An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels ÿþ* ME & MY LION * Special and romantic love story  Writer by Autar Alheri Oh'oh'ohhhh "Wannan kabcen tabbas zegigita duniyar makaranta littafen Hausa ze hautsina brain Winsu, kana ze" cika zukatasu da shau™i tareda begen reality love  na ha™i™a EJ-1D' FE-1D' 'DDG E3( Book one Chapter 1 & 2 """Zaune suke acikin wani tanganemen parlor dukkansu sun kewaye kujerin dake zagaye da dining tebble" "Win. Mutum kusan 6 ne akai dattijuwa wadda bazata wuce shekaru 57 ba a duniya se megidanta dakuma yaransu duka maza su huWu, kyawawa dasu tamkar ´a´an Larabawa Masha Allah ...Abinci sukeci hankali kwance bawanda ke wani ™wa™waran motsi acikinsu. Kallonsu matar tayi akarona ba adadi kafin ta saki murmushi cikin soyayyar yaran nata tace ""fawan wai duk wannan shiru shirun na minene? abu kamar masu zaman makoki? Kodan son nagarine duk kuke wannan abin? Kafin fawan yabata amsa, Sena gafenshi yayi saurin cewa""yo ba dole mutum Yakama kanshi ba mami, idan kuma bahakaba yasha horon sojoji. Dariya mahaifinsu yayi yaname faWar ""ah'ah fa maheer Banda sharri ba'aninda SHATTIMA zemuku Indai bawani laifin kukayi masaba, ya™arasa zancen cikin barkwanci acikin ahalin nashi. Cikin sauri wanda yake duka ™arami acikinsu mesuna Fa'iz yace ""Allah Dady doline mutum Yakama kanshi koda bemaka" komaiba idan yazubawa mutum wa´annan idanuwan nashi doline afirgita. "Šagowa Wayan yayi wanda inaga shine babba acikinsu, yana kallonsu fuskarshi Waukar da lallausan" "murmushi kafin yace ""ga wanda aka tambaya ga masu bada amsa, kai fawan dukafa kai mami tayiwa tambayar amma kowanne kamar jira yakeyi wurin bada amsa. Dariya duka iyayen nasu sukayi. Kana fawan yace ""bazaka ganebane yaa Noor lamarin babban yayane Seda taka tsantsan. Aiko suka koma sakin dariyar sedai kafin wani yakomayin magana acikinsu sukaji sihirtaccen ™amshin turarenshi namusu sallama yana sanar dasu zuwanshi. Aiko atake duk suka ™ara shan jinin jikinsu suna maida hankalinsu" akan acin abinci dasukeyi. "Takowa yashigayi zuwa inda yahango ahalin nashi zaune, ™a™™arfan mutun ne cikakken namiji mejini" "ajika ma'abuci kyau da tsari irinna zaratan maza, farine tass dogo ingarman namiji mecikar zati. Kyakkyawa ne ajin farko domin duk kyawun ™anenshi idan kaganshi zakace su Win munana ne, yanada manya kuma rikitattun idanuwanshi masu bala'in kaifi da saka mutum ya shiga taitayinshi, yanada dogon hanci wanda yayi dede da zubin kyakkyawar fuskarshi, idan akazo gun suma kuwa bance komaiba domin" yanada suma wadda bazata misiltuba sabida shi Win gargasa ne. "namijin gaske ne kuma kwallon dan iska ne ga wanda ya shiga gonarshi, ba shida mutunci ko kaWan agun" "miyagun mutane ko kuma Sata gari, kana baya Waukar wargi agida ko awaje, tsayayyen mutun ne me martaba kima da bukatar ahalinshi, agaskiya duk yadda zan misilta muku wannan guy Win to yawuce nan, sedai ku wassafa kamanninshi dakanku, halayenshi kuwa aikinshine zenuna muku asalin wayarshi. Sanye yake cikin kayan aikinshi wato kakin soja green color sunyi bala'in zaunawa a mirWaWWen jikinshi na ™a™™arfan namiji, domin kamar danshi kawai akayisu, kallon farin silver dake manne akan gaban aljihun rigarshi nayi, inda naga anrubuta *LIEUTENANT MUSAYYEER MAHABUB SHATTIMA* da manyan haruffa, Hakan yasa nagane kenan Sunanshi musayyeer ne, woww gaskiya guy Winnan nikaina yatafi da imanina" ba ™arya  ˜arasowa yayi dining Win cikin sassarfa yadu™a dede fuskar maminshi yana manna mata kiss a goshi kuma adede lokacin ne ya motsa siraran lips Winshi yiwa dady shi barka da safiya acikin wani irin cool husky voice meshiga rai da ratsa zuciya. cike da so da birgewa Dady ke amsa mishi ta hanyar faWar """yawwa barka dai babana, fatan katashi lpy? ""Alhmdulillah Dady, yafaWa yana me lumshe rikitattun idanuwanshi jin yadda mami keshafa sumar kanshi. ""Good morning Yaa shattima, cewar fawan, maheer kuwa cewa yayi ""barka da safiya yaa Sayyeer. Yayinda Fa'iz yace ""good morning yayanmu, yaname ri™o hannun yayan nasu. Dukkansu amsa musu yayi fuska asake cike da son ™anen nashi, kafin Noor yabashi hannu yana faWar ""good morning big bro. ""Morning too bro, how is my baby's? ""They are fine big bro, zasuzo ma anjima sukace. ""Okay, kawai yace tare da fara shan coffee da mami ta ajiye mishi anutse, batareda fa'iz yasake mishi hannuba har ya gama shan coffee, kana yami™e yana yiwa iyayen nashi" sallama yafice daga gidan ri™eda hannun Fa'iz "besakeshiba seda yakaishi har inda dandazon motocinshi suke, yaranshi naganin fitowarshi sukazo cikin" "sauri suna sara mishi cike da girmamawa, kafin Waya yabuWe mai motar dake tsakiyar motocin farakal parado girar GLK, shiga yayi yana kallon fa'iz dake manna mishi kiss a hannu, kana suma duk suka shiga sauran motocin tare da tadasu, suka harba su akan kwalta cikin azababben gudu kamar yadda sukeyi" akoyoshe. "Suma duka matasan dake cikin gidan mi™ewa suka yi domin kowanne yanufi wurin aikinshi, Noor Dr ne," "fawan kuma company Dadynsu yake aiki shida maheer, fa'iz kuwa yanzu yake school begamaba amma yace yayanshi zegada." Wannan kenan. Musayyeer shine babba suna kiranshida shattima kasan cewar yanada Sunan mahaifin dady kuma shine "shattiman garinsu, Hakan yasa suke kiran musayyeer da Sunan." Sekuma Nuraddeen wato Noor "Fawan shikebin Noor se fawan, dakuma maheer kafin autansu fa'iz. Dukkansu sunada aure amma Banda" "auta fa'iz dakuma babban yayansu. Noor yaranshi biyu mace da namiji, fawan kuwa ´arshi Waya yayinda matar maheer takeda shigar ciki ayanzu." Kowannensu shine yanemo matar aurenshi ya aura amma Banda fawan daya auri yarinyar abokin Dady su wanda kuma Dady ne dakanshi yanemi wannan alfarman. "Sunan matar Noor Marwanatu suna kiranta da Anty Marwa. Sunan matar fawan, safiyya, suna kiranta" "Anty sofi, sematar maheer ita kuwa sunanta jidda." "Anty Marwa mace ce me Son mutane da kawaici, kuma ta fito gidan mutunci da sanin darajar Wan Adam," amma fa batada kunya ko kaWan wurin nunawa mijinta soyayya. "Anty sofi, mace ce me jiji dakai da isa, tana mugun son fawan amma shi kam auren biyayya yayi mata," "sedai betaSa bari tafahimci hakanba. Iyayenta basuda mutunci ko kaWan watsatsune na™ashe kana basuda tarbiyya ma balle subawa ´a´ansu, su uku suke agidansu akwai yayarsu mubina wadda tagirmewa safiya sosai sekuma ™anwar safiya wato zeemama domin Zainab ne sunanta amma zeemama" suke kiranta. "Jiddar maheer kuwa, muguwar raguwa ce takarshe sedai ahakan mijinta na mugun sonta kuma itama" tana sonshi sedai ragwanta kawai dake damunta. Masu karatu kubi komai ahankali yadda Zaku fahimta domin akwai abubuwan dazasu iya bayyana agaba wanda bamu faWesuba ayanzu. Bayan wani lokaci. Cikin isa da izza irinta ™a™™arfan namiji kuma jami'in soja mejini ajika ya fito daga cikin tanganemen "office Winshi tafiya yake yi cikin sassarfa yanufi dandazon motocinshi, kyakkyawan mutum ajikin farko domin fa ba™arya lieutenant musayyeer mahabub shattima handsome ne ba™arya. Cikin sauri yaranshi suka mi™e tare da sara mishi kafin suka buWemai motar tsakiya ya shiga, kana su kuwa suka shiga cikin sauran helux Win dake zagaye da ita, kana suka harba kan kwalta cikin azababben gudu. Suna Waukar hanya yabuWe baki tamkar wanda akayiwa dole yace ""suleja zamu nufa Usman. ""Okay Sir, cewar captain" Usman kana suka Wauki hanyar dazata sadasu da suleja. "Tsugunne take gefen hanya tana tsintar ´a´an goribarta data watse, yarinya ce ™arama wadda bazata" "wuce shekaru 16 ba aduniya kyakkyawar budurwa me matu™ar birgewa da Waukar hankali, black beauty ce domin ba fara bace, tanada suma metarin yawa kuma me Waukar hankali, nagano Hakan ne ta hanyar ™ananun gargasar dake kwance akan goshinta kasan cewar sanye take da milk hijab wanda yahanamin ganinta da kyau. Tana cikin tsintsar goribarta tami™e arazane tana faWar kan ubancan, saka makon ruwan da akayimata wanka dasu na damana dake kwance agefen hanya. Ganin tayi motocin sunwuce tamkar basu wanzu a wurin ba, balle susan ta'asar dasuka yimata, Hakan yasa ta kwashe sauran goribar dake hannunta takwasa aguje tabi bayan motocin tana jifarsu da ´a´an goribar da iya ™arfinta kuma tana" "zaginsu, ta hanyar Wura musu ashar. !" Humm ME & MY LION yanzufa za'afara wasan Autar Alheri * ME & MY LION * Special and romantic love story  Writer by Autar Alheri Oh'oh'ohhhh "Wannan kabcen tabbas zegigita duniyar makaranta littafen Hausa ze hautsina brain Winsu, kana ze" cika zukatasu da shau™i tareda begen reality love  na ha™i™a Book one Chapter 5 & 6 """Hakan suka nufi unguwa uku kai tsaye., tafiyar minti 15 takaisu unguwa uku parking suka yi bakin wani" "madaidaicin gidan me shegen kyau da tsari, dirowa sojojin suka shigayi cikin hanzari suka nufi motarda ogansu ke ciki suka buWemai. Shi kuwa tun tsayuwarsu yake kallon motar dake Parke bakin ™ofar gidan, yana tinanin abinda yakawo Noor gidan yanzu da sassafe. Fitowa yayi cikin takonshi na ™a™™arfan namiji yanufi cikin gidan yana mamakin abinda yatara mutane ™ofar gidan kamar Hakan. Tun a tsoron gidan yafara jiyo ihun Hajiya kaka, kuka take yi sosai tana tsinewa mutanen da suka sace mata jikarta, domin jiya ko bacci batayiba kuma batabar kowa yayiba., ™arasawa yayi cikin gidan anan yasamesu duka zaune tsakar gida se famar bawa Hajiya kaka baki sukeyi. Kuma shine dalilin zuwan Noor tunda sassafe sabida kiranda Anty fa'iqa tayi masa. Sallama yayi akan lips Winshi yanabin mutanen wurin da rikitattun idanuwanshi. Dasauri Noor yaWago jin muryar yayan nashi yana faWar ""Yaa shattima kaima Seda Hajiya kaka tatasoka? Kafin lieutenant musayyeer yayi magana. Hajiya kaka tayi wani zumbur tami™e tana faWar ""mesunan mlm Kaine? Yoshe kadawo? Wlh kadawo akan dede domin inason kanunawa koma waye yaWaukemin jika cewar ba'a taSa matar soja azauna lafiya, yanzu inbanda suke gantalalin mutane su Wauke amarya alokacinda angonta yadawo? Sabida tsabar sharri, wlh dai wannan mutanen sun cuceni Allah ya isa tsakanina da koma waye yayimin wannan aika aika, ta™asara zancen tana fashewa dawani" sabon kuka. """Inakwana Yaa shattima. Cewar Anty fa'iqa. ""Lpy qalau, ya amsa mata cikin cool voice Winshi kafin yadubi" "Noor yana faWar ""miyake faruwa ne wai? ""Wlh Yaa Sayyeer wai failusha ce aka Wauke tinjiya har yanzu" "ba'agantaba shine duk Hajiya kaka ta daga hankalinta. ""Eh naWaga hankalin, yo badole naWaga hankalinaba ai idan ba'agantaba shine mutun nafarko daze fara tuhumata, to wlh nidai kaji nagayama" maisunan mlm kasaka anemomin jikata duk inda ta shiga aduniyarnan domin wlh Allah bazan yadda ba yawwa. Ta™asara zancen tana share hawayenta da gefen zanenta. ido lieutenant shattima yazuba mata "yana kallon yadda take surfa tijara kafin yataSe baki irin ko ajikinshi Winnan, kana ya kalli Anty fa'iqa yace ""little sis turomin picture Winta natura anemota. ""To yaya cewar Anty fa'iqa tana buWe wayarta kana ta tura kishi picture Win failusha a WhatsApp. ""Natura yaya. bece mata komaiba ya shiga Whatsapp Win" "kuma yana amsa wayar general mutallab, kana yiyi forwarding Win picture Win izuwa wayar Captain" "Usman, tare da tura gajeren sa™o kamar Hakan ""Anemota yanzu duk inda ta shiga Usman. Daga Hakan" yafita contact Win Usman kana yana cigaba da amsa wayarshi. "Gefen Captain Usman kuwa koda yabuWe yaga sa™on megidan nasu, ido yazaro arazane yana" "faWar""anemota kuma kai ina, sekuma yasakawa megidan nasu kira, amma harta yanke be Wagaba, zesake kira kenan kira yashigo, cikin sauri yaWaga yana faWar ""Sir wannan yarinyar da kace anemo ai itace muka bari agidan gona yanzu. ""Whatt? YafaWa da™arfi yana zaro rikitattun idanuwanshi kafin yajuya fuuuu yabar gidan, yanaji Noor da Hajiya kaka natam bayar shi lpy amma beko waigoba balle suyi tinanin" ze amsa. "Shi kuwa yana fitowa yafaWa mota batareda yace komaiba, Hakan suka shiga tare da fisgar motocin" "aguje sukabar layin kaitsaye gidan gonar suka koma. Cikin takonshi na ™a™™arfan namiji yafito tare da nufar cikin parlor. Kwance yaganta tamkar matacciya domin babu inda ke motsi ajikinta, du™awa yayi ya Waukota Sedai ganin yadda jikinta yasaki ba™aramin kayar masa da gaba yayiba sabida yasan tanada matsalar remonia gaya kuma takwana cikin azababben sanyi irin wannan. Hakan dai ya fito da ita domin ko a fuska baka isa kagane hankalinshi yaWan tashi ba. Yana zuwa ya sakata motar da suka buWemai kana" yashiga wata daban sukaja motocin suka fice daga gidan gonar. """Musamu hospital mafi kusa Captain Usman, yafaWa tamkar bashine yayi maganarba. ""Okay Sir, captain" "Usman yace kana yaWauki hanyar dazata sadasu da wata asibiti dayagani lokacinda suka shigo garin, suna zuwa kuwa aka karSeta cikin gaggawa aka shiga da ita emagency room, tareda bata temakon gaggawa, se rawar ™afa sukeyi da ita ganin wannan manyan sojojin dasuka kawota sunsan cewer lieutenant musayyeer ba™aramin mutum bane dudda cewar Basu fahimci koshi wayeba tun da babu" kayan sojoji ajikinshi. "Kusan awa Waya suka Wauka kafin su samu numfashinta yadedeta, Hakan suka fito, suna sanarwa da" "Lieutenant cewar tafarka. Bece komaiba se umurnin daya bawa Captain sahib akan cewar yabiyasu komai, kana shikuwa yakira Noor. Jikina rawa Noor Win yaWaga yana faWar ""Yaa shattima. ""Nasameta" "tana hospital kuzo, yana gama faWar Hakan ya yanke wayar..!" Autar Alheri * ME & MY LION * Special and romantic love story  Writer by Autar Alheri Oh'oh'ohhhh "Wannan kabcen tabbas zegigita duniyar makaranta littafen Hausa ze hautsina brain Winsu, kana ze" cika zukatasu da shau™i tareda begen reality love  na ha™i™a Book one Chapter 7 & 8 """Da kallo Noor yabi wayar jin yayanke, kafin yajiyo ga Hajiya kaka jin tambayar dataketa antayo mishi" "yace ""Yaa shattima ne Hajiya kaka anga failusha sedai tana asibiti kutashi muje, yana gama faWar Hakan yafice daga gidan domin baze iya da tambayoyin Hajiya kaka ba tambayar da koshi kanshi bayada Amsarsu tun da bashine yaganta ba Balle yagaya mata inda yagantan kuma yasan koda ze kwana yana tambayar yayan nasu ba amsa mishi zeyiba...amota suka same shi, suma suka shiga yaja tare da barin gidan kaitsaye yanufi location Win asibitin da yayan nashi yaturo mishi, tun ahanya yashiga Kiran Dady, bayan ya Waga yake sanar dashi cewar anga failusha amma fa tana asibiti domin fitar lieutenant musayyeer keda wuya gidan Hajiya kaka ta aza fitinar se ankira Dady tundasu sunkasa Nemo mata jikarta, Shiyasa yanzu yasanar dashi anganta domin hankalinshi ya kwanta. ""Masha Allah Noor a Ina aka ganta? Cewar Dady. ""Wlh Dady Nima bansaniba domin Yaa shattima ne yaganta. ""To shikenan ai" alhmdulillah tunda dai anganta Nima ina hanya in sha Allah. Daga Hakan suka yi sallama da Dady. "Koda suka isa asibitin Noor nagama perking yanufi inda yahango zugar motocinshi, sedai kafin ya™araso" "ya fito daga cikin motar da yake ciki tare da nufar cikin asibitin kawai domin yanuna musu Wakin datake. Da kallo kawai Noor yabishi yana ganin zallar jarunta da kuzari duba da yadda ko tafiya yakeyinta kai ba se angayama ™a™™arfan namiji bane me tarin isa da izza irinta jaruman asali. Ahakan suke biye dashi har room Win da failusha take. Seda yaga sunshiga kana yajuya yafice daga Wakin, yana zuwa ya faWa mota" "tare da bawa yaranshi umurnin tafiya, atakeko suka harba motocin kan ™wallah cikin azababben gudu." "Hajiya kaka kam kuka take yi sosai ganin yadda failusha Takoma rana Waya, haka ma Anty fa'iqa Noor ma" "kanshi ya tausaya mata, anan yazauna Shima taredasu ganin yadda Hajiya kaka ta™i kwantarda hankalinta, suna nan zaune jugun kusan awa Waya Sega dady ya iso. Noor ne yafita yazo dashi. Hajiya kaka na ganin dady tami™e tana faWar ""mahabubu kaga yadda akayimin da jikatako? Daga fita siyo goriba ban™ara ganinta ba, se akan gadon nan na asibiti., tafaWa cikin kuka...rungumeta Dady yayi ajikinshi yana rarrashinta tare da bata baki, da™yar yasamu ta ha™ura. Kana ya kalli Noor yace ""Noor ina babana yake?" "Kace shine yaganta ko? ""Eh Dady amma fa inaga yawuce tun Wazu." "Aiko baki Noor begama rufewaba Hajiya kaka taWago tana faWar ""nashiga aljanna da izinin uban giji," "bangane yatafiba wannan wacce irin gantalewa ce, wai maisunan mlm yoshe zeyi hankaline? Ace matarka na cikin irin wannan halin jinyar kuma ka kama hanya kayi tafiyarka kuma matarda kayi kusan shekara 9 baka ganiba, yanzu ayi magana kuma yarin™a yiwa mutane kunbure kumbure yana cika tamkar zefashe,yaro se shigiyar zuciyar tsiya kamar kafuran farko, to wlh kuwa bazan yadda ba dani yake zancen, ta™arasa maganar tata tana cinno Wan kwalinta gaba irin babu mutinci dinan domin fa Hajiya kaka ™arshe" ce wurin rigima idan aka taSata. "Noor taSe baki yayi aranshi yana faWar dede kenan, ai bakun nace akan sekun aurawa Yaa shattima" "wannan jinjirar ba ai wlh kaWan kuka fara gani, domin wannan jinjiran bawai ni ko fawan ba kai didda fa'iz tayiwa ™an™anta a aure wlh balle kuma babban yaya, mutumin da ko cikakkiyar lafiya bayada zamuga yadda za'ayi zaman auren kamar yadda kukeso, domin wlh Yaa Sayyeer koda lafiyarshi qalau kuka auramai wannan kasheta kawai zeyi, domin ina giwa ina sauro, kuma godewa Allah dayazan mata basa gabanshi da wlh Allah sekunyi danasanin yin wannan auren tun a ranar farko kuwa daya karSeta amatsayin mata. ""Mikace Noor? ""No Dady ba abinda nace kawai inso na wucene asibiti se kirana akeyi tunda anganta. Kafin Dady yabawa Noor amsa Hajiya kaka tayi saurin cewa ""katafi ina yo idan duk kuka watse to wa ze zauna anan kenan? Salon adawo a™ara Wauketan kome? ""iKon Allah Hajiya kaka, yo naga ai ko mijin nata yatafi gun aikinshiko kuma baga Dady nan yazoba. ""To Nuru ganemin iyakata, to wlh koda mahabubu yazo kaide ba inda zakaje semunbar asibitin nan yawwa. ""iKon Allah to miyasa baki hana mijinta tafiyaba? ""To ta ina zan iya hana wannan murgujejen mutumin tafiya koda ace nasan" "tafiyarshi balle ma bansaniba. ""Au haba nine Zaki iya hanawa kenan nida ba murgujejeba ko? ""Kai Noor" banson shirme fa maza kazauna muga farka warta tukunnah daga nan se suyi mata transfer zuwa "asibitinka iyaso muje can Abuja kaci gaba da kula da ita har Allah yabata lpy...""okay Dady, Noor ya amsawa Dady cike da biyayya wa mahaifin nashi..." "Shi kuwa daWi kallo Hajiya kaka yayi kana yace ""Hajiya ina ga lokacinda Zaku koma Abuja da zama fa yayi" "domin gaskiya na tsorata da satar nan da akayiwa daughter domin ina tsoron wanda suka saceta suka ™ara dawowa idan sukaga babu wani namijin atare daku. Ya™asara zancen yana kallon Hajiya kaka domin yaga yadda zata Wauki maganar tashi tun da yayi yayi ta™i yadda su koma can yanzu kuwa wata dama ce yasamu gara yayi anfani da Ita...aiko ga mamaki shi seji yayi Hajiya kaka na sharar ™wallah tana faWar ""wlh Nima abinda ke raina kenan mahabubu domin bazan yadda mu™ara zama garin nan mu kaWai ba abiyo Ware a Wauke min jika baki Waya. ""Alhmdulillah Dady yaketa maimaitawa domin ba™aramin Dady satar nan da akayiwa failusha tayi masaba tunda dai anganta koba komai burinshi zecina nason mahai fiyar tashi takoma kusa dashi...ita dai Anty fa'iqa duk diramar da ake yi tana kallonsu tana shan diraya domin idan da sabo tasaba da ganin diramar Hajiya kaka dasu Yaa Noor musamman su Yaa maheer dake biyeta suyita rigima, domin shi Yaa shattima sedai ya kunnata kawai yayi tafiyarsa...Hakan dai sukaci" gaba da zaman jugun suna jiran farkawarta Failusha kuwa ba ita ta farka ba se bayan sallar la'asar izuwa yanzu kuwa Anty Marwa tayiwa Noor kira "babu adadi domin sufa koda rana basada lokacin banza  dawowarsa kenan daga sallar la'asar Hajiya kaka da Anty fa'iqa nagefe suma sun gama sallar sukaji ihunta ta farka afirgice tana faWar ""MY LION," da™arfi kafin kuma tazabura tami™e tamkar wata za rarriya...! ME & MY LION paid book ne idan kintashi biya zaki iya tura kuWinki a wannan account Win 2276776261 sha'awanatu kasim uba bank. Kana kkituramin shedar biyanki a wannan nomber 07037092176 or 09112799371 on Whatsapp *tofa ina kuke manyan mata masu capacity mata nake magana ba muna mataba Hajiya idan "kinsan kina Camada matsalar rashin samun alheri agun oga, ko rashin sha'awa, ko rashin ni'ima, ko matsalar rashin samun cikakkiyar gamsuwa a gunki ko agun megidanki Humm to kugarzayo domin ga" haWin buzaye na musamman domin matan Sunnah  idan kinsan ba akan mijin aurenki zakiyi anfani "dashi ba to ina baki shawarar karkiyi domin kuwa wlh baze taSa iya rabuwa dake ba, koda kuwa aure" "kikayi, kana inan mijinki na neman mata Shima wannan fagen nakine uwar gida me capacity *" "1, munada ta™adari haWi na musamman daga ™abilar kanuri." "2, munada Wan sababi, ingan taccen haWi daga sakkwatawan Shehu " "3, munada ruhul khari, gagarumin haWi daga ™abilar buzaye." "4, munada me ™an™ara daga ™abilar togawa." "5, munada Wan kuwwa maganin kurman namiji daga ™abilar, shuwa." Ba iya wannan ba munada ™alalolin Maganin kala kala masu inganci kama daga Maganin sanyi infection "har zuwa hips da breast. Kana sanyi koda yahanaki haihuwa koda haifaffen ne ajikinki bi™udiratillah idan kikayi anfani da maganinmu to ze barki Indai bana ajali bane, manyan mata amotsa. Ga duk me bu™atar wannan maganin ze iya tuntuSatar Autar alheri wato Dr Yasmeen Ahmad a wannan nomber " 07037092176. Allah yabamu lpy me amfani duniya da lafira. Autar Alheri * ME & MY LION * Special and romantic love story  Writer by Autar Alheri Oh'oh'ohhhh "Wannan kabcen tabbas zegigita duniyar makaranta littafen Hausa ze hautsina brain Winsu, kana ze" cika zukatasu da shau™i tareda begen reality love  na ha™i™a Book one Chapter 9 & 10 """Cikin sauri Anty fa'iqa tari™eta yayin da Dady yazo yana mata addu'a. Ganin duka family ta ne ketareda" "ita sekawai tarushe da kuka me taSa zuciya domin tunda take bata taSa jin azaba irin wadda taji jiyaba, sosai take kuka sukuwa se rarrashinta sukeyi musamman Dady da kuma Yaa Noor, Hajiya kaka kuwa natayata kukan, da ™yar suka samu tayi shiru. Kana Dady ya shiga tambayarta abinda ya faru da ita. Aiko tabasu labarin komai bata Soye musuba domin failusha bata iya ™arya ba ko za'akasheta seta faWi gaskiya. ""Ido Anty fa'iqa tawaro cikin mamaki tace ""failusha da aurenki zaki rungumi wani ™ato dan kawai kirama abinda akamiki? ""Eh mana to basune suka ji™aniba, tafaWa tana turo baki gaba. ""laha'ila" "ha'illallahu, yanzu ke ´arnan inbanda gantalewa tayaya Zaki faWawa gardi salon ya hallakaki kidebowa" "mutane fitina gun wannan mijin naki me shegiyar zuciya masifa, yanzu sekisa yatada garin nan, Hajiya kaka tafaWa tana taslima da taSa hannu." """Yanzu dai shikenan duk wannan yawuce ai, kawai abinda nakeso Noor kaje kasamu doctor Win daya" "dubata yayi mata transfer izuwa asibitinka semuwuce gida. ""Okay Dady, kawai Noor yace kana yafice daga dakin. ""Wayyoo Yaa lion Wina kazo kaga abinda wancan sojan yayimin, dan Allah kadawo daga tafiyar nan uhnm uhnm, sekuma tasaki kukan shagwaSa...dasauri Dady ya™araso inda take yana shafa kanta yace ""ya Isa yi ha™uri mamana kinji, ai lion Winki yadawo daga tafiyar shinema ya karSoki daga hannun wanda suka saceki ai tun kafin Dady ya™arasa tasaki wani irin ihu wanda yahanawa dady" "™arasa maganar tashi, tare da rungume dady tana murnar jin lion Winta ya dawo, sekuma tasaki Dady" "tami™e tsaye akan gadon tana rawa tana juyi, cikinjin DaWi tana wa™a, ""kaya™iraina kakafasansanin" tubalin soyayarka. """Zanbaka kaina koyanzu kakeso kanuna bu™atarta." """Daga kai ba™ari kai Wayane." Wanda raikeburi kai Waya ne """Yeee my lion welcome back to my life yanzu zamu buWe sabuwar rayuwa nida yayanaaahhh." "Ta™arasa wa™ar tata dafaWar Hakan tana watsa duka hannayenta sama tana ihu...gaba Waya baki suka saki suna kallonta cikeda mamaki musamman Yaa Noor, doctor da Anty fa'iqa, Hajiya kaka kam baki ya™i rufuwa ganin jikar tata na farin ciki. Dady ma murmushi kawai yayi yana girgiza kanshi domin shi duk abinda failusha zatayi a ™uruciya yake ajiyeshi tun da har yanzu bata cika 16 ba. Dr ne yace ""tofa" "Masha Allah marar lafiyar ce hadda rawa? iKon Allah lallai lafiya tasamu alhmdulillah ""wlh kuwa likita ai" "doline kaganta tana murna mijinta ne ya dawo daga tafiya bayan tsawon shekaru shine yakawo wannan farin cikin, cewar Hajiya kaka.. ido Dr yawaro cikin mugun mamaki, ya kalli failusha, dududu bata wuce sa'ar autarsuba, kuma wai miji gareta har wanda suka yi shekara da shekaru basa tare tab Wijam wannan wanne irin aurene? Maybe tun tana zanen goyo aka daurashi. YafaWa aranshi shi kuwa Noor murmushi" "yayi kawai domin wannan wa™ar tata ba™aramin dariya tabashiba lallai zeso Yaa shattima yajita abakinta," "tabbas akwai show agidansu, zega yadda wannan zaman zekaya. Besamu zarafinyin maganaba Kiran" Anty Marwa ya™ara shigowa wayarshi Hakan yasa yafice kawai daga Wakin. Shi kuwa Dr ™ara dubata yayi kana yacewa Dady jikinta dasau™i sosai Bama seta koma wata asibitin ba "kawai tatsare shan maganinta in sha Allah zata ™ara murmurewa, daga nan yabawa Dady sallamarta. Godiya sosai Dady yayi mishi tare da tarin alkhairi domin kuWin aikinsu da magani tuni lieutenant musayyeer yabiya. Koda Noor yashigo harsun shirya zasu fita Hakan yasa suka fice baki Waya. Dady ya kalli Noor yana faWar ""Noor kaWauki daughter da fa'iqa idan ka ajiye fa'iqa gidanta seku wuce kawai kaida ita, nikuwa bara nakai Hajiya gida taWauki abinda takeda bu™ata arufe gidan semu biyo bayanku. ""Okay Dady badamuwa Noor yafaWa yana ri™o hannun failusha yasakata gaban motarshi, kana Anty" "fa'iqa ta shiga baya, suka Wauki hanya." Shi kuwa Dady suna fitowa excort Winshi suka buWe musu mota ya shiga baya shida Hajiya kana suka Wauki tasu hanya suma. Noor na sauke fa'iqa ko shiga gidanta bayiba yasake Waukar hanya domin a "™agare yake shi kanshi ya isa gidashi, domin Noor akwai fitina bayada ha™urin nisa da matarshi ko kaWan, kuma ko iyayensu sunsan wannan hali na duka yaransu, shiyasa duk wanda yazo da zancen aure acikinsu basa hanashi sedai ma su sanya mishi albarka, domin abin tamkar a jininsu ne, sedai suna mugun mamakin yadda babbban Wan nasu kerayuwa babu mace kuma lpy qalau, toba iyayenba har ™annen nashi mamaki sukeyi, sedai sun ajiye abinne izuwa maybe shi beda irin wannan jinin nasu na gado, yayin da Noor kemasa kallon marar lafiya koba komai yabashi kusan shekara huWu aduniya, domin yanzu yana 38 ne Noor na 34 amma shi harda yaranshi biyu shiko ko matar bayada Balle ayi zancen yara domin shi" be Wauki failusha a matsayin mace ba.. Suna shiga garin Abuja kaitsaye gidanshi yawuce da failusha domin baze iya ha™urin seyaje gidan mami "ba tukunnah ya dawo. Yana gama parking ya fito yari™o hannun failusha suka nufi cikin gidan. Anty Marwa kuwa tanajin tsayuwar motarshi tami™e cikin sauri tanufo parlor domin yaranta na gidansu sunje Hutu. Suna buWe ™ofar parlor tafaWa jikinshi tare da manna mai wani irin kiss a baki, domin ita sam bata kulada failusha ba idonta mijinta kawai suke gani Shima tuni ya saki hannun failusha ya Wauki matarshi" cak tamkar ya Wauki yar baby yanufi bedroom da ita. baki da hanci failusha tasaki tana kallon tsintsar "iskanci acewarta kafin taja ™afafunta tana tura baki tazauna, tana faWar wlh ita bazata zauna gidanshiba yazo yamaidata gidan mami." Sukuwa suna shiga bedroom suka zube akan bed suna kissing juna tamkar wanda suka jima basu haWuba "nan kuwa koda daren jiya seda suka mori juna, cikin za™uwa Dr Noor yafara fatali da kayan jikinshi, domin ita anty Marwa tuni ya cire yar fililiyar rigar dake jikinta. Hannunshi yasake kan cikakken nashanunta yana murzasu cike da zalama suna Nishi, kamar yadda itama takama Noor Winshi tana sarrafa wa, ai atake suka ruWawa juna jiki, bakajin komai aWakin se Nishinsu, cikin sauri Noor yakai hannunshi ™asanta yadda yaji wurin sharkab yasashi faWar ""wayyo my watermelon ohhh daWi marwati, yana faWar Hakan yana ™o™arin Waukar hanyar shi, aiko yana shiga suka saki ihu atare kafin ya fara kashe arna baji ba gani, kamar wani doki, lallai wannan jarumtar tajinice koda ba'afaWa ba, sosai suke bidirinsu suna faran tawa juna sunbarwa Dady ´arshi nan yashe a parlor kusan awa biyu dashigarsu, kafin suka fito ri™eda hannun juna suna sakarwa juna murmushi suka nufi dining, sedai ganin matashiyar budurwar zaune a parlor yasa anty Marwa yin turuss tana binta da ido domin bata ganinta sosai. ""Wacece wannan baby? ""Ohh ya rabbi wlh namanta da ita sweetie kece gabaki Waya kika Wauke hankalina failusha ce fa kobaki ganetaba? Ido Anty Marwa tazaro tana faWar ""yanzu baby tare kakeda jikar Hajiya kaka shine baka gayaminba innalillahi, tafaWa tanayi kan failusha. Rungumeta tayi tana faWar""Amaryar babban yaya sannu dazuwa kinzo lpy? ""Ni rabidani ba shareni kikayiba keta Kinga wannan yayan me ™aton kai hadda wani iskanc.. sekuma takasa ™arasa faWa tarufe bakinta tana zare ido domin tasan ™aramin aikin Noor bane yaci ubanta agidannan...itama anty Marwa zaro idon tayi" "aranta tana faWar Allah yasa failusha bataji taSargazar dasukeyiba. Afili kuma setace ""mikikace Antynmu?" """Baki tatura gaba cike da taSara tace ""nidai kidena cemin wani anty tun da ba tsohuwa bace ni. ""iKon Allah to naji yanzu dai zo muje kici abinci kiyi wanka seki huta ko? Aitanajin Hakan tami™e azabure ta fara matsar ™wallar. ""iKon Allah mikuma yafaru? cewar Dr Noor..""wlh Nima bansaniba baby." """Minene little sis? Yatambaya tana ri™o hannunta. ˜ara turo bakinta tayi gaba kana tace. ""Nidai wlh" "bazan zauna gidankuba kuna wannan abun nidai wlh gidan mami zani, se hawaye sharr..ido suka zaro atare suna kallon juna kafin Noor yace ""munayin me? YafaWa atsorace. ""Uhn uhn. ""Uhn me bazakiyi maganaba sena ballaki. Yasake daka mata tsawa. ""Kuna shareni mana kuma kuna tafiyarku, tafaWa cikin sauri kamar anfisgo maganar. ""Harara yabanka mata yana sauke ajiyar zuciya kafin yace ""shin bazakici" "abincin bane? ""Eh. ""Okay muje ""Sweetie barana kaita gida nadawo. ""To shikenan adawo lpy baby Allah" "ya kiyaye min kai, ta™arasa zancen tana mannawa Noor kiss a kumatu tamkar yadda tasaba yimasa a duk" lokacinda zefita domin itafa akan mijinta bata kunyar uban kowa dede kenan Itakam failusha da ido kawai takebinsu dudda suna bata haushi amma ba™aramin birgeta anty Marwa tayiba setaji inama ace itace itada lion Winta ( gaskiya failusha kin debo dazafi fa) Hakan suka Wauki hanyar gidan mami se tunanin lion Winta takeyi har suka ™arasa...! ME & MY LION paid book ne idan kintashi biya zaki iya tura kuWinki a wannan account Win 2276776261 sha'awanatu kasim uba bank. Kana kkituramin shedar biyanki a wannan nomber 07037092176 or 09112799371 on Whatsapp *tofa ina kuke manyan mata masu capacity mata nake magana ba muna mataba Hajiya idan "kinsan kina Camada matsalar rashin samun alheri agun oga, ko rashin sha'awa, ko rashin ni'ima, ko matsalar rashin samun cikakkiyar gamsuwa a gunki ko agun megidanki Humm to kugarzayo domin ga haWin buzaye na musamman domin matan Sunnah  idan kinsan ba akan mijin aurenki zakiyi anfani dashi ba to ina baki shawarar karkiyi domin kuwa wlh baze taSa iya rabuwa dake ba, koda kuwa aure" "kikayi, kana inan mijinki na neman mata Shima wannan fagen nakine uwar gida me capacity *" "1, munada ta™adari haWi na musamman daga ™abilar kanuri." "2, munada Wan sababi, ingan taccen haWi daga sakkwatawan Shehu " "3, munada ruhul khari, gagarumin haWi daga ™abilar buzaye." "4, munada me ™an™ara daga ™abilar togawa." "5, munada Wan kuwwa maganin kurman namiji daga ™abilar, shuwa." Ba iya wannan ba munada ™alalolin Maganin kala kala masu inganci kama daga Maganin sanyi infection "har zuwa hips da breast. Kana sanyi koda yahanaki haihuwa koda haifaffen ne ajikinki bi™udiratillah idan kikayi anfani da maganinmu to ze barki Indai bana ajali bane, manyan mata amotsa. Ga duk me bu™atar wannan maganin ze iya tuntuSatar Autar alheri wato Dr Yasmeen Ahmad a wannan nomber " 07037092176. Allah yabamu lpy me amfani duniya da lafira. Autar alheri * ME & MY LION * Special and romantic love story  Writer by Autar Alheri Oh'oh'ohhhh "Wannan kabcen tabbas zegigita duniyar makaranta littafen Hausa ze hautsina brain Winsu, kana ze" cika zukatasu da shau™i tareda begen reality love  na ha™i™a Book one Chapter 11 & 12 """Suna isa tafice da gudu ko gama parking beyiba, tafaWa parlor tana ™walawa Yaa shattima kira. ""My" "lion..my lion.. Yaa lion Wina. Where are you please? TafaWa tana kwaSe fuska...gabaki Waya dariya mutanen dake parlor suka saka domin sam failusha bata kulada kowaba seda taji dariyarsu. Maheer, fawan, fa'iz, mami Hajiya kaka, Dady duk suna parlor. Ido tawaro data gansu sekuma tarufe fuskarta da tafukan hannunta. ""Tofa kekuwa sabida tsabar ™auyanci Zaki faWawo mutane cikin parlor Hakan ko sallama babu balle gaisuwa kina Kiran wani lion to waye keda wannan Sunan agidan nan? Mudai bamu sanshiba. Cewer maheer yana harararta... ™ara kwaSe fuska tayi tana matsar ™wallar amma batace mishi komaiba domin Allah yasani bataji daWi rashin ganin lieutenant musayyeer a parlor ba..muryar fawan ce tasa tafara taka ™afafunta jin yana cewa ""Feelon kaka yau agari zonan yar ™anwata rabida maheer kinji.." "Hakan ta™arasa tsakiyar parlor kafin takai gun fawan Mami tari™o hannunta tana zaunarda ita kusanta," "tace ""rabu dashi ´ata zo kizauna babana baya gida amma anjima kaWan Zaki ganshi kinji. Kai tajinjina wa" mami. Cike da salSita. Itako Hajiya kaka hayya™owa maheer tayi damasifa wai miyasa yace besan mesuna lion Win jikartaba. Da "™yar dai fawan ya lallaSata tayi shiru. Shi kuwa fa'iz mi™ewa yayi tsaye yace ""yar ™auye zomuje kiga wani abu..ai be ™arasaba ta wullo mishi filon kujera tare da mi™ewa tabishi dagugu domin tuni ya arce dama Hakan sukeyi duk suka haWu kamar sa'annan juna..""iKon Allah wai fa'iz wannan shirmen bazaka denashi bako? Mamana ba ™anwarka bace ah'ah. Cewar mami. Rabu dashi Rukayya Indai failusha ce dede take" dashi. Hum Allah ya kyauta. Seda tagama gudane guda nenta itada fa'iz kafin tadawo bedroom Winta dake gidan tun da dama can "tasanshi, shiga tayi taje tayi wanka tacanja kaya kana tayi kwanciyarta batareda tabi takan abinci ba domin kozata kwana bazata Nemi wani abin domin taciba sedai idan takurata akayi.." Zoom 1 Wasu matasan matane zaune su biyu acikin bedroom se wadda taWan fisu girma kaWan dagani yayarsu "ce. Šaya ce ta kalli ™aramar tana faWar ""Anty sofi wai seyoshene Zaki bawa anty mubina haWin Kaine koni danake ™arama ai zan iya yimata abinda takeso Balle ke? ""Humm bazaki gane bane zeemama amma wlh babban yaya nada wuyar sha'ani zan iya rantse miki ko ganina yayi baze ganeniba domin ko kallona betaSayiba, sa'annan kuma shekaran jiyafa ya dawo yanzu Hakan ko gaidashi bamujeba, Balle nasamu nazuba mishi Win ajiyar zuciya anty mubina ta sauke kamin tace ""shikenan kibari duk ranar da kukaje" "gaidashin ki tabbar kinzuba please sofi sanin kankine banida burin daya wuce mallakar lieutenant musayyeer ayanzu kuma banida wata dama tayin Hakan seta hannunki idan kuwa bata samu bane tose na canja wata hanyar amma dai mufara gwada wannan domin wlh kota yayane Sena lashi zumar wannan guy Win. Tana gama faWar Hakan tari™o kan zeemama taWora akan cinyarta kafin ta fiddo nononta Waya tasakawa zeemama abaki tana faWar ""shaa Autar mom 2 days sunyi missing Winki. Aiko zeemama kamar jira takeyi ta cabki nonon anty tata tafara zu™a kamar tasamu na uwarta, tare da tura hannunta cikin rigar tariko Wayan tana murza nipple Winta. ""Washh sweet sis shamin sosai, anty mubina tafaWa tana ™ara manna kan zeemama akan nonon nata. ""Baki anty sofi taturo gaba tana faWar ""dan kuyamutsani shine se ayanzu zakuyi bayan kunsan nayi missing kwana biyu, Allah nima bazan yadda ba, ta™arasa zancen tana tura hannunta kasan duguwar rigar anty mubina tare da sanya hannu tajanye pant Win anty mubina wuri Waya ta zuwa mata yatsunta acikinta, tana fingering Winta. Aiko anty mubina ta ban™are tare da kwanciya plat tana ™o™arin cire rigarta. Cikin sauri suka tayata cirewa, suma duk suka" "cire kayan jikinsu, cikin mugun kwaWayin juna su kayi kan junansu suna less tamkar hauka sabon kamu," kumawai ahakan yaya da ™anwa ne uwa Waya uba Waya ( rabbi ka tsare mu daga miyagun ™addarori muda dukkan musulmi baki Waya ) Asokoro Dukkansu zaune suke a parlor suna fira amma a wannan karon babu fawan kuma babu maheer kowanne "yayi gidanshi. Mami ce kawai se Hajiya kaka dakuma fa'iz. Kallom Hajiya kaka mami tayi kana tace ""mama nifa tun Wazu banga mamana ba ko ina ta shiga? Ko abinci bataciba fa. ""Humm ai kaWan kika gani Rukayya indai failusha ce, kinsan halin kayarki. Cewar Hajiya kaka tana mere baki. Mi™ewa mami tayi tana faWar ""bara kugani kar yunwa takama yarinya irin wannan zama haka. Kaitsaye Wakin failusha tanufa koda ta shiga tana kwance akan bed tana bacci. Murmushi mami tayi kafin ta shiga tashinta, domin ko acikin bacci mafarkin lieutenant musayyeer takeyi tana turo baki gaba cikeda taSara tana motsa lips Winta wanda bakajin abinda take faWa..... murmushi mami tayi kafin ta™arasa tadata...Tana buWe idonta taga mami Hakan yasa tasaki murmushin daya ™ara fidda kyawunta, wanda yasa mami faWar ""Masha Allah watafarakallah bi'ahasanilhaliqin, tabbas Allah ya albarkaceni da kyawawan yara daga mazan har wannan macen Waya daya bani amana Allah ya albarkaci rayuwarku duka. ""Mikikace mami? Ta tambaya cikin sansanyar muryarta. Bakomai mamana tashi kiyi brush maza kizo kici abinci kinjiko..baki tabuWe zatayi magana kenan. Mami tace ""kul karkice komai tashi kawai kiyi. Hakan yasa" tami™e badan tasoba tanufi toilet tana turo baki. "Mami ta fito daga bedroom Win failusha kenan Lieutenant shattima nashigowa gidan, yana tafiya kamar" "irin nigoginnan na America masuji da™arfi da kuzari...wurinta ya™araso tare da hugging Winta yana manna mata kiss a goshi. ""Good evening Mamina, yafaWa akan lips Winshi. ""Murmushi mami tayi tare da shafa kwantacciyar sajen fuskarshi kana tace. ""Alhmdulillah babana kadawo lpy? ""Alhmdulillah Mami. Daga Hakan yajuya zeshige Pert Winshi. ""Yo ina ganin bakanta yanzu maisunan mlm harnayi lalacewar dazaka ganni kakasa zuwa kagaidani, Hakan zaka sa ™afa kawuce kana wannan tafiyar kamar zaka tada gidan," "ko wanda wanda ze shiga ya™i? Cak ya tsaya daga hawan benen dayakeyi, tare da juyowa ya kalleta da gefen ido sekuma yataSe baki, kafin yajiyo zuwa cikin parlor inda take zaune, bece mata komaiba illa zama dayayi gefenta kana yasaka duka hannayenshi ya rungumota gudun karta faWi idan ya rungumeta daga tsaye, kana ya manna mata kiss akumatu, cikin wani Wan iskan sexy sound yace ""nina isa nawuce banyiwa matar oyoyoba, no.no. sam bazeyuba kawai banganki bane. Kafin ya™arasa yaji Hajiya kaka na rafka salati tareda tafa hannu tana faWar ""nashiga aljanna da izinin uban giji, zamani ina zaka damu? Yo wannan lalacewar har ina? Maisunan mlm yanzu dama Kanada lafiya har haka amma ka™i maida hankali" "akan iyalinka, amma danka mayar dani gantalalliya shine zakazo kana kiramin wani nono, wannan rashin" kunya har haka maisunan mlm? Ido lieutenant shattima yazaro cikeda mamakin jin abinda ke fita daga "bakin tsohuwar kaitsaye tacanja mai magana. Dan Allah ni Wagani kawani ™wa™umeni kamar zaka Sallani, kawani zubomin wannan idon naka masu firgitani...gira Waya yaWaga mata yana wani malalacin murmushi wanda kai baka isa kace murmushi ne yakeyiba shida yayi abinsa shine kawai yasan yayi, kafin, yajuya yana kallon gefen mami ganin batama ganinsu Balle taji abinda suke faWa yasa yajiyo yana kallon Hajiya kaka cike da iskanci kafin ya buWe baki tamkar wanda akayiwa dole yace ""oh sorry Hajiya kaka nono nakeso karkiga laifina kozaki banine matar atina tsohuwar love? Ya™arasa zancen yana kafeta da sexy ayes Winshi masu matu™ar kaifi...kai shattima kwallon Wan iskane wlh ido Hajiya kaka tawaro" "tare da Wauko filon kujera ta doga masa akafaWa yagoce, tana faWar ""sedai kaje uwarka tabaka murgujejen banza murgujejen wofi, yau harnayi lalacewar dazaka maidani abokiyar sha™iyancinka? yonaji lalatacce yaro, ta™arasa faWan tana haki kamar wadda tayi gasar tsere mi™ewa yayi tsaye yana" "™are mata kallon yadda duk tayi laushi cikin ™an™anin lokaci Hakan, kafin ya Wauke kanshi yana taSe baki irin ko ajikinshi Winnan kana ya haura zuwa Pert Winshi yana Wagawa failusha na fitowa ganin mami" "bata parlor yasa tanufi Hajiya kaka tana faWar ""kakata kedawaye? Waye yataSamin ke yanzu yaga yadda ake chaskale agidannan? ""Waye kuwa inbanda ganta lallen mijinki ™aton banza ba mutun yayimai wata maganarba yaturmusheshi da wannan mirWaWWen jikin nashi kai aitun kafin tarufe bakinta failusha" "tami™e aguje tanufi Pert Win lieutenant musayyeer mahabub shattima, tana kiranshi da iya ™arfinta cikin" "sexy sound Winta, my lionnn !" ME & MY LION paid book ne idan kintashi biya zaki iya tura kuWinki a wannan account Win 2276776261 sha'awanatu kasim uba bank. Kana kkituramin shedar biyanki a wannan nomber 07037092176 or 09112799371 on Whatsapp Autar alheri * ME & MY LION * Special and romantic love story  Writer by Autar Alheri Oh'oh'ohhhh "Wannan kabcen tabbas zegigita duniyar makaranta littafen Hausa ze hautsina brain Winsu, kana ze" cika zukatasu da shau™i tareda begen reality love  na ha™i™a Book one Chapter 13 & 14 """Dagudu ta isa parlor kuma bata fasa kiranshiba. Yana cikin bedroom Winshi yagama rage kayan jikinshi" "kenan yajiyo sassanyar muryarta tana Kiran my lion, baki yataSe aranshi yana faWar ""marar kunyar ™arya kawai, juyawa yayi zeshiga toilet yari™e Handel Win ™ofar toilet Win kenan itako tana faWowa bedroom Win cikin farin ciki da Waukin ganinshi. Tsayawa yayi cak yafasa shiga yana kallonta cikeda mamaki rashin hankalinta na faWo mishi bedroom babu nocking...itako failusha duban inda zataganshi takeyi kamar ance tajiyo kawai idonta yasauka akan rikitattun idanuwanshi masu bala'in kaifi da ladabtarda mutun, ido tawaro atake wani irin tsoro yarufeta, wanda yayi sanadiyar Waukewar nomfashinta na wuccin gadi cikin ™an™anin lokaci murnarta takoma ciki, baki narawa take nunashi da yatsa amma takasa magana se kyarma jikinta keyi cikeda tsoro. Shikam ko gizau beyiba illa wata muguwar harara da yake Banka mata ta™asan ido. Azabure tayi baya tareda koma sauka ™asa da gudu tana share ™wallah domin batasan abinda yakawo wannan mugun gidannansu ba kuma har bedroom Win lion Winta (tofa lallai failusha akwai wauta waye zeshiga bedroom Win wannan bijimin Zakin batareda izinin shi ba) tana saukowa parlor fawan nashigowa domin Hajiya kaka tuni tabar parlor. ""Ke little sis lpy kuwa miyafaru ne?" "Yatambeta yana ri™eta ganin yadda take afirgice.. ""jiyowa tayi dasauri jin Yaa fawan domin ita batama ganshiba. Aiko yadda taga shine sekawai tari™emai hannu gamtana nuna mishi saman benen inda ta fito domin tama kasa magana. Kallon inda take nunamai yayi kana yace ""miyafaru ne wani abin yafaru da Yaa shattima ne? Shiru ba amsa. ""Failusha kinutsu mana kigayamin abinda yafaru, yafaWa ya girgizata. Se alokacin tabuWe bakinta dake rawa dakyar tace ""Y.. Yaa fawan wancan mugun sojan ne yazo Wakin my lion yanciki please kakira my lion yazo yaganshi, tayi maganar tana share ™wallah kuma daganinta kasan duk aruWe take. Mamaki Yakama fawan sosai jin abinda take faWa kafin yaja hannunta sukoma Pert Win lieutenant shattima, domin bayaso su Mami suzo suganta Hakan hankalinsu tashi zeyi..binshi tayi domin gabaki Waya hankalinta atashe yake sabida bata taSajin tsoron wani mahaluki ba aduniya kamar yadda taji tsoron wannan mugun sojan acewarta. Suna shiga suka zauna tanganemen parlorn shi kana fawan yari™ota yana faWar ""wanne soja kike magana little sis? Lion Winki? Ko wani daban? Cikin sauri ta shiga girgiza mai kanta kafin tace ""aa ba lion Winna ba wannan sojan wanda yakusan kasheni a suleja shine fa nagani yanzu a bedroom Win my lion. ""Tofa wanda kikayiwa rashin kunya? ""Eh tafaWa tana tura baki gaba" "tunda ance tayi rashin kunya. ""iKon Allah tomizekawoshi gidannan kuwa? Amma barana kira Yaa" shattima ya™arasa zancen yana zaro wayarshi daga cikin aljihu kana ya shiga Kiran lieutenant musayyeer. "Sedai harta hanke ba'a Waga ba., be™ara kiraba domin yaji ™arar wayar a cikin bedroom mamaki duk yakamashi. Tinani yakeyi waye zeshiga har bedroom Win babban yayansu koda abokinshi ne kuwa? Domin idan Basu dasuke ™anenshi ba babu me shiga bedroom Winshi suma seda lalura. To kodai Yaa shattima ne tagani ta Wauka wancan sojan ne gizo ne yake mata? Duka shikeyiwa kanshi wannan tambayar dabame bashi amsarta.. ganin duk afirgice failusha take yasa yashiga kwantar mata da hankali haryasamu taWan nutsu.. wayarshi ce taWauki rurin neman Wauki, Hakan yasa yaduba sedai ganin mekiran yasa yayi saurin Wagawa yana faWar ""hello inawuni babbban yaya. Daga Sangaren shattima kuwa. Lumshe kyawawan idanuwanshi yayi yaname tsotar lips Winshi na™asa kafin yabuWe baki kamar bayaso yace ""my lovely bro. ""Na'am yayanmu. Gani ina parlor ka. ""Okay I'm coming, yana gama faWar" Hakan ya yanke wayar. "Itako failusha ™ofar fitowa bedroom Win tazubawa ido, dudda maganar da Yaa fawan kemata sam bataji" "shi burinta kawai lion Winta ya fito taganshi domin yarama mata abinda wancan mugun sojan yayi mata. BuWe ™ofar yayi ya fito sanye yakeda ™ananun kaya ajikinshi farare ™all ga dukkan alamu fari na daga cikin kalar dayakeso, wayace ma™ale a kunnenshi kamar yadda taganshi wancan ranar. Ido suka haWa da failusha data jima da mi™ewa tsaye tana nunawa fawanshi, cikin fisgo magana tace ""Yaa fawan shine wannan fa yadakeni kuma yasaceni, kakiramin my lion yazo yaganshi mugune wl...fawan bebari ta™arasaba yayi sarin ri™eta gudun kar tasha wani rabon dukan cikin zaro ido yake faWar ""kee little sis shinefa lion Winki, shine kike gaya masa Hakan? Sanin Yaa shattima ne bakiyiba kome? YafaWa cike da mamaki dakuma tsoro, kenan duk Wauki da soyayyar datakeyiwa lion Win ita batama sanshiba? Itako failusha afirgice tajiyo tana kallon fawan cikin mugun tsoron jin abinda yake faWa kafin taWago kuma ta kalli lieutenant dako kallon inda suke beyiba balle yasan da abinda sukeyi. Cikin tsiwa tajoyo zata saukewa fawan tijara sekawai idonta yasauka akan wani tanganemen hoton shattima dake manne a bangon parlor wanda computer ke sarrafawa izuwa launukan yanayin shekarunshi, tun yana Wan shekara 12, har zuwa shekarunshi na yanzu, cikin firgici tawaro ido kaman ninshi Saro Saro ayanayin data sanshi wato shekaru 11 da suka wuce, domin wannan lokacin beyi girman yanzuba kana be ajiye sumaba ko kaWan Failusha, bata gama kallonshiba sekawai ya™ara chanjawa kafin tayi wani motsin ya™ara chanjawa izuwa yadda yake yanzu cikakken namiji kuma bijimin Zaki, yana sanye cikin kayansu na sojoji ri™eda ™aramar bindiga, yana Wanata tankar zeyi harbi, fuskarnan a Waure tamau tamkar besan minene dariyaba. ™afafunta ne suka fara rawa cikin firgici da tashin hankalin data shiga lokaci Waya. Innalillahi" wa'inna ilaihi raji'un kawai take maimaitawa ganin wai lion Winta ne yayi mata wannan muguntar yanemi kasheta duk sonda take masa. Shin miyasa yayi mata Hakan ? Yadena sonta ne yanzu kome? Ko kuma dama can basonta yakeyiba itace kawai ke haukanta shi tuni yamanta da Ita? Ita kaWai keyiwa kanta wannan tambayar daba me amsa mata ita Seshi? Atake taji wasu irin hawaye masu zafi sun zubo mata a "fuska, Hakan yasa ta runtse idonta da masifar ™ari." "Hannunta taji anri™o, Hakan yasa ta™ara runtse idonta da™arfi..amma taji ri™on harcikin kanta sabida" "tsabar laushin hannun..bata buWe idontaba taji ana janta, dudda Hakan besa tabuWe idontaba domin" gabaki Waya tagama karaya. Bata tashi buWe idontaba seda taji anjefata akan bed Hakan Yasa tawaresu "afirgice tana bin wanda yajefotan da kallo, gabantane yayi mummunan faWuwa ganinshi tsaye agabanta fuska a Waure tamkar hadari, waigawa tayi tananeman inda zataga Yaa fawan sedai wayam bayanan." "Abinda failusha bata saniba shine tunda tafara kallon hotunan shattima dake juyawa fawan yabar parlor ganin yadda yayan nasu yagame Gabas da yamma babu alamun rahama atareda shi... nomfashi taja da™arfi tanajin yadda gabanta ke dukan tara tara, amma ™o™arin danne tsoronta takeyi wanda ya riga ya" bayyana. Shiko zama yayi agefen bed Win yana dannar wayarshi kusan minti biyar kamar bazeyi maganaba can "kuma seta tsinkayo cool voice Winshi yana faWar ""to marar kunya mikuma yakawoki Pert Wina? Kuma har bedroom babu nocking waye yabaki wannan damar? Yatambaya kamar bashine yayi maganarba. Shiru tayi kamar bata jishiba kusan minti biyu, Shima kuma yashareta, Hakan sukaci gaba da zama har kusan 10:30 nadare amma bekoma bi takantaba hasalima aikinshi yake yi hankali kwance akan laptop Winshi. Ita kuwa izuwa yanzu tagaji da zaman Wakin fita takesonyi kodan tagayawa Dady abinda shattima yayi mata domin wani irin zafin abin takeji aranta, dan kawai batada yadda zatayi dashi ne. Ganin bayada niyyar yin magana Balle yabata damar tafiya yasa tami™e tamkar kazar da kwai yafashewa aciki, tanufi" "kofar fita, seda tari™a Handel Win ™ofar taji cool voice Winshi yadaki dodon kunnenta, ta hanyar faWar. !" ME & MY LION paid book ne idan kintashi biya zaki iya tura kuWinki a wannan account Win 2276776261 sha'awanatu kasim uba bank. Kana kkituramin shedar biyanki a wannan nomber 07037092176 or 09112799371 on Whatsapp Autar alheri * ME & MY LION * Special and romantic love story  Writer by Autar Alheri Oh'oh'ohhhh "Wannan kabcen tabbas zegigita duniyar makaranta littafen Hausa ze hautsina brain Winsu, kana ze" cika zukatasu da shau™i tareda begen reality love  na ha™i™a Book one Chapter 15 & 16 """Ta hanyar faWar ""karki kuskura kibar Wakin nan muddin baki bani amsar tambayanaba.. ""chak tatsaya" "tana me zaro ido kafin kuma taja tayi tsaye domin a yadda zuciyarta kemata sam bazata iya yimishi wata maganar ba ayanzu...Hakan ta tsaya akanshi bata tafiba gudun abinda tafiyar zata haifar kana kuma bata komaba. Seda tashafe kusan minti 40 ahakan, kana tamotsa bakinta cike da ™osawa tace ""kayi ha™uri." "Banza yayi mata harseda ta™ara bashi ha™urin kana ya kashe laptop Winshi tare da mi™ewa tsaye yana haWe hannayenshi a™irji yadubeta she™e™e kana yace ""lafinki ya™aru kuma sekin amsa min duka wannan tambayar kafin kibar dakinnan wlh kona canja Miki kamanni wawuya kawai, yafaWa cikin zare ido. Atake jikinta ya Wauki rawa amma tadake bata fidda tsoronta afiliba..kana tace ""nibansan kai bane Shiyasa nashigo danasan Kaine mizekawoni wurin..kasa ™arasawa tayi sabida Sallar dataji abakinta. Saurin kai hannu tayi zata shafa tana fashewa da kuka. ""Shiii yafaWa yana janye mata hannu tare da Wora yatsarshi akan lips Winshi, kana yace ""barshi yayi zafinshi ya cika tsiwane Shiyasa yakarSi hukunci, idan yakoma gayamin abinda bantameshiba amma seyayi jini. YafaWa ko ajikinshi...ai babu shiri failusha ta haWiye kukanta, tana zare ido. 'hum bakisan nibane to gun waye kikazo? ""Bakowa tafaWa atsorace. ""Humm yajinjina kanshi kana yace ""wato ke gaki marar kunya yoshe kika watsrda tarbiyyarki har kikaga Zaki iya hawa jikin namiji kuma babba kamarni? Sabida banzan dalilinki? Kuma wai ahakan ke matar aure sabida kinrenawa auren hankali ko? YafaWa yana zare mata wannan rikitattun idanuwan nashi masu firgitarwa. ""Cikin muryar kuka failusha ta shiga girgiza mai kanta tana faWar ""ah'ah wlh dan Allah kayi ha™uri..shiru yayi yana cigaba da danna wayarshi daya Wauka domin tun lokacinda yafara mata tambayar ko kallonta beyiba idonshi nakan wayarshi inba lokacinda ya Salli bakintaba. Kusan minti 25 suka ™ara wucewa tuni kafafuwanta suka fara rawa, sabida rashin sabo... ata™yaice se sukan 12:30 shattima yakoma bakin bed Winshi yazauna yana faWar ""oya maza yi tsallen kwaWo Anan kuma idan kika tsaya Sena karyaki, gobe" "ki™ara shigomin bedroom babu nocking., yafaWa ko ajikinshi. Ido failusha tazaro cike da sarewa sedai ba" yadda ta iya doline tayi idan tanason rayuwarta sedai ko zatayi amma zata gaya mishi yunwa takeji. Cikin "kuka tace ""Yaa shattima wlh Allah..""hee don't sey anything kawai kifara, karko kisoma bani ha™uri. Aiko failusha najin Hakan tafashe da kuka tana faWar ""to aiba ha™uri zanbaka ba ni yunwa nakeji, ta™arasa zancen yana fara tsallen kwaWon. ""Au dama ana girka abinci dake? ""Oh to yau bazakiciba, yafaWa ko ajikinshi babu yadda failusha ta iya Hakan taSata wannan daren tana tsallen kwaWo ga yunwa ga bacci" "yahanata yin ko Waya, ™afafunta tamkar zasubar jikinta. Gabaki Waya tafita hayyacinta. Bashi yabartaba se wurin ™arfe 3 tafaWi yafi a ™irga amma ko ajikinshi seda yaga tana neman suma tukunnah yabarta tare da korata. Tana kuka tabar Pert Win nashi tana jan ™afa, tana isa bedroom Winta tafaWa kan bed tare da rushewa da matsanancin kuka, sam batayi tunanin lion Winta ze iya yimata wannan zaluncinba. Tayi kuka harta gode Allah daga ™arshe tami™e tare da nufar toilet tayi wanka da ruwa masu bala'in zafi kafin ta fito, aranta se sa™e sa™e takeyj, domin tayiwa kanta al™awarin dena tsoronshi kuma bazata taSa gayawa kowa shine wanda ya daketaba a sulejaba bancin Yaa fawan daya riga yaji. Kana duk abinda yayi mata wlh seta rama yadda yahanata bacci Shima baze runtsaba,,kana yadda zatayi kwana yunwa shikuwa seya gudani abinci dakanshi, tabbas doline ta ajiye soyayyar shi da tsoronshi gefe tahukuntashi abisa laifukanshi gareta, da wannan tunanin harta gama shirin bacci kana tayi sallar isha'i dabata samu tayiba" tukunnah ta kwanta. Shi kuwa koda tafita zaune tabarshi akan sallaya domin duk azabar da yake gana mata shi yana kan "sallaya ne yana nafilarshi. Seda tafice ne tukunnah yami™e ya shiga toilet yayi wanka kana ya fito, yayi shirin bacci, Hakan ya hau makeken bed Win shi ya kwanta kafin ayi asuba yatashi ranshi fyass. Yana kwantawa yajuya domin ya kashe bedside lite, idonshi suka sauka akan wani murgujejen macijin daya kusan cin rabin gadon yafasa kai tankar ze sareshi...ido shattima yawaro tare da mi™ewa azabure yanabin majicin da kallon mamakin a Ina yashigo? Ganin da gaske majine akan bed Winshi yasa yami™e cikin sauri ya kunna hasken Wakin, yaname kallon bed Win sedai gamama kinshi bakomai akan bed Win wayam. Cikin mamaki yake kafewa Wakin kallo tabbas yaga maciji akan gadonshi bawai gizone idonshi kemishiba to amma yana ina? Tambayar dayake yiwa kanshi kenan kuma bashida me bashi amsarta. Yanacan yana tinani yaji wani dogon abu me sanyi yanabin ™afarshi, cikin sauri yaduba ™afar tare da zaro ido yana bin macijin da kallo gaya sebin ™afarshi yakeyi yana kuma lauyeshi. Wani irin bugawa zuciyar lieutenant musayyeer takeyi da azabar ™arfi ga rabin wannan shinfiWaWWen macijin kwance akan jikinshi yana zagayeshi, behanashiba hasali ko motsi beyiba har yazo ™ugunshi, ananne yadam™e kanshi cikin zafin zuciya tare da mirWe kan nantake macijin ya mutu., zareshi yayi daga jikinshi kana yayi wulgi dashi cikin zafin zuciya dakuma mamakin ta inda maciji yashigo mishi. ˜arasawa yayi kan sopa ya zauna tare da dafe kanshi yana tinani, yajima zaune yanajin yadda idonshi ke zafi sabida bacci amma tinani yahanashi wani dogon motsi, kamar mafarki ya™arajin tafiya akan bayanshi zuwa cikinshi. Amugun razane yakai dubanshi yana me ™ara zare rikitattun idanuwanshi, cikin mugun mamakin ganin wani macijin, cikin zafin nama da tafasar zuciya ya™ara dam™ar wuyanshi yana kallon inda gawar na Wazu take. Tabbas bashi bane wanine? To daga ina suke shigowa? Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un yafaWa bayan ya murgiWewa wannan kai Shima ya mutu, yakoma gefen widrop yayi tsaye tana kallonsu cike da mamaki da kuma al'ajabi," "kallonsu kawai yake yi amma yakasa tabu™a komai kuma yakasa kwanciya, Hakan yake tsaye tare da" "gawar macizan har akayi asuba. Se alokacin yasauke nunfashi ganin ya kasa gane komai, kana yanufi" "toilet domin ya Wauro alwala yayi, sallah. Seda yayi wanka ya Wauro alwalar. Koda ya fito komai beshafaba yaka short nicer Winshi da jallabiya, tare da nufar ™ofar zefice masallaci kuma se a sannan yadubi inda gawar macizan take sedai ga mamakisa bakomai babusu babu dalilinsu tamkar ma basu" wanzu a wurinba. Mamaki ya™ara kamashi sedai betsaya wani Sata lokaciba yanufi masallaci. "Kwance take akan kirjin mom Winta tankar wata jinjira suna lulluSe acikin blanket, yaye blanket Win mom" "Winta tayi tanabin fuskar yar tata da kallo, ganin yadda tayi bacci da nono abakinta, mayarda idonta tayi inda takejin motsin hannun yar tata, atake tasaki murmushi, cikeda duniyanci ganin yatsun Zeemama acikin gabanta suke har bacci yaWauketa. Lumshe ido tayi tanajin daWin yadda takejin motsin hannun yar tata agabanta, kafin ya fara ™o™arin tadata. ""Sweet babyn mom, zeemama na. Kitashi kinsan yau kinada lecture by 8 kitashi kinji, tafaWa cikeda rarrashinta... mi™a zeemama tayi tana ™ara luma yatsrta acikin mom Win tata wanda yasaka mom Win gantsarewa tana faWar""washh my zee daWin mom. Itama zeemama ™ara ma™ale mom Win tayi tana cewa ""zan tashi mom amma Sena sha sweet. ""Ok my baby tashi Kisha abinki maza. Jin Hakan yasa zeemama ™ara gyara kwanciya tana zu™ar nonon mom Winta daga ™asa kuma tana yamutsa gaban mom Win, aiko mom ta fara ihu tana buWewa yar tata ™afafu. Sosai zeemama tarikita mom Winta, daga ™arshe mom Win tashiga tsotse yarta ciki da waje. Ata™yaice ba ita ta bartaba seda tasamawa yar abinda takeso tukunnah suka mi™e daga bed Win sukaje sukayi wanka kana suka fito tamkar wasu ™awaye. Koda suka fito, parlor Dadynsu ne zaune anty mubina na zaune akan cinyarshi tana mishi rigimar seya canja mata mota, shi kuwa yana aikin rarrashinta. ˜arasowa sukayi suka zauna tareda gaisawa cikin son juna kafin suka mi™e suka nufi dining domin yin breakfast ransu" fyass sedai babu sallah Balle salati. Allah yakaremana imaninmu. Asokoro Misalin ™arfe 9 zaune suke dukansu akan dining suna breakfast...cikin sassarfa yafara saukowa daga kan "benen fuskarnan amurtu™e kamar koyoshe, sebaza kanshi yakeyi tamkar company tirare. Yana karasowa yagaida iyayen nashi cike da girmamawa yayin da fa'iz kuwa ya gaidashi amma failusha ko kallonshi batayiba hasalima tamkar batasan da zuwanshiba, wannan abin kuwa ba ™aramin mamaki yabawa duka wanda ke wurinba, sanin yadda take Wauki akan lion Winta agaban kowa nuna soyayyar shi takeyi. Sedai dudda mamakin dasukeyi ba wanda yace ™ala harko Hajiya kaka. ""Mami am hungry. YafaWa cikin cool voice Winshi tamkar wani yaro. Murmushi mami tayi kafin ta fara saving Winshi da farfrsun naman rago domin yana sonshi sosai. Mi™ewa failusha tayi tana faWar""aci abinci mu gani, tayi maganar ciki'ciki ta yadda ba wanda zejita, sedai abinda bata saniba shi gogan yajita sarai domin kamar me kunnen maciji" "Hakan yake, sedai ko kallon inda take beyiba Balle tayi tinanin yaji Win... farfrsunshi yajanyo tare da saka" spoon ya Webo sedai yazo sakawa abakinshi idonshi suka sauka akan spoon Win. Wani irin wato ido yayi yanayi baya da mugun ™arfi yana faWar what. ! ME & MY LION paid book ne idan kintashi biya zaki iya tura kuWinki a wannan account Win 2276776261 sha'awanatu kasim uba bank. Kana kkituramin shedar biyanki a wannan nomber 07037092176 or 09112799371 on Whatsapp *tofa ina kuke manyan mata masu capacity mata nake magana ba muna mataba Hajiya idan "kinsan kina Camada matsalar rashin samun alheri agun oga, ko rashin sha'awa, ko rashin ni'ima, ko matsalar rashin samun cikakkiyar gamsuwa a gunki ko agun megidanki Humm to kugarzayo domin ga haWin buzaye na musamman domin matan Sunnah  idan kinsan ba akan mijin aurenki zakiyi anfani dashi ba to ina baki shawarar karkiyi domin kuwa wlh baze taSa iya rabuwa dake ba, koda kuwa aure" "kikayi, kana inan mijinki na neman mata Shima wannan fagen nakine uwar gida me capacity *" "1, munada ta™adari haWi na musamman daga ™abilar kanuri." "2, munada Wan sababi, ingan taccen haWi daga sakkwatawan Shehu " "3, munada ruhul khari, gagarumin haWi daga ™abilar buzaye." "4, munada me ™an™ara daga ™abilar togawa." "5, munada Wan kuwwa maganin kurman namiji daga ™abilar, shuwa." Ba iya wannan ba munada ™alalolin Maganin kala kala masu inganci kama daga Maganin sanyi infection "har zuwa hips da breast. Kana sanyi koda yahanaki haihuwa koda haifaffen ne ajikinki bi™udiratillah idan kikayi anfani da maganinmu to ze barki Indai bana ajali bane, manyan mata amotsa. Ga duk me bu™atar wannan maganin ze iya tuntuSatar Autar alheri wato Dr Yasmeen Ahmad a wannan nomber " 07037092176. Allah yabamu lpy me amfani duniya da lafira. Autar alheri * ME & MY LION * Special and romantic love story  Writer by Autar Alheri Oh'oh'ohhhh "Wannan kabcen tabbas zegigita duniyar makaranta littafen Hausa ze hautsina brain Winsu, kana ze" cika zukatasu da shau™i tareda begen reality love  na ha™i™a Book one Chapter 17 & 18 """Yana faWar what? Arazane sakamon manyan tsutsotsin da idonshi sukayi tozali dasu acikin spoon Win" "suna yawo tamkar acikin ruwa..damamaki kowannesu ke tambayar shi lpy? Miyafaru ne? Amma ko kallon su bayiba har Mami datafi kowa ruWewa. Shikam fa'iz ™o™arin ri™o yayan nashi yake yi amma yakasa sabida tsoro. Dady kuwa da ido kawai yakebinshi cikeda mamaki yayinda Hajiya kaka kemishi kallon tsoro shiko idonshi ya maida akan bold Win da mami tasaka mishi farfesun ciki, seyaga gabaki" "Waya tsutsarce aciki tana yawo kamar zata cinye kwanon, ai atake wani irin amai yazo mishi, cikin hanzari" "yami™e tare da nufar toilet Win dake cikin parlor yana fesa amai tamkar ze amayarda yan cikinshi. Cikin tashi hankali duk suka biyoshi suna tambayar shi abinda yafaru. amma ba amsa, seda ya gama aman" mami tazuba mishi ruwa ya wanke bakinshi tukunnah yafice daga toilet Win yanufi part Winshi sannan ya "dauraye jikinshi yacanja kaya domin na jikinshi duk ya lalace. Zama yayi bakin bed Win tareda dafe kanshi yana tinanin abinda yakawo tsutsa, kaitsaye abinci yakoma tsutsa? Daba maminshi ce tabashi abincin ba shikenan seya fara zargin koma waye? Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un wannan wanne irin abune kefaruwa dashi Hakan Wazu maciji yanzu tsutsa, abinda betaSa ganiba tunda uwarshi takawoshi duniya. Gabaki Waya lieutenant musayyeer ya firgice sabida ganin tsutsar nan ko ruwa yakasa sha gawani masifaffen bacci dayakeji amma ya kasa kwanciya domin gani yakeyi daya kwanta ze™ara ganin" macijinne. Hakan yazo yafice daga gidan ba wanda ya sani.. Sukuwa su mami duk hankalinsu atashe yake sanin cewar shattima ko ciwoyakeyi baya amai seta Sace "Balle yanzu yana zaune qalau, sedai sunsan cewer yanada bala'in ™yan™yami maybe wani abin ™azantar Yagani shine yakawo masa wannan aman. Da wannan tinanin hankalinsu ya kwanta musamman da fa'iz yaje Pert Winshi yasamu yafita, se hankalinsu ya™ara kwanciya. failusha kuwa tanajin diramar da akeyi" "a parlor ta ™yal™yale da dariya seda tayi me isarta kana tace ""mugun banza wlh dani kake zamcen inda kace tukunyana baze tafasaba wlh naka kuwa ko zafi bazeyiba, haka kawai kawanizo kasakani a gaba da sharri dankaga ina ™yaleka, Allah daga yau duk abinda kamin bashi kaci kuma atake zaka biya, dan ina sanka bashi zesa nafasa hukuntaka ba, sake fashewa da dariya tayi kafin tace ""Allah sarki my lion yau dai" ba bacci kuma bacin komai ta™arasa zancen tana juyi darawa tamkar wata ´ar baby. "Zaune suke a parlor jidda kwance ajikinshi, shiko se famar sarrafata yakeyi, wayarshi ce ta Wauki ruri" "Hakan yasa ya Waga tare da ™arawa a kunne yana faWar ""hello Yaa fawan. ""Na'am maheer gobe kazo da jidda idan zakazo family house safiya tace nakaita sugaisa Yaa shattima. ""Okay Yaa fawan Allah yakaimu. ""Ameen Ameen y Allah, daga Hakan suka yi sallama. Kallonshi jidda tayi kafin ta Wauke idonta daga kanshi, tareda komawa jikinshi talafe, Shima bece mata komaiba yacigaba da abinda yakeyi dominfa jidda koda maheer ze kwana akanta to bata wani kataSus sedai kawai ta™yale shi yayi kiWanshi yayi rawanshi sabida tsabar ragwanta ita komai wahalarshi takeji dudda tanajin daWin yadda yake sarrafata amma Hakan bayasa tamaida mishi martani, kuma wai ahakan mugun muwar sonshi takeyi gakuma jarabar masifa domin kamar ma tafi anty Marwar yaa Noor sedai kawai anty Marwa tafita zama mace" "ne., azzakitinka kawai Shima yana sonta ahakan, da wlh takaWe har buzunta da wannan halayyar tata." "Yau dai Hakan shattima yawuni a office ko yaranshi sunkasa gane kanshi, ya kasa cin komai gakuma" "bacci dake Wawai niya dashi...zaune yake akan kujerar office Winshi yana juyawa sosai yayi zurfi acikin duniyar tinanin dayakeyi, wani abin yatina wanda yasa yayi saurin buWe rikitattun idanuwanshi yana faWar what? Badai yarinyar nan bace da wannan aikin. Yatambayi kanshi, domin yatina lokacin tana" "™arama baze taSa mantawaba yaje gidan Hajiya kaka yasamu sunyi faWa da anty fa'iqa tadaketa, ita" "kuwa ta tura mata kunamu duk abinda anty fa'iqa zatayi duniya kunama take gani, acikin ruwan wanka acikin abinci idan tazo kwanciya, gabaki Waya failusha ta firgitata, koda yaje Hajiya kaka tasakata agaba tana lallaSata akan tarabida antyn tata tazauna lafiya, yayinda fa'iqa ke gefe tana risgar kuka tana bata" "ha™uri amma firta™i, zuwanshine yasa ya lallaSata har ha™ura..." "kana ya Wauketa sukaje gidan wani malamin addini tsoho sosai abokin kasansu ne wato Mlm shattima," "inda yake tambayar shi matsalar yayinyar har take irin wannan abubuwan. BuWar bakin malamin seyace ™ofi ne take yi kuma me haWari, hala ita Win ´an biyu ce? ""A'a ba ´an biyu bace amma yan biyu takebi kuma yan biyu kebinta, sedai duka basa Raye. (Kenan ita Win tsakiya twins suka sakata) jinjina kai mlm yayi kana yace gaske dai wannan shine dalilin domin kofin wanda tagwaye kebi yamafi haWari sekuma yazan ita harda binsu takeyi sun sakata tsakiya ne, kallon failusha mlm ya™arayi da kyau kana yace ""bancin ™ofi akwai wani abin me girma atareda ita wanda kuma tana girma yana ™ara bayya agareta, domin akwai wasu salihan bayin Allah dasukayi zamani da kakanku suna temaka mishi sosai akan abubuwan rayuwa, to yanzu duka sun dawo ga wannan ™anwar taku sedai basa zama ajikinta, amma tabbas duk matakin da mlm shattima yataka arayuwarshi dasu to wannan yarinyar seta takashi cikin" "rashin jin daWi lieutenant shattima yace ""kamar me kenan mlm? ""Kamar irin wankin ido, sanin mugun mutun a duk lokacinda yakusan tota, dakuma ganin mugun abu ko yayane indai yazo inda take ko ita taje gare shi. Kana bazata taSa zama da mugun mutun inuwa Waya ba, kuma duk wanda yataSa ta umurni kawai zatabada ta hanyar nuna fishinta agareshi atake zasu Wauki hukunci kuma ahakan bazasu taSa zama ajikintaba sedai zasu iya sanin duk wani motsinta. ajiyar zuciya shattima yasauke bayan" "yagamajin bayanan mlm kafin yanisa yace ""yanzu mlm ba yadda za'ayi arabata dasu domin gaskiya duk Bama bu™atar Hakan atare da Ita koba komai ita Win ™aramar yarinya ce fa duka yanzu takeda shekaru 6 aduniya, yafaWa cike da alhinin abin ""wlh ba wanda ya isa yarabata dasu se Allah shattima domin" "makarai na gado basa taSa barin jikin mutun se mutuwa, musamman irin nata daba masu cutarwa bane kana mlm shattima dakanshi ya gayyacesu a wancan lokacin sabida mutane dasuka sako ahalinshi gaba, kaga kuwa tun da al™awarine tsakaninsu dashi bazasu taSa karya wannan al™awarin ba seranar da sukabar duniya. Domin ko yau Allah yakarSi rayuwar wannan yarinyar zasu koma zaSar wanda zasu iya rayuwa dashi acikin ahalinku sukoma gunshi, amma inaso ka kwantarda hankalinka domin kuwa duk wannan abin bayanzu ze kasance tare da itaba seta ™ara girma, tana girma ne su kuma suna ™ara" bayyanar da kansu gareta. "Shiru shattima yayi yana tinanin wannan al'amarin kafin yanisa yace ""shikenan mlm ngd sosai Allah yasa" "Hakan shine mafi alkhairi. Ameen Ameen y Allah. Daga Hakan yayi mlm sallama ya Wauke ta suka tafi bayan yacikashi da abubuwan alkhairi...Hakan ya maidata gidan Hajiya kaka amma begaya mata komaiba gameda wannan abin kana yayi musu sallama yatafi. Amma da duk yadda yaso yabar abin aranshi yakasa Hakan yasa yasamu Dady da zancen yagaya mishi duk yadda sukayi da mlm akan zancen failusha. Ajiyar zuciya Dady yasauke kana yace ""nasani babana duk nasan da wannan abin hasalima shine" dalilin da yasa muka yanke hukunci aura maka failusha tun mlm naraye. Sabida Hakan tinda kaji da "kunnenka yanzu sekasan yadda zakayi rayuwa da matarka. ""Mata kuma Dady Angel Wince matata. Ohh" "wai kuna nufin nine zan aureta? Dady ayanzu ma da danayi auren wuri da inada kamarta fa, shine kuma" "zan aureta bayan ta girma, Dady ina laifin kace fa'iz amma koshi ina Angel tayimai ™arama da aure. YafaWa cikin mamakin kalaman Dady. Šaure fuska sosai Dady yayi ganin shattima nason renamai hankali kana yace ""bawai ina nufin idan ta girma ka auretaba MUSAYYEER inaso na jadda dama ne kagane cewar failusha matarkace anrigada an Waura aurenku tun wata 6 da suka wuce lokaci mlm na halin jinya, ina Fatar ka fahimceni ayanzu Hakan failusha matsayin matarka take, banyi niyyar gayama yanzu ba amma wannan zancen dakazomin dashi yasa doline nagayama wannan sabida Hakan ka'ajiye shirme kari™e aurenka banason jin wata maganar. tun da Dady ya fara magana zufa ke wankewa shattima fuska" "tundaga cikin kanshi yana mamaki da al'ajabin wannan al'amarin na Waura mai aure da yarinya yar shekara biyar a duniya shi kuwa yana da shekaru ashirin da bakwai, wannan wanne irin ganganci ne su Dady sukayi,? Shin baya tinin karya cutar da yayinyar? idan shi Win mayen matane fa yafara bibiyar ´ar mutane tun yanzu. Kuma Bama wannan ba idan yarinyar tagirma tace bata sonshifa? Ai sunshiga hakkinta dayawa. Dady kuwa kamar yasan miyake tunani yadubeshi tare da cewa. ""Bama taSa tinanin kacutarda koma wanda baka saniba balle jininka, sa'annan Kaine zaka koyawa Mamana yadda zata soka fiye da kowa da komai arayuwarta, sabida Hakan tashi kaje Allah yayiwa rayuwarku albarka dukkanku..." "mi™ewa yayi jiki ba ™wari yabar Wakin da tinani kala kala aranshi. Tun daga wannan lokacin ya™ara saka failusha ajikinshi, suka ™ara sha™uwa fiye da yadda sukeyi abaya tinda yarinya ce sosai, shekara Waya suka ™arayi atare kafin tafiyar aiki takama shi tanada shekaru 7 aduniya, tun daga wannan lokacin failusha bata ™ara sakashi a idonta ba se ranar da suka fara haWuwa a gidan gona. Kana Sunan lion kuwa Noor ne yama™ala mata wannan a ranta domin duk bayan kwana biyu seyaje gidan Hajiya kaka ya kira shattima a waya seya bata yana faWar ""little sis ga lion Winki zakuyi waya, to daganan fa seta mai dashi my lion duk zasuyi waya Hakan take kiranshi har suka dena wayar kafin wannan lokacin kuwa yadasa soyayyar shi me girma azuciyar failusha da temakon ™anenshi Noor. ajiyar zuciya yasauke tun da" "yakawo nan atinaninshi, yanaso ya yadda itace ta tura mishi macizai dakuma wannan tsutsotsin amma kuma ya kasa yadda, sedai tinawa da kalaminta lokacinda zata bar dining Win yasa ya™ara ware manyan idanuwanshi. ""Aci abincin mugani. Afili yafurta ""lallaima yarinyar nan aiko zaki sani. Daga Hakan yami™e" tare da kwasar kayan shi yafice daga office Win. Acan gida kuwa failusha ce a bedroom Winshi tana gyarawa semita takeyi domin duk atsorace take komai "karyazo yasameta sanin yadda sukayi dashi jiya, akan tashiga babu nocking, batasan yazasu ™areba yanzu idan yashigo yasameta aciki batareda yana nan ba, itadai wlh mami bata kyauta mataba domin duk itace tace setazo tagyara mishi bayan ga masu aikinan agidan." Cikin takonshi na ™a™™arfan namiji yashigo general parlor sedai babu kowa a parlor Hakan yasa yanufi "Pert Winshi kaitsaye, koda ya shiga bedroom Win bakowa sedai angyara komai ™all ™all gwanin sha'awa" domin dudda kananan shekarun failusha tanada tsafta sosai..kayan jikinshi ya fara rage wa yayi saura dagashi se short nicer kana ya ajiye wayoyinshi tare da nufar toilet. Acan cikin toilet Win kuwa failusha "naciki tagama wanke komai tana goge mirro ne, sam bataji shigowar shi ba domin ko wanka mutun keyi Balalle wanda ke cikin Wakin yaji ™arar ruwaba sabida ™arfin door Win, tura ™ofar yayi yashiga tare da" "maidawa yarufe, Hakan yasa failusha jiyowa arazane. !" "Saura page Waya free ya™are, idan inada bu™atar cigaba da karatun book Win ME & MY LION to kiyi" hanzarin neman baki 1500 ne kacal ME & MY LION paid book ne idan kintashi biya zaki iya tura kuWinki a wannan account Win 2276776261 sha'awanatu kasim uba bank. Kana kkituramin shedar biyanki a wannan nomber 07037092176 or 09112799371 on Whatsapp *tofa ina kuke manyan mata masu capacity mata nake magana ba muna mataba Hajiya idan "kinsan kina Camada matsalar rashin samun alheri agun oga, ko rashin sha'awa, ko rashin ni'ima, ko matsalar rashin samun cikakkiyar gamsuwa a gunki ko agun megidanki Humm to kugarzayo domin ga haWin buzaye na musamman domin matan Sunnah  idan kinsan ba akan mijin aurenki zakiyi anfani dashi ba to ina baki shawarar karkiyi domin kuwa wlh baze taSa iya rabuwa dake ba, koda kuwa aure" "kikayi, kana inan mijinki na neman mata Shima wannan fagen nakine uwar gida me capacity *" "1, munada ta™adari haWi na musamman daga ™abilar kanuri." "2, munada Wan sababi, ingan taccen haWi daga sakkwatawan Shehu " "3, munada ruhul khari, gagarumin haWi daga ™abilar buzaye." "4, munada me ™an™ara daga ™abilar togawa." "5, munada Wan kuwwa maganin kurman namiji daga ™abilar, shuwa." Ba iya wannan ba munada ™alalolin Maganin kala kala masu inganci kama daga Maganin sanyi infection "har zuwa hips da breast. Kana sanyi koda yahanaki haihuwa koda haifaffen ne ajikinki bi™udiratillah idan kikayi anfani da maganinmu to ze barki Indai bana ajali bane, manyan mata amotsa. Ga duk me bu™atar wannan maganin ze iya tuntuSatar Autar alheri wato Dr Yasmeen Ahmad a wannan nomber " 07037092176. Allah yabamu lpy me amfani duniya da lafira. Autar alheri * ME & MY LION * Special and romantic love story  Writer by Autar Alheri Oh'oh'ohhhh "Wannan kabcen tabbas zegigita duniyar makaranta littafen Hausa ze hautsina brain Winsu, kana ze" cika zukatasu da shau™i tareda begen reality love  na ha™i™a Book one Chapter 19 & 20 End book one Free page ya™are laifin daWin """Arazane, sedai ganin mirWaWWen namiji sirara agabanta, yasa ta kurma uban ihu tana faWar ""wayyo Allah" "mami kwart...aibata ™arasa ba taji saukar Salli akan lips Winta. Hakan yasa tari™e bakin tana kallonshi domin yanzu tagane kowaye. Rikitattun idanuwanshi yazuba mata masu bala'in kaifi, nakusan minti biyu yana kallonta amma bece komaiba domin shi lamarinta mamaki ma yake bashi. Itako baki taturo gaba cike da taSara tana ™u™unai, kana tazo ta gefenshi zata wuce. Aiko ya™araso kusanta yadda saura kaWan hayaWata da jikim gini, gaya kuma duka yarufeta ko hangota ba'ayi tinda yafita girma nesa ba kusa ba." "˜wallah tamatso tare da ™ara turo baki. Cikin wani irin Wan iskan voice yace ""Allah kina turo baki nan Sena hukunta shi yadda bazaki ™ara turaminshiba...ai failusha najin Hakan tayi saurin mayarda bakinta dede tana faWar""to dan Allah Yaa shattima kabari na wuce karkamin komai wlh mami ce tace nazo nagyarama please kayi ha™uri..shiru yayi kamar bejitaba, harta fidda ran zeyi magana sekuma taji yace ""naga sa™onkifa sedai babu wani armashi acikin sa™on tinda basu kaini lahiraba, asheko Kinga ba anfanin turosu tun da bazasu tsoratani ba...saurin kallonshi tayi jin abinda yace. ""Yeah Dena kallo na, badai ke muguwaba shine Zaki turomin macizai Humm, to ngd amma kijira nawa horon. ""Inajira ai domin wlh duk abinda kamin bashi kaci. ""Me kikace? Yatanbaya yanaWan zaro ido domin sarai yajita sedai tabashi mamaki yin wannan furucin. KwaSe fuska tayi ta™ara turo baki gaba, zata fara taSararta kenan, taji wani abin me shegen laushi ya toshe mata baki. Ido tazaro jin hadda hancinta yatoshe Hakan yasa tabuWe bakinta domin samun damar yin nomfashi, kuma sa'annan ne tagane abinda yayan nata ke aikata mata, jin yadda Yakama tongue Winka yana mishi wata irin sahihiyar tsotsa cikin kwarewa. ˜ara zare ido tayi yana son Waga su takalli fuskarshi domin yayi mata tsayi sosai dudda ya ran™wafo, idonshi tagani a lumshe yana kissing Winta hankali kwance., ™ara runtse nata idon tayi sabida zafin data faraji a lips Winta domin da mugunta yake kissing Win nata, gawani nomfashi mezafi dake fita daga ™ofofin hancinshi, wani na korar wani, sosai yake kissing nata babu wasa har kusan minti 15 kala failusha na dauriya harta fara kukanda baya fita sabida zafinda lips Winta kemata, gaya yatoshe mata ™ofar hanci ko numfashi bata iyayi da kyau shi kuwa da niyyar horo yayi mata kissing Win sabida bakinda take turo masa, sedaifa" "reshe na neman juyewa da mujiya domin gabaki Waya jikinshi rawa yakeyi sabida betaSa kasan cewa haka tare da maceba. Sosai jikinshi ke rawa har besan lokacinda yafara yawo da hannunshi ajikinta ba, yana shafa bayanta zuwa sumar kanta me shegen tsawo da santsi, sosai yake shafa jikinta yana ™ara matseta ajikinshi tamkar giwa da ´ar mage wani irin nunfashi yake fitarwa yana ™ara ™aimin gun tsotsar bakinta. itakam failusha kuka takeyi sosai tana mutsu mutsun ™watar kanta amma takasa domin" "wani irin ri™o yayi mata tamkar ze maidata cikinshi Hakan yake yawo da hannunshi ajikinta, cikin wani" "irin shau™i yasauke tafukan hannunshi akan manyan mazaunanta yamatsasu da™arfi, Hakan yasa yasaki" "bakinta yana wani irin jan nunfashi sabida jin Shima numfashin shi naneman Waukewa. Aiko Hakan yabawa failusha damar rushewa da kuka tana ture ™irjinshi, abirkice domin itakam gabaki Waya atsorace take ta Wauka wani mugun abin zemata domin ita sam batasan da wannan rayuwar ba. Aiko ya™ara matseta sosai ajikinshi yana neman sake kaiwa bakinta hari. Cikin kuka tace ""dan Allah Yaa Sayyeer yakiyi ha™uri Allah bazan ™ara tura maka macijiba..ina sam shi bayamajinta burinshi kawai yasake ri™o bakinta..aiko ta™ara rushewada kuka me sauti hakama wayarshi ta™ara Waukar ruri akarona ba adadi." "Sosai failusha keneman tureshi amma takasa gabaki Waya tafirgice ganin kamar baya hayya cinshi..sake haWata yayi da jikinshi yamatseta kafin ya Waga ta da hannu Waya yaWora akan kafaWarshi, yafice daga toilet Win, yana fitowa ya cillata saman bed tareda dirowa akan bed Win ze haukanta, ai wani irin juyi failusha tayi segata a™asa tim ta faWo kafin yayi wani yun ™urin takwasa aguje tafice daga bedroom Win cikin mugun tashin hankalin ganin sauyi agun wannan gafjejen sojan...tsalle yayi danya kamata amma ina tariga tafice Hakan yabiyota cikin zafin mana har parlor amma tuni ta sauka ™asa, zubewa yayi ™asa nan tsakiyar parlor yayi ruf da ciki yana mayarda nomfashi shikanshi bazece ga takamammen abinda" yakeyiba amma tabbas yasan ya shiga wani yanayi. Failusha kam tana shiga bedroom Winta tamaida ™ofar tarufe hadda murza key kana ta tahaye bed "tareda komawa can ™arshen gadon ta kwanta, tana zare ido gabaki Waya atsorace take da lamarin lion Winta wannan wanne irin abune yake mata Hakan kamar wani maye koWai ya Wauko ™an™arar maitane su Dady basu saniba? Duk aranta take wannan zantukan cikin tsoro da alhini kafin bacci Sarawo ya Wauke" ta. Hakan suka kwana daga ita harshi babu wanda yayi kwanan daWi. Washe gari Failusha bata fitoba se wuraren 12:00pm Hajiya kaka mita kawai takeyi domin Mami taje kiranta yafi sau "biyar tana samun ™ofar a™argame, hakama anty Marwa dasukazo taje tasota nan ma dai ba'aci nasaraba Hajiya kaka kuwa cewa tayi akwai abinda lieutenant yayiwa failusha domin daga zuwa gyaran dakinshi ne bata ™ara ganintaba. koda ta fito tasamu parlor acike da mutanen gidan, Yaa Noor da Anty Marwa" "se yaransu biyu, Yaa fawan da Anty sofi, se Wansu Waya, Yaa maheer da anty jidda. Se Mami da Hajiya kaka. Da kallo duk tabi mutanen parlor Hakan ta™araso kusan mami ta zauna tare da Wora kanta akan cinyar mami tana faWar ""inawuni Mamina? ""Lpy qalau yar albarka. ""Anty Marwa tafaWa tana ri™o hannun anty Marwa dake zaune ™asa kusan Mami. ""Aye kaga amayar babban yaya seyanzu aka fito nayita nemankifa baki tashiba, cewar anty Marwa cikeda far'a. dumm daram damm Hakan gaban anty sofi" yafaWi jin yadda anty marwa takira failusha da amaryar babban yaya. itako failusha Baki tatura gaba "kana tace ""Mami kinajinta ko? Dariya mami tayi sosai tana faWar ""Marwanatu kibarmin yarinya tahutafa." """Wlh Mami taSarar yarinyar nan tayi yawa duk kune kuke biyeta, cewar maheer yana harararta, kalloshi tayi taga yadda jidda take ™wa™ume ajikinshi dudda kasan cewar da mutane awurin Hakan yasa ta Wauke kanta batareda tace mishi komaiba..domin tinda tayi ido biyu da anty sofi taji gabanta yafaWi Hakan kawai taji ta tsaneta shiyasa ko kulata batayiba, Seta maida kallonta gun Noor tayi murmushi kana tace ""Yaa Noor na sannuda zuwa, Yaa fawan kunzo lpy? Murmushi suka yi atare Noor na faWar lpy qalau my baby, yayinda fawan yace ""alhmdulillah little sis hope your fine? ""Alhmdulillah Yaa fawan sekuma tace Yaa fawan shine jiya ka gudu kabarniko? TafaWa tana raurau da ido. Dariya yayi cikin basarda zancen yana faWar ""sorry my little sis naje siyo Miki chocolate ne, bara na Wauko miki amota, ya ™arasa zancen" yana barin parlor. "Mami ma mi™ewa tayi se akabarsu su kaWai. Kallonta tamaida kansu maheer kana tace ""wannan iskanci" "dakeyi har acikin mutane, wai Yaa maheer ko karuwace wannan matar tak..tass kakejin saukar marinda maheer yasauke mata cikin faWa yace ""matar tawace yar iska kuma karuwa dan kin renani. ""Kai maheer wannan wanne irin iskanci ne akanme zaka mareta? Akan matarka zaka daki ™anwarka kanwarma kuma matar babban yaya? Humm lallaima ka isa, cewar Dr Noor. kafin yaci gaba da faWar, ""™arya ta faWa ne kune kawai ma aurata Anan dako kunyar Mami ma bakwaji idan mu kunce aibakwa kunyarmu, to wlh karka ™ara dukanta agabana kaji nagayama namamajon banza da wufi...sosai ran maheer yaSace cikin jin haushin abinda failusha takira yar lelenshi dashi dakuma wannan faWan da yaa Noor kemasa yakama hannun jidda sukabar parlor yakaita bedroom Winshi na da. shiko Noor failusha ya shiga rarrashi shida" "anty Marwa, domin dukkansu abin yasakasu shock wannan abin be isa dukaba koda basusan halin failusha da neman maganaba balle sunsani. Sosai yake rarrashinta da™yar suka samu taWan nutsu. Kuma duk wannan abin da ake yi anty sofi na zamanta batace komaiba sema tashi datayi itama tabar parlor, Yaa Noor ma fita yayi ganin tanutso yana hamdala aranshi dayasa Hajiya kaka ta Waga tun Wazu da" basusan yazasuyi da itaba. "Noor nafita maheer nadawowa, wurin su yazo yadu™a kusan failusha yana faWar ""wlh kika ™ara" "ala™antamin mata da ´ar iska ko karuwa Sena kusan kasheki agidannan shegiya me kamada aljanu, ace karna daki matar babban yaya ina ruwan babban yaya dake, koda ace mata sun dameshi Allah ko loma Waya bazaki isheshiba dan wlh Allah ka she™i kawai zeyi, ahakan kina Sunan matarshi amma dake da babu duk Waya ko mace yakeso ayanzu sedai yanemi takirki amma ba ™yaila irinkiba,wlh ko sex kikaga inayi da matata kika cemata karuwa Sekinga yadda Zanyi dake, domin kome nayimata tawace komai" "nawa natane banza mahau kaciya, ya™arasa zancen yana Sallinta.." Tun da yafara magana ba wanda yace mishi ™ala daga ita har Anty Marwa haryagama surutunshi yabar "wurin...""™anwata yi ha™uri kibarshi da halinshi kinji gabaki Waya maheer bayada mutunci akan jidda" "maybe ganin yakeyi idan bemiki Hakan ba bazata bari yahuta da itaba idan sun koma gida. Saurin kallon anty Marwa tayi tana Wauke ™wallar idonta kafin tace ""hutawa kamarya anty Marwa? Shiru anty Marwa" tayi tana tunanin kenan failusha batasan aure bane kome? Inko haka ne zata sakata ahanya yadda zata "maida hankalin Yaa shattima akanta taga Wan renin hankalin dazece yataSata agidan, ""Please anty kigayamin, anty Marwa ta tsinkayo muryarta. Ajiyar zuciya ta™ara saukewa kana tagaya mata abinda ake nufi da hutawa. Ido tawaro cike da mamaki kafin tace da abin fitsarinsu fa kike nufi anty? ""Tabbas kuwa shinake nufi failusha. Jinjina kai failusha tayi kana tace ""to anty me karuwa ke nufi? Kuma mi sex kenufi? Kuma anty miyake nufi da Yaa shattima zekasheni? Duk atare tajerawa anty Marwa tambayoyin aiko" kamar jira Anty Marwa keyi ta fayya ce mata komai tare da bata wasu shawarwari akan yadda zata mu'amalanci Yaa shattima. sosai tanutsu tana sauraren anty Marwa harta dasa aya. Ajiyar zuciya "tasauke tana tuna abinda lion Winta yayi mata Wazu kafin tsaki wani shi'umin murmushi, tana faWar ""lallai kam za'ahuta. ""mikikace Amaryar babban yaya? ""Bakomai anty kawai inaso na iya abubuwan yadda zan" "ri™a yiwa lion Wina ko bayaso, amma baze dakeniba ko anty? Ta tambaya cike da wauta.. murmushi anty Marwa tayi kana tace ""ba abinda zemiki sema daWi dazeji baby, tafaWa tana dariya. Itama failusha dariyar tayi kafin suka mi™e, domin suyi sallar azahar anty Marwa na™ara jadda damata cewar tabari zata koya" mata komai da yadda zatayi. "Basu suka dawo gidan ba se bayan la'asar, dukkansu suna zaune a parlor wannan karon har lieutenant" "musayyeer domin dawowarshi kenan yasamu duka ™anenshi agidan da matansu sunzo gaidashi, iya sune kawai mazan kezaune anty Marwa da Anty sofi suna bedroom Win Mami, yayinda jidda ke bedroom Win mijinta, ita kuwa failusha tana nata bedroom Win. Sune kawai ke zaune se Mami. Se fira sukeyi tsakaninsu cikin jin daWi da ™aunar juna... maheer ne yami™e tare da nufar toilet Win dake parlor domin fitsari yakeji sosai yana shiga yajuya gun sic Win tare da zare belt Win wandoshi yajanye short" Winshi...wani mugun faWuwa gabanshi yayi tare da zare duka manyan idanuwanshi "Cikin firgici da tashin hankali, yawaro duka manyan idanuwanshi yana kallon gabanshi da babo komai" "tamkar wani abun betaSa wanzuwa a wurinba, cikin mugun tsoro da ruWani yake faWar""innalillahi wa'inna ilaihi raji'un Yaa musayyeer please com, yafaWa da mugun ™arfi jikinshi ko ina yana rawa. Dukkansu wanda kezaune parlor kallon ™ofar toilet Win sukeyi kafin wani yayi wani yun™urin sukaji ya™ara dokawa babban yayan nasu kira cikin tashin hankali. Arazane shattima yami™e tare da nufar toilet Win, domin yasan ba lafiya ba tun da yaji yakirashi da asalin Sunanshi domin muddin ™anen nashi suka kirashi da complete name Winshi to akwai gagarumin abu daya tunkaro su kona masifa ko firgici, amma in normal kirane sedai suce Yaa shattima ko Yaa Sayyeer kokuma yayanmu. To afanni su Noor ma" hankalinsu amatu™ar tashe yake jin yadda Wan uwan nasu yabirkice lokaci Waya. Lieutenant musayyeer kuwa yana isa bakin ™ofar toilet Win bema tsayayin magana ba yatura ™ofar kawai "ya shiga gabanshi na dukan tara tara. Tsaye ganshi se zare ido yake yi yana salati. Yana ganin yayan nashi yari™o hannunshi afirgice yana Worawa agabanshi, dasauri shattima yajanye hannunshi ganin inda yanufa dashi yaname zuba mishi rikitattun idanuwanshi masu tsananin kaifi cikin mugun faWuwar gaba. Shi" "kuwa maheer cikin tashin hankali yake faWar ""nashiga uku yayanmu anWaukemin penis har 2 bolls na" "bakomai fa wlh an Wauke yaya, yazanyi da rayuwata? Mizan gayawa jidda? Wayyoo Allah please" "yayanmu help me. ˜arasa yaname sa™in marayen kuka. Ido lieutenant ya rantse da™arfi yana karanto duk addu'ar datazo bakinshi. ""Miyake faruwa ne Yaa shattima? Cewar Noor daya kasa ha™uri yazo wurin shida fawan tun da dukkansu yayunshine. Fa'iz ne kawai ™anenshi. Kafin shattima yayi magana maheer yari™o hannun Noor yana faWar ""Yaa Noor sun kwashemin komai duka sun kwashe Bansan mizangayawa jidda ba. ""Yimin shiru Anan maheer banasan shirme, cewar shattima cikin hasala. Suko dukkansu ido suka zaro cikin tashin hankali suna faWa ""whatt? A Ina kuma garin yaya? Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un. ""Wai Mike faruwane babana? Cewar mami dataga abin nasu bana ™are bane domin fitowarta kenan taga duk sun nufi toilet. ""Nothing Mami muna zuwa yanzu, cewar Noor. Shikuwa shattima shiru yayi yana tinanin abinyi, kafin ya buWe idonshi da sauri akan maheer yace ""wani abin yahaWaka sa marar kunyar yarinyarnan ta wurin Hajiya kaka? Dukkansu da mamaki suke kallon yayan nasu, seda sukaji ya™ara tambayar maheer Win cikin Wan tsawa, kana yace ""e..eh munWanyi rigima da Ita Wazu akan jidda harna daketa, daganan yabawa yayan nasu labarin yadda sukayida failusha. Cije lips Winshi yayi ahankali yana tunanin wani abin aranshi kafin yajuya kawai yabar toilet Win, tareda nufar bedroom Winta. Cikin sauri Noor yace fawan rakashi bedroom Winshi kuma karku bari mami tagane, yana gama faWar Hakan yamarawa yayan nasu baya..shi kuwa fawan yari™o hannunshi suka fito zuwa nashi bedroom Win kuma" cikin sa'a koda suka fito ba kowa a parlor se Fa'iz kawai... Ita kuwa failusha tana kwance tsakiyar gadonta ta cilla ™afafunta sama tana lilo dasu kamar me motsa "jiki, ranta fyess se wasarta takeyi kamar yar baby cikeda yarinta dakama sakalta irin tata...turo ™ofar Wakin yayi yashigo tamkar mayun wacin Zaki, Hakan yasa tazabura tami™e tsaye tana turo baki gaba cike" da yarinta tace ! Tir™ashi. Shin wai ya wannan kwama chalar zata ™are? Ne ? Humm muze zuwa se mun haWu gobe idan Allah yakaimu acikin book two. Humm free page ya™are ME & MY LION kabcen na musamman ne kubiyo Autar Alheri domin samun cikakken book Win ME & MY LION 1500 ne kacal Zaki iya tura kuWinki a wannan account Win 2276776261 sha'awanatu kasim uba bank kana kitura shedar biyanki a wannan nomber 07037092176 or 09112799371 Autar alheri An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels