji yace""Kada kuji tsoron komai,ku fito inason magana daku ne,Naba mutanen anguwar ha™uri Sun tafi,""jin wannan maganar yasa suka buWe ™opar Wakin suka fito,Bayin Allah kowacce jikinta" ",sai kerma Yakeyi,hawaye sharkaf akan fuskarsu" "Nasiha yayi masu sosai,A ™arshe ya sanar dasu laifin da suka aikata wanda yasa mutanan unguwar ke neman kashe su,Abunda Ya faru Bayan tafiyar Abra,tabar Mammynsu ita kaWai kwance tana jinya ta kwana ta yini cikin mawuyacin hali a lokacinne makwabciyarta tsigai wadda suke zuwa yin gulma a kuma gidanta ne ake kulle Amal,ta shigo ta sameta a wannan halin da kyar" "ta taimaka mata alokacin tana ta sababi tana fadin ina ma amfanin haihuwar yara irin nata,uwarsu" "ba lpy sun haura kafa sun tafi gantali,a washe gari tsigai tafiya ta kamata dama bata cika zama ba,ta ba yaranta umarnin su rinka leka Mammy suna kai mata abinci ai tun ranar farko da suka taras da ita acikin kazanta basu sake komawa ba sai ma wayarta da suka sace don rashin tsoron Allah,sauran mutanen unguwar babu wanda yasan da mara Lafiya acikin gidan,kowa yazo gidan nasu Yayi sallama ba'a amsa mashi ba,Sai yayi tunanin cewa babu mutun a gidan,Basu tashi sanin abunda ke faruwa ba,Sai da azababben wari ya ishi mutanan unguwar kamar gunyar ™wai ta fashe,aka rasa daga ina wannan warin ke fitowa,Mutane suka kasa samun natsuwa a ™arshe da aka tsananta bincike Aka gano cewa wannan warin a gidansu ne,Matasan unguwar suka shiga cikin gidan suna bincikawa har suka samu gawar Mammy ta ru6e naman jikinta ya zagwanye,tsutsotsi duk sun mamaye jikinta suna ci,Wa'iyazubillah,lokacin da su hayaam suka ji wannan Mummunan labarin a wurin limamin nan,Anan take Abra ta sume,Hayaam kuwa har kusan Zaucewa Tayi,sunyi danasanin rayuwarsu fiye da tunanin mai tunani,Sun tsani kansu,sun muzanta a idon jama'a,A ranar basu kwana acikin gidansu ba,Saboda mutanan dake" "dakonsu,Malam Liman ya tafi dasu gidanshi,kafin komai Ya lafa " "A lokacin da™yar aka samu wasu bayin Allah da taimakon limamin nan suka kawar da gawarta,An yi mata jana'iza kenan da Sati guda,Wannan makwabciyar tasu Tsigai,Ta sanya matasa suka kwashe mata kayan gidan kaf saboda tana bin Mammy bashin kuWi kafin ta mutu,dama kuma a" wurinta suke cin bashi in zasu wurin boka. "Gani Ga wane Ya ishi wane jin tsoron Allah,ya Allah ka kare mu daga aikata aikin danasani," "A 6angaren Ishaq kuwa,Aunty babba ta addabe shi da kira da numbobin mutane,bata gajiya da aron waya tana yi mashi magiya akan Ya taimaki Rayuwarta,Abunda yasa Ishaq bai mayar da hankali akanta ba shine tasaba yi mashi ™arya ba kamar in tana son ta samu kuWi,wannan dalilinne yasa bai Wauki maganarta Serious ba,a ™arshe ma data isheshi da kira sai ya cire Sim Win wayar gaba Waya ya ajiye shi,Ya musanya da wani sabo,Waya daga cikin illar yin ™arya kenan Gashi tajama kanta,Gaba W aya yanzu hankalinshi na akan Hajjaju,domin kuwa ta amince zata" "aureshi,Soyayyarsu Tayi ™arfi har sun fara zancen Yin aure," *Boss Bature* "Wuraren ™arfe 12 da rabi na rana,Amrish tana ta faman zarya acikin babban falon gidan,ranta a matu™ar 6ace,Ta cika tamkar zata fashe,tun safe ta ™wallafa rai akan zasu fita a siya mata waya,Amma Mommy ta sa6a mata al™awarinta,daga shiga Waki ta shirya ta fito bata ganta ba,ashe tabar gidan cikin motarta,Sae da ta bari ta Wauki wankan lace ta sha uban make up tukunna tayi mata tsiya,Ta sha kuka harta gaji,fuskarta duk tayi jaga jaga da hawaye,tayi kukan harta gaji,a ™ arshe ta yanke shawarar zata nemo wayarta,Yau saita bincika ko'ina na gidan har sai Allah yasa ta gano wayarta,Upstairs ta fara hawa a buWe ta samu ™opar Wakin Mommynta,Shiga ciki tayi tana ™arewa Wakin kallo,tunani ta shiga kota ina zata fara neman wayarta,bedroom Win ya haWu sosai,Katafaren gado ne side by side Winshi kuma drawer ce,akwae faskekiyar wardrobe,ga tan™ ameman Dressing mirror,da sauransu,hannu tasa ta cire kallabinta ta Waure shi a qugunta,drawer chest ta fara bubbuWewa tana neman wayarta,sai da ta duba ko'ina duk ta hargitsa kayan bata ga" "wayarta ba,tuni ta haWa gumi sai zufa ke tsastsafowa akan fuskarta,tsayawa tayi ruke da qugu tana" "faWin""Wlh bazan ha™ura ba,Duk inda kika 6oye mun wayata yau saina gano abuna,Ae ba ita ta siyamun wayar ba,Ya haroon ne ya siyamun,don haka dole a fiddo mun wayata,indai ana son Zaman lafiya""ta ™arasa maganar tare da jan dogon tsoki ta nufi hanyar fita daga Wakin,tana ™o™ arin ruke handle Win ™opar ta Wan dakata yayin da kwalwarta ke tariyo mata wani abu kamar taso taga waya a saman gadon Mommynsu," "A waske ta juya tare da wurga idanuwanta kan Wayar dake ajiye asaman pillow,da farko tayi tunanin wayarta ce saboda iphone ce,Amma lokacin da ta ™arasa gaban gadon ta Wauki wayar sai taga ba wayarta bace," ?'Cike da mamaki tace kodai Mommy ce ta siyamun sabuwar waya don tayi suprising Wina "Jujjuya wayar ta shiga yi a hannunta,a kashe wayar take," ",Wuri ta samu gefen gadon ta zauna,ranta ne ya bata cewar ta kunna wayar ta gani" "Danna power Win tayi nan take screen Win wayar ya kawo haske,Zama Amrish tayi tana jiran wayar ta" ",kammala buWewa,runtse idanuwanta ta Wan yi kafin wayar ta buWe" "A hankali Amrish ta buWe idanuwanta kan screen Win wayar,™ura ido tayi tana kallon hoton wallpaper Win" "Abun yayi mugun Waure mata kai!cike da mamaki tace""kai!Wannan ae hoton Yayan Sehrish ne,JUNAID ROMEO,wanda ke kawota makaranta!ya akai wayarshi tazo hannun Mommynmu,""mi ™ ewa tsaye tayi tana ™ arewa hoton kallo,Fuskar nan W auke da wannan kyakkyawan murmushin nashi,tama rasa ina zata dosa,wani tunani zata yi,kwakwalwarta ta cunkushe,ita dai a iya saninta basu da ala™a dasu Sehrish,Amma kuma ga wayar Yayan sehrish W in a gidansu,MEYA KAWO TA? tayi takaicin ganin wayar da face security dole sai da fuskar" "mamallakin wayar sannan za'a Iya buWe ita," "Fitowa Amrish tayi daga cikin Wakin Mommynsu hannunta ruke da wayar Junaid,Saukowa downstairs tayi a tsanake take taka staircases Win zuciyarta cike fal da mamaki,Zurfin tunani ta shiga bakomai ya faWo mata aranta ba,fa ce Kalmar nan da Mommynta ke faWi lokacin da tayi mata la6e a ™ opar W akinta,Wato akashe akashe shi kawai ko kuma a ™ wa ™ ule mashi idanuwanshi,tabbas kuwa ta fara zargin wani abu dangane da Mommynta,Akwai alamar Tambaya akanta babba ma kuwa," "Gabanta ne ya faWi lokacin da ta tuna da agogon Diamond Win da ta tsinta a tsakiyar falonsu,nan ta gane cewa iri Waya ce da agogon hannun Junaid da ta gani a hoton fuskar wayarshi,In har kuwa hakane" !kenan dole abu biyu zai kasance "Ru™e qugunta tayi da hannu Waya,tana ci gaba da zurfafa tunaninta" "Kodai su mommy sunyi kidnapping Winshi ne shiyasa suka shigo da agogonshi da wayarshi acikin "" gidan nan,ko kuma Sun shigo da Yayan Sehrish acikin gidanmu daren Jiya,dama kuma tajiyo dirar motoci agidan,Daga baya kuma taji shigowar mutane a falonsu,duk da bata samu damar ganin meke" "',wakana ba" "Kasa samun natsuwa Amrish tayi,gudu gudu sauri sauri ta fito daga cikin gidan ta nufi Baba mai" "gadin gidansu dake zaune saman benci,yana sauraran radio,tsohon har saida ya firgita da ganin Amrish kamar yar daba haka ta faWo mashi,Šankwali Waure da qugunta,kitson shuku ne akanta," ",Lafiyar kuwa Amrishi?ko sallama babu""?baba mai gadi yayi tambayar yana kallonta""" "Ina fa lafiya,dan Allah so nake na tambayeka!a daren jiya wasu baki sun shigo cikin gidan nan,Ka """ "?""lura dasu" "Shiru tsohon yayi yana tunano abunda ya wakana a wannan lokacin,Hajiya taja kunnanshi akan cewa" ",ya rufe idonshi Ya zama tamkar makaho,Sannan ya rufe kunnuwanshi Tamkar kurma" "Tuna wannan yasa shi yin saurin cewa""Bansan komai ba,lokacin da suka shigo cikin gidan nan bacci ya Wauke ni ""tunkan yakai ™arshen maganar Amrish tace""mai ™arya Wan wuta,wlh kaji tsoron Allah" "baba mai gadi,Tsofe tsofe dakai zakayi mun ™arya,in har dagaske bacci kakeyi to waye ya buWe masu" ",gate?dole kaji horn Win mota kuma dole ka farka" "A ruWe baba mai gadi yace""kinga dan Allah ki rufa mun asiri ki bar wurin nan,Hajiya ta kusa dawowa idan ta ganki a bakin gate Winnan zata tuhumeni ne""" "Wlh bazan bar wurin nan ba,ko ka faWamun amsar tambayata,Ko kuma wlh in ™ala maka sharri "" "",wurin Mommy ince kana nemana" "A firgice Baba mai gadi Ya mi™e tsaye yana ambaton""Subhanallahi!Amrishi kina da hankali kuwa?kinsan me kike faWa""?duk ya tsorata saboda yasan cewa jarababbiya ce,kamar uwarta,tsaf zata iya ™ala mashi sharri" "Zan tafi baba mai gadi amma inaso ka sani,Wlh saina ™ala maka sharri,Kasan police station?kasan "" Gidan Yari""?tayi tambayar tana kallonshi" "Jin haka yasa shi ™ara firgita,Cikin lalama ya soma magana""zan faWa maki gaskiya amma dan Allah" """,Amrishi karki faWama kowa,kada ki bari kowa yaji" """,Naji bazan faWa ma kowa ba,Nayi maka alkawari""" "Yawwa,wlh wasu dan™ara dan™aran motoci ne suka shigo cikin gidan nan,Ina zaune ina sauraron "" radiyo Wina naji hon dinsu,da azama na buWe masu gate Win suka shigo a jere,bayan motocin nan sun tsaya,Hajiya ta fito daga motarta,Wayar motar kuma wani gabjejen mutun ™irar samudawa ya fito daga cikinta,Ya zagaya ya buWe gidan bayan Motar,ina baki labari wani gabjejen ™aton ™irar adawa ne ya fito daga cikin Motar ashe su biyu ne,kwatsam!ingaya maki Sai naga ya sanya hannu ya Wauko wani matashin yaro duk yaci wahalar rayuwa amma wlh baki ganshi ba,Kyakkyawan gaske fari tasss mai kwantacciyar Suma,kamar irin waWannan indiyawan da nake gani a talabijin,Basamudan nan ya cuccuboshi saman kafadarshi Yaron kamar matacce baya motsi,ko'ina na jikinshi Ya raunata Amma fa "". yana numfashi don naga yatsun hannunshi na kerma" "Tashin hankali!,tunda baba mai gadi ya soma bata Labarin ta kasa kunne tana sauraronshi abun kamar" ",a mafarki take jinshi" "Sauke ajiyar zuciya baba mai gadi yayi kafin yaci gaba da cewa""kinsan Allah har ™walla saida na zubar saboda yaron nan,gwanin ban tausayi,Don Allah ko kin san Meyake damun Yaron nasan kin "". ganshi" "Hannun Amrish na kerma ta mi™a ma baba mai gadi wayar Junaid""duba ka gani shi ne wannan" "?""yaron" ",Kar6ar wayar baba mai gadi yayi yana ™arewa hoton Junaid kallo" "Gaskiya kamar shi wlh,"" cike da kokwanto Yayi maganar,Can kuma yace""tabbas ma shi ne,Ae daga "" ganin wannan hoton kafin ya fara shan wahala ne,jiya kuma dana ganshi Ya jigata sosai bawan "",Allah,dan Allah Amrish in kin shiga ciki,Kice ina yi mashi ya jiki" "?""A ruWe tace""Baba mai gadi ae baya acikin gidan mu,jiya baka ga sun tafi dashi ba" "Girgiza kai Baba mai gadi yayi""basu fita dashi ba,Yana acikin gidan nan!bayan da suka shiga da yaron,ina zaune cike da jimami naga waWannan Samudawan sun dawo batare dashi ba,kuma akan idona suka ja motarsu da gudu suka bar gidan nan ""yana kai ™arshen Maganar Amrish ta kar6i wayar daga" "hannunshi,juyawa tayi da gudu ta nufi cikin gidan" " 234 810 388 4440: 5Ø9Ý5Ø`Ý5ØdÝ5ØdÝ 5Ø9Ý5ØRÝ5ØeÝ5ØfÝ5ØcÝ5ØVÝ+ ]PM 2:57 ,19/3[" 5ØWÜ5Ø\Ü5ØVÜ5Ø[Ü 5ØaÜ5؉Ü5ØVÜ5Ø`Ü 5ØYÜ5ØVÜ5Ø[Ü5ØXÜ 5ØaÜ5Ø\Ü 5ØSÜ5Ø\Ü5ØYÜ5ØYÜ5Ø\Ü5ØdÜ 5ØZÜ5ØfÜ 5ØGÜ5ØVÜ5ØXÜ5ØaÜ5Ø\Ü5ØXÜ 5Ø4Ü5ØPÜ5ØPÜ5Ø\Ü5ØbÜ5Ø[Ü5ØaÜ https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 d'*J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B 5Ø9Ü5ØNÜ5ØaÜ5؉Ü5ØRÜ5Ø_Ü 5ØBÜ5ØSÜ 5ØFÜ5Ø\Ü5ØYÜ5ØQÜ5ØVÜ5ØNÜ5Ø_Ü5Ø`Ü paid book * 5ØKÝ5ØRÝ5Ø\Ý5ØfÝ5Ø_Ý 5ØBÝ5ØRÝ5ØcÝ5ØdÝ5ØYÝ5ØVÝ * Not edited "Lokacin da suka sauko downstairs,gaba Waya kowa Ya hallara akan dining suna Yin break fast,™ arasawa Su kayi Bayan sun gaishe da kowannansu,Kowa saiyi Mata Ya jiki Yake yi,Taji daWin yarda Suka nuna damuwa akanta,kusa da oummansu ta xauna,Jahad ma ta zauna a gefenta,a dai dai Lokacin Azmee ta dawo hannun Wauke da wasu kayan abincin data Wauko a kitchen,A saman table Win Ta ajiye tray Win,Atare Sehrish da Abu suka Wago ido suna kallonta,fuskarta ta kumbura idanuwanta sunyi jawur kamar wadda tasha kuka,a gefen fuskarta hada gurjewa,fatar wurin ta tattare,Abu batayi mamaki ba,don kuwa ta gane cewa Itace Win tazo mata da suffar mage a daren" "jiya,Ga alamu nan Sun nuna," "Zagayawa tayi wurinsu Sehrish,plate biyu ta Wauko ta zuzzuba masu abinci,tare da tura masu" "agabansu,Jahad ta hauci,Sehrish kuwa ™in cin abincin tayi,Mi™ewa Tayi daga saman chair Win," ",Ina zaki je""?omamnsu ce tayi magana ganin ta mi™e""" "Da™yar ta iya cewa""Kitchen zanje,""ta ™arasa maganar tare da kama hanyar zuwa kitchen don ta shirya" ",mashi breakfast Winshi,tun da ta fara jin sau™in jikin nata" "Shaf shaf Ta shirya mashi asaman ™ayataccen tray,Ta wurinsu ta gifta cikin main palour,Upstairs Ta haye lokacin data ™arasa part Win nashi tana ™o™arin Shiga,tajiyo muryoyinsu suna magana Shi da Omar," "The same fa irin message Win da aka turomin Ni da Abba,da farko da abba ya nuna mun sa™on nayi "" tsammanin Waya daga Cikin friends Winshi ne,Aka samu wani Yaron Ya Wauki wayar mahaifinshi Ya rubuta jagwalgwalon,Amma daga baya dana ga sa™on sai abun Ya tsaya mun araina,kuma sai gashi" ",kaima An tura maka,to wai wanene da wannan aikin""?Yayi tambar yana kallon Sgr,dake a gefenshi Am confused Omar,Nagaza fahimtar me aka rubuta ajikin message Win nan,abu 2 nake hasashe akan "" sa™on nan,kodai ™aramin Yaro ne Ya rubutoshi,ko kuma wanda baya acikin hayyacinsa,Amma abunda yafi Waure mun kai shi ne,Taya akai wanda ya turo sa™on Ya samu special line Wina,Wanda bakowa ne" ",yasanni dashi ba,""ya kai ™arshen maganar yayin da idanuwanshi ke akan Omar" "Kafin Omar yace wani abu,Sehrish Ta katsesu da sallama,Atare suka Wago suna kallonta," "˜arasawa tayi gaban table Win dake agabansu,ta sauke trayn asaman shi, kafin ta Wan Wago tare da" ",kallon Marshal Omar,murmushi ta samu akan fuskarshi "",Ina kwana Ya omar,ka tashi lafiya'" "?""Lafiya Lou Sister,Ya jikin naki""" "_"",Da sauki ya omar"" "",Allah ya ™ara maki lafiya""" ",Ameen ngde,""ta amsa mashi""" "Cike da Zolaya ya nuna kayan abincin data ajiye masu""Nawa ne ko nashi""?" "Du™ar dakai ta Wanyi tana murmushi "",Naku ne,na kawo maku""" "?"",Kinsan da zuwana part Winshi ne""" ",A'a,""tayi maganar tare da satar kallon Sgr,Ya tsareta da blue eyes Winshi,duk saita shiga kame kanta"" Ya akai naga ka tsareta da ido?faWamun menene sirrin kallon nan""yayi maganar yana Wage mashi """ ",gira,da sauri Sehrish Ta juya ta kama hanyar fita Wakin" "Kallon Ya isa haka,Its better ka kame kanka malam,saura ´an satittika,Ka sakar mashi ³ar shi,Ka "" "",koma U.s wurin Eva nasan har yanzu tana jiranka" "Šaure fuska Sgr yayi""Omar bana son wannan joke Win,idan kaga nabar ™asar nan,™afata ™" "afarta,zan tafi tare da ita u.s don taci gaba da yi mun aiki acan,""" "?""Harararshi Omar yayi""Sannu ko?masu aikin dake garemu a U.s fa,Sallamarsu zaka yi ne "",Aikinta daban nasu daban""" ",Kana nufin aikin gyara shimfiWa""?dariya ce ta kufce ma omar,hakan ba ™aramin hasala shi yayi ba"" Ganin ya 6ata rai yasa shi cewa""Shikenan nadaina,yanzu dae bari nayi serving Winmu ko?nasan kana "",jin Yunwa" ",Yayi maganar tare da kai hannu yana buWe warmer" "Sehrish kuwa Bayan fitarta daga part Winshi,jiki asanyaye take tafiya,maganar da taji su Ya omar" "nayi akan sa™on nan ya tsaya mata aranta,Taya akai aka tura masu message iri Waya,Amma ita sa™ on nata bada new number bane,ta layin Amrish ne,kuma a iya saninta Amrish bata da Number W" "insu Ya omar,balle ace itace ke tura masu sa™on dagangan,to kodai ta yarda wayarta ne?wani" "yaron ya tsinta Yake tura masu sa™o,Can kuma ta tuna abunda Sgr yace da Special line Winshi aka tura mashi sa™on,Wanda ba kowa ne keda shi ba," "˜arasa Zancen zucin tayi a lokacin data sauko palour,bata koma dining Winba ta wuce bedroom W" "insu tana zarya acikin Wakin nasu," *Amrish* "lokacin data juya izuwa cikin gidan A sukwane ta faWa falon,da gudu ta nufi wani Corridor,Gidan Yana da girma sosai,tana da tabbacin cewa anan downstairs Suka rufe shi,haka ta dinga bin W akunan dake a gidan kaf tana bincikasu,Tasha wahala sosai,Ga uban gumi data haWa,fuskarta sai naso take yi,A ™arshe data gaji ta shiga ™wala mashi kira ko Allah zaisa Yaji kiran nata Ya amsa mata," ",Junaid!Junaid""tamkar ma™oshinta zai 6allo waje saboda yarda take 6are baki wurin kiran sunanshi""" "A galabaice Amrish tayi ruku'e hannunta dafe da guiwowinta,Sae faman haki take yi,runtse idanuwanta tayi gam,yayin da take tariyo Wakunan data bincika a ™alla sun kai Waki takwas masu zaman banza wanda ba'a amfani dasu,zurfin tunani ta shiga,nan take wani abu ya faWo mata aranta,Acan backyards Win gidan Akwai wani munafukin Waki,Wanda tun tana yarinya hajiya Sarat ta hanata shiga Wakin,ko wurin Wakin taje saita tsawatar mata,tunda take ita dai bata ta6a gani an buWe Wakin nan ba,Akan idanuwanta,Kamar an daina amfani dashi amma akwai wasu" "surruka da aka 6oye acikinsa,Shiyasa aka hanata zuwa," "Cike da ™warin guiwa Amrish Ta mi™e,ta juya tare da kutsawa Can ciki,Ta ™opar baya ta fita,tsayawa Tayi tana kallon Girman ginin,A hankali ta aza idonta kan ™opar Wakin dake fuskantar backyard din,Wani ™aton ™waWo ta gani an gar™ame Wakin dashi,Wanda duk bala'enta bazata iya cire wannan makullin ba,tsabar ba™in ciki kamar ta haWiyi zuciya a wurin nan,Gashi window Win Wakin sunyi nesa can sama,matsawa tayi jikin ™opar ta kanga kunnanta,hannu tasa tana Wan kwankwasa ™opar ko zata ji motsinshi,Amma shiru babu wani alamun akwai mutun,cike da takaici ta juya zata bar wurin kenan idonta ya hango mata Wigon Jini a ™asan wurin,har sai da ta dafe saitin zuciyarta saboda faWuwar gaban da taji,wannan Yasa ta ™ara yarda cewa Akwai mutun a cikin W akin,tabbas Sun shiga dashi cikin W akin,da gudun gaske ta koma cikin gidan,akwai wani Waki dake jingine da wannan Wakin dake a backyard Win Amma shi yana fuskartar Cikin gidan,ranta na bata cewar Zata Samu window Win Wakin ta cikin Wakin dake acikin gidan,cike da sa rai Amrish ta faWo cikin gidan,gudu gudu sauri sauri Ta shiga Wakin,kamar Store ne na ajiyar buhun hunan kayan abinci da jarkokin Mai,A jikin ™opar store Win ta samu Key Win Wakin,hannunta na kerma ta murza key Win Wakin,kafin ta hankaWe ™opar ta shiga,Gabanta sai faWuwa yake yi tsoranta kada Mommynta ta dawo,dan Wlh har kashe ta zata iyayi,Dama tasha" "faWa mata cewa ita bata damuba don ta rasa ba,ba Wigon Imani azuciyarta,Kamar arniya hake take," Ajiyar zuciya ta sauke Lokacin data hango Window mai girman gaske Duk da akwai net "ajikinta,Amma batayi nisa ba,in har ta taka wani abu zata Iya hangen abunda ke wakana acan W" "akin bayan gidan,Ga uban duhun da ke cikin Wakin,Bazata Iya hango abunda ke aciki ba,da gudun gaske ta juya tabar store Win,kitchen ta nufa Ta Wauko wu™a lafiyayya,Kafin ta ™arasa saman hannun kujera inda ta ajiye wayar junaid ta Wauketa,dama ita waya koda security torch ligh na kawoka,Don haka ta kunna fitilar wayar,Ta nufi store Win a hanzarce,Rufe ™opar tayi bayan ta shiga,gaban waWannan jerin Jarkokin man ta nufa,da yake Allah yayi mata ™arfi,Waukar jarkar Tayi tajata izuwa gaban window Win,Sannan Ta hau saman jarkar,Iya idanuwanta ne suka kai" "Wurin net Win tagar," "Wu™ar hannunta ta sanya,ta dinga caccakata jikin Ragar,nan take wurin ya lomatse,Gagara wu™ar ta shiga yi tana Yanka Ragar,har sai da ta cire Rabinta,Tukunna Ta saki wu™ar kasa,Haska wayar tayi tana le™en Wakin,Saboda tsabar duhun Wakin fitilar wayar tayi mashi kaWan,Amma a haka tadinga ™ura ido tana kallon abubuwan dake cikin Wakin,Wato wasu tsofaffin makamaine aka ajiyesu acikin Wakin,ga wasu tuluna kamar na ruwa,A jikin bangon Wakin ˜waryoyi ne aka ratayasu,Samansu an rufesu da faifai,ta kasa ganinshi,har sai da ta fidda rai,tana ™o™arin janye wayar ta bar wurin,kawai ta hango ™urar dake dan™are a ™asan Wakin tana motsi,nan take gabanta Ya faWi Rass,lokaci guda ta gane cewa mutunne kwance ™asan Wakin,yayi buWu buWu da ™ura,nan take zuciyarta ta karaya batasan Lokacin da ta fashe da kuka ba,Don tana ji aranta cewa Shi ne,Batasan taya zata Iya taimakonshi ba,tunda alamun sun nuna cewa babu ™wari a" "jikinshi,balle ya iya takowa wurin Window Win Ya biyo ta ciki,tunda tagar tana da girma," "Tana cikin wannan Yanayin,Hawaye shaba shaba akan fuskarta,karaf kunnuwanta Suka jiyo mata dirar Mota a cikin gidan,Zo kaga tashin hankali,A firgice ta duro daga saman jarkar,saboda tsabar ruWi anan tabar wayar Junaid ™asa, ta rarumi wuqar data wurgar,ta ru™ota a hannunta Da gudu ta rufe Wakin,Ta nufi kitchen,™iris Ya rage ta shiga kitchen Win,Muryar Hajiya sarat ta katse mata hanzarinta" "AMRISH""!a gigice Amrish Ta juya tana kallonta,Material ne ajikinta,Ta kashe Waurin kallabin nan na """ ",rashin mutunci,hannunta ru™e da hand bag Winta" "Wani irin fitsari ne ya matsi amrish,Sai faman haWiyar yawu take yi,idanuwan nan wuri wuri dasu na" ",mara gaskiya" "?""Naga kamar bakiyi farin ciki da dawowata ba ko""" ",Shiru bata amsa mata ba" "Ko har yanzu fushin kike yi dani ne""?nan ma shiru Amrish bata Amsa mata ba""" "Sai lokacin Hajiya sarat ta lura da wuqar dake hannunta,cike da mamaki tace""Ke!me kikeyi da wuqa a" "?""hannunki?Ya akai naga hawaye sharkaf akan fuskarki?wai meke faruwa ne" "Ajiyar Zuciya Amrish ta sauke,Da™yar ta iya buWe baki tace""Albasa nake yankawa a kitchen,ina girka" ",abinci ne,saboda Yunwa nake ji,""ta ™arasa maganar tana shafa cikinta" "Dariya Saratu Tayi""Manya Na girki,kinga yarda kika canza kamanni?Sai kace bada Gass kike girki ba?Yo wanna ae koda murhu kike girki baza ki yi irin wannan galabaitar ba,Fuskarki ta ca6e sosai kamar ma hada kwalliya kikayi ga janbaki nan dama dama har akan kumatunki""Tana magana tana dariya," "Murmushin ya™e Amrish tayi tareda sanya hannu tana goge zufar goshinta,Ba ™aramin daWi taji" ",ba,Ganin bata Ganota ba" "Nasan ban kyauta maki ba,Nayi maki al™awarin zamu fita shopping,Banji daWi ba daughter,Wani "" "",emergency call ne aka yi mun Shiyasa na fita batare dana sanar maki ba" """,Kada ki damu mommy,Ni yanzu ma ta cikina nake yi,bari na shiga na ™arasa Yanka Albasar"" Okey,Zan shiga ciki na Wan watsa ruwa,inaso na kwanta na huta,don wlh na gaji,Amma idan na "" ""tashi,Zuwa anjima kaWan sai mu fita Shopping Win" ",Toh mommy,A huta Lafiya,""daga haka ta shiga kitchen Win,Hajiya Sarat kuwa Upstairs ta wuce""" "Ajiyar zuciya Amrish ta sauke,A dole ta Wauko albasa ta shiga yayyankata,can kuma ta ajiye yankar albasar,ta soma zarya acikin kitchen Win tana tunanin Ta yadda za'ae Ta taimaki Junaid Ya koma wurin Iyayenshi,In ba haka ba kashe shi zasu yi,in ma basu kashe shi ba,Wannan da™yar zai" "kai labari," "Tunanin kiran Sehrish Tayi a waya,Domin kuwa Ta haddace numberta,Babbar matsalar shi ne Babu wayar da zata Kirata,Wayar Junaid akwai security,duk ta gaza samun natsuwa,a ™arshe ta ajiye yankar Albasar,ta fito daga kitchen Win ta nufi upstairs,A bakin ™opar Wakin mommy ta tsaya,tura ™opar Wakin tayi a hankali ta le™a,bata same ta aciki ba,amma taji saukar ruwa alamar" "wanka Take yi," "Jiki na rawa ta shiga cikin Wakin cike da fargabar karta kamata,handbag Winta ta buWe anan ta samu wayoyinta guda biyu,™aramar nokia da kuma Infinix,duka ta haWa wayoyin,Sannan ta Wauki key Win Wakin data gani saman side drawer,fitowa tayi daga cikin Wakin,Ta gar™ame Hajiya Saratu da mukulli,gudu gudu sauri sauri ta sauko downstairs,tana ™o™arin kunna ™aramar wayar kenan,Infinix Win hannunta ta soma ringing,™ura ido tayi tana kallon Sunan daya bayyana akan screen Win wayar,Daddyn Amrish," ",Maimaita sunan Tayi""daddyn Amrish!""da mamaki akan fuskarta" "Dama amrish nada uba,""ta tambayi kanta sai kace ba ita bace Amrish Winba""" ",Picking call Win tayi tare da kara wayar akan kunnanta" "Kina jina saratu,Wlh karki kuskura kibar yaron nan araye,Don na lura Yaya bazata ta6a bari A Wauki "" fansa akanshi ba,Abunda nakeso dake shine,ki ™wa™ule mashi idanuwanshi nasan zaki iya,Sannan ki "",binne mun shi da ranshi in bai mutu ba" "Wata irin zufa ce ta wanke mata fuskarta,Lokaci guda tsananin tsoro ya bayyana akan" ",fuskarta,mutumin bai jira amsarta ba,Yaci gaba da magana duk a tunaninshi da Saratun Yake magana Banaso Ya wuce Yau araye,Kawai ki aiwatar da abunda nace maki,""a gigice Amrish tayi rejecting Win "" kiran,don bazata juri bata lokaci ba wurin sauraron munanan kalaman mutun daya kira wayar,Amma fa tajima tana nanata sunan da Mommynta tayi mashi saving a wayarta,wai daddyn Amrish,A rasa wa za'a" ",sanya ma suna daddyn Amrish sai wannan Mugun,me kashe ´a'´an mutane" "Dogon tsoki Taja,taso ace zata Iya buWe infinix Win don tayi bincike akan wayar,Sae dai kash akwai security ajikin wayar,™aramar wayarce kaWai babu security ajikinta,Call log ta shiga tare da dialling number Win Sehrish ta danna mata kira,Sai faman tsuma take yi,don ta qagara Sehrish ta" "Waga kiran ta sanar da ita cewa Yayanta na a gidansu,Suzo su dauke shi," "Almost 3 times Kiran nashiga,amma Sehrish bata Waga ba,sakamakon Wayarta dake a silent,tana cikin aljihun doguwar rigar Jikinta," "A ruWe amrish ta shiga faWin""Nashiga Uku!Sehrish dan Allah ki Waga kiran!Ya zanyi in bata Waga" ",ba,Yanzu idan suka kashe shi fa,Wayyo Allah na,""tana cikin wannan zullumin" "A can Wakin Hajiya saratu kuwa,tana fitowa daga toilet,daga ita sai towel Waure a chest W inta,kaitsaye ta nufi handbag Winta donta Wauki wayarta,tana zura hannu taji wayamm babu wayoyinta,Zazzage kayan cikin jakar tayi nan ma wayaam babu su dagaske dai an Wauke mata wayoyinta,da farko tayi tunanin cewa ko a wurin meeting Win da taje ne aka dauke mata waya,Amma daga baya kuma sae ta tuna cewa tayi waya acikin mota lokacin da take shigowa cikin gidan,kodai Amrish ce ta Wauke su!Nan take gabanta Ya faWi rass,Sae lokacin ta tuna da wayar Junaid data bari asaman gadon,itama wayar babu ita,tun lokacin da tashigo Wakin tayi noticing Win hakan amma bata kawo komai aranta ba,saboda ranta ya bata cewa ko ba anan ta" "ajiye wayar tashi ba," "A hargitse ta nufi ™opar da dukkan ™arfinta tasa hannu ta tura ™opar,aikuwa taji an rufeta da mukulli,bubbuga ™opar tashiga yi tana ™wala mata kira" "Amrish!Amrish!wlh karki kuskura kice zakiyi mun bincike acikin wayata!kizo ki buWe ™opa tunkafin "" "",in buWeta dakaina" "³an hanjin cikinta ne suka kaWa lokacin da tajiyo Muryar Mommynta,." ",Tabbas in bata yi hanzarin kawar da junaid daga cikin ba,su duka biyun zasu iya rasa ransu" ".,Duk da halin da take ciki hakan bai hanata mayar ma mommynta martani ba "",Wlh bazan buWe ba mommy,Allah ya kamaki,Yau saina tona maki asiri""" ",Kamar ´ar dambe haka Hajiya saratu ta dinga bubbuga ™opar" "Amrish wlh idan har kika kuskura kika tona mun asiri,Saina kashe shi acikin gidan nan,""ita duk a """ ",tunaninta Amrish a iya binciken wayarta ta tsaya batasan cewa ta gano inda suka 6oye shi ba" "Ganin ta™i zuwa ta buWe mata ™opa yasa ta nufi cikin Wakin tana neman Wayan key Win Wakin,Gaba" ",Waya ta hargitsa ko'ina" "Amrish kuwa yatsun hannunta na kerma Ta shiga ™o™arun rubuta ma Sehrish sa™o,Bayan ta tura mata text message Win,ta jefar da wayoyin saman Sofa,dabara ce ta fado mata,In har ta shiga ta cikin tagar" ",dakin nan data cire ragarta,Zata Iya ™o™arin ku6utar dashi" "Da gudun gaske ta koma Store W in nan,Ta janyo jarkar man zuwa saitin tagar,ta haye samanta,hannuwanta ta sanya da dukka ™arfinta ta ™arasa yayyaga ragar jikin tagar,dama ta tsufa sosai daga taja saita kece,gaba Waya ta yakice ta,saukowa tayi daga saman jarkar ta dauko wayarshi da tayi wurgi da ita a ™asa Wakin,ta kunna torchlight Winta,Sannan ta koma saman jarkar,Da ™arfin gaske ta kutsa kanta Cikin tagar,ba ™aramar wahala tasha ba,Saboda girman jikinta don ma Allah yasa Tagar tana da girma,tana jin sauran ragar dake agefe da gefen tagar tana kartar jikinta amma haka ta jure,gaba Waya ta rubza cikin Wakin,ta faWo ™asa timmm cikin ™urar nan,duk ta 6ata mata fuska,A galabaice ta Wago tare da sanya hannunta,Tana kakka6e ™urar dake akan fuskarta,Wago da wayar hannunta tayi tana haska Wakin,Ga tsoro ga furgici,mi™ewa tayi tana haska ™asan Wakin har Allah yasa ta gano inda yake kwance,numfashinshi na fita sama sama,zubewa tayi saman guiwowinta,Ta sanya dukkan hannayenta tare da Wago dashi,yayi buWu buWu dashi,™urar duk ta rufe fuskarshi,har cikin hancinshi,baka iya ganin komai daga fatar jikinshi,fashewa amrish tayi da matsanancin kuka,kamar ranta zai fita,ya raunata sosai,Alamun sun nuna cewa yana akan hanyar gangara,da™yar zai iya rayuwa,rungumeshi tayi ajikinta yayin da zuciyarta ke bugawa,Tunawa da Mommynta yasa Ta yun™ura tare da Waukarshi asaman kafaW" "arta,Yayin da hannunta ke ru™e da wayarshi,mi™ewar da zatayi kenan hasken fitilar hannunta ya" "hasko mata Wayarta dake dadda6e da ™ura,bata bi ta kanta ba,don a halin yanzu tafi bu™atar Rayuwar Junaid,Ita dai koda gawarshi ce takai masu su ganshi,dole ta tagar ta fara turashi kamar tsumma haka ya faWo ™asan Wakin,ita ma ta biyo ta window Win, a hanzarce ta Wauke shi,saman kafadarta ta kama hanya,fitowa tayi daga cikin Wakin Wauke dashi,˜ura duk ta buWesu,musamman" "shi,kamar dodo haka ya koma,ya rame ya shanye ya bushe Ya ™anjame bawan Allah" "Adai dai Lokacin Hajiya saratu ta samu Wayan mukullin Wakin dake a cikin drawer chest,jinjina" "kai tayi tana huci tamkar zakanya haka ta Nufi bakin ™opar,Ta murza key Win........." Masu bu™atar karanta Abban Sojoji har zuwa Takun ™arshe yayi mun magana Ta Layina whatsapp * *kawai 08103884440 *Ayi hakuri da wannan* *_MACE MAI GYARA KANTA BATA BORANCI_* *DOMIN. DAWO DA MARTABAN NONONKI* "Shin ko kinsan nono yanada matukar muhimmanci a wajan mai gida ,? Shin ko kinsan babu abunda namiji yafiso yafi daukar hankalinahi kamar cikar k'irji , ? To nono shine babban Martaban mace a wajan mijinta , don babu namijin da zaiso mace mai yakunannen nono kamar silifas ,wannan yasa Nazo maku da sahihi kuma ingantaccen maganin nono Wanda bashida wata matsala hadin gargajiya ne , acikin lokaci kalilan zakisha mamakin yadda nononki zai ciko sosai Wanda wannan cikowar ita zata bashi damar da zai tashi sosai ta yadda kema zaki Shiga cikin jerin mata masu aji agaban mazajensu kedai hanzarta ki nemi mmn Yusuf mai kayan mata yar" mutan sokoto zaki samu ingantattun kayan mata masu tafiyar da hankalin maigida. don neman Karin bayani 07069711327 ...... " 234 810 388 4440: 5Ø9Ý5Ø`Ý5ØdÝ5ØdÝ 5Ø9Ý5ØRÝ5ØeÝ5ØfÝ5ØcÝ5ØVÝ+ ]PM 2:57 ,19/3[" 5ØWÜ5Ø\Ü5ØVÜ5Ø[Ü 5ØaÜ5؉Ü5ØVÜ5Ø`Ü 5ØYÜ5ØVÜ5Ø[Ü5ØXÜ 5ØaÜ5Ø\Ü 5ØSÜ5Ø\Ü5ØYÜ5ØYÜ5Ø\Ü5ØdÜ 5ØZÜ5ØfÜ 5ØGÜ5ØVÜ5ØXÜ5ØaÜ5Ø\Ü5ØXÜ 5Ø4Ü5ØPÜ5ØPÜ5Ø\Ü5ØbÜ5Ø[Ü5ØaÜ https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 d'*J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B 5Ø9Ü5ØNÜ5ØaÜ5؉Ü5ØRÜ5Ø_Ü 5ØBÜ5ØSÜ 5ØFÜ5Ø\Ü5ØYÜ5ØQÜ5ØVÜ5ØNÜ5Ø_Ü5Ø`Ü * 5ØKÝ5ØRÝ5Ø\Ý5ØfÝ5Ø_Ý 5ØBÝ5ØRÝ5ØcÝ5ØdÝ5ØYÝ5ØVÝ * "Har ta kusa Fita palourn ta tuna da wayar Mommyn nan Nokia,Sehrish zata iya kira Kuma in har tabar wayar za'a samu matsala,Juyawa tayi Wauke dashi ta koma saman Sofa Win ta Wauki nokia Win ga wayar Junaid duka ta haWasu Sae faman nishi takeyi,tana ™o™arin kama Hanya ta fuce,Hajiya Sarat ta bude ˜opar A fujajan ta fito,waro ido waje Amrish tayi a wani irin Firgice ta watsa da gudu tamkar ba mutun ta Wauko a kafaWarta ba,Lokacin Da Hajiya Sarat ta ankare da Junaid dake sa6e a kafaWar Amrish,Wani irin kukan Kura tayi da dukkan ™arfinta ta watso a guje irin gudun nan na fitar hayyaci,Cikin Rashin sa'a tana Sanya ™afarta saman benen,Tamkar an ja ™ afarta gaba W aya ta burkice,a jirkice ta sulalo daga saman benen,kanta yayi Mugun" "buguwa,Qugunta kuwa sae dai muce Allah ya kyauta," "Amrish kuwa tsabar tsoro ko waiwaye batayi ba,lokacin data faWo entry hall na gidan,Da gudu ta nufi gate,A lokacin baba mai gadi yana yin alwalar sallar Azhar da aka fara kira,Koda yayi arba da Su Amrish Baiyi tsammanin mutane bane,Wurgi yayi da butar hannunshi ya watsa da gudu zai shige Wan Wakinshi Ya Wauko sandar shi," "Da™yar Amrish ta iya buWe baki tace""Baba Mai gadi ni ce,Dan Allah kataimake ni,Ka tsaida mana Taxi mu kaishi asibiti kada ya mutu,""dakatawa baba mai gadi Yayi a sukwane ya juyo yana kallonta,Sae lokacin Ya gane ta,kuma ya gane yaron nan ne na jiya ta Wauko,ganin zai 6ata mata lokaci "",yasa ta fashe da kuka tana faWin""Baba mai gadi kashe mu zatayi,In har bamu bar gidan nan ba" "A hanzarce Baba mai gadi ya buWe mata ™opa suka fita,har zai tsaya ya tuna cewa Shine yaba Amrish Labarin Yaron,kenan shima Yana cikin hatsari,aikuwa da gudu ya bi bayan Amrish suka mi™i hanya suna neman Abun hawa,A ™arshe daya ga ta jigata shi ya kar6i Junaid ya Waura shi a kafaWarshi,Babban tashin hankalin tunda suka fito Unguwar babu kowa wayaam dama haka unguwannin ´an gayun nan suke,Da ace irin geto ne da tuni jama'a sun agaza masu,WaiWaikun mutanan dake wucewa duk wanda" ",yayi arba dasu Amrish saiya watsa da gudu kamar sunga Aljanu,saboda ™urar da ta 6ata masu jiki" "Da iya ™arfinta Na ™arshe ta daddage ta mi™e,Wago kan da zatayi keda Wuya ha™orinta Waya ya 6allo jaga jaga da jini,qugunta ya ru™e sosai,wani irin azababben raWaWi,da™yar ta samu ta fara jan jiki a galabaice ta nufi wayarta dake ajiye saman sofa,jikinta sai tsuma yake yi,da™yar ta iya cire password Win wayar,Call log ta shiga ta kira wani layi da akayi mashi saving da ™are kukanka,Da ™yar take magana saboda ciwon bakinta," "Duk yarda za'ae karku bari yarinyar nan tabar cikin unguwar nan,Nasan zaiyi wuya su samu abun "" hawa,da ita da yaron Gawarsu kawai nakeso ku kawo mun ""tana magana tana goge zufar goshinta,ga" ".,wani irin huci dake fita abakinta" "Akwai ™aramar nokia Wita a hannunta,Zan tura maku Lambar wayar kuyi tracking Winta,""ta ™arasa "" maganar tare da yin rejecting Win kiran,Gaba Waya Amrish ta Waure mata kai,saboda ta Wauketa" "Shashasha,A irin rainon da tayi ma Amrish irin sangartattun nan ne,bata da wayau haka,Sai gashi yau ta" "?bata mamaki,wai har tasan ma inda suka 6oye shi,koya akai duk tasan wannan" "Lokacin da Su Amrish suka haura saman titi,suna neman abun hawa,duk mai motar da suka tsaida" "sai ya™i tsayawa,Baiwar Allah duk tabi ta ruWe gashi sam ta™i tunanin yarda nokia Win Hajiya sarat data Wauko,kuma ta hanyar bin diddigin layinne kaWai za'a san Location Win da suke," "Suna cikin wannan tsayuwar,wata dan™areriyar mota ta shawo kwana da gudu,bata tsaya a ko'ina ba sai agabansu Amrish,mutuwar tsaye tayi lokacin,shi kanshi baba maigadi ya firgita da ganin motar,Jim ka W an mamallakin Motar ya fito jikinshi sanye da fararen kaya hatta" "takalmanshi,Facemask Win fuskarshi Ya hana Amrish ta gane shi," "Yayi mamakin ganinsu cikin wannan halin,bai tsaya tambayarsu Lafiya ba Kawai ya buWe masu bayan motar,badon ta yarda dashi ba hakanan dai kawai suka shiga cikin Motar tunda ba yarda zasu yi,a back seat na motar ta shiga baba mai gadi ya jinginar da junaid a tsakiya kafin shima ya shiga,Mai motar ya fusgi motar da gudu,a dai dai Lokacin motoci guda uku masu blank tunted ™ irar Range rover suka bi bayan motar shi,da wani irin mahaukacin gudu mutumin ke tu™a" "motarshi,yarda kasan filin ´ar tseral haka motocin nan suke gudu asaman titi," "Amrish sai kuka takeyi tunda take a rayuwarta bata ta6a ganin tashin hankali ba irin na ranar,ba komai ya ™ara tsoratar da ita ba fa ce Harbin bindiga da taji a bayan motarsu,Ya salam!gashi" "hanyar da suka biyo babu ´an sanda balle su samu taimako," "Šaya daga cikin ³an ta'addan da suka biyosu wanda ya buWe murfin motar ya mi™e a tsaye hannunshi ru™e da irin wannan bingidar mai fitar da bullet kamar bomb,kwakkwaran Saiti Yayi ma Motarsu,Yana sakin Bullet Win mai girman gaske nan take Ya hau saman motarsu Ya fashe gaba Waya Wuta ta kama ci a bayan boot Win Motar,Hakan yasa motar ta dakata da tafiya,ganin sun ci nasara akansu yasa suka tsayar da motocinsu,Suka diddiro daga cikinta kusan Su takwas ne, ˜irar jikinsu gwanin ban tsoro,babu Wigon imani akan fuskarsu,kowanne hannunshi ru™e da" "manyan makamai," "Suna ™arasowa gaban motar,Waya daga cikin samudawan nan ya dam™i murfin motar ya 6alleshi,hannu yakai tare da dam™o rigar mutumin dake acikin motar ya wurgoshi waje,basu tashi ankara ba,Sae da Mai tu™in motar ya fito yana faman ambaton Innalillahi wa'inna ilaihirraji'una,Le ™a cikin motar sukayi Wayaam basu ga Amrish da yaron ba,Ashe Ba motarsu bace,Sunyi mistake" "Saboda mai wannan motar da suka kama iri Waya ce da motar da suka bi su Amrish," "Da sauri Suka koma cikin motocinsu,A guje suka ja motar,Sunbar bayin Allah da aikin neman" "taimakon kashe masu wutar motarsu,don ma Allah yasa babu wanda ya raunata acikinsu," "A 6angaren Su Amrish kuwa,mutumin dake tu™a motarsu ne ya umarce ta data jefar da wayoyin" "hannunta gaba Wayansu,nan take ta zuge glass Win motar ta wurgar dasu waje,Bayan ta jefar dasu sai ya Canza hanya da wani irin gudu yabar titin,Su kuma waWannan miyagun da suka fara yin" "tracking Win Layin wayar Hajiya sarat na ™aramar nokia Win da aka basu,Ta hanyar laptop Win dake a hannun wani kwararre acikinsu,Sae location Win ya dinga nuna masu hanyar da Amrish ta jefar da wayoyin,Nan fa suka mi™i hanyar cike da sa ran zasu kamasu,Lokacin da motarsu ™are kukanka ta ™arasa inda Location Win Ya basu,Sai suka tsayar da motocinsu,A zafafe suka fito suna waige waigen neman inda suka ajiye motarsu,Sai da suka gama shan wahalar nemansu a Area Win wurin abun takaici sai ga wayoyin sun tsinta yashe a ™asa,Rai a matu™ar 6ace suka hanzarta komawa cikin motocinsu batare da sun Wauki wayoyin ba,Nan fa suka ruWe saboda hanyoyi ne guda uku,Ta hannun dama da kuma ta hannun hagu,Ga kuma wadda ta mike straight,To fa sun ruWe a wannan lokacin,Basu san ta wace hanya su Amrish suka bi ba,A ™arshe kawai suka raba motocinsu dama guda uku ne Waya tabi straight,Waya tabi Left Wayar kuma tabi" "Right,Don sunsan Dole a Waya daga cikin hanyoyin suka bi," *Boss Bature* "Wuraren ™arfe 2 na rana," "Wayar Ishaq ta soma ringing,A lokacin dawowarshi kenan daga wurin aiki,BuWe mashi mota sergeant Yayi Ya fito daga cikin motar hannunshi ru™e da wayarshi,picking call Win Yayi tare da" "kara wayar a kunnanshi," "Fuskarshi Wauke da murmushi ya soma magana""Mutanan Damaturu,Sai yau ake jinku""? On the other hand Hafsat tace""Wlh Daddy fushi nake dakai,you forgot about me,""" "Nima ae fushi nake dake,tunda na baro damaturu kin ™ara kirana ne?Ko irin Morning message Win "" nan babu ko,Yanzu da ace ban kiraki ba da shikenan bazaki neme ni ba,""ya Wanyi maganar yana Waure" ",fuska kamar tana agabanshi" "Shikenan na Wauki laifin,Am so sorry,Amma daddy meyasa ka canza Layinka?in na kira wancen "" ""Mtn Win bana samun shi" """,Kinga yanzu na dawo daga wurin aiki,Agajiye nake,bari na Wan samu natsuwa I will call u later""" "A Wan shagwa6e tace""dan Allah Daddy,idan ka huta kada ka manta ka kirani akwai maganar da nakeso nayi dakai,""" "Toh,""ya amsa tare da kashe kiran Ya nufi cikin gidan aranshi yana faWin""yanzu haka saboda "" Mommynta ne yasa ta kira ni,lokacin daya shiga gidan ya yi mamakin yarda aka gyara mashi ko'ina" ",fess,murmushi ya dinga saki don ya san cewa aikin hajjaju ne,wani irin ™amshi ke tashi acikin palourn" "Ga lafiyayyen abinci An jera mashi asaman dining,Dama da wata matsiyaciyar yunwa ya dawo,A hanzarce ya haura upstairs ya shige Bedroom Winshi,Bayan ya rage kayan jikinshi ya faWa cikin toilet,Within mins Ya fito Ya kimtsa kanshi cikin jallabiya,Saukowa Downstairs Yayi kaitsaye ya nufi dining ya zauna,Da kanshi Yayi serving Win abincin ya zauna yana ci yana murmushi kamar wani zautacce,Sai da ya kammala cin abinci,tukunna ya koma saman Sofa ya zauna tare da aza ™" "afarshi Waya bisa Waya," "Wayarshi ya Wauko ya lalubo Layin Hafsat ya danna mata kira,Kamar jira takeyi ta Waga kiran," "?""Daughter ina sauraronki!maganar menene kikeson Yi dani""" "Daddy dan Allah ka taimaka,Nasan zaiyi wuya ka fahimceni,wlh Mommy tana cikin mawuyacin "" hali,Ta zama abun tausayi,ta kira ni da wani layi jiya tana kuka tana rokona cewa inyi maka magana ka yafe mata,Ta gane kuskurenta,Rayuwarta ta wulakanta Daddy a gefen bishiya take kwana zaune ba "". bacci,dare da rana a wurin nan take Yini" "Tunkan Hafsat takai ™ arshen Maganarta,Ishaq ya katse ta""ke yanzu kin yarda da maganarta?Kodai kun haWa baki ne da ita?" "Da sauri hafsat tace""Wlh daddy da gaske take,Ae nasa ta Wauko mun video Winta,Wayarma fa aronta "",takeyi don ta kiramu,Zan tura maka video Win ta whatsapp yanzu,zaka shaida abunda nake faWa maka Ajiyar zuciya ya Wan sauke tare da cewa""its okey,Am waiting for the video,""yana kai ™arshen maganar ya katse kiran,Kafin Ya kunna wifi Winshi ya shiga whatsapp,Messages ne suka fara shigowa cikin" ",wayar,can sai ga sa™on hafsat ya shigo" "Chat Winsu Ya shiga,Anan ya samu video Win data tura mashi,yatsanshi yasa ya Wan ta6a video W in nan take Ya soma loading,™ura ido Ishaq yayi akan Screen Win wayar yana kallon video Win, Bai ta6a tunanin zaiga laila a irin wannan ™as™antacciyar rayuwarba,a gefen bishiya take zaune,gefenta kwanon bara ne,™afarta Waya ta lalace babu kyan gani wani irin ruwa ke fita acikinta,Sae kuka takeyi tana magana" "Don Allah Ishaq ka taimaki rayuwata,ba don halina ba,dan Allah da manzonsa zakayi,Nasan nina "" jefa kaina cikin wannan halin,Ku kalli irin wurin da nake rayuwa,kowa ™yamar taimakona yake yi,babu" "_"",mai son zuwa wurina saboda warin da nake yi" "Saboda tsabar tashin hankali,Da sauri Ishaq ya kashe video Win tare da yin wurgi da wayar saman sofa" ",Win" "Jingina bayanshi Yayi ajikin kujerar,tabbas Yaji tausayinta amma abunda ya Waure mashi kai shine taya akai taje Enugu!Uban me yakaita?don a iya saninshi bata da wata ala™a da garin,Ya jima a haka kafin Ya Wauki wayar Ya sake kiran Hafsat," "Tana Waga kiran Yace""Naga video Win,wlh hafsat ba don zuciyar musulunci ba,babu abunda zaisa na taimaki Laila!ke bari in faWa maki zan taimaketa ne kawai Saboda Allah!Taci albarkacinki hafsat!Zansa a Waukota akaita asibiti,Inyaso ko ™afarce su cireta A maidata maiduguri,Amma ni bazan sake rayuwa "",da laila ba" "Fashewa hafsat Tayi da matsanancin kuka kamar ranta zai fita,da™yar ta samu ta tsagaita da yin kukan tace""Nagode sosai Daddy,koma miye laifinta ne,ita taja ma kanta,naji daWi sosai Daddy Am really "",proud of u" "?""Yaushe zaki dawo gida!kinsan cewa hutun aikin da kika Wauka ya qare ko""" "Eh daddy,Ina nan ina shirin dawowa amma yanzu gidan bazaiyi mun daWi ba,nafison na zauna a "" "",wurinsu Abba,tunda ga ´an uwana acikin gidan inyaso sai ka nema mun transfer na dawo aiki a Abuja" "?"" Idan kika koma Abuja,ni kuma fa?nikaWai akeso inyi ta zama a kaduna"" "",A Wan shagwa6e hafsat tace""idan zaka ™ara aure,Sai in dawo nan Murmushi ya saki anzo dai dai inda yafi so," """,Calm down ur mind,just ki dawo gida kawai,Cikin ´an kwanakin nan Nima zanyi aure""" ",Yana jiyo sautin dariyarta,alamar taji daWin maganarshi,sun jima suna waya kafin suka Yi sallama" *Boss Bature* *AMANI* "Tana kwance saman gadonta,Amal ta faWo cikin Wakin Hannunta ru™e da wayarta,hawa saman gadon tayi har zuwa inda Amani ke kwance tana sharar bacci,Hannu tasa tana bubbuga ™afarta, "",Aunty Amani!ki tashi ana kira""" "Da™ yar ta iya bu We idanuwanta masu Wauke da bacci,sun Wanyi jawur dasu,rai a6ace ta kalleta""Bana hanaki tashi na daga bacci ba in aka kira ni""?" "Sunnar dakai Amal tayi""Am sorry,dama Aunty hayaam ce ta kira tana kuka ""hankali aWan tashe" "Amani ta yun™ura tare da mikewa zaune tana faWin""kuka kuma!Allah yasa lafiya,""ta ™arasa maganar" ",tare da kar6ar wayarta da Amal ke mi™o mata" ",Call log ta shiga,Anan taga kiran da hayaam tayi mata" "Calling Win layin tayi,bayan Hayaam ta Waga kiran Amani ta kara wayar a kunnanta,tun kafin tayi sallama taji shesshe™ar kukan Hayaam" ",Subhanallahi!wai meke faruwa ne?hayaam ki buWe baki kiyi magana mana,""a Wan ruWe tayi maganar""" "?""Kodai Wani ya rasu ne""" "Sai lokacin Hayaam ta soma magana""Aunty amani muna cikin masifa!munga rayuwa,rayuwarmu ta wula™anta a idon jama'a. ""anan hayaam ta kwashe dukkan abunda Ya faru bayan komawarsu" "maiduguri ta sanar da ita," "Saukowa Amani tayi daga saman gadon tana ambaton""Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un!""tuni hawaye" ".,sun wanke mata fuskarta" "Allah yaji™an Mammy,Allah ya gafarta mata zunubbanta,Amma banji daWin irin mutuwar da tayi """ ",ba,™addara ta riga fata,da kunsani tun farko baku barota ba" ",Cikin shesshe™ar kuka hayaam taci gaba da magana" "Munaji muna gani,zama gidanmu ya gagaremu,Mutane sun Waura mana karan tsana,Yanzu haka a "" gidan Malam limam muke,matanshi sun tsanemu,suyi ta tseguminmu suna zaginmu,Abinci basu bamu sai in liman yana acikin gidan,Abra ma sai addu'a domin kuwa ta fara samun ta6in hankali,sai sambatu takeyi tana faWin duk ita taja,Itace tayi silar mutuwar Mammy....""kasa ™arasa maganar tayi saboda" ",kukan da ya cuyota" "Da™yar Amani ta lallasheta""kuyi ha™uri ku rungumi ™addara,in sha Allah komai zai wuce,Yanzu nidai zanyi ™o™ari wurin ganin na taimaka maku,Ko gidan ne a gyara maku shi,kafin Allah ya kawo maku mazajen aure,don kuwa yin auren shikaWaine rufin asirinku,in ba haka ba mutane bazasu daina "",tsangwamarku ba" "Wlh matsalar mutananmu kenan,idan mutun Ya aikata zunubi arayuwarshi yazo ya yi nadama ya ) shiryu,Sai su dinga tseguminshi suna ™yamatarshi,Shi kanshi Allah daya halicce mu yana son bayinsa waWanda suka Tuba daga aikata zunubi,Amma wasu mutanan da ru™o,shiyasa wasu ko sun shiryun daga baya sai su koma ruwa saboda mutane,Wannan babban kuskure ne saboda mutane ka koma kana aikata barna,Makomarka zaka duba,In zaka tuba dan Allah zakayi,Dan kuma kanka,ba don mutun ba,a karshe ina mai jan hankalinmu da mu kiyaye harshenmu don zai iya jefamu a halaka,aduk lokacin da wata mummunar kaddara ta fada ma wani muyi Addu'a mu nemi tsarin Allah kada mu rinka zundenshi don muma bamu fi karfin Allah ya jarabemu ba,Allah ubangiji ya rabamu da mummunan kaddara yasa" "( mufi karfin zukatanmu,Amin" "Sosai Hayaam ta shiga yi mata godiya,kafin daga bisani Su kayi sallama," *Boss Bature* "Wuraren ™arfe 6 na marece,Sehrish na kwance saman gadonsu abun duniya ya isheta,duk ta shiga damuwa saboda rashin samun kwakkwarar hujjar da zasu kama Azmee,tana cikin wannan zancen zucin taji an banko kopar Wakin,A firgice takai idanuwanta kan mai shigowa,Jahad ce ta faWo W akin fuskarta sharkaf da hawaye,a ruWe Sehrish ta shiga tambayarta Lafiya," "Bakisan meke faruwa ba,Ga Abba can ya yanke jiki ya faWi rai hannun Allah,""jin wannan maganar "" yasa Sehrish ta sauko daga saman gadon jikinta na kerma ta nufi hanyar fita Wakin,atare da jahad suka" ",fita" "Abunda ya faru,Alex na zaune gefen gado tana jiran fitowarshi daga toilet,tun da ya shiga shiru bai fito ba,tun tana sa ran fitowarshi harta fara tunanin ko lafiya kusan Awa Waya da rabi yana acikin toilet Win nan,Mi™ewa tayi ta nufi toilet Win tasa hannu ta kwankwasa ™opar""Abban Junaid!""ta kira sunanshi da ™arfi,Shiru bai amsa mata ba,a ™arshe dai ta yanke shawarar shiga ciki,tana tura ™opa ta same shi kwance saman tiles,idanuwanshi sun jirkice,jikinshi sai kerma yake yi,Fasa ™ara Mommy tayi anan ta zube tana jijjigashi,Ganin cewa dagaske fa baya acikin" "hayyacinshi yasa ta mi™e da gudu ta fito daga Wakin tana kuka," "A lokacin Abusufyan da abu suna zaune a main palour tare dasu Hosana da Jahad,Tun daga kan yarda ta faWo falon Yasa su mi™ewa suna tambayar lafiya,Kasa buWe baki tayi sai dai nuna masu hanyar bedroom Winshi da tayi duk tabi ta ruWe,da gudun gaske Abusufyan ya nufi Wakin tare da abu,suna shiga ciki dama ™opar toilet Win abuWe Mommy tabarta,nan suka sameshi cikin mawuyacin hali,sunyi matu™ar girgiza,Cuccuboshi Abusufyan yayi ya fito dashi daga cikin toilet Win,Ya janyoshi zuwa saman gadon ya kwantar dashi,jiki na rawa Ya curo wayarshi saboda ruWu da™yar ya iya lalubo Layin Sgr ya danna mashi Kira,Sai daya bi kowannansu Ya sanar dashi halin" "da Mahaifinsu ke ciki," "A lokacin dasu Sehrish suka faWo falon Ya yi dai dai da shigowar Omar da Sgr,da gudun gaske suka shigo kaitsaye suka nufi bedroom Win Abbansu,wucewarsu keda wuya Kanal yousouf ya faW o falon da gudu shima Ya wuce part Win,gaba Waya sai da matasan gidan suka hallara a W akin,wasu tuni sun fara zubar da hawaye,tsoransu kada su rasa mahaifinsu a wannan halin da suke" "ciki,sae faman ambaton innalillahi wa'inna ilaihirraji'un suke yi," "Fawan dasu twins kuwa tuni sun fara kuka kamar wasu ™ananun yara," "Addu'a zakuyi mashi ba kuka ba,in sha Allah zai samu lafiya,""acewar Abusufyan shi kanshi dauriya """ ",kawai yake yi,don kada suga rauninshi,hakan zai ™ara tayar masu da hankali" "yanke shawarar kaishi Asibiti suka yi,Sgr ne ya Wauke shi asaman kafaWarshi,Sauran suka bi" ",bayanshi" "Suna fitowa entry hall Win gidan,da gudun gaske armstrong ya buWe mashi mota ya kwantar da Abbansu aciki,Sannan ya bude mashi front seat ya zauna,Jan motar yayi da gudun gaske motar Marshal tabi bayansu,Motocinsu Kanal yousouf suka rufa masu baya,hada Oummansu Sehrish aka tafi asibitin a motar fawan ta zauna tare da Jahad da Hosana,Mommynsu Junaid kuwa tana a motarsu Abusufyan sai lallashinta Yake yi,duk ta shiga damuwa alokacin motocinsu suka fita daga babban gate Win gidan,mutun uku aka bari a gidan Aunty Azmee dake kumshe a Wakinta,Sae Haroon dake kulle a" ",medical room dinsu" "Sehrish bata samu tabisu ba,daga komawa ta W auko mayafinta sai dai tajiyo tashin motocinsu,kamar tayi hauka lokacin da ta fito waje bata samu motar Waya daga cikinsu ba,anan ta" "zu™unna gaban ™opar palourn tana kuka,ga tsoron shiga gidan da takeyi," "Da wata irin jiniya motocinsu suka hau saman titi a jere,Lokacin da suka ™araso Katafaren Asibitin Sgr,Sai suka tsaida jiniyar,a hanzarce bayan sunyi parking Win motocin nasu,Sgr ya fito Ya Wauki Abbansu,sauran ma suka fito gaba Waya suka wuce cikin asibitin,Zo kaga taron nurses da likitoci,Ai tunda suka ji isowar Sgr kuma suka ji cewa Mahaifinshi ne baida lafiya,nan fa" "sukayi dandazo domin duba lafiyarshi," "A wani katafaren Waki suka kwantar dashi,kusan likitoci shida ne akanshi daga cikinsu hada" "Doctor Emran," "Sgr baisamu shiga ba,saboda a halin da yake ciki a yanzu bazai iya duba Abbansu ba,yana cikin matsananciyar damuwa saboda yasan dalilin ciwon Abban nasu,dama yace su fara ™irgen" "kwanakin mutuwarshi,in har basu dawo mashi da yaronshi ba," "A saman waiting seat suka zazzauna suna jiran tsammani,Omar da Sgr suna a tsaye,Kowa ka kalli fuskarshi gwanin ban tausayi," "I can't forgive my self,idan har Daddy ya mutu silar 6oye mashi mutuwar Junaid da mu kayi,""Ya """ ",™arasa maganar yayin da idanuwanshi suka cicciko tab da hawaye" "Ru™o hannunshi Omar yayi""bakai kaWai ba Rafayet,nima bazan yafewa kaina ba,in har muka rasa shi,wlh i ave regretted already,Da mun sani tunfarko mun sanar dashi gaskiya kawae tunda dama gudun" ",hakan yasa muka 6oye mashi,""gaba Waya duk sun sha jinin jikinsu" "Dan Allah kukan ya isa haka,twins,fawan da irfan,in na sake jin shesshe™ar kukan wani acikinku wlh """ ".,zaku koma gida ne,""kanal yousouf ne keyi masu faWa" "Sai kace ba musulmai ba!maimakon ku tayashi da addu'a amma kun dage sai kuka kukeyi,""ya ™arasa """ ",maganar tare da jan guntun tsoki,idanuwanshi cike tab da kwalla" ",Abu kuwa sai faman lallashin Mommy takeyi,ganin yadda take ta shar6ar kuka" "Abusufyan ne yace""don Allah Aunty kidaina,kina ™ara tayar masu da hankalinsu,keda yakamata ace kina lallashinsu,""hannu tasa tana share hawayen fuskarta,juriyarce bazata iya ba,ita kaWai tasan yarda" ",take ji acikin zuciyarta" "Fitowa Doctor emran yayi daga cikin Wakin da aka kwantar da Abbansu,Aikuwa da sauri suka tunkareshi,kowa yana tambayar ya jikin nashi," "Ku kwantar da hankalinku,Yana samun sau™i,Addu'ar ku kawai yake bu™ata,""yakai ™arshen maganar "" "",tare da aza idanuwanshi kansu Sgr da Marshal""ina son ganinku a office" "Tunda suka ji haka sai jikinsu ya ™ara yin lakwas,gaba Dr emran Yayi suka bi bayanshi,har izuwa" ",Office Winshi,Wuri ya samu ya zauna,kafin suma suka zauna suna fuskantarshi" "A tsanake ya soma yi masu bayani""nasan kunsan meke damun mahaifinku,damuwa ce akan rashin" "Junaid,Yanzu haka dana baro Wakin,Sambatu yake yi yana ambaton sunan shi,""dakatawa ya Wan yi da" ",bayani yana kallonsu,jikinsu sai tsuma Yake yi" """...Jinin shi ne ya hau sosae,Ga kuma Ciwon zuciya dake barazanar kamashi""" ",Tunkan emran yakai ™arshen maganar,Omar ya dafe kai jikinshi na kerma,jikinsu Ya gama mutuwa" ",Yanzu ya zamuyi kenan?menene solution""?Sgr ne yayi tambayar""" "Akwai matsala fa,saboda ya ™wallafa ranshi akan son yaron,Idan har ba ganinshi Yayi ba,tofa sai dai "" "",abishi da addu'a" "Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un""mi™ewa Sgr yayi da sauri ya fice daga Office Win,gaba Waya sun rasa """ ",inda zasu tsoma ransu suji daWi" "Mi™ewa Sehrish tayi daga zu™unnan da take abakin ™opar palourn,Hannu ta zura acikin aljihun rigarta,ta curo wayarta don ta kira Jahad taji Ya jikin Abban nasu," "Tana kunna wayar,ta shiga Call log anan ta samu missed calls da ba™uwar number,har kusan sau 10" ",aka kira,Batasan number Win wanene ba,Har jaraba kiran Layin tayi wayar nata ringing ba'a Waga ba Bayan kiran ya katse ne,ta lura da message Win da aka turo mata,Da sauri ta buWe sa™on ta soma" ",karanta shi kamar haka" "Sehrish na kira layinki baki Waga ba,Amrish ce inason magana dake game da Wan uwan nan naki,dan      " _Allah idan kinga sa™on nan ki kira ni "Abun ya Waure mata kai,tunani ta shiga yi wani Wan uwanta ne Amrish ke magana akai,sake kiran" ",Layin tayi wayar ta dinga ringing amma ba'a Waga ba" "Katse kiran tayi,tana ™o™arin juyawa ta koma cikin gidan kira ya shigo layinta da ba™uwar number,da sauri ta Waga kiran tare da kara wayar a kunnanta,tunkafin tayi sallama muryar Amrish ta katse mata" ",hanzarinta" "Sehrish kina ina ne!ina ta kiran Layin wayarki amma baki Waga ba,magana ce akan Junaid na tura """ ",maki Address ta message,kibar komai kikeyi kizo ki same mu""tana kai ™arshen maganar ta katse kiran Wani irin faWuwar gaba Sehrish taji,Abun ya matukar Waure mata kai,musamman data ambaci sunan" ",Junaid" "Hannunta na kerma ta shiga duba message Win da aka turo mata,kwatancen inda zata same su ne," "Tarasa ya zatayi,ita dai ba mota gareta ba,gashi babu wanda ya rage acikin gidan balle ya kaita,kama hanya tayi ta mi™i titin da zai sadaka da babban gate Win gidan,Sae faman zumbula sauri take yi,Sai da tasha wahalar zuwa babban gate Win,Sojojin dake tsaron gidan suka hanata" "fita,kamar ta fashe da kuka," "A dole ta shiga kiran layin matasan gidan,Duk wanda ta kira bai Wagawa,har Abusufyan ta kira" "shima bai Waga kiran ba," "Sai da ™yar ta samu Hosana ta Waga kiranta,da sauri ta kara wayar a kunnanta," "?""Hosana Ya jikin Abban""" """,Nima bansani ba,Sun shiga dashi ciki""" """,Dan Allah idan akwai wani kusa ki bashi wayar""" ",To""ta amsa mata,jim kaWan taji muryar Kanal yousouf""" "Sai da ta fara tambayarshi jikin Abban nasu,Ya sanar da ita cewa da sauki,tukunna tace""Gani nan zan" """,fito gida an hanani,dan Allah ka taimaka kasa su barni na fita,nima asibitin zanzo" "Ki basu wayar,""Cire wayar tayi daga kunnanta ta mi™a ma Waya daga cikin sojojin,ya kar6a su kayi "" magana dashi sannan ya mi™a mata wayar,""Zaki iya tafiya,amma yace kada abarki ki fita ke kaWai,don "",haka wani daga cikinmu zai Waukeki a mota ku fita" ",Ba ™aramin daWi taji ba,dama ™arfin hali ne kawai,ko kuWin abun hawa bata dashi" "Anan ta tsaya,wani sergeant ya Wauko mota ta buWe ta shiga ciki ya tashi motar,saida suka hau saman titi sannan yace""Madam ina zuwa""?" ",Karanto mashi Address Win wurin tayi kamar yadda Amrish ta rubuto mata a sa™on" "Wani private hospital ne suka shiga,sojan ya fito ya buWe mata ™opa ta fito daga ciki,a bakin ™ opar shiga ciki ta samu Amrish a tsaye hannunta ru™e da waya,wani irin farin ciki ne ya lullu6e Sehrish da gudun gaske ta nufeta,rungume juna sukayi nan take Amrish ta fashe da kuka," ",Šago da ita Sehrish tayi tana tambayarta lafiya" "?""Amrish dama kina nan?layinki kona kira bana samu,meya sameki ne?me kike yi a asibitin nan ne"" "",Cikin shesshe™ar kuka Amrish tace""mu shiga daga ciki ki gane ma idanuwanki" "Ta ™arasa maganar tare da janyo hannun Sehrish suka shiga asibitin,A A&E aka kwantar dashi,a bakin" ",™opar Wakin Sukayi kici6us da Ya Mu'allim malamin da take ta nema" "Cike da mamaki ta ambaci sunanshi""Ya mu'allim,""fuskarshi da alamun damuwa atare da ita,Ya amsa" "?""mata""Na'am,kina ta nemana ko" Jinjina mashi kai tayi alamar eh "Naga sa™on da kika turomin,idan muka samu natsuwa zamuyi magana,Yanzu dai ga Wan uwanki can "" "",kije ki duba jikinshi" "Gabanta ne ya faWi rasss!,kawar da idanuwanta tayi daga kallon fuskar Ya mu'allim ta mayar da idanuwanta kan ™opar Wakin,mutun ta hango kwance an sanya mashi oxygen a hancinshi,yayin da hannunshi ke sanye da robar ™arin jini,zuciyarta na harbawa a haka ta nufi cikin Wakin,lokacin data" ".......™arasa gaban gadon tayi arba da fuskar Junaid,Sai ta yanke jiki ta faWi a sume" "Shigowa Cikin Wakin Ya mu'allim yayi tare da Amrish,ruwan dake ajiye saman drawer din dake gefen gadon Ya Wauka,Ya cire murfin ya tarfa ruwan a tafin hannunshi Ya watsa mata akan fuskarta,Nan take ta farfaWo tana faman Sauke ajiyar zuciya,Yayin da take ambaton Sunan Junaid abakinta,Mi™awa tayi agaban gadon ta zube saman guiwowinta,kamar a mafarki haka take ganin Junaid,bazata Iya jurewa ba,fashewa tayi da matsanancin kuka yayin da take kallonshi,Dama sai da ranta ya bata cewa Junaid bai mutu ba,Yana araye,Ashe dagaske ne,tasha kuka ta gode ma Allah,Cikin shesshe™ar kuka ta soma magana tana kallon Ya mu'alim da amrish dake a tsaye," "Taya akai junaid daya mutu ya dawo?a ina kuka same shi,A iya saninmu junaid yayi hatsarin mota Ya "" ""™one ™urmus" "Jin wannan maganar yasa Ya mu'allim da Amrish suka kalli Junaid,har suna haWa baki wurin" "?'cewa""Junaid Yayi hatsarin mota" "Jinjina kai Sehrish tayi""Babbar motace tabi takan Motarsu,Wuta ta kamaci,ba'a samu komai daga sassan jikinshi ba,wannan Shi ne abunda muka sani a game dashi.....""tana kuka ta Zayyana masu Komai daya faru har 6oye mutuwar junaid dasu Marshal Su kayi,Da kuma Halin da abbansu ke ciki na" ".,rashinsa" "Amrish tasha kuka hada majina,Shi kanshi Ya mu'allim jurewa kawai yake yi,rashin imanin Yayi yawa In sha Allah komai Yazo ™arshe,duk wanda keda sa hannu a wurin cutar da family Winku,Zai gane """ ",kuskurenshi,don wannan karan da shirina nazo,""Babu wasa a fuskarshi yayi maganar" "Dan Allah ku faWamun ya akai kuka samu junaid""?tayi maganar yayin da take share hawayen """ ",fuskarta" Anan Amrish ta kwashe dukkan abunda Ya faru daga farko har ™arshe "Mi™ewa Sehrish tayi tana kuka,Ta rungume amrish tana Yi mata godiya,bawan Allah ashe shine Yake tura mana sa™o da layinki,muka kasa gane wanene,da yake ni ina da numberki,Shiyasa sa™ on Ya bayyana da sunanki,nayi tunanin ko kin yada wayarki ne,Ashe junaid ne ya Wauketa,Bawan Allah,wlh da ace zan iya mayar da ciwonshi jikina da nayi hakan,junaid bai ta6a shan wahala rayuwarba,Sae wannan karan da ™addara ta rutsa shi """ "Mu gode ma Allah junaid yana raye,duk yarda suka so su cutar dashi,basu ci nasara akanshi "" ba,domin kuwa junaid kainuwa ne dashen Allah,badai mutun ba,lokacin da muka kawo shi asibitin nan,jinin jikinshi Yayi ™an™anta,cikin sa'a likita ya gwada jinina,kuma aka dace yayi dai dai da" """,nashi,gashi nan ana ™ara mashi,Amma yana bukatar jini sosai" *™arin Bayani* "Abunda ya faru lokacin da Sehrish ta tura sa ™ onnin nan cike da saran Ya mu'allim zai gani,malaman da ta tura ma sa™on daga ciki akwai numbar Ya mu'alim,Yaga Sa™onta sa™onta sai kuma Aka kirashi a waya ana sanar dashi cewa Walibarsa na nemanshi,Sauran malaman data tura ma sakone suka sanar dashi,An turo masu sa™o ana nemanshi,Wannan dalilin ne yasa Ya mu'alimm Ya shirya zuwa gidan,tun lokacin baya ya ta6a zuwa gidan security guards Win gidan suka hanashi wuce wa,baisamu shiga ba a wannan lokacin,Sai yau daya samu sa™onnin nemanshi da sehrish keyi,Shi ne ya yanke shawarar Ya fara zuwa gidansu Amrish don tayi mashi jagora zuwa gidansu sehrish Win su tafi atare,Da yake ya ta6a zuwa gidansu Amrish lokacin da tayi jinya,kuma cikin sa'a ya zo adaidai lokacin da suke bu™atar taimako,Kunji yarda akai Allah ya" "hadasu dashi Har ya Wauke su," "Saboda halin da Abban junaid ke ciki,Ya mu'allim Ya basu shawarar su Wauki junaid su koma dashi Can Sgr hospital Win,Don A haWashi da mahaifinshi in yaso sai acigaba da jinyarshi acan asibitin,Sai da suka tsaya Jinin ya ™are sannan Likita ya sallamesu,Suka Wauke shi a back seat W in motar Ya mu'alim Aka shigar da junaid,Sehrish ta shiga ta ru™oshi ajikinta,bawan Allah ya zama tamkar lagwanin filita jikin sae kerma Yake yi sam baya acikin hayyacinshi,Mazaunin driver Ya mu'allim Ya shiga,Amrish ta zauna gefenshi,Ya tashi motar,a tsanake yake driving Winsu,Amrish sae faman zabga murmushi take yi,burinta Ya cika,junaid zai koma wurin ´an uwanshi,Sehrish kuwa ba'a magana,Bakinta ya™i rufuwa,Kamar wadda akayi ma Albishir da gidan Aljanna,Tsabar farin ciki ne kawai,Ta ™ankame junaid ajikinta kamar ta mayar dashi cikin cikinta,Saboda tsabar ™aunar da take yi ma Wan uwanta,A ranta tana ayyana irin farin cikin dasu Babban Yaya zasu yi" "idan suka ga junaid bai mutu ba," Slowly motarsu ta ™araso cikin katafaren asibitin SGR................ "dakwai yiyuwar littafin Abban Sojoji yakai farkon march,Ba kamar yarda nace ba ™arshen * February,Amma idan kuna son ayi maku after 3 years,kuyi mun magana,sai mu katse shi,ra'ayinku" "* nakeson ji,littafin yazo ™arshe masu tunanin zai kai azumi,Aniyarku tabi ku" "masu son karanta Littafin Abban Sojoji su tuntu6i layina,Message za'a tura mun ta whatsapp banda *" *phone call " 234 810 388 4440: 5Ø9Ý5Ø`Ý5ØdÝ5ØdÝ 5Ø9Ý5ØRÝ5ØeÝ5ØfÝ5ØcÝ5ØVÝ+ ]PM 2:57 ,19/3[" 5ØWÜ5Ø\Ü5ØVÜ5Ø[Ü 5ØaÜ5؉Ü5ØVÜ5Ø`Ü 5ØYÜ5ØVÜ5Ø[Ü5ØXÜ 5ØaÜ5Ø\Ü 5ØSÜ5Ø\Ü5ØYÜ5ØYÜ5Ø\Ü5ØdÜ 5ØZÜ5ØfÜ 5ØGÜ5ØVÜ5ØXÜ5ØaÜ5Ø\Ü5ØXÜ 5Ø4Ü5ØPÜ5ØPÜ5Ø\Ü5ØbÜ5Ø[Ü5ØaÜ https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 d'*J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B 5Ø9Ü5ØNÜ5ØaÜ5؉Ü5ØRÜ5Ø_Ü 5ØBÜ5ØSÜ 5ØFÜ5Ø\Ü5ØYÜ5ØQÜ5ØVÜ5ØNÜ5Ø_Ü5Ø`Ü * 5ØKÝ5ØRÝ5Ø\Ý5ØfÝ5Ø_Ý 5ØBÝ5ØRÝ5ØcÝ5ØdÝ5ØYÝ5ØVÝ * Members na paid group Wina Am really Sorry masu cewa ko naje wurin za6e na gaji shiyasa "banyi posting ba,Boss ko Voters card bata dashi " "Acan cikin asibitin kuwa,Suna cikin matsanancin tashin hankali,Jikin Abba Yayi tsauri sosai sam bai kar6ar treatment din da ake basa,Zuciyarshi tana barazanar bugawa,Kowa yayi zugudum cike da jimami suna jiran Tsammani,Sgr da Omar Sunfi kowa shiga matsananciyar damuwa,Saboda" "suna ganin sune silar Halin da Abbansu Yake ciki," "Tunda suka fito daga Office Win Doctor Emran,a tsaye suke sun jingina bayansu da wall,Sgr Ya" "goya hannayenshi asaman ™irjinshi,zuciyarshi sai tafarfasa take yi,wani irin bugun zuciya yake ji,Omar kuwa idanuwanshi na kallon Ceiling,tsantsar damuwa ce akan fuskarshi," "Mommy tuni ta jima da kifa kanta saman cinyoyinta,tayi kukan harta gaji tayi shiru,Abu na zaune a gefenta,Yayin da Jahad ta kwantar da kanta saman kafadar Oummansu,idanuwanta a" "lumshe,Hosana na kwance saman cinyoyin Jahad,ta Wan aza kanta saboda baccin da take ji," "Su fawan kuwa,Duk sun rufe idanuwansu yayin da kwalla ke zuba,Abusufyan dae Ya gaza samun" "natsuwa Sae faman safa da marya yake Yi a tsakanin Corridor Win dakin da Abban yake," "Dirar Motarsu Sehrish keda Wuya,Motar Sergeant Win daya Waukota daga gida ta faWo asibitin dama Yana biye dasu,A bayan motarsu yai Parking Win tashi,Fitowa Sergeant Win Yayi,Sae ga Baba maigadi ya fito daga back seat na motar,Ashe lokacin da suka barshi acan asibitin,Masallaci Yaje don Yayi sallar azhar da bai samu yayi ba yana fitowa motarsu na fita shine sergeant ya taho" "da shi," "Wayar aljihunsa sai ringing take yi,sam hankalinshi baya a wurin,har sai da Abusufyan ya ambaci sunanshi""Rafayet ka Waga kiran mana,""" "A kasalance Ya sanya hannu ya curo wayar,Abbas ne ke kiranshi,picking call din yayi tare da kara" "wayar a kunnanshi,akan rashin lafiyar Abbansu suke tattauna," "Kamar daga sama Sehrish ta faWo wurin da suke bakinta Wauke da sallama,jin muryarta yasa Jahad ta Wago da kanta tana kallonta,kanal Yousouf ma ya Waura idonshi akanta,Haka Abusufyan da abu ma duk ita suke kallo,Sauran kuwa duk hankalinsu baya a wurinta,abun ya Waure masu kai ganin tana ta faman sakin Murmushi kamar wata zautacciya," "Anya Sehrish tana da lafiya kuwa?sai kace batasan halin da muke ciki ba,Sai murmushi take ta saki """ ",kamar wata zararra,kodai Hosana batayi wannan haukan ba,""Jahad ce tayi maganar acikin zuciyarta Sehrish!waya kawo ki?dama bada ke muka zo ba""?Oummansu ce tayi mata tambayar,don ita bata """ ",lura ma babu ita ba" "Daughter,""Abusufyan ya kira sunanta yayin da yake tunkaro wurinda take a tsaye,duk wannan abun """ ",dake faruwa Sgr bai ankara da ita ba,Saboda Ya juya bayanshi Yana waya da Abbas" "A hankali ta soma magana""Bani kaWai nazo ba""tana kai ™arshen maganarta ta matsa gefe,Sae ga nurses guda biyu sun shigo da Junaid asaman gadon daukar marasa lafiya suna gunguroshi a wani irin" ",Slow" "Ya mu'allim na a bayansu tare da Amrish da kuma Baba mai gadi," "Zuba ido Abusufyan yayi yana kallon fuskar mara lafiyan da suka Wauko,Lokaci guda Ya ambaci sunanshi""JUNAID!!!""da tsantsan mamaki akan fuskarshi,Jin sunan Daya Ambata ne Yasa Su" "fawan suka Wago da idanuwansu,Ai ko da sukayi Arba da Junaid kwance saman gadon,A wani irin firgice Suka mike suna ambaton Sunanshi Junaid! Junaid!!,Tuni Jahad ta ™ame a tsaye,gaba Waya ta rikice Sai faman zazzare idanuwanta take yi akan fuskarshi gani take Yi tamkar Mafarki ne ba gaske ba,Tsabar razanar da tayi ne Yasa ta Yanke jiki ta zube anan wurin,Gaba Waya sun mi™e tsaye cirko cirko agaban gadon,Surutun da suke yi ne Ya jawo hankalin Omar kansu,koda Yayi arba da Junaid nan take kirjinshi Yayi wani irin mugun bugu,Waro ido waje yayi yana ™are mashi kallo a ruWe ya ambaci sunanshi""JUNAID""!" "Adai dai Lokacin Sgr Ya Wan juyo a sukwane don Yaga meke wakana Yaji sunata ambaton Sunan junaid,baiyi tsammanin wani abu ba,Juyowarshi keda Wuya idanuwanshi Suka sauka direct kan gadon Da junid yake kwance,Saboda tsabar firgitar da yayi baisan Lokacin daya Saki wayar dake hannunshi ba,ta faWo ™asa," "Hannu yasa saman idanuwanshi Ya murzasu dakyau don Yaga in dagaske ne,A sukwane Ya kalli Marshal a lokacin shima Omar ya juya a hargitse suka haWa ido,Just speechless sun gaza magana sai dai nuni da hannu,Sun zama kurmayen ˜arfi da Yaji,Girgiza kai Sgr ya shiga yi,Alamar bai Yarda ba," "I can't believe it,Wannan bazai ta6a yiwuwa ba,Junaid Daya mutu Ya dawo,how can that be "" possible?Yaron daya ™one a mota,dama ana mutuwa adawo ne....its just a dream ""acikin ranshi yake" "wannan Sambatun,Sae faman motsa la66ansa Yake yi amma ya kasa buWe baki Yayi magana,sunyi" ",matu™ar razana,Sun gigice da ganinshi,Duk da basu Yarda cewa shi bane,Ido kawai suke binshi dashi" "Su kuwa Sauran Matasan Sae murna Suke Yi baby Junaid Winsu Ya dawo,Duk da matsananciyar damuwar da suka Shiga na ganin halin da Junaid Win yake ciki,Tuni Fawan ya fashe da matsanancin kuka,haka su Irfan sun tasa shi gaba sai kuka sukeyi sun hana nurses Win su wuce dashi ciki," "Koke koken da suke Yi ne ya farkar da Alex,Dagowa tayi fuskarta sharkaf da hawaye,Ganinsu tsaitsaye cirko cirko Yasa ta mi™e tare da nufarsu tana Tambayar Lafiya,Matsa mata su kayi don ta ganshi dakyau,A sukwane Alex ta zube saman guiwowinta agabanshi Tana kallon fuskarshi,Yatsun hannunta Na kerma ta azasu asaman ramammar fuskarshi," "Lokaci guda ta fashe da matsanancin kuka tana ambaton Sunan shi""Romeo Wina ne ya koma" ",haka""?rufe bakinta tayi da tafin hannunta tana cigaba da yin kuka" "Ganin Suna 6ata Lokaci Yasa nurses Win suka nemi alfarmar su basu hanya su wuce dashi ciki,Gungurashi sukayi da sauri Abusufyan tare dasu Kanal Yousouf suka bi bayansu,Šakin da aka kwantar Da Abbansu nan suka nuna suna son a shigar dashi,Ko Allah zaisa adace Abba Ya dawo hayyacinshi,shiga ciki Su kayi dashi,anan gefe aka kwantar da Junaid,dandazo likitoci su Kayi acikin Wakin domin duba Lafiyarshi,gwaje gwaje suka fara yi mashi,Yafi bu™atar blood ajikinshi fiye da Komai,tsabar so da ™auna har kokawa su Fawan suke yi don a Webi jininsu,Kowa so Yake a sanya ma Junaid nashi,One by One aka dinga gwada Jininsu,A ™arshe aka Wibi jinin Fawan dana Ayaaan,kusan" ",Leda huWu za'a ™ara mashi" "Abun sai ya baka mamaki,Gaba Waya sun kasa samun natsuwa sae faman sintiri Suke Yi,da taimakon Oummansu Jahad ta farfaWo da matsanancin Ciwon kai,Still bata Yarda da abunda idanuwanta suka nuna mata ba,Asaman laps Win abu ta kwanta,wani irin zazza6i ne ya rufe ta,duk a tunaninta Fatalwarsa ce aka kawo masu,Mommyn Junaid kuwa tana bakin ™opar Wakin tsaye ita" "da Abusufyan,jikinta sae tsuma Yake Yi,ji take kamar ta faWa Wakin," "Ya Mu'allim yana a tsaye tare dasu Amrish,ba ™aramin tausayi suka bashi ba,sam babu kwanciyar hankali atattare dasu,Tunda Allah yasa su kayi arba da Junaid,hankalinsu gabadaya ya koma akanshi,shiyasa basu nemi ™ arin bayani a wurinsu ba,Wuri Sehrish ta nuna masu suka zazzauna,kafin ta wuce izuwa wurinsu Marshal Omar dake a tsaye,Suna bin kowa da ido,Su da" "suka san Cewa Junaid Ya mutu,Abun ya matukar jijjigasu," "Ya Omar,""firgit ya wurga idanuwanshi akan fuskarta,A lokacin Shima Sgr Ya mayar da hankalinshi """ ",akanta" "?""Da hannu Yake tambayarta taya akai hakan ta faru" ",Murmushi ta Wan saki,kafin ta soma magana a tsanake" "Nasan zaiyi wuya ku yarda,Amma tabbas Junaid ne,bai mutu ba,Lokacin da hatsarin motar nan ya "" faru,Junaid baya acikin motar,""a iya nan ta dakata,dan tasan brain Winsu a yanzu bazata Iya Waukar" ",dogon bayani ba" "Idan muka samu natsuwa zamu fahimtar daku komai,Atare da malamin makarantarmu,Da kuma """ ",™awata Amrish muka kawo shi,""tayi maganar tana nuna masu Ya mu'allim dake a zaune" "Sai Lokacin Sgr yaja dogon numfashi hadi da sauke nauyayyar Ajiyar Zuciya,runtse idanuwanshi Ya Wanyi yana tariyo abunda Ya wakana a lokacin da suka je wurin da hatsarin motar ya faru,Tabbas sunyi kuskure da basu kwantar da hankali sun tsananta bincike ba,Shi kanshi Yajima yana ji aranshi cewa Kamar Junaid Yana araye,Koba don haka ba,Yayi mamakin Yadda akai ba'asamu ™ashi ko Waya ba na jikinshi,wata irin zufa ce ta wanke mashi fuskarshi,Ganin Yadda ta tsastsafo mashi akan fuskarshi ne Yasa Sehrish ta zame mayafinta,goge mashi zufar fuskarshi tayi,kafin ta mayar da mayafin akanta," "Alhamdulillah,Junaid bai mutu ba,dama yana raye,Ya salaam!""Omar ne ya ambaci hakan fuskarshi """ ",Wauke da wani irin murmushin farin ciki" "Doctor emran ne ya fito daga Medical room Win da aka kwantar dasu,Fuskarshi Wauke da murmushi,kaitsaye wurinsu Sgr ya nufa yana dariya,Kallo Ya koma Sama," ",Wonders shall neva end""!Ya ambaci hakan lokacin daya ™arasa wurinsu""" "Yau naga abun al'ajabin da banta6a gani ba,Dan Allah ku wayarmun da kaina!wanda ya mutu ne ya "" dawo ko kuwa ghost dinsa ce""?Yayi tambayar yana kallonsu,a lokacin Sgr ya Wan buWe" ",idanuwanshi,Sun canza launi sosai" "Nikaina Abun Yayi mugun Waure mun kai wlh,Still ina doubting,Am confused Allah,ni dai idan ma "" mafarki nake yi kada ku tashe ni,Ku barni inta yin shi,""cike da tsantsar farin ciki Omar yayi maganar,hannunshi na dafe da saitin Zuciyarshi,No more tension" ",Dafa kafaWar Sgr Dr emran Yayi da hannunshi yana kallon fuskarshi" "Sgr fa kamar suman tsaye yayi,Ku tayani dubawa,""Dariya Sehrish tayi,Da alama farin cikine Ya "" hanashi yin magana,Ko ™yafta idanuwanshi baiyi,Ya goya hannayenshi asaman ™irjinshi ya shiga zurfin" ",tunani sosai,hankalinshi Ya tafi wani wurin daban" "Wayarshi daya jefar ™asa sai dai Sehrish ta Wauketa,komawa Sehrish Tayi wurin Oummansu,wuri ta samu ta zauna tana kallon Jahad da ta kifa kanta saman laps Win Oummansu," """Cikin sanyin murya ta Ambaci sunanta""Jahad ',Na'am""ta amsa mata,batare da ta Wago da kanta ba""" ",Inason magana dake,""jin haka yasa ta Wago da kanta,fuskarta duk a yamutse,idanuwanta sunyi jawur""" "Sehrish amma dai ba gaskiya bane ko!nasan hakan bazai ta6a zama gaskiya ba,Junaid Ya mutu akan "" idona,Ni naji kukan shi acikin mota Lokacin da yake ™onewa,Yau kuma sai gashi ya dawo da" ",ranshi""?tayi tambayar a ruWe" "Just believe it!Junaid bai mutu ba,Yana araye,ba lalle ne ki fahimce ni ba a yanzu,Amma tabbas """ "_"",Junaid muka shigo dashi" "Bazan ta6a yarda ba Sehrish,Sa dai ko me kama dashi ne kuka Wauko,Amma Junaid dana sani baya "" acikin duniyar nan""tana kai ™arshen maganar ta fashe da kuka tare da mayar da kanta saman laps Win" ",Oummansu ta kwanta,Tsananin tausayinta ne Ya kamasu" "A yanzu ba lalle ne ta fahimce ki ba,Kada ki wahalar da kanki wurin yi mata bayani,""A cewar abu,da """ ",ta raba tsakaninsu" ",GyaWa kai Sehrish tayi tare da jingina bayanta jikin seat Win da suke" "Har time Win sallar Magrib ya shige basu ankara ba,Sae da Abusufyan ya tunasar dasu,da™yar Ya" "tattarasu gaba Waya suka tafi masallaci," "Ya rage daga Alex dake tsaye a bakin ™opar Wakin,Sae Su Sehrish da Oummansu dake zaune saman waiting seat,Hosana dae tuni ta jima da yin nisa a baccinta,Duk wannan budurin da ake ita bata sani ba,anan Cikin asibitin ke akwai masallaci,Na mata dana maza,lokacin da suka tashi Yin sallar suna neman inda zasuyi wata Nurse ce ta yi masu jagora zuwa masallacin mata,Kowa sai da Yayi sallah banda Mommy da Hosana,Basu jima da yin magrib ba aka fara kiraye kirayen Sallar Isha'e,basu Baro masallacin ba sae da suka kammala Sallar Isha'en Sannan suka dawo,Ba ™aramin" "natsuwa suka samu ba," "Dawowar su Sehrish da ´an mintuna,Waya daga cikin likitocin dake dubasu Ya fito tare da basu izinin Shiga ciki,Alex ce ta fara Shiga,Oumma tare da su sehrish suka bi bayanta,gefen gadon ta zauna yayin da idanuwanta ke akan Junaid,sun canza mashi kayan jikinshi,Riga suka sanya mashi kamar uniform blue colour iya guiwarshi ta tsaya,hannunshi na sanye da kanula ana yi mashi ™ arin jini,Hancinshi na sanye da robar Oxygen,Sai jan numfashi Yake Yi da ™arfi da ™arfi,siraran" "hawaye ne suka sauko akan fuskarta,ru™o yatsun hannunshi tayi acikin nata," "Jahad dai ta toge a bakin ™opar Wakin tana lekenshi,A tsorace take dashi gani take kamar fatalwarsa ce aka kawo masu,ta™i yarda cewa Shi ne Ya dawo," "Matsawa Abu tayi zuwa gaban gadon ta samu wuri saman kujerar dake fuskantar gadon ta zauna,Addu'o'i ta soma karantowa tana tottofa mashi akan fuskarshi,hakan ba™aramin daWi yayi ma" ",Alexandra ba" "Amrish dae na tsaye ta lullu6e kanta da kallabin lace dinta,hannunta na ruke dana Sehrish,gabanta sae faWuwa yake yi,tana cikin mawuyacin hali,Duk ta tsani kanta,Gani take yi kamar in suka ji cewa" ",Mahaifiyarta ce tayi ma Junaid haka zasu koreta ne,ko su fara Waukar fansa akanta" "Ki kwantar da hankalinki,ba abunda zai faru,nasan kina jin tsoro ne shiyasa kika tashi """ ",hankalinki,""Sehrish ce tayi maganar cikin sigar lallashi,don ta lura da yanayin da Amrish Win ke ciki" ",˜asa ™asa suke magana,a tsakaninsu" "Ji nake kamar in gudu,kafin kowa yaji labarin ainihin abunda Ya faru da Junaid,ni nasan cewa tawa ta "" ™are,Ga kuma Mommy tana can tana nemana ta kashe ni""ta shiga damuwa sosai,batasan yanzu ina zata" ",dosa ba" "Kina tunanin cewa zamu barki ki tafi ne?duk irin ™o™arin da kikayi mana,indai kina fargaba ne akan ' Family Winmu,to ki kwantar da hankalinki,Suna da kyakkyawar Zuciya zasu fahimceki su kuma kar6eki hannu bubbiyu,In ma basu amshe ki ba,ni bazan bari Ki tafi ke kaWai ba zan bi ki ne,""on a" ",serious note,Sehrish tayi maganar" "Har cikin zuciyarta taji daWin kalaman Sehrish kuma hankalinta ya kwanta,duk da akwai sauran fargaba," "Assalamu Alaikum""Abusufyan Ne ya shigo fuskarshi Wauke da Murmushi Hannunshi ru™e dana "" Sgr,Omar na abayansu tare da Ya mu'allim,yayin dasu Fawan ke biye dasu,Kowa ka kalla tsantsan farin cikine bayyane akan fuskarshi,tsayawa su kayi agaban gadon cirko cirko suna kallon Junaid,Har" ",lokacin Abbansu na kwance gefen Junaid,tunda akayi mashi allurar bacci bai farka ba" "Sai faman sauke ajiyar zuciya Omar da Sgr suke yi,sun jinjinawa lamarin,™aryar da suka shirya ta zama gaskiya,Ga ™annensu sae murna Suke yi Junaid ya dawo,kidnappers sun sake shi,basu san dawan garin ba," "Da zarar Sgr ya haWa ido da Omar saisu sakarwa juna murmushi,abun ba'a magana,shigowa ciki doctor Emran Yayi fuskar nan Wauke da ™ayataccen murmushi,jerawa yayi tare dasu,yadda kasan sun Samu talabijin haka suka ™urawa Junaid ido suna kallonshi," "Dr emran ne ya soma magana a tsanake," "In sha Allah,Zasu samu sau™i,dama damuwarshi rashin Junaid ne,Yanzu gashi Allah ya dawo mana """ ",dashi""yana kai ™arshen maganar" "Ya mu'allim ya Waura da cewa""Yakamata mu nuna godiyarmu ga Allah subhanahu wata'ala,daya ""bayyanar mana shi,sannan muyi masu addu'a" "Atare suka Waga hannayensu sama,Ya mu'allim ya shiga yi masu addu'a suna amsa mashi da Ameen,sun Wauki tsawon Lokaci kafin suka shafa Addu'ar," "Suna zame hannayensu daga saman fuskokinsu,yatsun hannun Junaid suka fara motsi,Da ™arfi" ",Mommy ta ambaci sunan""Junaid""fuskarta Wauke da murmushi,hankalin sauran ya dawo kanshi Mutsu mutsu yaci gaba da yi,Jahad sai le™enshi take yi daga tsayen da take abakin ™opar,ita dai har" ",yanzu bata yarda ba" "Mutsu mutsun yaci gaba da yi,duk sun zuba ido suna kallonshi,la66ansa sae kerma suke yi,Slowly ya soma sambatu tun yanayi ™asa ™asa harya fara yi da ™arfi Sunan Abbansu yake ambato,""Abba!Abba!""cikin fitar hayyaci ya soma kokarin Waga hannunshi zai cire Oxygen Win da aka sanya mashi,Da sauri Dr emran da Omar suka ™arasa ta gefenshi tare da rurru™e" ",hannayenshi,hankalinsu gaba Waya ya tashi ganin yadda Junaid ke ta firgita" "Abba!Abba""da™yar sautin ke fitowa daga bakinshi,tunda Ya Mu'allim yaji hakan,Sae ya basu "" shawarar Su matso da Junaid kusa da Abbansu,tunda akwai interval a tsakaninsu,da alama yana ji" ",aranshi cewa mahaifinshi na a kusa dashi,Shiyasa yake ambaton sunanshi" "Dubara su kayi a hankali suka janye Junaid zuwa gefen Abbanshi,Abun mamaki suna gyara mashi kwanciyarshi sae gashi yana kokarin lalubar jikin Abbansu,Abun yayi mugun Waure masu kai,Sam fa baya acikin hayyacinshi amma yaji aranshi Abbanshi na kusa dashi,da™yar ya iya Waga hannunshi ya Waurashi akan fuskar Abbansu yana shafata,kuma wani abun mamaki idanuwanshi arufe suke gam,jikin" ",ne kawai ke motsi" "Har saman wuyanshi Junaid yakai hannunshi zuwa saman ™irjinshi,har lokacin bai daina ambaton" "sunanshi ba,ga la66anshi sae kerma su ke yi," ",Murmushi kawai suke saki suna kallonshi" "Gaskiya tunda nake banta6a ganin ™auna tsakanin mahaifi da Wansa ba,irinta mahaifinku da wannan """ ",™anin naku,""Dr emran ne yayi maganar,da mamaki akan fuskarshi Sai lokacin Alex ta samu damar yin magana" "Nikaina da nake mahaifiyarshi bana tunanin yanayi mun irin son da yake yiwa mahaifinshi,Koda "" "",yake dole yaso mahaifinshi akaina,sha™uwarsu ta wuce tunaninmu" "Suna cikin yin maganar,Abbansu ya fara ™o™arin buWe idanuwanshi,Wani irin nauyin bacci ne ya hanashi tun Wazu ya farka,amma yana jin muryar Junaid acikin kanshi,sake ambaton sunanshi Junaid" ",yayi da wata irin kasalalliyar murya" "Abba,""tunkafin Ya buWe idanuwanshi ya soma kiran sunanshi""Junaid""gaba Waya suka matso kewaye """ ",da gadon suna murmushi,Yayin da idanuwansu ke akan Abbansu" "Ru™o hannun Junaid yayi acikin nashi,sosai har cikin ranshi Yaji dagaske Shi Winne,kokawa ya shiga" ",yi da baccin dake ™o™arin hanashi buWe idanuwanshi" "Da™yar ya Waure ya ware idanuwanshi,a wani slow ya wurga eye balls Winshi kan Junaid dake kwance agefenshi,Tunda ya Waura eyes Winshi akan fuskar Junaid ko ™yaftawa baiyi kamar an dasa mashi aya,wani irin farin ciki ne ya lullu6eshi lokaci guda hawaye suka shiga wanke mashi fuskarshi,Muryarshi na kerma Ya ambaci sunanshi""Junaid!dagaske kaine a kusa dani,Junaid Wina ne" "?""atare dani" "Yaya hossein dagaske ne abunda kake gani,ga Junaid Winka nan,an dawo maka dashi""Abusufyan ne """ ",yayi maganar" "Lumshe idanuwanshi yayi tare da sake buWesu a hankali yana cigaba da kallon fuskarshi,Lokacin daya ankara da Jini da ake ™ara mashi aruWe yace""Me ya same shi?Sun cutar mun dashi ko?duk sun canza "",mun Junaid Wina kamar bashi ba" ",Abba,ka kwantar da hankalinka,Junaid yana samun sau™i,""Omar ne yayi maganar cikin sigar lallashi"" Alhamdulillah Ya Allah daka dawo da farin cikana""ya ™arasa maganar tare da dago da hannunshi """ ",zuwa cikin sumar kanshi" "Allah Ya baka lafiya Junaid Wina,ka yafe mun duk laifina ne halin daka shiga,Bazan ™ara yin """ ",kuskuren da zan rasaka a kusa dani ba""yana magana hawaye naci gaba da sauka akan fuskarshi" "Jikinsu duk yayi sanyi,tsananin tausayinsu ne ya kamasu," "Wuraren ™arfe 10 na dare,Abusufyan ya kwashe su Sehrish zuwa gida,Su biyar ya Wauko hada Amrish da Oummansu,Ba don sun so ba ya Waukosu,lokacin da ya ™araso cikin gidan bayan yayi parking Win motar,BuWe motar Oummansu sehrish tayi tare da fitowa waje,Bayan Abusufyan Ya fito ya zagaya ya buWema su Sehrish,saukowa tayi daga cikin motar,Amrish ma ta sauko bayan ita sai Jahad,duk suka fito banda Hosana,ru™o hannunta Yayi tare da ambaton sunanta,Da™yar ta iya buWe idanuwanta," "Ki fito ku wuce gida,Sae ki kwanta ki ™arasa baccin naki,""A yamutse ta fito daga cikin motar,ru™e """ ",hannunta Sehrish tayi ganin tana tangal tangal zata faWi ™asa" "Ajiyar zuciya ya Wan sauke tare da kallonsu yace""Ku wuce ciki mana,Ni zan koma ne,zuwa gobe "",zamu dawo gida sai acigaba da jinyar tasu a gida" "?""GyaWa kai abu tayi tare da cewa""shikenan,Allah ya basu Allah,Amma Mommy fa?zata dawo itama" ",Sai zuwa gobe zamu dawo tare da ita,""ya ™arasa maganar tare da kallon Jahad""" "Banga kina farin ciki ba,ko bakiyi murna da ganin Masoyin naki bane""? Zuba mashi ido kawai tayi "" batare da tace komai ba,itafa har yanzu bata yarda Junaid bane,zaiyi wuya ta yarda inba an sanar da ita" ",Yarda akai Ya tsira daga cikin motar nan ba" ",Sehrish na ™o™arin buWe baki tayi mata magana,muryar AZMEE ta katsesu" ",Sannunku da dawowa,""gaba Waya suka kai idanuwansu kanta""" ",Jikinta na sanye da dogon hijabi,fuskarta da alamun damuwa" ",Šaure fuska Abu tayi,sam ta tsani ganin Azmee arayuwarta" ",˜arasowa tayi gaban motar da suke a tsaye" "Abusufyan Ya mai jikin?Wazu naso na biyoku asibitin amma bansamu hali ba,Da yake tunda safe ina "" kwance ba lafiya,""tunda ta soma magana,Amrish ta ™ura mata ido tana yi mata kallon sani,kamar yarda" ",amrish ke kallonta,itama haka take kallon Amrish Win" """,Jikinshi da sau™i,zuwa gobe zamu dawo gida,Ya jikin naki?naji kince bakya lafiya"" Alhamdulillah,Naji sau™i,Idan zaka koma asibitin akwai dinner dana kammala Yanzu,bari na shirya """ ",maka kayan abinci saika kai masu,""ta ™arasa maganar tare da juyawa ta wuce ciki" "Abu ji take kamar ta hana Abusufyan ya kar6i abincin nan don bata yarda da ita ba,tsoranta kada ta "",sanya masu guba aciki" "Ganin sun™i shiga gidan Yasa Abusufyan yi masu magana""Tsayuwar me kuke yi ne?ku wuce ciki "",mana,wanda zaiyi wanka yayi wanka,ku kwanta ku huta" "Sallama su kayi mashi,kafin suka nufi cikin gidan,Sehrish sae faman waiwayon Abusufyan take yi har sai da ya lura da kallon da take yi mashi,tsoro take ji Ya tafi ya barsu tare da Aunty Azmee cikin" ",gidan,gashi babu kowa Su kaWaine mata" "Bayan shigarsu da ´an mintuna,Azmee ta fito hannunta Wauke da food basket mai faWi,A bayan boot Win motar ya shigar dashi,komawa ciki tayi jim kaWan ta dawo da wasu kayan abincin ya" "lodasu bayan motarshi,Sallama sukayi dashi ta juya ta koma cikin gidan," *Boss Bature* "Bayan Shigarsu gidan kaitsaye Wakinsu suka wuce,bayan sun shiga Amrish ta bu™aci shiga toilet don tayi wanka jikinta yayi mata nauyi,bayan ta shiga wankan Sehrish ta Wauko mata kayan da zata sanya idan ta fito daga wankan,asaman gadonsu ta ajiye mata kayan," "Oumma Yunwa nake ji,""Hosana ce tayi maganar tun lokacin da suka shiga dakin ta baje saman """ ",gado,Jahad na zaune gefen gadon tayi zugudum" "Tunanin zuwa kitchen tayi don ta Shirya masu abinci,tana ™o™arin ruke handle Win ™opar,Sai ga" ",Azmee ta turo ™opar Wakin" """,Na shirya maku abinci,nasan kuna jin yunwa""" "Bata jira amsar da abu zata bata ba ta juya ta fuce daga dakin,Saukowa saman gadon hosana tayi jiki "",na rawa ta kama hanyar fita Wakin,da sauri Abu ta ruko hannunta""Ina zaki je" """,Abinci zanci""" """,Ba zaki ci shi ba,Ki bari in girka maku""" """,Kamar zata fashe da kuka tace""Nidai ki barni inje inci na Aunty Azmee tunda ta gama "",Koma ki zauna,yanzu nima zan kammala girka maku""" "Kina tunanin cewa zan cutar daku ne?""Kwatsam taji muryar Azmee,turo ™opar Wakin tayi""Don me """ ",zaki hanata cin abinci na""?ranta a6ace tayi maganar" """,Saboda ban yarda dake ba,bazan bari ´a'´ana suci abincinki ba""" ",Hosana,koma ki zauna,""tayi maganar tare da nuna mata cikin dakin""" ",Idanuwanta cike tab da kwalla ta juya zata koma" ",Mi™ewa Jahad tayi tare da takawa zuwa bakin ™opar Wakin" "?""Oumma!Meya haWaki da Aunty Azmee""" """,Jahad babu komai,kawai banason Hosana taci abincinta ne""" "Amma meyasa oumma?kullum ita ke girka mana abinci muna ci,sai yau kuma Oumma""?tayi """ ",tambayar da damuwa akan fuskarta" ",Sehrish dae tana cikin Wakin tana sauraronsu" "Bansan laifin da nayi ma Oummanku ba da har ta hanaku cin abinci na,Babu komai,Nidai ga abinci """ ",can wanda yaga dama yaje yaci,""takai ™arshen maganar tare da juyawa tabar Wakin" ",Guntun tsoki abu taja,kafin ta fuce daga Wakin ta nufi kitchen,Don ta girka masu abincin da zasu ci" "Komawa Jahad tayi jiki asanyaye ta samu wuri gefen gadon ta zauna,yayin da zuciyarta ke ci gaba da tariyo mata fuskar Junaid," ",Hosana sae faman shesshe™ar kuka take yi saboda an hanata cin abinci ga yunwa tana ji" "Fitowa Amrish tayi daga cikin toilet jikinta Waure da towel," "Idan kin kammala shafa mai,ga kayanan na Wauko maki,wanda zaki sanya""ta ™arasa maganar tana """ ",nuna mata,kayan da ta ajiye mata saman gadon" "Murmushi ta Wan saki tare da cewa""Nagode sosai,""sai lokacin ta lura dasu Jahad,tun suna asibiti take taso tayi mata maganarsu amma tashin hankali ya hanata,Tayi mamakin kamaninsu koda yake wannan" ",ya wuce kama" "³an uwana ne su naga kina kallonsu,´an ukune mu,Ga Jahad can wadda ke zaune gefen "" gadon,Wannan mai kukan banzan kuma Sunanta Hosana,Sha takwas sha tara ce,ina fata kin gane,""ta ™arasa maganar tana dariya,Wurgo mata harara Hosana tayi ba don tana jin yunwa ba da ba abunda zai" ",hana takai mata bugu" "Murmushi Jahad tayi tare da cewa""kiyi ha™uri,tun a asibiti naso mu gaisa,bansamu dama ba saboda halin da muka shiga,Amma yanzu inayi maki barka da zuwa,""ta ™arasa maganar tare da ™ okarin yin murmushin dole," "Nagode sosai da irin karramawar da kukayi mun,""hankalinta ya ™ara kwanciya,gaban dressing mirror "" ta zauna,ta dauki man shafawarsu ta soma shafama jikinta,bayan ta kammala,Sehrish ta mi™a mata" ",Kayan baccin da ta dauko mata,hannu biyu tasa ta kar6a tana yi mata godiya" "Juya baya Sehrish tayi don tasamu damar sanya kayan,Ganin hosana na kallonta yasa Sehrish wurga mata harara tace""Lafiya kike kallonta?baki ga tana sanya kaya bane,""" "MurguWa baki Hosana tayi'Yo me zan kalla,Tana mace ina mace,Dama Namiji ne""" ",Gaba Waya suka fashe da dariya,hatta Amrish Win,ba ™aramin nishaWi ta basu ba" ",Shaf shaf amrish ta zura kayan ajikinta ba ™aramin kyau su kayi mata ba,white colour ne" "Nasan kina jin yunwa,KiWan ™ara ha™uri,ga Oummanmu can tana girka mana abinci,bari naje na """ ",tayata ma,""kama hanyar fita Wakin tayi da sauri" ",Gefen gadonsu Amrish ta zauna" "?""Yaushe zaki tafi gidanku""" "Baki asake Jahad ke kallon Hosana," "Shiru Amrish tayi bata tanka mata ba,saboda bata da amsar da zata bata," ",Nan zaki kwana ne""?ta kuma tambayarta""" "Rai a6ace Jahad tace""Ba'a sani ba dan uban mutun,Ina ruwanki da ita?ko saman kanki zata kwana "",ne?sai shegen Wumi kamar aku" "Tsuke baki hosana tayi""nidai ba ubana ba,daga tambaya sai cibi ya zama ™ari?™ari kuma ya zama ""™wababa" "Cike da takaici Jahad ta kalli Amrish""Am sorry pls,Wlh bata da hankali,Sai addu'a,Kuma hada ™" "arin tana jin yunwa shiyasa take ta soki burutsun nan,""" "Murmushi amrish ta Wan saki tare da cewa""Bakomai,na fahimce ta,""" "Lokacin da Sehrish ta shiga kitchen,Oumma ta samu tana ta faman zarya,Abincin da ta Waura masu take jira ya kammala dafuwa," ",Oumma""jin muryar Sehrish yasa ta dakata da yin zaryar,Ta juya tare da kallonta""" "?""Me kike dafa mana ne""" "Murmushi abu ta Wan saki tare da cewa""jallof Win taliya na Waura tama kusa dafuwa,""" "Wucewa cikin kitchen Win Sehrish tayi,agaban gas Win ta tsaya,hannu tasa ta buWe tukunyar ta le™a" ",ciki" "Cike da mamaki tace""Oumma!amma dai yanzu kika zuba taliyar nan ko?naji kince ta kusa dafuwa "",amma kuma naga kamar yanzu kika zubata" "Jin haka yasa abu ta nufi wurin gas Win""kusan minti 15 fa da daurata,Ya isa ace ta kammala dafuwa ""yanzu" "Le™a tukunyar tayi,abun mamaki Taliyar tana nan yarda ta zubata,tamkar ba acikin ruwan zafi take "",ba" ",Kallon juna su kayi at same time,abun ya Waure masu kai" ",Oumma,ni a tunanina kawai mu ha™ura muci abincin Aunty azmeen"" "",Girgiza kai abu tayi""bazaiyiwu ba,Zanyi ™o™ari naga taliyar nan ta dafu" ",Wasa wasa taliya fa tayi kusan awa Waya bata dafu ba" ",Kodai gas ya qare ne,tayi tambayar tana le™a ™asan tukunyar wuta saici takeyi alamar akwai shi" "Jinjina kai tayi""wannan aikin Azmee ne,Wato don na hana ku ci abincinta,shine tayi mun haka,""" "Nima raina ya bani cewa itace,Kawai ki hakura Oumma,Dare yana kara yi ga Amrish tana jin yunwa """ ",sosai,""ba don taso ba,dole ta kashe gas cooker Win ta sauke girkin" "Komawa Wakinsu Sehrish tayi,tana shiga ta sanar dasu cewa su fito suci abinci," "Jiki na rawa Hosana ta sauko daga saman gadon,Amrish ma ta mike tare da Jahad suka fito,Atare suka shiga dining area Win kowa ya zauna,Sehrish ce tayi serving Winsu,kowa ta zuba mashi a cikin plate ta tura masu agabansu,Sosai suka ci abincin,Ita dae bata ci ba Lemu kawai ta dinga sha,saboda gudun kada taga wani abu da zai tayar mata da hankali,don bazata manta da irin" "wahalar da tasha ba a jiya," "Wuraren ™ arfe goma sha biyu suka shirya kwanciya,A Bedroom W insu Sehrish,Jahad da" "Oummansu tare dasu hosana suka kwanta,Amrish da Sehrish Wakin Abusufyan suka wuce,A saman gadonshi suka kwanta tuni bacci ya Waukesu,Jahad dae ta kasa runtsawa tunanin Junaid ya" "hanata sakat,kokwanto take tayi acikin zuciyarta,ita dai a iya saninta in mutun ya mutu bai" "dawowa,Amma shi Junaid gashi ya dawo,Tabbas Tana ji aranta ba mutun bane fatalwarshi ce tazo a matsayinshi," "Acan Wakin Abusufyan kuwa,Sehrish da Amrish tuni bacci yayi awon gaba dasu,can cikin dare wuraren ™arfe Waya da rabi,Wayar dake cikin aljihun doguwar rigarta ta fara ringing,Sam ta manta da wayar Sgr da ta Wauko acikin aljihunta,cikin magagin bacci ta zura hannu tare da curo wayar,picking call Win tayi tare da kara wayar a kunnanta," "Who's on the line""?Jin Muryarshi yasa Sehrish ta wartsake daga baccin da take yi,mi™ewa tayi daga """ ",zaune" ".,Ya Rafayet,""da wata irin kasalalliyar murya ta ambaci sunanshi""" "?"",Dama ke kika Wauki wayar""" "Jinjina kai tayi kamar tana agabanshi""eh,ni ce,na manta ban baka ita ba a asibiti""" "?""Its okey,just keep it for me,""ta amsa mashi da toh,kafin tace""Ya jikin nasu""" "Da sau™i,Zuwa gobe zamu dawo gida,Anan za'a cigaba da treating dinsu""yanayin muryarshi tayi """ ",sanyi sosai" ",Shiru suka Wan yi na wani lokacin" "Zan maida video call,""Jin yace haka ta janye wayar daga kunnanta,saukowa tayi daga saman gadon ta """ ",kunna hasken Wakin kafin ta koma ta zauna saman gadon" ",Saita fuskarta tayi akan screen Win wayar a lokacin Ya canza kiran zuwa video Call" "Kwance yake saman wani haWaWWen gado kai kace ba cikin asibiti bane,daga shi sai dogon wando ya" ",cire rigar jikinshi,Ya Wan tada kanshi saman pillow" "˜ura mashi ido tayi tana kallonshi kamar yarda shima yake kallonta," "?""Me kike yi har yanzu bakiyi bacci ba"" "",Kaine ka tashe ni,Har na fara bacci""" "Okey,""shiru ya Wan yi,gashi yana so suyi fira da ita,amma bai iya ba,ita kanta ta lura da hakan,sam """ ",bai iya surutu ba" ".,Meya hanaka bacci,""?da™yar ta iya tambayarshi""" "Da buWar bakinshi sai cewa yayi""not having u by my side"" saboda tsabar mamakin maganarshi ta Wan" ",zaro ido tare da buWe baki irin mamakin nan ya kamata jin yace wai rashinta a gefenshi" "Am so proud of you,""yayi maganar yana nunata da finger Winsa,A lokacin ji yake kamar ya janyota ta """ ",cikin wayar ya rungumeta,sai dai babu halin yin hakan" ",When are u going back to U.S""?da™yar ta iya tambayarshi""" "?""Kin ™osa na tafi ne""" "',Girgiza kai tayi""a'a,nasan cewa dole zaka tafi,that's why i asked u" "?""Ko zaki bini ne"" "",Da sauri tace""A'a" ",You won't follow me?tell me why""?yayi maganar yayin da idanuwanshi ke lumshewa""" """,Bayan rabuwa zamuyi nan da wasu ´an kwanaki,zaka sake ni,ka koma U.s""" ",Lokaci guda taga ya canza fuskarshi alamar baiji daWin maganarta ba" "Its okey,take care of ur self,""yana kai ™arshen maganar yayi rejecting Win kiran,Jiki asanyaye Sehrish """ ",ta ajiye wayar saman side drawer" "Gyara kwanciyarta tayi zuciyarta cike fal da tunanin maganganunsa,tai mamakin canzawar da yayi jin tace bazata bishi U.S ba," "I don't know why,but ni bazan bishi ba,koda ace ya bu™aci hakan tunda ba so na yake ba,yar aikinsa "" ya dauke ni,yanzu bani da burin daya wuce ya bani takardar sakina kawae in san matsayi na,tunda" ",Aikina ya qare,""ta ™arasa maganar tare da rufe idanuwanta,nan take bacci Yayi awon gaba da ita" "A 6angaren Hajiya sarat kuwa,Lokacin da kiran ™are kukanka ya shigo wayarta cike da zumuWi ta Waga kiran don taji ko sun samu nasarar kashe su Junaid din don ta gama sama ranta zasu yi nasara," "Lokacin dasuka sanar da ita cewa sun rasa su,Wani irin ™ululun ba™in ciki ne ya tokare mata" """. makoshinta,Nan take Zuciyarta ta buga ta yanke jiki ta faWi ™asa wanwar" "Washe Garin ranar,Wuraren ™arfe 7 na safe,Slowly motocinsu suka shararo da matsakaicin gudu izuwa cikin gidan,A jere motocin suka biyo layi,Bayan sunyi parking Winsu,Motar farko ta Sgr ce,a hanzarce Armstrong ya fito tare da zagayawa ya buWe masu ™opa,Fitowa Sgr yayi tare da" "zura hannuwanshi Ya Wauko Junaid irin Waukar da akeyi jariri," "Motar bayansu ta marshal Omar ce,Major ne ya buWe mashi ™opar ya fito tare da zagayawa ya taimaka ma Abbansu wurin fitowa daga ciki,har yanzu da sauran jikinshi,Amma ya samu sauki" "dama ciwon na rashin Baby Junaid ne yanzu gashi Ya dawo,hankali ya kwanta No more tension," "Daga Motar Omar,Sae motar Kanal Yousouf,shi ya Wauko Baba mai gadi na gidansu Amrish," "Motar fawan kuwa,Mommynsu ce aciki,Daga motarshi sai Motar Ya Mu'allim,Haka suka dinga fitowa daga cikin Motocin,gaba Waya suka Wunguma izuwa cikin gidan,kaitsaye Sgr ya wuce da Junaid izuwa bedroom Win Abbansu,Omar na biye dashi Ya tallabo Abbansu saboda rashin ™" "warin jikinshi," "Asaman gadon Abbansu Sgr Ya kwantar da Junaid,Sannan Ya taimaka ma Abbansu Ya kwanta shima,Akwai Medicines dinsu da suka taho masu dashi,hada na asthma din Junaid tare da" "injections Win da za'a cigaba dayi mashi kafin Allah yasa ya dawo cikin Hayyacinshi," ",Yanzu duk wahalar da muke sha ashe Yaron nan yana araye""?Omar ne yayi maganar yana kallon Sgr"" Kafin yaci gaba da cewa""Gaskiya duk wanda yayi silar jefa mu cikin wannan matsanancin tashin hankalin Sae ya WanWani kudarshi,sai ya yi danasanin haihuwarshi da uwarshi tayi acikin duniyar" """nan,zanso nasan wanene wannan MASTER PLANNER Win" "Masu cewa Basu son littafin abban sojoji na kuWi bane,Littafina na kuWi ne,Book one ne kawai nayi *" "shi kyauta,Amma 2 da 3 Na kuWi ne,Dukansu 300 ne duk maiso yayi mun magana kaitsaye Amma" *message ta whatsapp 08103884440 " 234 810 388 4440: 5Ø9Ý5Ø`Ý5ØdÝ5ØdÝ 5Ø9Ý5ØRÝ5ØeÝ5ØfÝ5ØcÝ5ØVÝ+ ]PM 2:57 ,19/3[" 5ØWÜ5Ø\Ü5ØVÜ5Ø[Ü 5ØaÜ5؉Ü5ØVÜ5Ø`Ü 5ØYÜ5ØVÜ5Ø[Ü5ØXÜ 5ØaÜ5Ø\Ü 5ØSÜ5Ø\Ü5ØYÜ5ØYÜ5Ø\Ü5ØdÜ 5ØZÜ5ØfÜ 5ØGÜ5ØVÜ5ØXÜ5ØaÜ5Ø\Ü5ØXÜ 5Ø4Ü5ØPÜ5ØPÜ5Ø\Ü5ØbÜ5Ø[Ü5ØaÜ https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 d'*J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B 5Ø9Ü5ØNÜ5ØaÜ5؉Ü5ØRÜ5Ø_Ü 5ØBÜ5ØSÜ 5ØFÜ5Ø\Ü5ØYÜ5ØQÜ5ØVÜ5ØNÜ5Ø_Ü5Ø`Ü * 5ØKÝ5ØRÝ5Ø\Ý5ØfÝ5Ø_Ý 5ØBÝ5ØRÝ5ØcÝ5ØdÝ5ØYÝ5ØVÝ * "Kafin yaci gaba da cewa""Gaskiya duk wanda yayi silar jefa mu cikin wannan matsanancin tashin" "hankalin,Sae ya WanWani kudarshi,sai yayi danasanin haihuwarshi da uwarshi tayi acikin duniyar nan,zanso nasan wanene wannan MASTER PLANNER Win""" Sannu da jiki suka ™ ara Yi ma Abbansu kafin suka juya atare suka bar bedroom W in "nashi,Matsawa Abba Yayi kusa da Junaid,Zuba mashi ido Yayi yana kallonshi cike da tsantsar so da ™ auna,Ji yake tamkar ya mayar dashi cikin cikinshi,tsananin tausayinshi ne ya" "kamashi,Rungumeshi yayi ajikinshi kamar jinjiri haka Ya koma,shafa sumar kanshi Abba Ya Soma yi a hankali har zuwa bayanshi,sai faman sauke ajiyar zuciya yake yi,Jiya haka suka kwana a Asibiti manne da juna saboda firgitar da yake yi,kuma da zarar Abba ya janye jikinshi daga nashi" "sai ya dinga kiran sunanshi,har sai ya ji shi ajikinsa sannan yake rufe bakinshi," "Bayan fitarsu Sgr daga bedroom Win,direct suka wuce Babban Falon gidan Inda kowa Ya hallara Kamar yarda Ya Mu'allim Ya nemi alfarmar Yin magana dasu,A saman Sofa mai mazaunin mutun uku,Sgr tare da Marshal da kanal Yusuf,Wayar Sofa Win itama mai 3 seat,dama 2 sofa sets ne a babban palourn,Ayyan da Jahan ne tare da Irfan suka zauna asamanta,Jabeer da khaleed suna a zaune saman sofa mai mazaunin mutun biyu,Alexandra tare da Fawan suna zaune a saman same Sofa,Abusufyan na tare da Ya' Mu'allim,gaba Wayansu ne banda wanda suka kwana gidan," "Gyaran Murya Ya Mu'allim yayi tare da cewa""Idan ba damuwa,ina bu™atar ganin sauran da basu "",hallara ba" "Mi™ewa Fawan yayi dama shine messenger,Duk in wani aike ya tashi jiki na rawa zaka ga Ya mi™" "e," "Bedroom Winsu Sehrish Ya nufa,A ™opar Wakin ya tsaya tare da kwankwasa ™opar,Almost 3 times Yana buga ™opar,Sae sharar bacci suke yi sun baje saman gado,da yake sun tara gajiya kuma basuyi bacci da wuri ba," "Yana ™o™arin sake buga ™opar yaji an buWe ta,Tsayawa tayi ru™e da qugu,fuskar nan a kumbure idanuwan sun ™ankance,Tunkafin yayi magana tace""Ya fawan wai lafiya irin wannan bugun ™opar "",Wakin haka,Sai kace zaka 6alle ™opar" "Sai da takai ™arshen maganar,Ya wurga mata harara,don ya gane wacece acikinsu" "Rasa kunya 6eran tanka,aiko ni akayi,Ki shiga ciki ki sanar dasu cewa ana son ganin kowa a main "" "",palour" "MurguWa mashi baki tayi,har ya Waga hannu zai make bakin,Sae ga Abu na ™o™arin fitowa Jikinta sanye da hijabi,da sauri Ya kawar da hannun," """,Ina kwana Aunty,""abu ta amsa mashi""Lafiya lou,fawan Ashe kun dawo""" "Eh,bamu jima da dawowa ba,dama An aiko ni ne don in kira ku,Ana son ganin kowa da kowa ne a "" "",babban falo" """,Allah yasa Lafiya,Bari na shiga ciki na tashi jahad,Yanzu zamu fito""" ",Ta ™arasa maganar tare da juyawa ta koma ciki,a lokacin Hosana ma ta shige ciki" "Šakin Azmee Ya nufa,Hannu yasa ya kwankwasa mata ™opar Wakin,bugun farko yajiyo muryarta tana magana daga cikin Wakin" "?""Wanene""" """,Fawan ne Aunty azmee""" "Jim kaWan ta buWe mashi ™opar Wakin,Jallabiya ce ajikinta ta yafa babban mayafi,Hannunta na ru" "™e da Cazbaha," """,Kun dawo kenan Ya jikin Abban naku"" "",Jikinshi da sau™i Alhamdulliah"" ""Allah Ya tashi kafaWunshi""" ",""Ameen,Dama Akwai ba™i a palour,naga baki fito ba,Ko abunsha ne ataimaka a haWo masu""" "Jinjina kai tayi""badamuwa,gani nan zuwa,""tayi maganar tare da komawa cikin Wakin,juyawa Fawan yayi a hanzarce Ya koma palourn,tare da samun wuri ya zauna,Shigarshi da minti" "Biyar,Abu ta fito tare da Jahad suka nufi palourn,Hosana kuma Oummansu ta aiketa Bedroom Win" "Abusufyan don ta kira su Sehrish," "A gefen Mommy,Oumma ta zauna,Jahad kuma A ™asa ta zauna saman carpet,musayar gaisuwa suka shiga yi atsakaninsu,Bayan sun kammala gaisawa kowa Ya shiga natsuwarshi," "Sun gama hallara ko akwai sauran wanda baya nan ne""?Ya Mu'allim Ya tambaya,don bayason wani """ ",yayi missing discussion Win da zasuyi" "Akwai saura,Amma na aiki Hosana taje ta kirasu,""Abuce ta""" "bashi amsa,Lokacin da Hosana ta kutsa kai Wakin,A baje ta samu Sehrish da Amrish suna bacci,saman gadon ta hau tare da sanya hannunta tana bubbuga ™afafunsu""Wai bazaku tashi ba!""shiru ba wadda ta" ",motsa acikinsu" "Bubbuga ™afafun nasu ta kuma yi""wlh ko ku tashi,Ko in Webo ruwan sanyi in watsa maku,""jin wannan maganar yasa Sehrish ta buWe idanuwanta masu Wauke da bacci,koda tayi arba da fuskar hosana nan" "?'take ta Waure fuskarta,A ™ule tace""Lafiya" """,Nima bansani ba,Oumma ne tace na kira mata ku,Ana son ganinku a palour""" "Takai ™arshen maganar tare da saukowa daga saman gadon ta fice daga Wakin tana ™ara jaddada masu akan su fito," "Atare da Amrish suka fito daga Wakin hannunsu ru™e dana juna,tunkan su ™araso Sehrish ta hango Sgr dake gefen Kanal Yusuf ya lumshe idanuwanshi,kamar mai jin bacci,da alama Jiyan" "nan baiyi bacci ba,ko bai samu isasshen bacci ba," "˜arasawa Cikin palourn su kayi,A nan saman Carpet gefen Jahad suka zauna suma tare da" "lankwashe ™afafuwansu," "Šagowa Ya Mu'allim yayi tare da binsu da kallo,kafin yace""Akwai saura ko su kenan""?" "na kira Aunty Azmee,Yanzu zata zo itama,""Fawan ne ya bashi amsa,Duk sun ™agara suji abunda Ya """ ",Mu'allim ke son sanar dasu" "Saukowa Azmee tayi daga 3 steps na fitowa daga Corridor Win Wakunansu,bata nufi falon kaitsaye ba,kitchen ta nufa,after few minutes ta fito hannunta ru™e da faffaWan tray saman shi glass" "cups ne,Wanda ta shirya masu abunsha ciki," "Jin takun takalmanta ne Ya jawo hankalinsu,tana ™arasowa wurin sofas Win da suke zaune,Kamar ance ta Wago karaf Suka haWa ido da Ya Mu'allim,A gigice Azmee ta saki tray Win hannunta Wani irin sauti suka bada ji kake fass fass tatass Glass Cups Win suka faffashe,ganin haka yasa kowa Ya shiga tambayarta Lafiya,kasa buWe baki tayi don tayi magana,gaba Waya duk tabi ta firgice ta rasa natsuwarta,Da gudu ta juya zata bar wurin Ya Mu'allim Ya daka mata tsawa""Karki kuskura kice zaki bar wurin nan,idan har kika ™ara Waga ™afarki a wurin nan,Saina sa6a maki,""Cak ta tsaya lokaci guda wata irin Zufa ta shiga wanke mata fuskarta," "Abun ya Waure masu kai,har suna haWa baki wurin tambayarshi A ina yasan Azmee?," "Mi™ewa tsaye Ya mu'allim yayi tare da nuna ta da yatsan hannunshi""Wannan itace Silar duk wani hali ""!da kuka shiga acikin gidan nan" "Saboda tsabar firgitar da su kayi gaba Waya suka mi™e suna kallonshi," "Anya kasan me kake faWa kuwa?Wannan fa Azmee ce,me aikin gidanmu,kusan Shekara Ashirin tana """ ",Yi mana aiki,""kanal Yusuf ne yayi maganar" ",Kodai tayi maka kama da wadda ka sani ne""?acewar Irfan""" "A tsanake Ya mu'allim ya soma magana""Niko nasan Azmee farin sani!Ku ne baku santa ba,Wannan matar da kuke Gani,Mushirika ce ´ar qungiyar asiri""," "Hankali A matu™ar tashe Suke kallonshi,Duk basu kaiga yarda da maganarshi ba," "Azmee kuwa tuni ta Waura hannu asaman kanta,Tunda Ya Mu'allim Ya fallasa cewa ´ar gungiyar asiri ce ita,tasan cewa Al™adarinta ya karye!A ™a'idar ™ungiyarsu daga inda wani Yasan sirrinka shikenan ™arfin sihirinka zai na™asa. """ "Kinji haushin rayuwarki!Muguwa azzaluma,dama Al™awarine na Waukarwa kaina saina Tona maki """ """,asiri,koda kuwa zakiyi silar mutuwata ne,balle kuma ke baki isa ki kawar dani ba" "Kallon kallo suka shiga yi atsakaninsu,Kowa yasha jinin Jikinshi," "Hankali atashe Mommy tace""Don Allah ka fahimtar damu,""" "Cigaba da magana yayi""nasan ba lalle ne wasun ku su gane ni ba,Amma mahaifinku zai iya tuna fuskata,Ni ina Waya daga cikin malaman da aka Wauko don su koyama Junaid karatu lokacin yana yaro,A lokacin Mahaifinku Ya faWamun cewa duk malamin daya Wauko don ya koya mashi karatu,tun arana ta farko idan Yazo bai ™ara dawowa,Abun Ya Waure mun kai,farkon haWuwata dashi A masallaci ne,Ta dalilin yabona da mutane keyi ne ya jawo hankalinshi akaina,harya jani" "gefe yake sanar dani game da Wanshi da yake son indinga zuwa ina koya mashi karatu," "A ranar dana fara zuwa gidan nan koya ma junaid karatu,A garden muka zauna dashi in ban manta ba,Saman darduma ne muke zaune dashi,Idan inayi mashi karatu sai ya ™ura mun ido yana kallon bakina kamar yana fahimtar abunda nake cewa,Ashe kwata kwata bai ganewa ne,Abun ba ™ aramin ™ona mashi rai yake yi ba,a ™arshe sai ya fashe mun da kuka yana cewa shi baiso ana zuwa yi mashi karatu tunda ba ganewa yake yi ba,Wahalar dashi muke Yi,naji tausayinshi sosai a wannan lokacin,Na kuma Yi mamakin yarda bai gane karatun al'qur'ani,sanin cewa ˜aramin yaro yafi Waukar karatu a lokacin ™uruciyarshi,Amma shi ko Bismillah wuyar faWi take yi mashi,Idan na matsa mashi akan yayi karatu da zarar ya buWe baki zai amsa karatun da nake biya mashi,kwatsam sai inga ya sanya hannu ya toshe kunnuwanshi,La66anshi na kerma,wani lokacin kuma sai inga yana ru™e ma™oshinshi,tundaga nan na sanya ayar tambaya akanshi,bayan na koma gida,Yini nayi da tunanin Junaid,Saboda Yaron akwai shiga rai,Ya kwantamin araina sosai,a daren ranar,wuraren ™arfe 1 na dare aka kira wayata Ana yi mun barazana akan karna kuskura na ™ara zuwa koya ma junaid karatu idan ba haka ba zan rasa raina ne,duk da haka ban daddara ba,A washe garin ranar na kuma dawowa koya mashi karatu hada ruwan Zam Zam na addu'a nazo mashi dashi don yasha,ruwan Addu'ar yana karya sihiri duk mun ™arfinshi in akayi ma mutun in ba wani iko na Allah ba,Aranar nayi ™o™arin na bashi yasha ruwan addu'ar nan amma wani abun mamaki daga nayi yun™urin kafa mashi ruwan a bakinshi don yasha Sai kawai inji an buge mun hannuna,tun daga nan na ™ara yarda cewa akwai sihirin ajikinshi,Sae na fara tunanin yin bincike akan Wanda ke sarrafa kwakwalwarshi,domin in taimakeshi,Akwai wata rana Da Azmee ta" "kawoshi da hannunta,A ranar na gane cewa itace ke sarrafa shi,Allah yayi mun baiwar gane mutun" "mai sihiri da zarar mun hada ido,ta kalle ni na kalleta,Bayan tafiyarta nake tambayarshi Wacece ita,ko mahaifiyarshi ce?Sai ce mun yayi Eh,Mamansu ce,banyarda da maganarshi ba a lokacin saboda sam babu kamanceceniya a tsakaninsu,Hasken yaron ba irin nata bane,ko irin kama ta jini babu atsakaninsu,da na tsare shi da tambaya sai yake cemun mamanshi bata nan,kuma bata sonshi ta tafi tabarshi,Sai tausayinshi ya kamani,Bayan na koma gida na shiga zurfin tunani akanshi,Abunda ya tsayamun araina shine meyasa mahaifiyarshi ta tafi tabarshi?Wacece wannan matar dake sarrafa kwakwalwarshi,Meyasa take son juye mashi tunani don karya gane karatu,Na nace akan son sanin dalilinta na yin hakan,Gashi bansan wa zan tambaya ya bani amsa ba,matasan gidan kuma ba gwanayen son magana bane,Gasu sojoji in nace zan tambayesu ba dole su fahimce ni ba,Zasu yi mun wata mummunar fahimtar ne,akwai wata rana da muka haWu da mahaifinku a lokacin na kammala Koya mashi karatun ranar,Shi kuma ya dawo daga wurin aiki,Na ™arasa muka shiga gaisawa dashi har yake ce mun in shigo daga cikin gidan muci abinci atare,Dayake mutun ne shi mai son jama'a,baida girman kai ko kaWan,Yana da kyakkyawar zuciya,Banyi niyyar shiga cikin gidan cin abinci ba,Amma tunawa da binciken da nakeso nayi saina Yanke shawarar" "binshi," "Lafiyayyen Abinci Azmee ta shirya mana tare dashi,a lokacin in ban manta ba,Hada waWannan tagwayen guda biyu,ko gaishe ni basuyi ba lokacin,Dama tunda na kallesu nagane cewa suna da girman kai,wani kallon ™askanci suke yi mun,Amma wani abu dana hasko shine,Hasken fatarsu irin na Junaid ne,Sai na fara tunanin kodai cikin Iyayensu akwai jinsin turawa ne?Saboda ™wayar idon Waya daga cikinsu,muna cikin cin abincin Sai naji Waya na tambayar Abbansu,na kasa kunne ina sauraronshi," "Abba,har yanzu Mommy bazata dawo ba""?Sai Abbanku Yace""bana tunanin zata dawo da zama """ ",Nigeria" "Sai naji yaja dogon tsoki yana cewa""Gaskiya batayi mana adalci ba,kodan saboda Junaid yakamata ta dawo taci gaba da kula dashi,Ni bana so Azmee taci gaba da rainonshi.....""bai kai ™ arshen maganarshi ba sai Abbanku yayi mashi tsawa,nan take yaja bakinshi yayi shiru,bayan mun kammala cin abincin,Na shirya tafiya mahaifinku yayi mun jagora a lokacin ko abun hawan kaina ban mallaka ba,A ™afafuna nake yawo,ko in hau abun hawa,to a lokacin shima yana da wani uziri a waje,Sae yace mun in shiga motarshi su rage mun hanya," "Muka shiga motar atare,Driver Winshi Yaja motar muka fita,A cikin motar ne,na soma ™o™arin bugun cikinshi," ",Na lura kamar akwai damuwa akan fuskarka,""sai yayi ™o™arin 6oye damuwarshi yace mun bakomai"" Sai na canza maganar nace""Maganar Junaid Alhaji,Yau mahaifiyarshi data kawo mun shi da™yar ya tsaya,Yana ta kuka sai ya bita,""Nayi mashi zancen junaid ne don na lura ba ™aramin son Yaron yake yi ba,indai kanason kaga fara'arshi toh kayi mashi maganar Junaid," "Nan yake ce mun ae ba mahaifiyarshi bace,Mommynshi bata a ™asar tun lokacin da ta haifeshi tabar ™asar,Wannan matar dana gani mai aikin gidan ce,Itace ta shayar dashi,sun sha™u sosai,Ya saba da ita baison rabuwa da ita,iya haka ya tsaya mun da bayani,Bai faWamun dalilin dayasa Mahaifiyarshi tabar ™asar nan ba,batare data ™arasa shayar dashi ba,Ni kuma a wannan lokacin na samu abunda nakeso,bayan sun sauke ni a gida,Yinin ranar da tunanin maganganun mahaifinku na kwana,Saboda yarda nasa ma raina junaid har mafarkinshi nake yi,Dana zauna nayi nazari sosai,Sai na hasasho wani" "abu game da Azmee,tabbas akwai wata mummunar manufa dayasa take zaune a gidan,In ba haka ba" "meyasa zata Juye mashi kwakwalwarshi?Saboda yaron yana da kaifin basira!he's genius,irin yaron nan ne masu wayon tsiya,Gifted Ne shi,ita kuma Azmee ita ke rainonshi dole zai iya kasancewa A Wakinta yake kwana,koda yaushe yana manne da ita,duk wani surkulle da zatayi agabanshi take yi,Tanajin tsoron kada Ya tona mata asiri,that's the reason Why Ta toshe mashi kwakwalwarshi Ta yarda bazai Iya" """. gane komai ba" "Gaba Waya hankalinsu Ya tashi haikam,Musamman Sgr da Mommyn Junaid,Jikinsu har tsuma" "Yake yi,Su kanal Yusuf kuwa sun shiga ruWani sosai,Abun yafi ™arfin tunaninsu,Har yanzu basu samu ™wa™™warar hujjar da suke son samu ba,Farat Waya bazasu fara Accusing Winta ba," "Azmee kuwa tuni ido ya raina fata,Jikinta sae kerma yake yi,Ta gaza buWe baki tayi magana,binsu" "kawai takeyi da ido," "Cigaba da magana Ya mu'allim yayi""A lokacin sai tafiya ta kamani zuwa ™asar Egypt,scholarship na samu don ™aro ilimin addini acan,ba don naso ba haka na kwasa nabar ™asar nan,cike da tunanin Junaid,Tsorona kada kafin in dawo Nigeria,Azmee tayi silar mutuwarshi,tunda ta fara" "zautar dashi," "bayan tafiyata ™asar egypt,duk da bana a nigeria,ina samun Labarin halin da Junaid ke ciki,Duk in mukayi waya da mahaifinku yana sanar dani,Har na samu labarin ciwon Shi daya tashi har akayi mashi aiki a ™irjinshi,Lokacin nashiga damuwa sosai,Saboda ni nasan cewa Junaid baida ciwon asthma,Lafiyayyen mutunne shi,Wannan ciwon asthma Win duk aikin Azmee ne,itace ta sanya mashi ita,duk don saboda kada yayi Lafiya,domin kuwa lafiyarshi zai iya jaza mata matsala,ta ko'ina ta hanashi sakat,ta mayar dashi tamkar soko,Yanayin wasu abubuwan irin na mata bayan shi namiji ne,kuma tundaga kan Iyayenshi da yayyenshi babu wani rago acikinsu balle ace ya Wauko wani daga cikinsu ne,kuskuren da kukayi shine,Yarda da Azmee ta shayar dashi,Tabbas kun tafka babban kuskure na Yarda da ´ar aiki ta shayar maku da ™aninku,Sauke ajiyar Zuciya Ya Mu'allim Yayi kafin ya Waura da cewa""Bayan wasu shekaru Allah yayi na dawo Nigeria,A lokacin bansan wani hali ahalinku suke ciki ba,Domin kuwa nadaina samun mahaifinku a waya sakamakon Rasa wayata da nayi wadda nake da saving Win Layinshi aciki,lokacin dana dawo mahaifinku Ya samu karin girma a wurin aiki,Na chief of army staffs,Hakan yasa gidanku Ya ™ara tsaro sosai kuma mahaifinku yayi wuyar gani,Har zuwa saida nayi amma Sojojin dake gadin gidan suka hanani shiga ciki,saboda banda shaidar da zasu Iya barina na wuce,kusan sau biyar ina zuwa" "amma bansamu shiga ciki ba,A ™arshe na ha™ura da zuwa gidan," "Ana haka,Na samu koyarwa,A makarantarsu wannan Yarinyar,Yayi maganar yana nuna Sehrish dake atsaye," "Kullum naje koya masu karatu sai inga yarinyar nan tana ta sharar bacci abunta,Sae kace ba karatu tazo Wauka ba,Abun saiya Waure mun kaina har rannan na tanka sai yan ajin suka sanar dani haka take,duk in ana karatu sai tai ta bacci,jin haka yasa naje har seat Win da take zaune na tasheta daga bacci ta mi™e tana mutsuttsuka idanuwanta,Kallo guda nayi mata na gane cewar akwai matsala atattare da ita,Nace mata ta Wago ta kalleni,Ta™i yarda mu haWa ido,Ni kuma a lokacin inaso in" "gani idan akwai Jinnu ajikinta,Don naji ajikina cewa ba ita kaWai bace,Dana tambayeta a wani gida" "take ne,Sae take sanar dani cewa ita ³ar family Win SALAHUDDEEN HOSSEIN ce,Inajin hakan" "sai na gane cewa ³ar uwar Junaid ce ita,tunda sunan mahaifinshi ne,kuma naga kamanninshi a fuskarta," "Tunda naji hakan sai na gane cewa Har lokacin Azmee na acikin Family Winku,Kuma ina tunanin itace ta shiga jikin Yarinyar tayi mata sihiri,ban tabbatar da zargina ba,Kawai na yanke shawarar in bata wannan ruwan addu'ar na zam zam,Ta hanyar ™awarta Amrish gata nan a gefenta,Ita naba ruwan zam zam Win acikin robar ruwan donta ba Sehrish tasha,Har nace ta sanar da ita cewa idan bata sha ruwan ba,™usumbi zai fito mata abayanta ne,Nace haka ne don ta tsorata tasha ruwan,in ba haka ba nasan da™yar ne tasha ruwan,To ni bansan tasha ruwan Addu'ar ba,ko bata sha ba. ""ya dakata da maganar yana kallon Sehrish,hankali Ya koma kanta,." "Da™yar ta iya buWe baki tace""A'a bansha ba,Nazo dashi gida,Amma na neme shi na rasa,A lokacin nayi tunanin ko Junaid ne Ya Waukeshi saboda shikaWai ne ke zuwa Wakina,daga baya ban ™ara tada" ",maganar ba" "Tunda ta soma magana Ayaan da Jahan ke kallon Juna,saboda sun gane cewa Wannan ruwan da" "suka sha ne,Har suka samu warakar Cutar dake damunsu,Na neman juna da suke yi," "Da sauri Ayaan yace""Ni na Wauki Robar ruwan acikin fridge,bansan waya kaita ba,Amma nida Jahan ne muka sha ruwan. 'anan Ayaan ya kwashe duk abunda Ya faru ya sanar dasu,Bai 6oye" "masu komai ba game da homo sex Win da suke yi shi da Jahan,Saboda ™warin guiwar da suka samu ayanzu," "Yanzu haka robar ruwan,Tana a hannun Jahan,Shiya 6oyeta saboda muyi bincike akan wanda ya "" "",kawota cikin gidanmu,Ashe Sehrish ce ta shigo da ita" ",Kallon Jahan Sgr yayi""inason ganin robar ruwan da kuka sha,""da sauri Jahan Ya nufi part Winsu" "Tashin hankalin da ba'a sama shi date,Gaba Šaya idanuwan ko wannansu na akan Azmee,Duk tasha Jinin jikinta,After some minutes Saiga Jahan ya dawo hannunshi ru™e da bottle water W" "in,mai rubutun Larabci ajikinta," "Mi™a ma Sgr yayi,Bayan ya kar6i robar ya kalli Ya Mu'allim""Itace wannan""?" "Jinjina kai Ya mu'allim yayi,""™warai kuwa itace wannan,idan kana jin harshen larabci ka karanta "",rubutun dake ajikinta,Zakaga Bayanin da take Wauke dashi na karya sihiri" "A fili Sgr ya karanto musu Larabcin dake rubuce a jikin robar,kafin Yayi masu translation W" "inshi,kowa Yaji a kunnanshi," "Tun daga ranar da muka sha ruwan nida Jahan bamu ™ara neman junanmu ba,mun samu sau™i,dama "" kullum cikin fargaba muke,Allah shikaWai yasan irin raWaWin da muke ji acikin zuciyoyinmu,Saboda munsan cewa aikata homo babban zunubi ne wanda ubangijinmu Allah Ya haramta yinshi,Ga kuma tsoron hukuncin da za'a yanke mana idan aka kamamu muna yinshi,""idanuwanshi cike tab da kwalla" ",Yayi maganar" "Tuni guiwowinsu sun sage,Zuciyoyinsu sun karaya sosai," "Cikin sanyin murya Kanal Yusuf Ya soma Yi mata magana""Aunty Azmee dagaske ne duk wannan" "Abun da malamin nan Ya faWa akanki?Amsarki kawai muke son ji,""" "Amma in har dagaske ne,Azmee kin gama da mu,Kin cuce mu,kin zalunce mu,Laifin me muka aikata """ ",Maki?da har kika shigo cikin rayuwarmu,Tsawon Shekara ashirin kina yi mana aiki,""Acewar Jabeer" ",Ganin ta™i basu Amsa yasa Sgr Ya daka mata tsawa har saida ta firgita" "?""Zaki buWe baki kiyi magana!ko kuwa saina sa kinyi""" "Maimakon ta bashi amsa,Saita rufe idanuwanta ta soma karanto wasu zantuttuka cikin wani harshe" "mara daWin ji,Zuba mata ido sukayi suna kallonta,Watsa hannuwanta tayi saman iska tana kaWasu," "Murmushin takaici Ya Mu'allim Ya saki tare da cewa""Kada ki wahalar da kanki AZMEE,Domin" "kuwa Allah Ya rigada ya kamaki,Sihirinki bazaiyi aiki ba A yanzu,""" "BuWe idanuwanta tayi akan fuskarsu,Duk a tunaninta tayi masu layar zana,Basu ganinta hakan yasa ta saki murmushi tare da juyawa zata kama hanyar fita daga falon,Wani irin kukan Kura Alexandra tayi tabi bayanta da gudu ta dam™o wuyan Jallabiyar jikinta da ™arfin gaske ta wurgota,A sukwane goshinta Ya daki ™asan tiles,bugu ta shiga kai mata,sha™o wuyan rigarta tayi""Bazaki buWe baki kiyi magana ba,""rai a matu™ar 6ace Alex ke magana," "Dama ni ban ta6a yarda dake ba AZMEE,I have been accusing you for a very long time,Nayi shiru "" "",ne saboda banda hujjar da zan kamaki" ",Da™yar Abusufyan yashawo kan Mommy ta rabu da ita" """,Kodai kiyi mana jawabi da bakin ki ko kuma musa kiyi""" "Motsi ta soma yi da la66anta,Yayin da idanuwanta ke kallon fuskokin kowannansu,lokacin da suka" ",haWa ido da Sehrish saita fashe da kuka,ita kanta sehrish Win hawaye ne sharkaf akan fuskarta" ",Hannu tasa tana goge jinin da Mommy ta fitar mata agefen bakinta" ",Lokaci guda idanuwanta suka canza sosai,Suka yi jawur tamkar garwashin wuta" "Duk wannan abun dake faruwa akan idanuwan Abbansu,Wanda ya jima da fitowa,Bawan Allah ya girgiza da jin abunda suke tattaunawa,™arasowa Yayi wurinsu da™yar yake jan jikinshi saboda rashin ™arfin jikin da babu," "Na kasa yarda da abunda kunnuwana suke jiye mun,Azmee dagaske kece kike son Waukar fansa akan "" ahalina?Laifin me suka yi maki?Me Junaid Yayi maki da kikeson kashe mun shi,Idan ma fansar ce zaki Wauka meyasa ni baki kashe ni ba,Sai ³a'´ana kawai""?fuskarshi Wauke da matsananciyar damuwa yayi" ",maganar" "Girgiza kai Azmee ta shiga yi kafin ta soma magana," "Da ace inason kashe Waya daga cikin ´a'´anka,Wlh da yanzu na jima da shafe Babinku a doron "" duniyar nan!Dama nawa na samu?Meyasa ban sanya guba acikin abincin gidan nan kowa yaci mutu ba?Tabbas Dama nasan wannan ranar zata zo,Nikaina na jima ina jiranta,Banzo gidan nan don inyi maku aiki ba,Nazo ne don in Wauki fansar kashe mun Iyayena da kukayi da kuma Mijina,Kun jima kuna cin zalin danginmu amma bamu ta6a Waukar mataki ba,Kun tarwatsa mana farin cikin Zuri'armu" ", Yayin da ku Kuma kuke rayuwarku cikin Farin ciki" Wacece Azmee? "Azmee cikakkiyar bafullatana Ce ´ar jihar Gombe state,asali garinsu daga ruga ya fara kafin a hankali ya zama gari,A tsakanin family Winsu da family Win Salahuddeen basu Shiri,faWansu tun kaka da kakanni ne,Dama tsakanin family Win soja da family Win Masu tada ™ayar baya a kasa basa jituwa,faWan nasu ya fara tun daga kan kakanninsu,Kaka wanda sunan kakansu ne kuma dashi ake yi masu inkiya amatsayin sunan family Winsu,Kaka Mugun mutunne wanda ya gagari kowa hakan yasa al'ummar dake kewaye dashi Ke tsananin tsoronshi,Matsafin gaskene a wurinshi duk suka gado wani tsaface tsafacen da suke Yi,Sun kasance wasu irin mutane marasa buri a rayuwarsu,Mugunta kawai sukasa a gaba,Kuma abunda zai baka mamaki Suna da ilumin addinin musulunci,Da yawansu Mahaddatan Alqur'ani ne,Suna Yin iliminne ba don komai ba,Sai don su kawar da idanun mutane daga kansu,Don Tafiyar da rayuwarsu batare da jama'a sun zargesu ba,Kuma suna yin amfani dashi wurin Gudanar da sihirinsu,Dama ance in mutun ya 6ace ya 6ace kenan,Sae wani iko na Ubangiji,Sun tsunduma tsulundum wurin aikata shirka,Zubda jinin al'umma da kuma Yin amfani da Mutane wurin yin tsaface tsafacensu,A zamanin kaka,Salahudeen shi ne Ya kawo ™ arshen tawagarsu ta matsafa,Sunyi nasara akansu wurin ruguza ™ ungiyarsu,Tundaga wannan lokacin Suka zama abokanan gaba,Salahuddeen Ya kafa dokar duk inda akaga Waya daga cikinsu yana yawo nan take A yanke mashi hukuncin kisa,Suma haka su kaka suka sanarwa jama'arsu da zarar sunga Jinin Salahudeen Su kashe shi,Kisan wulakanci,ya kasance suna farautar junansu,A lokacin da su salahudeen sukayi nasara akansu,Saida suka ™arar da rabi da kwata na jama'arsu,Kuma a wannan lokacin suka kashe Kaka har lahira,sunyi tunanin sun gama dasu ashe akwai sauran runa akaba,Kaka ya mutu yabar ´a'´anshi,Wanda bayan mutuwarshi,su kuma suka tada ™ungiyar,suka cigaba da aikata munanan laifuka acikin ™asa,Nan fa su salahudeen suka bazama neman inda suke shirya ma™ar™ashiyarsu,Babban danshi ne ya amshi mukamin mahaifinsu kaka,Sunanshi Ubaid Hatsabibine harya fi Ubanshi kaka,Su biyu kaka Ya haifa dashi da ™aninshi Wanda suke Kira Uba,Dukkansu Mugayene Basu da Imani ko mis™ala zarratin,Shan jini ya zama ruwan dare a wannan lokacin,cire sassan jikin ´a'´an mutane abun ba'a magana,Sai dai kawai a tsinci gangar jikin mutun an cire wasu Organs na jikinshi,Abun Ya tashi hankalin Al'umma,Zama baiga su salahudeen ba,Nan fa suka Bazama neman waWannan hatsabiban guda biyu,Ubaid da Uba,Yadda kasan aljanu haka suke,Baka ta6a ganinsu cikin jama'a,Sai Lokacin Sallah,Ubaid ma Shike jan Sallah a babban masallacin Yankinsu,Babban limaminsu ne,kuma babban Malamin addini ne,Baka ta6a gane halinshi inba gani kayi ya aikata agabanka ba,Fuska biyu ne shi,A fuska musa azuci fir'auna,a yadda mutane suka sanshi,Mutumin kirki ne,Mai tausayi ga son jama'a,Yafi kowa Iya kiran sunan Allah,Idan Ya hau mumbari zaiyi wa'azi sai ka sha mamakin yarda yake kuka Yana kira ga mutane su Koma ga Allah,shu'umin mutunne mai wuyar sha'ani,³a'´anshi Biyu Gali shi ne babban Wanshi,Sai mai bi mashi mace ce Wadda suke kira da Saratu,˜anin mahaifinsu Uba shima ³a'´anshi Biyu,Babbar ´arshi itace Azmee,Mai bi mata kuma Namiji ne,Wanda suke kira da Sayyad wato Ya sayyadi," "tundaga kan Iyayensu maza har matan Mugayen mutanene,Mushirikai,Tun daga kan kakanninsu ne abun Ya fara,Sai wanda Allah yaso acikin zuri'arsu yake zama na gari,kamar Azmee duk acikin ´a'´ansu itace bata Wauko mugun hali ba irin na sauran,Hasalima batasan me iyayensu ke aikatawa ba,Mace ce mai tsananin son addini,Kamilar gaske,Tun tana da shekara goma sha Biyar" "a duniya ta haddace alqur'ani mai girma,Saratu kuwa ´ar wurin wan mahaifinsu jakkace,bata" "gane komai sai Iya mugunta," "Ana haka Azmee ta fara soyayya da wani bawan Allah,Wanda Ya ta6a taimakonta,akan hanyar dawowarta daga islamiyyar dare,Wasu ´an iska suka biyota suna ™o™arin yi mata fyaWe,A wannan lokacin wani matashin saurayi ™ak™arfan gaske ya ri™esu sun kewayeta,HaWa kawunansu yayi ya dinga bugu sai da yayi haWa masu jini da majina,Sannan Yace ta sanya hijabinta suje ya rakata gidansu,A ™opar gidansu yayi sallama da ita,Tunda ta koma gida ta kasa runtsawa saboda tunanin bawan Allahn nan daya taimaketa,tun adaren ranar ta kamu da tsananin sonshi,so bana" "wasa ba," "Saboda shi kullum sai taje islamiyar dare,tunda ta gane cewa hanyar dawowarshi ce,duk in suka haWu saiya rakata har gidansu sai ya tsaya yaga shigarta kafin shima ya wuce gidansu,Soyayya mai ™arfi ce ta shiga tsakaninsu,sam batasan asalinshi ba,Abu Waya kawai tasani akanshi yana da" "kyakkyawar Zuciya," "Tun tana 6oye ma Iyayenta soyayyarta dashi har suka fara lura da yadda Azmee ke yawan ambaton sunanshi Jabeer,ko bacci take yi sai ta dinga sambatu tana ambaton sunanshi,Sa6anin da" "in tana bacci karatun haddar da aka basu ne zaka ji tana biyawa a bakinta," "Da iyayensu maza suka gane cewa tana son wani bare ba danginsu ba,Sai suka gargaWeta akan ta rabu dashi,In ba haka ba zata ja mashi ne,su sunfi son suyi mata auran zumunci dama kuma Family Win kaka basu auren bare,Yasu yasu ne,ita kuma ta tsani Wanda suke son su haWa ta dashi, Šan wurin Ubaid ne yayan mahaifinta,Wato Ghali mugun mutunne kuma Arne ne shi,Sunan yana musulmi ne ko sallah baya yi,a lokacin ta™i jin maganarsu ta kangare,Aikuwa mahaifinta Uba yasa aka Wauko mashi Jabeer,A wani kogon dutsi suka Rufe shi,Anan suke gana mashi azaba,duk don su raba ta dashi,kwana biyu da azmee bata sanya shi a idanuwanta,Ko abinci tadaina ci a ™arshe ciwon zuciya yakusa kamata,ganin dagaske takeson Jabeer kuma zata Iya Kashe kanta akanshi gashi kuma Uba yafi Sonta cikin ´a'´anshi,Sae ya yanke shawarar zai aura mata jabeer,ashe da wata mummunan manufa Ya amince zai aura mata shi,Saboda yayi bincike akanshi ya gano cewa Jinin Ma™iyansu ne,mutanan da suke hari,shi kanshi Jabeer Win baisan wanene shi ba,Yawo kawai yake yi acikin garinsu tun yana ™arami ba'asan danginshi ba,Amma su dayake Shu'umaine da" suka bi diddigi saida suka gano ainihin wanene shi............ "Cikin lokaci ™an™ani aka Waura auren Azmee da Jabeer,Aranar Hamma Gali kamar Ya haWiyi zuciya Ya mutu,Ya tsaneshi kamar mutuwarshi,Saboda Shi ke son Azmee,duk da ba son Allah da" "Annabi yake yi mata ba,Yasha yin kokarin Keta haddinta amma Allah bai bashi iko ba," "Bayan sun Waura auren Azmee da jabeer,Mahaifinta da kanshi Ya basu kyautar gidan da zasu" "zauna,Saboda Jabeer baida komai,Talaka ne shi gaba da baya," "A ranar da aka kai Azmee gidan Jabeer wani mummunan abu ya faru,lokacin da kowa yabar gidan Amarya Ya kasance su biyu ne acikin gidan,Bayan sunyi al'wala sun gabatar da sallah,jabeer ya Wauketa zuwa saman gadonsu,sai da yafara karanta addu'ar saduwa da iyali kafin suka soma" "biyan bu™atar junansu,Ita dai a wannan lokacin tasan da jabeer suka kwanta,Amma a washe garin" "Ranar da ta farka cikin mawuyacin hali,Hamma gali ta gani kwance saman gadonta babu kaya ajikinshi,ta fasa wata irin gigitacciyar kara ta soma ™o™arin mayar da kayan jikinta,Da gudu ta shige bandaki tana kuka,Bata fito daga toilet Win ba har saida taji Muryar Jabeer yana ambaton sunanta," "Sannan ta fito tana kuka,A gefen gadonsu ta same shi zaune,Hawaye wasu na bin wasu akan fuskarshi,Jikinshi sai kerma yake yi,Zu™unnawa tayi agabanshi tana kuka," "Cikin shesshe™ar kuka take tambayar meya faru dasu a daren jiya?ina ya tafi yabarta har Hamma Gali ya shigo cikin Wakinsu,ta rikice ta rasa gane waye ya kusanceta a cikinsu,A lokacin Jabeer Ya amsa mata da cewa shine ya kusance ta,Bata yarda da kalamanshi ba,Hakan yasa ta soma tambayarshi Idan har dagaske shi ya kusanceta meyasa da ta farka da safe bata ganshi ba,Sai dai Hamma Gali ta gani kwance Saman gadonsu,Sannan meyasa yake kuka?""ganin halin da ta shiga ne yasa bai sanar da ita ainihin abunda ya faru ba,Shi dai A iya saninshi a daren jiya bashi kaWai ya kusanceta ba,An gusar mashi da hankalinshi,Ya mike a wani irin yanayi yabar Wakin bai ™ara sanin inda kanshi yake ba,A wannan lokacinne Gali ya shiga ya ™arasa aikin,shi kanshi kokwanto Yake yi Anya Shine ya kawar da budurcinta ko kuwa Gali ne?kamar yarda tace Gali ta gani kwance saman gadonsu,Allah kaWai yasan ˜uncin da jabeer yaji acikin Zuciyarshi,Iya cuta dai an cutar dasu,Hakanan ya daure Ya rungumi" ",matarshi suka ci gaba da rayuwa da ita" "Ana haka,Azmee ta fara ganin sauyi atattare da jabeer,Ya canza mata sosai,kwata kwata babu kwanciyar hankali atare dashi,Ko magana baisan yi,abinci ma baya ci,idan dare Yayi baya bacci sai dai ta farka ta same shi saman darduma Yana sallah yana kuka,Duk in ta tambayeshi meke damunshi sai yace mata,tayi ma mahaifinta magana,Yadaina yi mashi abunda baiso,Ta rasa gane me jabeer ke nufi,ita dai a iya saninta Mahaifinta mutumin kirki ne,babban malamine shi,ko maiyasa jabeer ke ™orafi akanshi,duk yarda taso ya sanar da ita,ainihin abunda Iyayenta keyi" "mashi amma Ya™i sanar da ita,tun tana tambayarshi har ta gaji ta ™yaleshi," "Wata Waya da yin auransu,Azmee ta fara laulayin samun ciki,A lokacinne suka shiga ruWani ita da jabeer,Ga ciki Ya bayyana ajikinta,Amma basu da tabbacin Cikin Shi ne kona Hamma Gali,A wannan time Win Jabeer Ya bata kyakkyawar kulawa,ya rage nuna damuwarshi,don kawai farin" "cikinta," "Ranar da Azmee bazata ta6a mantawa ba,Shine ranar da cikinta Ya shiga wata Tara ta fara" "nakuda,Dayake ™a'idar family Win kaka in mace zata haihu,a gida suke kar6ar haihuwarta," "Cikin Wakin mahaifiyarsu Dije aka shigar da ita saman gadon karfe,Su biyu ne akanta zasu kar6i haihuwarta,Hada matar wan mahaifinsu Ubaid,mahaifiyarsu Gali,Inno bata da mutunci matar nan,Halinta sak ´a'´anta suka biyo,Duk acikin gidan suke,Dayake babban gidane na iyali,zumuW" "inta akan jaririn da za'a haifa ne saboda gali ya sanar da ita cewa Wanshi ne," "Azmee bata haihu ba Sae daren Ranar Allah yayi zata haifi santalelen Wanta Namiji,Ko wanke" "jikin jaririn ba'a kaiga Yi ba,Kwatsam Ba zato ba tsammani Sojoji Su kayi masu dirar Mikiya,A fusace sojojin nan suka shigo,Kuma sunci sa'a Gaba Waya family Win sun taru a gidan suna jiran" "Haihuwar Azmee,Bisa umarnin Salahuddeen A lokacin shine shugaban sojoji na Nigeria,Umarni aka basu kai tsaye su kashe duk wanda suka Gani acikin Family house Winsu,amma banda mata da ™ananun Yara,Nan fa sojojin nan suka buWe masu wuta,ta ko'ina sautin bindigu kake ji,Sunga tashin hankalin da basu ta6a gani ba,Anan Suka kashe ubaid da kuma Uba,Daga ciki hada iyayensu mata,domin sunyi ™o™arin Šauko makamai a cikin Wakunansu da niyyar su taimaki Mazajensu,wannan ya tabbatar masu da cewa suma matan suna da sa hannu a aikata ta'addanci tunda har sunsan suyi harbi da bindiga,aikuwa suka kashesu gaba Wayansu,A ranar an zubda jini kamar kamar mi,Daga cikin waWanda tsautsayi Ya ritsa dasu,Hada Jabeer bawan Allah baiji ba bai gani ba,Suka kashe shi,A lokacin yazo duba jikin Azmee yaga in ta sauka lafiya,Shigowarshi keda" "Wuya,Sojojin suka harbeshi saitin zuciyarshi,Anan Ya yanke jiki ya faWi matacce," "A ™arshe mutun uku suka tsira,Azmee data 6oye a ™arkashin gadon mahaifiyarsu,hannunta ruke" "da jaririnta, itama Saratu Ta tsira a wannan Lokacin,Sae kuma Gali tare da Ya sayyadi da basa acikin gidan abun Ya faru," "Azmee bata tashi sanin Jabeer ya rasu ba,Sae a washe garin ranar,ta fito daga ™arkashin gadon hannunta ru™e da jaririnta,jini duk ajikinshi domin ba'ayi mashi wanka ba,haka ta fito dashi rungume a hannunta,ta tsorata da ganin yadda sojoji suka wanke gidan da jinin Iyayenta,Tasha kuka kamar ranta zai fita,A lokacin Allah ne kawai Yayi zata rayu,A nan tsakar gidan taga gawar Jabeer yashe a ™asa,ga gawawwakin Sauran ³an uwanta,nan take ta yanke jiki ta faWi kasa a" "sume,jaririn hannunta ma Ya faWi wanwar yana ta tsala kuka," "Bayan wasu kwanaki da yin wannan Tashin tashinar,Azmee ta farka a gadon asibiti,bayan ta shafe" "sati biyu kwance bata acikin hayyacinta," "Tasha kuka kamar ranta zai fita,ita sam bata damu da iyayenta da aka kashe mata ba,Mijinta tafi" "ji,shi da baisan komai ba,Bai aikata laifin komai ba,Amma an haWa dashi an kashe," "Hamma Ghali ne Ya kawo ta asibitin,Lokacin data farka tare da sayyadi da saratu tagani tsaye akanta,sune ke jinyarta tun daga wannan lokacin rayuwarsu ta tagayyara,mutane suka ™yamace su,kowa gudunsu yake yi,saboda sanin Abunda iyayensu suka aikata,Idan suka biyo hanya har jifarsu" ",akeyi da duwatsu ma,Dole suka daina shiga cikin jama'a" "Tundaga wannan Lokacinne,Hamma ghali Ya tunzurasu akan su Wauki fansar kisan wulakancin da Family W in SALAHUDEEEN HOSSEIN suka Yi masu,Kunji silar shigar Azmee ™ ungiyarsu,Wadda bayan Su salahuddeen sun ruguzata a karo na biyu,Ghali kuma Ya tada ™ ungiyar ta hanyar wasu abokanan Iyayensu da suka rage ba'a kamasu ba,A lokacin ne kuma Salahuddeen yabar duniya,Saboda Waukar fansa Azmee ta jefa kanta cikin halaka,duk don saboda Mijinta da aka kashe,ko lokacin bataso shiga ™ungiyar ba,Hamma ghali ne Ya tunzurata sosai har saida ta amince Ta tsunduma tsulundum,Da ita da Ya Sayyadi da saratun dukkansu,Jinjirin da" "Azmee ta haifa ba kowa bane,Face Haroon shine Wanta da take dashi Waya tilo," "Shiri na musamman sukayi domin ganin sun tarwatsa Family Win salahuddeen,Wannan yasa suka" "raba kansu,Ya sayyadi yabi Ta 6angaren Abusufyan dake zaune a kano,Da biyu ya shiga rayuwar abu saboda kawai Ya cimma burinshi na ˜untata rayuwar Abusufyan,Azmee kuma ta hanyar hajjaju ta biyo masu,Sai da tayi bincike sosai ta gano cewa hajjaju tana da kusanci sosai da mutanan gidan kuma itace ke kai masu ´an aiki duk in suka bu™ata,Wannan dalilin ne yasa taje har gidan hajjaju ta nemi da ta taimaka mata ta samo mata aiki a gidan Abban sojoji," "Ganin yarda take ro™onta,Ga ™aramin yaro yasa hajjaju ta tausaya mata,har dai ta amince zata sama" "mata aiki a gidan,kuma cikin sa'a Batare da ta sha wahala ba,ta samu aiki agidan duk da dama sai da "". tayi ma hakan shiri" "Masu cewa Basu son littafin abban sojoji na kuWi bane,Littafina na kuWi ne,Book one ne kawai nayi * shi kyauta,Amma 2 da 3 Na kuWi ne,Dukansu 300 ne duk maiso yayi mun magana kaitsaye Amma" *message ta whatsapp 08103884440 "Masu cewa Basu son littafin abban sojoji na kuWi bane,Littafina na kuWi ne,Book one ne kawai nayi * shi kyauta,Amma 2 da 3 Na kuWi ne,Dukansu 300 ne duk maiso yayi mun magana kaitsaye Amma" *message ta whatsapp 08103884440 " 234 810 388 4440: 5Ø9Ý5Ø`Ý5ØdÝ5ØdÝ 5Ø9Ý5ØRÝ5ØeÝ5ØfÝ5ØcÝ5ØVÝ+ ]PM 2:57 ,19/3[" 5ØWÜ5Ø\Ü5ØVÜ5Ø[Ü 5ØaÜ5؉Ü5ØVÜ5Ø`Ü 5ØYÜ5ØVÜ5Ø[Ü5ØXÜ 5ØaÜ5Ø\Ü 5ØSÜ5Ø\Ü5ØYÜ5ØYÜ5Ø\Ü5ØdÜ 5ØZÜ5ØfÜ 5ØGÜ5ØVÜ5ØXÜ5ØaÜ5Ø\Ü5ØXÜ 5Ø4Ü5ØPÜ5ØPÜ5Ø\Ü5ØbÜ5Ø[Ü5ØaÜ https://www.tiktok.com/@boss_bature?_t=8WKx0lm4jaP&_r=1 d'*J'A1 E'9D' -'1,D'H 4J1-3 FJ( )J3F'EH1 (- )5B 5Ø9Ü5ØNÜ5ØaÜ5؉Ü5ØRÜ5Ø_Ü 5ØBÜ5ØSÜ 5ØFÜ5Ø\Ü5ØYÜ5ØQÜ5ØVÜ5ØNÜ5Ø_Ü5Ø`Ü * 5ØKÝ5ØRÝ5Ø\Ý5ØfÝ5Ø_Ý 5ØBÝ5ØRÝ5ØcÝ5ØdÝ5ØYÝ5ØVÝ * "Ga masu karanbanin haWa mun document,koda gigin wasa kada wanda ya kuskura Ya ™ara haWamun _" "document,kuma bazaku ta6a samun Complete document na takun ™arshe ba,saboda ba yanzu zan haWa" "shi ba koda na kammala littafin,Dole sai a wurina za'a same shi from page one to the end,if not babu" "_wanda zai baku shi cikakken shi,Sannan Zan canza Lokacin posting" "Lokacin dana fara aiki acikin gidan nan,mahaifinku ya mayar dani tamkar ba ´ar aiki ba don alokacin ya tambayeni game da mahaifin yarona,na sanar dashi cewa ya rasu dalilin hadarin mota,daga haka kuma na kulle bakinshi don kar ya nemi jin wani bayani agame da dangina,Ya W auki Haroon Wansa,Kuma Ya nuna yana so inbar mashi haroon ya kasance acikinku,baya son Ya" "taso a matsayin bare,Ba ™aramin daWi naji ba,Duk da mummunan ™udirin da nake dashi," "Tsawon Lokaci da fara aikina cikin gidan nan,na fara shirya maku ma™ar™ashiya,da niyyar tarwatsa farin cikin gidan nan,Amma silar kyautatawar da mahaifinku keyi mun da kuma wasu daga cikinku yasa na W an dakata,Akwai wani hadithi da manzon Allah (SAW) yake cewa""Jubilatul ™ulubu ala hubbi man ahsana ilaiha,Wabugudi man Asa'a ilaiha,(An halicci zuciya da Son mai kyautata mata da kuma ™in mai munana mata),Wannan kyautatawar da kuke Yi mun ita ta Jani har izuwa tsawon lokacin nan Batare dana Aiwatar da abunda ya kawoni cikinku ba,a lokacin banyi tsammanin zan faWa tarkon son wani acikinku ba,Sai gashi na kamu da tsananin Son mahaifinku,Saboda yafi kowa kyautatamun,Ya yarda dani sosai Kuma ya damu dani akan kowa na cikin gidannan,Da yake ita zuciya ba ™ashi ne da ita ba,bansan lokacin dana afkawa Sonshi ba,sai kuma na fara kishi da Alexandra,don nasan cewa muddin tana acikin gidan bazan ta6a samun soyayyar mahaifinku ba,Wannan dalilinne Yasa nayi Amfani da sihirina wurin ˜untata mata,ta fara jin ™unci acikin ranta,Zaman Nigeria ya gagareta,babu arzi™i ta tattara tabar ™asar nan,batare" "da ta ™arasa shayar da Junaid ba,ta barshi cikin tsummanshi yana Wan jinjirinshi """ "Bata ™arasa maganar ba,Sakamakon wani irin kukan Kura Da Mommy tayi takai mata dam™a a wuyanta,Muryarta adisashe take magana hawaye na zuba""Amma kin cutar dani Azmee,Kin cuci rayuwata,Da kuma rayuwar Junaid,Ashe kece silar dana tafi nabar mijina da ´a'´ana,I will neva forgive you.....""kasa ™arasa maganar tayi,nan take ta fashe da kuka,Da™yar Abba ya samu ta saki wuyan Azmee,har tangal tangal tayi zata faWi da sauri Jahan ya ru™ota,Ya taimaka mata ta zauna saman hannun kujera tana kuka""matar nan tajima tana cutar da rayuwarmu,Dama ance makashinka Yana tare dakai""Sosai take kuka,Ita kanta Azmeen kukan takeyi,Su Sehrish da Jahad dukkansu kuka sukeyi,Oummansu ma idanuwanta cike tab da kwalla," "Bayan ta tsagaita da yin kukan taci gaba da cewa""A lokacin mahaifinku Ya Wauki Junaid ya bani shi don inci gaba da shayar dashi,babu yarda Hajiya azeema batayi ba akan Ya bata Junaid ta shayar dashi,Amma ya nuna cewa yafison na shayar dashi,Ba don komai ba Sae don baison Junaid Yayi nisa dashi,tunda ita a lagos take zaune,bayan ya dam™amun Amanar Junaid,naci gaba da shayar dashi,Allah shine shaidata,Inason Junaid sosai,Fiye da son da nake yi ma haroon,Sai na dinga ji kamar ni na haifeshi,har banso su Fawan suzo Waukarshi,gashi lokacin haushina suke Ji saboda ina ´ar aiki ™as™antacciya an bani ˜aninsu ina shayarwa,ni kuwa daWi na dinga Ji,Saboda ina tunanin ta hanyar Junaid zan samu soyayyar mahaifinku don tsakani da Allah nike" "sonshi hakan yasa banyi mashi wani sihiri ba wai don ya so ni,babu wanda yasan Inasonshi,Sae" "Laila matar Ishaq da yake ™awatace duk da ba wani shiri nake da ita ba,Amma ina neman shawara awurinta,haka Hajjaju ma muna mutunci da ita,Dukkansu babu wanda yasan Ainihin wacece Ni,Duk irin son da nake yi ma Abbanku bai ta6a lura ba,Naso na sanar dashi amma ina tsoron Yace baiso na,bansan wani hali zanshiga ba,Lokacin da Junaid Ya fara tasawa,abunda Ya bani tsoro dashi irin wayon dake gare shi,Kullum agabanshi nake yin waya cikin harshen fulatanci,kwatsam wata rana,bayan na kammala waya,sai yake ce mun ae Yaji duk abunda nace,A lokacin na Wauka da wasa yake yi don nasan baijin fulatanci,Sai cewa nayi toh ya faWamun me nake cewa acikin wayar,ba zato ba tsammani Yaron nan Ya fassara mun maganganun da nayi acikin wayar,hankalina yayi mugun tashi,Ko makaranta ba'a sanyashi ba,na ru ™e shi ina tambayarshi a ina ya koyi harshen fulatanci,Sae ce mun yayi a wurina yaji ina yi,duk in zanyi waya,tunda naji haka saina tsorata dashi,tabbas wata rana zai iya tona mun asiri,tunda har ya iya yaren da nake yi wanda a waya kawai nake magana da harshen,Kawai na yanke shawarar In juye mashi tunaninshi ta yadda bazai ta6a fahimtar komai ba,Tun daga wannan lokacin Junaid Ya zama soko,Bai Waukar karatu ko mis'™ala zarratin,Nasan na cuci Junaid,Da ace Yayi ilimi da ina da tabbacin cewa zai kasance Waya daga cikin ´aran da duniya zatayi alfahari dasu saboda baiwarsu,A kwana a tashi,Rana ta farko dana fara Yin tozali da Rafayet,Bazan ta6a mantawa da wannan Lokacin ba,dawowarshi kenan daga U.S,Ya soma tambayar ina Babyn da Mommynsu ta bari,Su fawan ke sanar dashi cewa Yana a wurin mai aikinsu har suke bashi labarin cewa ni na shayar dashi,Ranshi yayi mugun 6aci Yasa su kirani,Na fito Wauke da Junaid a hannuna,ya rufesu da faWa don me za'a ba mai aiki ta shayar da ™aninsu,sun tabbatar da tsaftar jikina ne,A karshe ya" "kar6e Junaid daga hannuna,Ya wuce dashi dakinshi," "Tunda na koma Waki,na kasa runtsawa saboda tunanin Rafayet,Kyawun fuskarshi dana surarshi suka Webeni har na Fara kamuwa da sonshi,Maimakon da yayi mun faWa inji haushinshi,Sai ma sonshi da nake kara Yi,na kasa samun natsuwa kullum in naje kai mashi abinci,ban iya kawar da idanuwana daga kallonshi,shi kuwa bai ta6a Wago da idonshi ya kalleni ba a wannan lokacin balle insa ran zan same shi.........""dakatawa ta Wanyi da yin maganar,Yayin da hawaye ke cigaba da" "wanke fuskarta," "Hankalin Sehrish ba ™aramin tashi yayi ba,Kallon Sgr kawai take yi,Shi kanshi abun ya Waure" "mashi kai,bai ta6a sanin wannan zancen ba,Mommy kuwa wani irin kallo take binta dashi," "Da™yar na samu Sgr ya fara tanka mun in na gaishe shi,Ba ™aramin daWi nake ji ba idan na kai mashi "" abinci yaci,ni kaWai nayita haukan soyayyata don shi baisan ma inayi ba,A kwana a tashi Ya koma U.s A ranar kamar nayi hauka,bayan tafiyarshi na soma tunanin Me ya kawoni gidan?Me nake jira da ban aiwatar da mummunan ™udurin daya kawoni ba,Saboda jin daWin da nake ciki,Na manta cewa Waukar fansa ta kawoni gidan,Komai na more rayuwa ina samu,Inci me kyau in sha me kyau in kwana a me kyau,ga Albashin da Abba ke bani harya zarce na wani likitan,ko lokacin bani albashina baiyi ba,Yana yawan dun™ulo kuWi ya dam™a mun,Yace ga wannan in ina bu™atar wani abu,Insa driver yakaini kasuwa inyi siyayya,Wani irin daWi nake ji,koba shi ba da yawan lokutta Yusuf Yana bani kuWi hakanan kyauta yace mun ga wannan Inyi amfani dasu,Ganin irin ™aunar da suke nuna mun saina fara tunanin kodai in janye batun Waukar fansar nan tawa,Tabbas a lokacin na fara tunanin yin tuba in koma Ga Allah,Amma sai Dangina suka taso ni gaba,Musamman Hamma Ghali barazana Ya soma yi mun akan" "kodai na aiwatar da abunda ya kawoni cikinku ko kuma zai Wauki mataki akaina,na tsorata" "sosai,Saboda mugune shi,nasan shi sarai,kuma shine Shugaban ™ungiyarmu ta matsafa,komai nake Yi acikin gidan nan akan idonshi nake yi,Duk da bamu atare amma Yana da madubin tsafinshi wanda yake kallon duk wani motsina,Ba don naso ba haka naci gaba da bin umarninshi,A lokacin Haroon na soma ™o™arin janyowa Jikina,Na nuna mashi cewa ku ba jininshi bane,Ya daina shige maku,Fansa muka zo Wauka acikinku,Amma sai ya kangaremun,Yace shi bazai yarda a haWa baki dashi ba,Wurin cutar daku ba,Saboda Abba yana sonshi,kuma Yanayi mashi duk abunda Yake so,Don haka inma naci gaba dayi mashi magana zai tona mun asiri ne,Jin wannan magana ta haroon Yasa na fara tunanin ta yadda zan juye mashi tunaninshi,Don na lura Wabi'unsa da halayyarsa ba irin ta dangina bace,Duk da dama ina kokwanto akanshi,Banda tabbacin wanene mahaifinshi,Ganin yana nema yafi ™arfina sai na sanar ma Hamma ghali abunda Haroon Yace,aikuwa tun daga wannan Lokacin da mukayi waya dashi,Ya sanar dani cewa In kawar dakaina akanshi zanga me zai biyo baya,tofa aikoda yace haka,cikin ´an kwanaki ™alilan Haroon ya canza,Ya zama mugun ™arfi da yaji,Wata muguntar ma ba saina sanar dashi ba,dakanshi yake yi,Ga bin mata da bin maza,Shaye shaye duk wani aiki na shaiWanci Haroon ya iyashi,nikaina banji daWin Sauyawar Haroon ba,Iya Cuta dai Mun cutar dashi,Duk da bani bace silar jefa shi cikin halin da yake ciki ba,Amma ni mahaifiyarshi ce,dani akayi amfani wurin Canza mashi tunaninshi,su kuma Su twins Rashin kunyar da suke yi mun ne Yasa nayi masu turen shaiWanin Aljanu ajikinsu,WaWanda ke sanyasu suna Neman junansu wanda in har basuyi ba,Aljanun nan ke jibgarsu da" ",bulala, ""sosai Azmee ta fashe da kuka" "Gaba Waya jikinsu yayi sanyi,wasu ma gaza cigaba da tsayuwa suka yi dole suka zauna," ",About Junaid!Ke da Haroon Waye ya shirya Mutuwarshi""?Sgr ne yayi mata tambayar""" "Da™yar ta tsagaita da Yin kukan ta soma kora mashi bayani," "Haroon ne Ya shirya mutuwar Junaid,A lokacin Kun fusata shi sosai,dama a ™ule yake daku,saboda "" bambancin da kuke nuna mashi don ba ahankalinshi yake duk abubuwan da yakeyi ba,Duk da ni naso In kashe Junaid,ko dan in fanshe haushin kisan Mijina da akayi,Nasha Sanya Haroon ya kashe Junaid,Amma sai ya ce mun bazai Iya kashe shi ba,Junaid yana sonshi sosai,Kuma bai aikata mashi laifin da zai kasheshi ba,Har ce mun yakeyi zai iya kashe kowa acikin gidan nan koda kuwa Abbane,Amma banda Junaid,Ni gaskiya aranar bansan maiya ™ona mashi rai ba,Har ya bada Umarnin" ",akashe mashi Junaid" "a ™a'ida Miyagun dake yi mana aiki,basa Yanke hukunci in ba sun sanar dani ba,Dole sai in ni na basu umarni kaitsaye suke aiwatar da abu,Haroon ya basu Umarni su kashe Junaid su kuma Sun kirani a waya sun sanar dani cewa Haroon Ya basu Umarnin su kashe Junaid,Shin da sanina koba da sani na ba,""!nan take nace masu karsu kuskura su kashe shi,Su san yarda za'ae su Wauke Junaid daga cikin motar sannan su ™onata yarda kowa zaiyi tunanin ya mutu,Nayi hakanne saboda banaso Haroon yaji cewa Na hana su bi umarninshi don zai canja wata hanyarne,sannan Kuma" "Don Junaid Ya zame mun makamin da zan Ya™e ku dashi," "˜arin bayani," "Lokacin da Jahad ta fita daga cikin motar ta tsallaka zata siya masu ice cream,Junaid Ya dinga ™" "wala mata kira,Ta dinga juyowa tana kallonshi Yana yi mata bye bye,bayan mai ice cream Win ya" "sallami mutanan dake gabanshi,Yace ma Jahad madam guda nawa za'a baki,Ta juya ta bashi Amsa,A cikin wannan Lokacin kafin Jahad ta lalubo kuWi acikin jakarta ta mi™a mashi,adai dai lokacin,waWannan miyagun suka buWe motar,kafin Junaid ya ankara suka sha™a mashi cocaine a hancinshi gaba Waya ya fita hayyacinshi,janyoshi su kayi daga cikin motar da hanzari suka fitar dashi,wanda ya Wauki Junaid a kafaWarshi ya juya dashi ta baya inda suka ajiye motarsu ya tura shi aciki,Shi kuma Wayan Ya jefa bomb acikin motar,Yana barin wurin,Gingimarin Motar nan Ta shararo da gudu,Dama already sun kira wayarshi yana akan layi suna sanar dashi cewa Babu Yaron acikin motar,Atsiyace Yabi takan motar Junaid Ya rugurguzata,Yana sauka ya antaya da gudun gaske,Nan take Bomb Win cikin motar Ya fashe,Dama sun Wibar mashi adadin mintunan da zai tashi,To masu karatu Kunji yadda akai Junaid Ya tsira,Baya acikin motar lokacin da suka take motar,Ko lokacin da Jahad ke ihu tana kuka,Duk a kunnanshi bawan Allah,Yana acikin motarsu sun rufe shi,Sam baya acikin hayyacinshi sai faman shafa glass Win motar yake yi yana kallonta,A haka har suka tashi motar da gudu suka bar wurin bayan sun dauki vedion motar naci da wuta" "wanda suka tura ma haroon," "Yadda akai Sgr yasan game da abubuwan daya fadi ma haroon kuwa,dama tun farko,ya dawo Nigeria ne da niyyar yin bincike,don Mommynsa tasha fadi masa cewa akwae abubuwan dake faruwa ba daidai ba acikin gidan,kuma ta sanar dashi ita bata yarda da azmee ba,wannan dalilinne yasa yazo da shirinshi,a 6oye ya fara yin bincikenshi ba tare da kowa ya sani ba,ana haka kuma Mommynsu ta kirashi ta sanar dashi game da makudan kudin dasu twins suka bukata awurinta,ta tabbatar mashi akwae abunda yake faruwa dasu wanda suka 6oye don a yadda suka bukaci kudin sam hankalinsu ba'a kwance yake ba,gashi itama ta bukaci sai sun shirya tsakaninta da Junaid wanda tana ganin hakan ba mai yuwuwa bane cikin sauki,amman sai gashi sun aikata hakan duk don ta basu kudin,hakan yasa mata zarginsu,jin hakan yasa Sgr yin amfani da Surveillance Cameras wadanda yasa a wasu bangarori na gidan ba tare da kowa ya sani ba don bai barsu a bayyane ba wasu har a cikin chandeliers(fitilun sama) na parlon gidan aka sa,ta nan yake ganin duk abunda ke faruwa har lokacin dasu twins din suka kaima haroon kudin wanda daga baya yabi ya daukesu,koda ace asirin Azmee bai tonu ba ta hanyar ya Mu'allim ba,Sgr na gab da ganota,atakaice ma kusan ya gane bata da gaskia shiyasa ko lokacin da Abu ta sanar dashi dalilin ciwon Sehrish da kuma inda tasan Azmee yayi murmushin takaici,haka lokacin da Marshal Omar ke lallaba haroon akan ya sanar dasu wanda ke bashi umarni yace Sgr yasan komae,wannan" kenan. "Azmee taci gaba da bayani ""Tunkafin Afkuwar wannan Lamarin,Akwai sihiri ajikin Junaid,Wanda mukayi mashi turenshi,a duk daren duniya,dun™ulen jini na fita daga hancinshi batare da sanin kowa ba,Saboda bai sanar daku ba,bayan Faruwar Accident Win nan ni nasa aka killace mun Junaid,kuma na hana kowa Ya cutar mun dashi,Lokacin da kuka sanar cewa Junaid Anyi kidnapping dinshi,Nayi mamaki sosai,Yarda kuka tsara hakan bayan a iya saninku mutuwa Yayi,Sai kuma nayi tunanin cewa Kun 6oye mutuwar Junaid ne saboda mahaifinku gudun kada ku rasa shi,bakowa ya fara Zargina ba,Sae Sehrish da ta tsinci zoben Junaid a cikin wardrobe W ina,tundaga nan ta fara sanya mun ido,ni kuma nayi kokarin rikitar da ita har ta fara ´an gane" "gane. """ "Tunkan takai ™arshen Maganar,Omar ya katse ta da cewa""Yanzu ina Junaid Yake,""?yayi tambayar" "tamkar baisan inda yake ba," "Shuru Azmee Ta Wanyi kafin tace""daga bayan nan Nasa an kaishi gidan Hajiya saratu,Šiyar wan mahaifina wadda ke acikin garin nan,"".." "Innalallahi wa'inna ilahirraji'un!!"" Amrish ce ta ambaci hakan tare da Waura hannunta asaman """ ",kanta,Tana kuka" "Hankalin kowa Ya koma kanta,Muryarta na kerma ta nuna Azmee da hannunta tana faWin""Dama ke kikasa aka kaishi gidanmu dan ba™in zalunci?Wacece ke?Ni bansan meya haWani da ku ba,Wlh duk na tsani kaina,In har abunda nake zargi ya tabbata,wlh saina kashe kaina,""sosai ta fashe da kuka" "Tunda Azmee taji hakan nan ta gane cewa wani abu ya faru acan gidan,tabbas Junaid Ya ku6uta daga wurinsu,." "Gyaran murya Ya Mu'allim yayi,hankalinsu ya dawo kanshi,Anan Yake labarta masu duk abunda" "ya faru kamar yarda Amrish ta sanar dashi,Har zuwa kaishi asibiti da su kayi," "Yana kai ™arshen maganar,Azeemi tace""Naji daWi da Junaid ya dawo hannunku,Amrish ke bakowa bace face W iyar saratu matar ™anina Ya Sayyadi,Da saratu dani ´ a' ´an wa da kanine,Don haka ke jininmu ce gaba da baya,babu yarda zakiyi haka Allah Ya ™addaro maki,Ki gode ma Allah da baki Waukko irin mugayen Wabi'un mahaifinki da mahaifiyarki ba wanda hakan" "ne ma yasa ba'a bayyana maki mahaifin naki ba,""" "Waro ido waje Amrish tayi,idanuwanta sunyi jawur dasu,a fujajan ta watsa da gudu ta nufi Glass cups Win da suka faffashe a wurin,ta Wauko ta daddage zata Caka shi a ™ahon zuciyarta da sauri Kanal Yusuf yayi hanzarin dam™ar hannunta,™o™arin kwacewa tadinga yi don ta Caka ma kanta,Amma ya hana hakan,Fisge glass Win yayi tare da jefar dashi ™asa,Ya ruko kafaWunta ya jinjigata""baki da hankali ne?Saboda me zaki kashe kanki?saboda Iyayenki sun kasance Gur6atattu!Laifinki ne?ko kin manta da ayar da Allah subhanahu wata Allah ke cewa""Yana fitar da mai rai daga matacce kuma yana fitar da matacce daga mai rai,kuma yana rayar da ™asa a bayan mutuwarta,Kuma haka ake fitar daku,acikin suratul rum Ayata 20,Bayan ita akwai surar da tayi magana makamancin wannan acikin suratul Ahli'emran Aya ta 28,don haka ki kwantar da hankalinki,Ki rungumi ™addararki,Bakanki farau ba,Sau nawa cikakken malami ke haihuwar 6arawo ko kasurgumin dan fashi?Ba yadda Allah bai ikonshi,kuma bawai don baya sonku ba face don Ya jaraba imaninku,Sannan Laifin da iyayenki suka aikata bazai ta6a shafarki ba,ki gode ma Allah da baki Wauko irin Wabi'unsu ba,Ke tsarkakkiyace,Allah ya tsarkake ki daga faWawa halaka.......'jikinta ba ™aramin Sanyi yayi ba,Kalaman kanal Yusuf ba ™aramin sanyaya mata zuciyarta su kayi ba,Har taji ta ha™ura da kashe kanta da tace zata yi,Jiki asanyaye ta juya ta koma wurin Sehrish,rungumeta Sehrish tayi ajikinta,gaba Waya suka fashe da kuka maicin rai,dole Amrish taji ba da W i,very heart touching ace iyayenka su dukansu gur6atattune kuma" "6atattu,dayawa mutane zasu dinga yi maka wani mummunan kallo,Ya Allah kasa mu dace," "Nasan bazaku ta6a yafe mun ba,Ku yanke mun duk hukuncin da ya dace dani,wlh zan kar6eshi hannu "" bibbiyu,Amma dan Allah ina neman wata alfarma Waya agare ku,""Azmee ce tayi maganar,yayin da" ",kwalla ke cigaba da zubowa akan fuskarta" "Kasa kunne su kayi suna sauraronta," "Dan Allah,Kada ku ta6a Haroon,Duk hukuncin da zaku yi mashi,Ni kuyi mun saboda ba laifin shi "" bane,tursasa mashi akayi,Bayan tafiyarku asibiti,Na same shi acikin mawuyacin hali Wakin da kuka kwantar dashi,Na kwanceshi sannan na fitar dashi daga cikin gidan nan,Saboda gudun kada ku kashe ""shi nasan bazaku ™yaleshi ba" "Azmee kin bani mamaki,Kin karya mana zuciyoyinmu,Bakisan irin raWaWin da kika sanya mana acikin"" Zuciyoyinmu ba,Why Azmee?Duk don saboda daukar fansa Yasa kika shiga jikinmu!Ina iliminki ya tafi ne?Ke fa musulmace,bakiyi imani da ™addara bane?Meyasa Laifin wani zai shafe mu ?ballantana ma Ba wani abu akayi maku ba,Komai ya faru da family dinku laifinku ne,Saboda kun kashe ne shiyasa aka kashe naku,Da baku ta6a kowa ba,babu wanda zai ta6a naku,Kuskure Wayane na kashe mijinki da akayi wanda shima don ya taka sahun 6arawo ne,Tsautsayine ya rutsa dashi. ""da™yar yake" "magana,sauke ajiyar zuciya yayi kafin yaci gaba da cewa""Almost 20 years Azmee kina tare damu ashe ba don Allah bane,Wlh tausayinki nake ji,Kin 6ata wayonki,kuma kinyi asarar Rayuwarki,Yanzu komai da kikayi ya tashi abanza,hatta ibadar da kikeyi itama ta tashi abanza,Idan yanzu kika faWi kika mutu me zaki ce ma Allah?ya ™arasa maganar yana kallonta,Sosai Azmee ta fashe da kuka kamar ranta zai fita" "Da ace kinyi hakuri,kin rungumi ™addara,Yaya kike tunanin Rayuwarki zata kasance?yadda kowa ke "" sonki,Kina da farin jini sosai,Ko abokanaina in suka zo gidan nan har santin girkinki suke yi,Kowa yabonki yake yi,Why Azmee?Kin Wauki alhakin mutane dayawa,Kin cuce mu kin yaudare mu,kin" ",kuma zalunce mu,Amma inaso ki sani,Wlh duk kanki kikayi mawa!""abun ya ™ona mashi rai sosai" "Ni wlh da tun farko kin sanar dani cewa kina sona,a yadda na yaba da kyawun halayanki a wannan "" ""!lokacin,Da ba abunda zai hana in aure ki" ",Šagowa tayi da idanuwanta waWanda su kayi jawur dasu,tana kallon Abba dake magana" "Rai a6ace Mommy tace""Ni bansan me kuke jira da ita ba,Banason ganin matar nan,Rayuwarta bata da "",amfani,ta mutu kowa ya huta" "Gaba daya sun fusata,ganin suna ™okarin zame belt Win wandonsu don su jibgeta,Abba yayi saurin dakatar dasu""Innallaha ma'assabirin!Kubarta da Allah Shiyasan yarda zaiyi da ita,ban amince Waya daga cikinku Ya ta6a lafiyar jikinta ba,Azmee bata kashe mun kowa ba,Iya cuta dai ta cutar damu,Ina neman alfarma a wurinku,daku mi™ata wurin hukuma su yanke mata hukuncin daya dace da ita,Sannan kuma Ina umartarku da ku hanzarta Ruguza ™ungiyarsu,Da duk wani wanda ke cikinta,Kamar yarda kakanku salahudeen yayi,haka nakeso kuma Kuyi,Kada ku raga masu,banaso daya daga cikinsu Yasha,gawawwakinsu kawai nakeson Gani,""Yana kai ™arshen maganar,Ya juya tare da barin wurin Ya koma bedroom Winshi,Idanuwanshi cike tab da kwalla,a ™opar Wakin ya tsaya yayin da idonshi ke akan Junaid dake kwance saman gadonshi Yana ta sharar bacci abunshi,Har cikin ranshi baiso Azmee Ta kasance haka ba,Koma miye ita taja ma" "kanta,Ya Allah kakare mu daga aikata Aikin dana Sani," "Bayan tafiyar Abba,Ya Mu'allim Yace""Shawarar da zan baku shine,Kuyi amfani da Azmee wurin kama sauran masu aikata laifin,saboda tasan komai,Tasan inda ™ungiyarsu take Inyaso daga" "bisani Sai a mi™ata ga hukuma,zamu tayaku da Addu'a akan Allah ya baku nasara,""" "Sosai sukayi ma Ya mu'allim Godiya,domin kuwa ya basu shawara mai kyau kuma Ya taimakesu,batare da 6ata Lokaci ba,suka tasa ™eyar Azmee zuwa Šakin horonsu,Tambayoyi suka shiga jero mata,tana amsa masu,In tayi kuskuren yi masu taurin kai kuwa,zazzafan Mari take sha,Anan suka samu bayanin inda Ya sayyadi Yake,Ashe baya ™asar tun Lokacin da abu ta kashe mashi idanuwanshi,Suka fiddashi ™asar waje,Don a duba lafiyarshi,Da wayar Azmee sukayi amfani wurin gano Duk wani mugun abu da suke aikatawa,A ranar suka shirya tsaf cikin kakin Sojojinsu gaba dayansu domin fara ya™ar ™ungiyarsu,Manya manyan makamai suka Wauka,Sai da Abba ya fara sanya masu Albarka,Yayi masu addu'a,Mommy ma tayi masu tare da sauran Mutanan gidan Kafin Su kayi masu sallama,A tare da Azmee suka tafi Asaman Helicopter kusan" "guda shida Ya Waga dasu," "Kasa samun natsuwa su Sehrish su kayi,kowa zullumin yake yi game da tafiyarsu Babban" "Yaya,wurine mai matukar haWarin gaske acikin wani ™urmamin daji,inda suka kafa ™ungiyarsu ta matsafa,kodai su kashe ko akashe su,Allah kaWai yasan wanda zaiyi nasara," "Abu kamar wasa har goma sha W ayan dare basu dawo ba,babu wani labari dangane dasu,Wayoyinsu kuma duk in aka kira bata shiga,Hakan Ya ™ara tayar masu da hankalinsu,shi kanshi Abba sai daga baya ya fara danasanin turasu,Mommy kuwa tuni ta fara zubda" "kwalla,tsoranta kada ta rasa ³a'´anta," "A 6angaren su Sehrish kuwa,Babu wanda ya runtsa acikinsu,kwana su kayi saman darduma sunayin sallah akan Allah ya basu nasara ya kuma dawo dasu Lafiya,abu kamar wasa Tsawon kwana biyu kenan su Sgr basu dawo ba,lamarin ya fara tsoratar dasu,Gashi ba'a samun Layinsu" "balle asan awani hali suke Ciki," "Sai adaren Rana ta biyu ne,Allah yayi suka dawo,Sunyi nasara sai dai sunyi babban rashi na mutun Waya acikinsu,Irfan Allah yayi mashi rasuwa,sunji mutuwar nan kamar kamar me,tare da gawarshi suka dawo,wasu daga cikinsu kuma sun raunata sosai,Dan Fawan Allah ne yayi zai rayu,Twins kuwa sun jigata sosai,kowa Yaji ajikinshi,Nasarorin da suka samu sune sun ruguza ˜ ungiyar matsafan,sun lalata masu komai,Sun kuma kashe mutanan cikinta gaba Wayansu,don sunyi masu zuwan bazata,kuma sunci sa'a adai dai lokacin suna kan yin meeting ne,kowa Ya hallara,Hada shugaban nasu Ghali,Da taimakon Azmee suka kashe shi,Yanzu mutun Waya ya rage" "masu su kamashi Wato Ya Sayyadi," "A washe garin ranar akayi jana'izar Irfan,Abba Yafi kowa jin mutuwar nan,Abubuwa sunyi mashi" "yawa,Ga Junaid dake kwance yana jinya,Ga kuma fawan shima Yana ™arkashin kulawar likitoci," "Bayan kammala Jana'izar Ifran,Batare da 6ata Lokaci ba,Sgr Ya tura Armstrong tare da wasu daga cikin sojojinshi,Suka hau jirgi zuwa ™asar Malaysia,Don bala'e har asibitin da aka kwantar da Ya sayyadi suka Cafko shi,idanuwanshi Na manne da uban bandegi,da Alama aiki akayi mashi a wurin,Cikin jirgi suka sanyoshi,Sannan Suka dawo dashi Nigeria,har cikin gidan suka taso ™ eyarshi gaba,a garden Win gidan Sgr ya sanyasu suka Kwantar mashi dashi,kafin ya yanke mashi" "hukunci,Sai da Ya fara kiran Abusufyan tare dasu Jahad,da oummansu gaba Wayansu suka hallara" An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels