An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels HARIJIN TSOHO ............Ƙwaƙwalwarsace ta shiga aykin gaggawa yayinda zuciyarshi ta tafi dogon tunanin wasu abubuwa da suka faru abaya. inba mantawa yayiba tabbas zahra tasha alwashin bazata taɓa kawo masa budurcintaba gidansa in har yaƙi janye batun auransa da ita,to ko in har hakane meyasa yanzu yajita arufe maana bata taɓa sanin wani ɗa namijiba a rayuwarta.to fice ficen da take agidansa da auransa akanta da nufin ta tafi clubs da guraren iskanci ina take zuwa kenan?,duk safiya inta dawo daga yawon darenta setayi wankan tsarki kamin tayi sallah,to nameye wankan takeyi inhar ba na kwanciya da wani bane? me hakan yake nufi,dama duk wannan shekarun data kwashe agidanshi budurwace kenan,?Rasa amsoshin tambayoyin nasane yasa a hankali ya mirgine daga kanta ya koma gefe ya kwanta ya lumshe idanunsa. Zahra wacce ta fara jin azabar daren farkonta da uncle Abu Ayman jin yasauka akanta batare daya karɓi budurcin nata bane yasa ta buɗe idanunta tana kallonshi. Ƙara jan bargo yayi ya rufe jikinshii,yasa hannu ya kunna fitilar gefen gadon nasu, ya kai dubansa inda take itama kallonshi take, "Zahra meyasa kika kawomin budurcinki gidan aurena?"cewar uncle fuskarsa babu alamun wasa. Murmushi tayi ta sunkuyar da kanta ƙasa tace akunyace"sabida kaine ka dace dashi uncle amatsayinka na mijina"ta faɗi kanta aƙasa. "zamana mijinki be zama dalilin da zesa ki kawomin budurcinkiba,zahra,budurci anawa wanda ake sone kyautarsa wanda kinsani nasani babu soyayya atsakaninki dani,matsayina gurinki zahra ban dace da budurcinkiba"ya faɗi yana ƙoƙarin sakkowa agadon. agigice zahra ta kamo hannunsa bakinta na rawa tace"uncle ka yafemin don Allah tabbas nayi kurakurai abaya amma a zamana dakai na fahimci kaine mafi alkhairi agareni,wallahi kafi kowa dacewa dabudurcina"tafaɗi hawaye na biyo idanunta. "zahra nasan muhimmancin alƙawari kince inma na aureki dan budurcinkine to zaki rabar dashi atiti sede insamu sauran wasu,kuma na aurekine dasa ran sauran wasun zan samu,meyasa zaki kawo budurcin gidan tsohon kwanon dake da zuciya irinta yara?"cewar uncle yana murmushi. Runtse ido tayi ta fashe da kuka tabbas ta jima tana yiwa uncle rashin mutunci be taɓa ɗaga ido ya kalletaba se yau data gama tsara zata bashi surprise na samunta budurwa dazeyi adarensu na farko wanda ta kyautata zaton a soyayyar da yake mata da zata ƙarune kamar yadda tasha gani a novels da finafinai se taga ita anata ɓangaren ba haka bane,. "uncle ka yarda dani wallahi kaf duniya ba namijin da nakeso sama da kai,kayafemin abubuwan da nai maka abaya don Allah"ta faɗi cikin kuka. murmushi yayi ya zura gajeren wandonshi yasa hannayensa duka biyu ya tallabo fuskarta yace "na gina sonki azuciyatane a matsayin mutuniyar banza zahra,ba wannan kamilalliyar zahran ba,in har kina son na yarda dake to dole se kin kaiwa wanda kikeso budurcin naki sannan ki dawomin a fankon ashanar da kikaimin alƙawarin zan sameki,komai runtsi mu dena mancewa da alƙawari zahra,mu zamo masu cikashi domin abun tambayane ranar gobe ƙiyama"yana kaiwa nan yasa kai ya fice daga ɗakin nata zuwa nashi. kifewa zahra tayi agurin tana kuka me tsuma zuciya,wannan wacce irin lukutar masiface ace mijinka na aure yace bayason budurcinka se kaje ka rabar dashi atiti sannanne ze karɓeka a matsayin mata" sake rushewa tayi da kuka data tuno cewa koma menene itace ta jawa kanta uncle beda laifi,itace tayiwa rayuwarsa tsatsan da yasa har yace duk abinda yace,ɗin. ta biyewa sharrin zuciya da soyayyar da takewa habib yau gashi mijin nata na aure na shirin kubcemata kamar yadda shima habeeb ɗin ya kubce. gashi mahaifinta yayi rantsuwa da duk ranar da ta sake uncle ya rabu da ita to karta sake kiranshi da sunan mahaifinta ya yafewa duniya ita. wayyo zahra wai me ta aykatawa rayuwarta har hakane?. Ganin kukan baze mata bane yasa ta miƙe ta bishi abaya zuwa ɗakin nasa batare data damu da tsayawa sa kaya ajikinta ba. kwance tasameshi kan gadonshi se juyi yake ga jelar tashi har yanzu atsaye take ƙyam,acikin wando. besan ta biyoshi ba se jinta yayi ajikinshi,tana shafa dick ɗin da hannunta, duk da daɗin da yakeji hakan be hanashi dakatar da ita ta hanyar riƙe mata hannunba. "uncle kabarni don Allah ka samu natsuwa atare dani,pls kadena tuna abinda ya faru abaya"cewar zahra ashagwaɓe. lumshe idonsa yayi sabida muryar zahra na kashe masa jiki in tana shagwaɓa,a hankali ya miƙe zaune yana kallonta da shanyayyun idanunsa datake karanto zallar shaawar dake damun uncle ɗin nata. "zahra,ba mun gama magana dake tun ɗazuba meyasa kika biyoni?"ya faɗi yana gyara mata tsayuwar gashin kanta daya zubo ya rufe mata fuska. "uncle tunda ka aureni baka taɓa raba shimfiɗa daniba meyasa seyau zakai hakan kuma kasa ran wai zan iya bacci inda babu kai?"ta faɗi hawaye na biyo idanunta. murmushi yayi yace"to da bansan akwai budurci ajikinkiba,shiyasa na amince dake muke kwana guri guda,amma tunda nagane to mun raba jaha daga yau," kwanciya tayi ajiinshi tana kuka tana faɗin "wlh bazan kwana inda babu kaiba"ta faɗi cikin matsanancin kukan da yaso bawa uncle ɗin dariyar. "jibeki ko kayafa babu ajikinki kinxo kina tumurmusar tsufana,pls sauko karki ƙarasani " "ay kaine ka ciremin kayan"ta faɗi tana ƙara shigewa jikinshi. to jeki ɗauko ki dawo in sa miki ba shikenanba,tunda ni na cire"ya faɗi yana murmushi. ayko direwa tayi ajikinshi ta fice daga ɗakin zuwa nata ɗakin ta ɗauko wasu sabbin kayan baccin ba wanda uncle ɗin ya cire matanba,sabida wancan sanda unlce ɗin ke surcking pussy ɗinta duk ta ɓatasu,shiyasa ta ɗauko wasu. shiko uncle bayan fitarta toilet ya shige ya kunna shower yana wanka,ɗumin ruwan na ratsa masa ko ina na jikinshi, koda zahra ta dawo taga baya kan gadon jiyo ƙarar ruwan a toilet ɗinne yasa ta fahimci yana ciki,ajiye kayan tayi tamurɗa ƙoffar toilet ta shige itama kamar yadda yake mata in tana wanka. tsaye yake acikin ruwan,ya juya baya ƙare mishi kallo take tana yaba kyan jiki da Allah yayiwa uncle wani inya ganshi ɗauka zeyi ƙarfe yake ɗagawa,sabida yadda jikinshi ke murɗe,furfurar kanshi da gashin fuskarshi ne kawai zesa kasan shi ɗin ya kai shekaru hamsin aduniya. takawa tayi a hankali ta bayanshi ta rungumeshi ta kwantar da kanta abayan nashi,tudun nonuwanta dake taɓa bayansa su suka sashi sauke ajiyar zuciya me ƙarfi. itako ƙara goga mishi su take tana ƙara birkitashi,zagayo da ita yayi gabanshi suna facing juna. goshinshi ya ɗora akan nata goshin numfashinsu na cakuɗuwa guri guda buɗe sexy eyes ɗinta tayi a hankali tana kallonshi gamida saƙalo hannayenta ta wiyanshi tana murmushi. shima kallonta yake da fitinannun idanuwansa yace"kin matsa da yawafa baby" "kayito abinda ya dace mana"ta faɗi tana cije leɓenta na ƙasa ta gefe. be bata amsa ba se murmushi da yayi yasa hannu ya rungumeta suka ƙarasa wankan sukafito yana ɗauke da ita ahannunshi. Kan gado ya ɗorata sannan ya koma gaban mirror yagama kimtsa kanshi,yazo yahaye gaon ya kwanta,rarrafawa tayi ta haye jikinshi cikin shagwaɓa tke faɗin"uncle ni baka shiryanibafa?" "zahra inada office gobe da wuri zan fita pls dare yayi kibarni inyi bacci"cewar uncle. Ayko kuka tasa tana bubbuga ƙafaakan gadon bashiri ya miƙe yakimtsatan sannan yasamu ta barshi ya kwanta. koda auba tayi ta rigashi farkawa ayko idanunta yauma akan burarshi inda ta ganta atsaye ƙyam shi yana baccinsa hankali kwance. a hankali ta zame masa wando,ayko ta fito waje se sheƙi tke a tsaye ga wasu jijiyoyi dake jikinta fara tass da ita. mamakin girmanta da kaurinta takeyickuma wai uncle ɗinta ke ɗauke da irin wannan halitta abun abun mamakine tsoho da kayan aykin yara. kamar a mafarki uncle ya jiyota,tunkan ya buɗe idanunsa yasan waye ke masa wasa da bura da asubar fari. buɗe idanunsa yayi da suka fara kaɗawa yace atausashe "zahra ke naki salon kenan na tashin miji a baccin,kin maidamin alaura kamar wani abun wasa, kisa agaba kita kallo"ya faɗi yana ƙoƙarin saukaagadon da sauri ta riƙeshi tace"uncle a matse nake da shaawar mijina pls in bazaka kusanceninba ka fitarmin da damuwata don Allah"ta faɗi hawaye na biyo idanunta.dan ganin burar tashi sosai ya ɗaga mata hankali taji so take kawai acita,ci bana wasa ba. "zahra "cewar uncle yana kallonta. "Please uncle"ta faɗi a marairaice taana janyoshi. binta yayi ta kwanta ya hau ksnta a hankali ya zame hannun rigarta ƙasa nonuwata suka bayyana,yasa tafin hannunsa ya fara mulmula mata kan nonon cikin salon tada shaawa. ayko se banƙaro masa su take take sakin numfashi me ƙarfi. a hankali ya ɗorabakinshi akan nonon ya fara tsotsa yayin da hannunsa ɗaya yay ƙasa dashi ciin pant ɗinta ya fara wasa da haq ɗinta,wacce tuni ta jike se santsi take,haka yy ta wasa da belunta tana wata kakkarwa,tana ruƙosh. ƙasa yayi yasa bakinsa akan haq ɗin nata yafara shamata,yana tura harshenshi ciki,yana ɗan karkaɗa mata shi akan belun. "wayyo uncle,kasamin pls,kacini ko ba yawa,ahhhhhhhh wayyyyo"sune sambatun da zahra keyi jikinta na karkarwa, Ya jima yana wasa wasa da ita kamin yaji ta fara karkarwa tana feso wani ruwa daga haq ɗin nata,tana lumshe ido,alamun daɗi yakai maƙura. yanajin ta sakeshi ya zame jikinshi ya wuce toilet da sauri,ya sakarwa kansa ruwa tun kn ya cire kayan jikinshi. burar tashi ya fitoda itawani farinruwa na tsartowa daga jikinta yana karkarwar jiki ya cije leɓe a haks ya jima ksn yasamu ya gama fita yayi wanka ya fito,yayi shirin masallaci ya fice ya barta kwance tana maida numfshin gajiya ******** "halima nayi iya yina amma uncle yaƙi kwanciya dani sede wasa wanda ni kuma Allah yasani nafison najishi aciin maratane ba samaba,na rasa ya zanyi"cewar zahra lokacin da ƙawarta ta kawo mata ziyara. "zahra kuma har pills ɗin duk kin bashi amma beyiba?"cewar halima cike da mamakin halin irin na uncle ɗin. "ke halima har burarshi nasa akan aq ɗina amma tsohon nan yaƙi cina,yakafe akan senaje na rabar da virginity ɗina tukunna ga wanda nakeso,sannan ze iya cina"cewar zahra cikin damuwa. "Kaji wata lukutar masifa kuma ni halima inda ranka kasha kallo,shi uncle ɗin da bakinsa yake faɗin haka?"cewar halima cikin mamaki. "Shi fa halima,kuma bakomai yasa akemin hakanba sedan abinda nai a masafarkon auranmu kinsan komai shine yake ramawa,wallahi haƙuri har nagaji da bashi,ya maidani wata mace with zero class wlh haka nake binshi ina masa shanyar tsuliya ko ze ɗan ci amma abanza "cewar zahra. "Tunda tanan ya ɓullo ƙawata mu kumazamu ɓullo masa ta wata hanyar,tunda muma,ay da wayonmu dede gwargwado."cewar halima. Da sauri zara ta matsa kusa da ita tace cikin zaƙuwa "wacce hanyace ƙawata fɗamin." "shiryawa zakiyi kije ki samu ummanki kice mata be iya sauke hakkinki na aure,kinga tunda aminin abbankine ita zata faɗawa abban shi kuma yay masa mgn,kinga ay shikenan ze yarda awuce gurin"cewar halima. Ayko wata shewa zahra tayi ta faɗa jikin hlimar suka rungume juna tana mata godiya dn ita bta taɓa kawo wannan tunanin a ranta ba. ayko a waya ta kira uncle bayan sun gaisane tace a shagwaɓe"zani gida yanzu uncle inka dawo office ka biya ka ɗaukoni" Lumshe ido yayi yana jin daɗin muryarta sosai take tada masa shaawa musammam in tana shagwaɓa,duk ranar data shigo hannunshi yasan dole se sun dangana da likita dan shaawarta tai masa yawa. "zahra yaushe kikaje gidan kuma kikace zaki yau?"cewar uncle. "Don Allah ka barni kaji"cewar ahra kamar zatayi kua. "To kisa driver yakaiki,ba kuma nason shigar nan ta ƴanmata kiyi shigar mutunci"cewar uncle. Dariya zahra tayi tace"a hakanne to masu amsar budurcin nawa zasu amsa kana samin dokoki?" jin mgnr yayi har ƙirjinshi,da ƙyar ya seta kanshi yace"gurin masu amsar budurcin zaki kenan?" "aa gida zani yanzude,"ta bashi amsa. Ji yayi kamar ya hanata fitar sede kuma gudun kar ta mishi dariya yasa ya ƙyaleta. tare suka fice da halima tana ƙara zugata kan abinda zatace in taje gidan nasu. ********** Ta isa gidansu lafia,kowa na gidansu se murnar ganinta akeyi,nande ta zauna cikin su anata chapter kamin ta miƙe tabi mamanta ɗaki. "zahra ina fatan de lafiya ko dan ba sabon ki bane yawan zuwa gida,naga yau kwananki huɗu da zuwa?"cewar maman cike da kulawa. Gyara zama zahran tayi ta fara ƙrƙiro kuka,da ya ɗagawa maman hankali ta fahimci zuwan ba na lfy bane. "mama akwai matsala agidan aurena gagaruma wallahi in bakusa bakiba komai ze iya faruwa dani"cewar zahran cikin kuka. Ruƙo hannunta mama tayi cikin sigar kwantan da hankali tace"ki kwantar da hankalinki ki samu natsuwa zahra ki faɗamin damuwarki insha Allahu in wacce zamu iyace zamuyi miki maganinta in kuma tafi ƙarfinmu zamu faɗawa Allah."cewar mama cikin sigar rarrashi. "Mama tunda akayi aurena da uncle har yau be taɓa bani hakkina na aureba,mama ina cutuwa sosai"cewar zahra akunyace. zaburowa mama tayi ta kama hannun zahran tace cikin mamaki"shekara biyun da kukayi da aure zahra kikeso kice ba abinda ya taɓa haɗaku?"cewar mama bakinta na harɗewa. "eh wlh mama,"cewar zahra cikin kuka. "Babbar mgn,to share hawayenki,bari abbanku ya dawo zan masa bayani zama ko baze yiwu hakaba dole ayiwa tufka hanci"cewar mama cike da mamakin abun. Zahra ko wani sanyi taji aranta ta share hawayenta ta koma cikin ƙannanta sukaci gaba da hirarsu. Abba seda yayi sallar ishai ya shigo gidan,bayan ya hutane mama ta fɗa masa ƙorafin zahra data kawo ɗazu. shuru yayi yana sauraronta harta gama sannan ya fara mgn. "hajiya Abu ayman ba wai ordinary mutum bane,wlh extra ordinary ne,nasanshi farin sani,shine ma dalilin da yasa na bashi auran zahra,taya zaace harijin miji irin sa wai zaace shekara biyu amma be taɓa kwantawa da zahraba wannan abun mamakine" "wlh ba wani abun mamaki,fitowa zakayi kai masa mgn saninka dashi daban da abinda matarshi tazo ta faɗi,baze yiwu akashe mata rayuwa da ƙananun shekaruntaba"cewar mamacikin damuwa. "Hajiya kidena ɗaukar batun zahra gaskiyafa,ba abinda zahra bazata iyaba dan ganin ta rabu dashi tunda ba sonshi takeba ina jiye miki"cewar Abba. "Koma de menene tunda har ta kawo kokenta aduba mana koko so ake ta faɗa halaka kamin a tsawatar?"cewar mama. "To zan bincika insha Allahu ammade tabbas nasan abune me matuƙar wiya haka ta faru ga aminina" "ade bincika ɗin kuma atsawatar"cewar mama. Suna nan suna maida mgnr uncle ya iso gidan ɗaukar zahra. har cikin gidan ya shigo anata gaisawa,Abba da kanshi yay masa iso zuwa falonshi. anan suka ƙara gaisawa,abba ya dubeshi yace"amarya ta kawowa uwarta ƙararkanefa " Murmushi uncle yayi tabbas seda yayi zaton ba zuwan Allah da annabi zahra zatayi gidaba ilai kuwa,dubansa yakai gun abba yace. "To a matsayinka na alkali,ay taramu zakayi mu duka se kowa ka saurari ɓangarenshi inaga hakan shine adalci"cewar uncle yana murmushi. Ba musu ko abba ya kira zahra zuwa falon,bayan ta zaunane abban yace"ki maimaita mgnr da kika faɗawa mamanku dan asamu masalaha tsakaninku" ji take kamar ƙasa ta tsage ta shige ciki dan nauyin yin mgnr agabansu,amma tunda mafita take nema dole ta faɗi,dan Allah yasani anason mijinta ya kwanta da ita. "abba dama tunda mukayi aurene da uncle be sauke hakkina na aure gameda shimfiɗa"ta faɗi kanta a ƙasa,tana jin kamar taɓoye kanta. murmushi uncle yayi ya dubi abba yace"wannan issue ɗin mune abbanmu,baka buƙatar shiga ciki kade sanni babu ta yadda zanyi wani abu mara dalili,so lets me handle this one pls" Murmushi Abba yayi sannan yace"to nide banason mgnr ta sake dawowa gabana a gyara pls"cewar abban. "Bazaa ƙara dawowaba insha Allahu"cewar uncle. Itade zahra ba haka taso mgnr ta tsayaba amma yata iya,dole ta miƙe ta biyo uncle ɗin suka taho gida,ba abinda ya bata mmk dashi shine shan kunu da yayi kamar be taɓa dariyaba har suka iso gida. ********** Kowa ɗakinshi ya wuce wanka ta shiga ta fito tazo tasa kayan bacci,ta zauna kan doguwar kujera aɗakinta suna waya ita da halima tana faɗa mata yadda akayi. turo ƙofar ɗakin da akayine yasata kashe wayar ta maida hankalinta gurin,unclene cikin kayan baccinsa hannayensa zube cikin ajihun wandonsa yana kallonta. a hankali ya tako ya iso inda take ya zauna gefenta yana kallonta,a tsanake yace"ki tashi ki samamin abinda zanci yunwa nakeji" ajiye wayar tayi ta miƙe,ta raɓa ta gefenshi ta wuce,bin bayanta yayi da kallo yadda ɗuwawukanta ke juyi acikin rigar baccin sosai ya tada masa hankali,hannu yasa ya shafo burarsa acikin wando da take ta faman harbawa. zahra ko kitchen ta wuce,ta shiga dafa masa taliya da kaza dan tasan shine me saurin dafuwa. Uncle miƙewa yayi yabi bayanta dan zaman shurun ya dameshi,a ƙofar kitchen ɗin ya tsaya ya harɗe hannayensa a ƙirjinshi yana kallonta,ba tare datasan yana gurinba. tana gaban sink tana wanke plate ya taka ya isa inda take,se ji tayi an rungumota ta baya,ƙamshin turarenshine yasa bata wahala ganeshiba. hannu yasa ya zagayo ƙirjinta,yayinda ya ɗora kanshi kan wiyanta yana shinshinawa,zahra kwantar da kanta tayi a ƙirjinshi ta lumshe ido tana jin yadda yake wasa da hannunshi akan mararta, "kinaso na kwanta dake amma kinƙi cika sharaɗina zahra"cewar uncle yana lasar fatar kunnenta. ƙara shigewa jikinshi tayi tans ƙara manna ɗuwawukanta akan setin burar tashi data tokaro wando,tace a shagwaɓe"Uncle kayi haƙuri kacini ayadda kajini bazan iya ba wani kaina wanda ba mijinaba pls uncle ina son kasancewa dakai"ta faɗi tna lumshe ido sakamakon wasa da nononta da uncle ɗin yakeyi. Shima amatse yake da ita sede baze karya alƙawarin daya ɗauka akantaba"tunaninki ni ce miki akayi banason cin nakine?har akwai namiji me lafiyar daze aje mace kamarki yaji beson cinta,ay babu shi zahra,nima wannan budurcin naki shine kawai yamin shinge,amma da zaran kin rabar dashi ashirye nake na kwana biyu akankima ban gajiba"cewar uncle cikin wata murya dake ƙara jefata tarkon sonshi. "uncle kadena faɗin haka babu kyau matarkace nifa ta aure," "banaso kisake kai ƙarata gurin iyayenki plszahra banaso"cewar uncle yana lashe wiyanta. juyowa tayi tana fuskantarshi hannu yasa ya ɗago haɓarta,idanunsu sarƙe ana juna,a hankali ya ɗora bakinsa kan laɓɓanta masu taushi ya fara kissing ɗinta, a hankali take maida masa martani suna sauke numfashi inbanda sautin kiss ɗin ba abinda ke tashi a gurin. seda yaji ze fita hayyacinsa baki ɗayane ya saketa ya wuce falo,yana maida numfashi,da ƙyar ta ƙarasa girkin ta zubo masa tazo ta kawo masa,. Gyara zamansa yayi yaci abincin yana kammalawa ya miƙe ya dubeta yace "good night,pls ki tanadarmin breakfast da wuri gobe zan fita in Allah yakaimu"be jira amsartaba ya jua ze wuce da ɗan gudunta tasha gabanshi tace"uncle naga ɗaki ɗaya gado ɗaya zamu kwana why not kabari se munje baccise kabani saƙon?"ta faɗi tana shigewa jikinshi. "banaso mu sake kwana guri guda zahra kinasamin feelings da yawa wanda in bana samun satisfy zeyi effecting ɗina shiyasa nake kiyayewa"ya faɗi yana rabata daga jikinshi.yasa kai ya wuce. zahra tsayawa tayi kamar gunki agurin tana tunanin mafita,abun na uncle yafara wuce gona da iri,kodan yaga tayi laushine ba zahran da asani da bace,inba hakaba ay wulaƙancin yana yawa. achankali ta aka zuwa nata ɗakin,uncle da yay fakare a ɗakinsa yana jiran shigowar zahra dan yana da tabbacin seta biyoshi amma jin ƙarar rufo ɗakinta shiya bashi tabbacin bazata zoba yau,sosai yaji bac daɗi dan ko ba komai yana,jin daɗin ganinta akusa dashi. haka ranar duka basuyi wani baccin kirkiba sabida sabo dajin ɗumin juna. koda gari ya waye,zahra wanka ta faɗa dan jikinta ciwoyake mata sosai zatonta in tayi wankan zata samu reliefsede tana fitowa zazzaɓi ya rufeta ko mai bata shafaba ta haye gadotaja bargo bayan tasha magani. se rawar sanyi take ahaka bacci yayi awon gaba da ita. anashi ɓangaren uncle pa ɗinshi ne ya kirashi yacshaida masaan sauke zaman da zasui da safe se biyu na rana,shiyasa uncle kiran wayar zahra yace mata tasamu ta huta batun breakfast ɗin ba na sauri bane. ya kirata 3 missed calls bata ɗagaba hakanne yasa ya nufi ɗakin nata dan yaji meke faruwa bata amsa kiran nashiba. a hankali ya tura ƙofar ɗakin ya shiga,bakinsa ɗaukeda sallama,tana gado cikin bargo,idonsane yakaikan wayar tata dake ajiye kan tv stand takawayayi ya sa gefen gadon ya zauna sannan ya fara kiran sunanta a hankali. jin kiran sunan natane yasa ta farka a tsorace ta yaye bargon ba tare data tuno ba riga ajikintaba. Fararen nnwanta tsayayyu dake kallnshine suka tafi datunaninshi.sosai burarshi ke masazillotana neman faso wandonshi. "kinajin wayata zahra amma baki ɗagaba seda kika tasoni"cewar daddy yana kallonta. Miƙa tayi gamidasalati atare,ta wani ƙara banƙaro nonuwan nata tace cikin siririyar muryarta"uncle banida lfy ne wlh daga wankana fito zazzaɓi yakamani"ta fali a marairaice kamar zatayi kuka. hannu yasa a hankali awiyanta,zatonshi wasa take masa ayko yaji zafi sosai ajikin nata,miƙewa yayi aruɗe yaje toiletya ɗebo ruwan sanyida towel,yazo ya cire jallabiyarshi sannan a hau gadon ya yae bargon jikinta gabaɗaya. kwance take tsirara dan ɗan tawul ɗin data ɗaurama ya kwance tuni uncle daurewa kawai yayi ya tsoma tawul ɗin cikin ruwan ya fara matsa mata jikinta tana sauke ajiyar zuciya haka yadinga yiwa kowavnne sashe na jikinta, nishin da take saukewane ke ƙararikita uncle. a hankali taware ƙafafunta dan ya ji daɗin shafawa cinyoyin nata ruwan. Hannunsine ya gogi haq ɗinta da saurita ruƙo hannun tana cije leɓe tace"pls uncle ka kunnoni kataimakamin ka fitarmn"ta aɗi tana cijeleɓanta. "keda baki da lafiya zahra wai meyasa bakison a zauna lafiyane?"cewar uncle yana kallin pssy ɗin tata. "ka min pls"ta sake maimatawa. Uncle banza tafaɗi, a hankali yake wasa da hannunshi akan haq ɗin rata,dake zubar ruwan niinma. a hankali yasa bakinshi akan haq ɗin nata yana karkaɗa harshenshi a kan belinta gamida tsotsarshi cikin salonn da zahra ke gaza tantance uncle ɗin nata tsohone ko yaro. a hankali yayo saman ƙirjinta nanma tashiga sha mata nono yayinda hannunshi kecan ƙasan ƙasan haq ɗinta yana ci gaba da fitar daita hayyacinta dan in banda kukan daɗi baabinda take masa. seda tasamu biyan buƙata sannan yaƙyaleta. ya fie a ɗajkin zuwa nashi. wanka yayi dn yasamu natsuwa,sannan yakimtsa ya fito zuwa ɗakin nata ga mamakinsa a hanya suka haɗu itama ta fito cikin shiga ta alfarma kamar wacce zata anguwa. suna haɗuwa tasa hannu a fuskarta alamun kunya ta shige jikinshi tana murmushi. "dama jikina ya bani xiwonnan ƙirƙirarrene dan asani aykin da ban shiryaba"cewar uncle yana murmushi. ƙara ɓoyefuskarta tayi tana faɗin"Wlh ba haka bane uncle ciwona daga Allahne"tadaɗi ashagwaɓe. "to naji wannan adon kuma seina zaa dashi?"cewaruncle yana kallinta. "Yau office zan rakaka uncle gaskiya"ta faɗi ashagwaɓe tana gyara masa link "zahrabanason zuwa dake offic sabidabaki bari ayi aykin daakaje yi sedeayinaki aykin"cewar uncle. "Zan bari yau kayi aykin Allah kuwa daddy."ta faɗi shagwaɓe. "hmmm kamar gaske kullum hakan kike faɗise munje kisauya daga abinda kikace"cewar uncle yana dungure mata kai. Dariya tayi batace komaiba. "To breakfastba?"cear uncle yana kallonta. "Mayi a office unclekaji mu tafi kawai"ta faɗi tana ɗan tsalle. murmushi yayi ya kama hannunta suka wucezuwamota, ya buɗe mata tashiga shima ya zaga ya shigesukabargidan. .Sun isa office lafiya maaikatansa se duƙawa suke suna gaisheshi, shida madam zahra wacce farinciki ya gama cika ta dan ta na son harkar girma kuma gashi tasamu. a office ɗin uncle suka yada zango, inda zahra tai ɗarab a aye kujerar tashi shikuma ya wuce kan doguwar kujea yazauna yana kallonta cikin shauƙi, "uncle kaima ka tara manema labarai kawai kace kabarin kujerar nan taka ta sanata,"ta faɗi tana dariya. dariya yayi yana kallo tsantsar ƙuruciyarta.wacce ke ƙara jefashiakogin sonta. "zahra daru kinƙi baride ayi aykin as usuall"cewar uncle yana latsa wayarshi. Gidan abinci ya sa pa ɗinshi ajeyay musu order abinci dan yunwa yakeji iya rigima tahanashi zama ya karya agida. koda aka kawo abincin agaba tasashi seyabata abaki hakance ta faru,,dole uncle yahaƙura da ganawa da kowa sukadawo gidabayan ya biya da ita ta gurin seda icecream sun siya biyar dede nayamma suka dawo gida ga mamakinsu samun falon sukayi cike da yaran uncleɗin su shida dake karratu a ƙasar waje sun dawo hutu. cike da mamaki uncleke rurrugumesu yana faɗin"dawowa ba waya,khadeeja ayda an shirya muku tarba"cewar uncle ɗin yana kalln khadeejar wacce take saar zahra ce hasalima ƙawartace auranmata mahaifi da zahra tayine ya rushe abotartasu shiyasa yanzu harshi daddyn nasu haushi yake bata kawai de tana shanyewane. "daddy muda bamu da uwa agidawacce tarba zaay mana,kaima baka da enough time ɗinka naka kaga ta ina hakan zata faru"cewar khadeeja tana watsawa zahra harara "komai rashin lokacina ay bazan rasa na iyalinaba ko"cewardaddyyana murmushi. Langaɓewa zahra tayi ajikin uncle tace"uncle zazzaɓin naso yadawomin pls ka rakani ɗaki sanyi nakeji"ta faɗi tana kwantar dakantaa kafaɗarshi ayko cike da kulawa uncle ya kama hannunta suka wuce khadeeja dake tsaye tana maimaita kalmar zazzaɓi aranta nufin zahra ta kwantamin da mahaifi knan har tana,da ciki ?kan bura uba dako taga ruwan balai agidannan,"cewar khadeeja da ƙarfin hali. ita ko zahra koda suka je ɗakin nata bata bar uncle ya fitoba seda sukayi wana ya sauya kaya,itama ya kimtsata. har yakai bakin ƙofa tace"uncle tundaAllah yasa khadeeja tadawo kasata tayi mana abincun daren,tundabakacin na masu ayki ni kumaba lafiya"ta faɗi a marairaice. "badamuwa,me kikesoadafa miki?"cewar uncle ɗin. "semoda miyar agushi"ta faɗi tana ɗan yamutsa fuska ita adole ba lafiya. ansawa yayi yasa kai a fice,yaje aba khadeeja umarnin wacce tsabar takaici seda tayi kuka,wai itace zahra zata yiwa haka,duk da alƙawarin da ta ɗaukar mata na bazata bari wani abu yashigatsakaninta da mahaifintaba ashe duk ƙaryane. har ta gama girkin ranta be fasa yimaa ƙunaba. ta gama kimtsa dinning ɗin kenan daddy ya iso gurin tare da zahra maƙale ajikinshi. koda sukazo dinning ɗin ja mata kujera yayi tazauna sannan shima ya zauna ya dubi hadeeja yace ta zuba musu abincin ba musu tayi hakan,tana gamawa tabar gurin danana zafi yakemata. daddy bayan sun gama cin abincin excus ya ɗauka gurin zahraya wuce ɗakin ganawa da baƙinshi indazegana dapaɗinshi sakamakon yau beyi going throughna komai ba a office. kaddeja kamar jiran fitarshi take taawo falon inda zahra take zaune, tana aya da halima. "wallahi kinban mamaki zahra dama haka mukayi dake ni zaki ciwa amana?"cewar khadeeja ikin fushi. ɗago ido tayi tadubeta tace"Haba khadeeja zahra kai tsaye ko ɗan sirki babuin bazaki karanta kice mumy koantyba,to ki jiye hassada agefe ki kirani da matar babanki tunda de shi tuwo ay baa canja masa suna"cewar zahratana kallonta ido cikin ido. "Zahra in akan alaƙata dahabeebne yasa kikemin hakainaso kisani bafa ni nace habeeb yasoniba,yasan alaƙar dake tsakanina dake kuma yace yaji ya gani,kinga ko ayba laifina bane,inma inada laifin anan be wuce forwardin voice record ɗin da kikaimin na kalar namijin da kikeso ki aura da nayi masaba," "yaro man kaza,to ay dama kaza gun tone tonenta take tono wuƙar yankata. wannade vouce record dinne a iso wayar mahaifina,kuma da yayiwa abun duba na tsanaki seyaga ba namijin da yay daidai da buƙatun nawa se mahaifinki,kina ay gulma tayikai"cewar zahra tana watsa mata harara. "Amma ay kince bakya son daddy kincemin ko hannunki bazaki barshi ya kamaba amma zahra what's the meaning of all this zazzaɓi,kin gaji?i don't understand "cewar khadeeja. "Tuntuɓen harshene khadeeja nayi abayaamma yanzu na janye inason mijina bama iya hannuba kullum inbashi yayimin wankaba banajin nafita"cewar zahra tana murmushin mugunta. "Ya isheki zahra!!!!"cewar khadeeja cikun ƙaraji kamar zata daki zahran. "enough khadeeja,don't push me,karkiyi ƙoƙarin tada mahaukacin zakin da yyi bacci yana jin yunwa,"cewar zahra tana ɗora hannuntaakan hancin khadeejar cikin matsanancin fushi. Shigowar uncle ce tasa zahra wayancewa taje ta shige jikinshi tana faɗin "i missed you babe" "me too baby girl,oya muje ki kwanta dare yayi keda bakyajin daɗi"cewar uncle gamida rungumota jikinshi suka nufi hanyar ɗaki. "khadeeja inkin tashi da wuri pls kiɗan gyaramin ɗaki ko kisame ayki tayi kide tabbatar kina gurin dan basamin yadda nakeso,danma ɗakin daddynku zan kwana da nace ayimin yanzu"cewar zahra tana kashewa khadeejar ido. Shuru tayi bata amsaba,waigowar uncle ɗince tasa tace "to anty zahra"da saurinta "yauwa good girl"cewar zahra tana urmushin ƙeta suka wuce khadeejaafalonwacce tkeji kmar ta kwarma ihu ko taji sanyi aranta ************ "halima mara kunyar yarinyar nan ta dawo jiya,wai har tana da ƙwarin guiwar tarata tacemin wai namata alƙawarin ko hannuna bazan bari ubanta ya riƙeminba"cewar zara awayar da suke da halima ƙawarta bayan fitar uncle. "sekika tsaya bakici burar ubantaba?"cewar halima cikin fuhi. Dariya zahra tayi tace "kemade halima cin burar ubanta ay ba abune me sauƙi ba dubada wahalar da buar take ta bamu taƙi ciwuwa" "joke aside zahra akwai buƙatar fa ki dawo da ita cikin hayyacinta inta fitane,in itafa ta mance mufa bamu manceba,ki koya mata hankali"cewar halima. "Calm down ƴar amanata zahra nake fa karki manta wallahi sena koyawa khadeeja hankali fiye da yadda kike zato ay bakin rijiya bagurin wasan makaho bane"cewar zahra. Sun jima suna waya da halima kamin suyi sallama takashe tana tunano abubuwan da suka shuɗe a baya da dama. miƙewa tayi ta shiga wanka tana fitowa ta kimtsa acikin riga da wando masu kyau ta feshe jikinta da turaruka sannan ta fito riƙeda wayartata wuce kitchen dan samawa kanta abinda zataci. ga mamakinta kitchen ɗin arufe yake wana sosai hakan ya bata mamaki. juyawa tayi zuwa falo inda ake jiyo hayaniarsu khadeeja a sauran ƴan uwanta. ƙananunne suka gaisheta ta amsa vikin sakin fuska tana murmushi,dubanta takai gurin khadeeja tace"wayace arufemin kitchen ?" "ay kutchen ɗin bana gidan ubanki bane shine yasa na rufe"cewar khaddeja tana krar ƙannan nata afalon da niyyar in ta kama tayiwa zahra mugun duka yau seta yimata. "ba gidan ubana bane gaskiyane amma ay gidan mijinane kinga dole inyi iko da abun mijina"cewar zahra. "Karki kuma haɗa mahaifina da kalmar mijinki,kuskurene me girma kikeyi zahra"cewar khadija cikin fushi. "In ban krashi mijinaba ubana ikeso inkrashi,look khadija ina raga mikine dan mijina badan komaiba amma wallahi karki kaini bango"cewar zahra tana kallon khadeejar. "Banza maciyiya amana,kawai,ay wlh baki burgeba tunda de baki auri wanda yafi habeeb ɗin da kika ƙwallafa rai kanshiba,duk wani burinki akan kalar mijin da kikeso ki aura be cikaba tunda ƙarshede gidan saan babanki kika ƙare tsohon da baze iyabiya miki buƙatun nakiba"cewar khadeeja tana watsawa zahra harara. Takawa zahra tayi ta isa gaban khadija har sunajin numfashin juna tace"sabida ban faɗamiki ya mahaifin nki yakeba,hmmm khadeja kinsan ya ya girma da tsawon burar mahaifinki take kuwa?,kinsan irin duniyar danake faɗawa yayinda mahaifinki ke tsotse pussyna,?in baki saniba to kisani,Alhaji sammani Canji ya kashemin ƙishin ruwa da kwaɗayin kowanne kalar ɗa namiji aduniya inbashiba ciki harda su irin mayaudarin saurayin naki habeeb"cewar zahra tana wani juyi agaban khadeejar. Ayko cakumota khadeejar tayi tana wani ƙaraji tana jijjigata gamida shaƙeta tana faɗin "zahra mahaifinanefa kikemin irin wannan tozarcin agabana"cewar khadeeja tana zaro idanu. Da kyar zahra ta ƙwace daga ruƙon da khadeejar tai mata tana tari gamida haki,kadeejar sake yin kanta tayi hannu zahra ta ɗaga mata tana ja da baya tana maida numfashi tace"calm down my friend bafa labarin yadda yake cingindin nawa zan bakibafa,kawai de ina faɗa miki somin taɓine," hannu khadeeja ta ɗaga zata mari zahran ako riƙe hannun zahra tayi sannan ita ta kifa mata marin hannu bibbiyu,ta ɗaga wayarta tace"lh inkika kuskura hannunki ya taɓani senasa yau mahaifini ya miki dukan mutuwa agidannan ke ƙaramar ƴar iskace wlh,kuma kibani key tunkan na kirashi"cewar zahra cikin matsanancin fushi. Khadeeja ajiye key ɗin tayitace !zahra bashi kikaci " "wanda ko a lahira kuma bazan biya ba ba bare a duniya"cewar zahralokain data duƙa ta ɗauki key ɗin ta juya tawuce kitchen abunta ranta fess. ********** "Daddy tunda muka dawo bakasamu rana ɗaya daka ware domunmuba,musamu muɗan fita muyi having fun together "cewar khadeeja,lokacin da suke karyawa tare da daddyn a dinning. "Gaskiyanefa to ya kuma kamata ace anyi hakan to ku shirya tunda yau weekend semuje park mu yini"cewar daddyn yana kallon yaran. Ayko sosai suka shiga nishaɗi,zahra dake gefe tana tayasu,khadeeja ko se watso mata harara take afakaice. "mummyn yara aje ashirya zamuje park se atanaji abinda zamu buƙata acanɗin"cewar daddy yana kallon zahra" "mu base an shirya mana komaiba daddy mude kawai lokacinka muke so ka bamu"cewar khadeeja.a ƙoƙarinta na hana zahra mgn. murmushi zahra tayi batace komaiba. "ok to kuje ku shirya,nima bari inje inshirya inzo mu tafii,tunda public place ne zamu vari insa security su shirya suma"cewar daddyn yana kiran number pa ɗinsihi yamasa bayani,bayan yakashe wayarne ya dubi zahra dake zaune tana latsa wayarta yace"ke bazaki bane naganki zaune?" murmushi tayi tace"count me out badani zaaba" sosai khadeeja taji daɗin abinda zahrar tace,ta miƙe da gudunta ta wuce ɗaki domin shiryawa. "to muje ni ki taimakamin ki zaɓarmin kayan da zansa inzo mutafi"cewar uncle. Miƙewa tayi ba musu tabishi ɗakin nashi itace a gaba yana bin taabaya yadda take kaɗa mazaunanta sosai yaja hankalin uncle. ruƙo mata hannu yayi bayan sun shiga ɗakin,juyowa tayi tana kallonshi,,mayun idanunsa dake kallontane yasa tasan akwai mgn. janyota yayi jikinshi,nonuwanta na gogar ƙirjinshi. ya ɗora hannayensa kan mazaunanta yana shafawa yace cikin muryaryar raɗa"meyasa bakisa pant ba?"ya faɗi yana sauke wani numfashi lokacin dayaɗora kanshi kan goshinta.suna haɗa numfashi. "uncle nasa jiƙewa yayi ɗazu shine na cire"ta faɗi cikin muryar datasan tanaƙarabirkitashi. ƙara manna mararta yayi da tashi hartanacjiyo tudun burarshi. yasa hannayensa a wiyanta yana faɗin"meya jiƙashi baby ban sanki da ƙarya bafa" Lumshe ido rayi taƙanƙancesu gamuda ɗan akin leɓenra kaɗan ta ɗan ɗaga kanta tana kallonshi tace"uncle to muje ka duba mana ko ƙarya nikema" yadda tai mgnr ar laɓɓanta na goar nashine yasa ya kasa daurewa ya fara tsosan bakin nata cikin salon dake nunna a yunwace yake. uncle ya mance da zancan fita da zaayi da yara ya ɗauki zahra suka haye gado yana sha mata pussy da nono suna kukan daɗi. su khadeeja awa guda suka kwashe a mota suna jiran daddy tuni ƴansandan da zasu rakasu sumasun shirya motocinsu,shi kawai ake jira ya fito. khadeeja ganin shurun tayi yawane yasa ta fice a motar ta nufi ɓangaren daddyn domin ta tunasar dashi lokaci na ƙurewa. koda tazo corido ɗin daze kaita ɗakin daddyn bata ƙara yunƙurin ɗaga ƙafartaba sakamakon jiyo kukan daddyn da tayi na daɗi yana faɗin"ahhhhh ashhhhhh zahra,easy zan kawo ,ahhhhhhhhhh wayyyooo"zahrar natayashi. zamewa khadeeja tayi aurin tana kukan bapƙin ciki daƙyar ta iya janyojiki daga gurin zuwa ɗakinta,tana,shiga tafashe dawani marayan kuka dake nuna zallahr baƙin cikn da take ciki. suko sauran yara dake mota jin shurun tayi yawane yasa suka fice suka koma cikin gidan dan sun san tafiyar nan fa babu ita. ƴan sandama sauka sukayi a mota dan sun fahimci tafiya ta fasu. ******** "khadeeja tunda kika dawo ƙasar nan naga ɗabiu a hayenki sun canja inasone insan abinda ke faruwa tsakaninki da zahra da yasa shaƙuwarku ta baya duk babu ita yanzu"cewar daddy bayan kwana biyu da faruwar wancan lamari da khadeeja ta fara wasan ɓuya dashi. gyara zamanta tayi sannan tace"daddy bakomai tsakaninmu kuma abinda yasa baka ganinmu tare yanzu sabuda kullum kuna tarene kaga baze yiwu ay duk inda kuke nima yazamana ina gurinba amma in ka fita we are very close to each other "cewar khadeeja tana sosa kai. Zahra dake gefe zaune murmushi tayi tace tana wasa da faringemun fuskar daddy "we are friends before,amma kasan yanzu ay dole akwai wani fifiko da Allah yasa tsakanina da ita dayazamana dole ta grmamani to kunyata takeji shine yasa bata iya sakewa dani wanda in banda shirmen khadeeja ay yanzunema ya dace ace munfi shaƙuwa sabida a mazaunin uwa nake agaresu"cewar zahra tana dariya. Da sauri khadeeja ta ɗago ki ta kalli zahran ayko suna haɗa ido zahra ta kashe mata udo ɗaya gamida ɗaga mata gira.tana ci gaba da wasa da gemun mahaifin nata. daddy murmushi yayi dan yaji daɗin kalaman zahran ya dubi khadeeja yace"wannan gaskiya ne abinda antynku ta faɗi yanzune yadace ace shaƙuwarku tafi ta kullum sabida yanzu aguda ɗaya kuke,dan haka ki saki jikinki da ita kinji ko"ya faɗi ana kallon fuskar ƴar kyakkyawar matarshi zahra. "daddy zancan shopping ɗin "cewar khadeeja. "Kiba antynkulist na abinda kikeso banason fitar nan any how,zatasa akawo miki"cewar daddy yana latsa wayarshi. Miƙewa yayi yana kallon agogo yace ana sumbatar zahra agoshi"sena dawo ana jira na" Adawo lafiya khadeeja tai masa yayinda zahra ta miƙe ra bishi abaya,gab daze fita yaji ta rungumoshi ta baya,hannu yasa ya zagayo da ita gabanshi yana murmushi yace"my Queen amin afuwa sauri nake akwai wasu takardu da shugaban ƙasa keson insa hannu a yau "a faɗi yana murmshishugewa jikinshi tayi ta langaɓe tace ""uncle daka saka hannun ka dawo nima akwai nawa takaddun da nakeso ka duba ka daure kasa hannu adarennan" Rabata da jikinshi yayi yana murmushi yasa kai ya fice dan yasan in yabiye mata baze fitanba. yana fita kota kan kgadeeja dake falo bata biba tabi hanyar da zata sada ta daɗakunan su ita da uncle ta wucewarta ɗakinshi,dan taɗan huta. shigarta ba jimawa taji an banko ƙofar an shigo,a razane ta juyo dan ganin ko waye ga mamakinta khadeejace,ayko taɓata mata rai shigowar da tayin ayko a fusacetadubeta tace"wannan shine na farko kuma na ƙarshe, da zaki shigoɓangarennan ba tare da an kirakiba,sabida wannan angaren mire especially wannan ɗakin restricted area ne agurinku ƴaƴan gida nasan kin jima da sanin hakan tun mahaifiyarki na raye bata barinku zuwa nan"cewar zahra tana nuna khadeeja da hannu. "Ke har kin isa kimin iyaka da wani guri agidannan,wallahi baki isaba gidan ubanane,kuma karki kuma haɗa kanki da mahaifiyarmu,domin ita mijintane data aura danAllah badan wani abuba."cewar khadeeja afusace. "Amma aykin da take aɗakin har ta samar daku nima de kinsan irinsa nake yiko,koko niban isa in sa dokar ba kikeso kice se in haɗaki da uban naki naan inshi ya faɗi dole kiji"cewar zahra. "Wallahikika kaini bango kema sena shiga idan ubanki mun goga kishi da uwarki kiji inda daɗi dukwannan abinda kikemin ɗin"cewar khadeeja tana huci. Wata shewa zahra a saki tai wani juyi sannan tace"ay kinyi sake dani na fara auran uban naki,kuma atafin hannuna yake abinda nakeso yakeyi,dole nadan nice wacce ze shawarta ta farko kamin ya amince ya aurar dake gama ko waye bama mahaifinaba,ze aura miki shine kawai idan shi mahaifin nawane yazo yace yana sonki wanda kinsani mahaifina ba abinda zeyi dake domin dasji ka taru aka kashe maganar cikin da habeeb yay miki a ƙoƙarinki nason ganin kin tozartani kingo mezeyi da saura,hajiyat baki da capacityn kishi da uwatadomin takai budurcinta ɗakin mahaifina,"cewar zahra wacce tana gama faɗa mata haka ta koma tai kwanciyarta akan gado. ita ko khhadeeja jikintane yyi sanyi sosai taji kamar ƙasa ta tsage ta shige ciki dan koda wasa bata taɓa sanin zahra tasan batun cikin da habeeb ɗin yay mataba wanda ko daddy besan maganarba wayyo Allah to in zahran ta faɗawa daddynfa ?ya ma akayi zahran tasan habeeb yay mata ciki wannan abune a tasan mahaifin zahra baze taɓa faɗawa koda mahaifiyar zahran bace bare har zahran taji,to ko habeeb ɗinne yafaɗa mata?,kai habeeb baze faɗa mata ba" "ki ɗan je daga waje inkin gama lissafin in amsar ta fito se kzo ki faɗamin"cewar zahra dake kwance. Kamar kazar da ƙwai ya fashewa khadeeja ra juya ta fice a ɗakin tana waigen zahran da ta zame mata abar tsoro yanzu. "kikace bakyaji,ashe baki shirya ba?"cewar zahra tana dariya ta maida kanta ta kwantar ana kallon sama hoton abubuwan da suka faru abaya ya fara dawo mata . ******** FARKON LABARI "Alhaji na zaɓi nakiraka gidane sabida banasn Yasan na kawo ƙararshi,"cewar mamy tana wasa daƴan yatsunta. Murmushi yayi ya gyara zamanshi yace"to Hajiya hafsa ay duk inda akace an kawo ƙara to yazama wajibi wanda ake ƙarar yasan anyi ƙararsa domin abinda akayi ƙarar tasa akai in na biyane yabiya in na denawane ya dena dan haka karki damu faɗamin damuwar insha Allahu zansan ta yadda zan masa bayani ya fahimcemu" ƙasa tai da kanta alamun abinda zata faɗi ɗin me nauyine a bakinta tace akunyace"amininka yaƙi sauyawa har yanzu alhaji tun da ƙuruciyarmu har zuwa yanzu da girma yazo mana ba abinda ya sauya,nayi masa mgn kan ya dinga sauraramin yaƙi wai shi halittarshice haka mabuƙacine,tsofai tsofai dani wlh har wasan ɓuya yake sani yi dashi agidan nan ga yara,yaƙi yarda a girma anzu ba dabane"ta faɗi ana kare fuskarta tattaro natsuwarshi yayi dan ya fahimci inda zancan nata yasa gaba kuma abune daya dace ay masa duba na tsanaki,gyara murya yayi sannan yace"hajiya hafsana fahimceki,sede inaso kiyi haƙuri kimaa uzuri,sabida kingake kaɗaice matarsa,kuma shi mabuƙacine inbe karre utuncinshi agidanshiba ƙarewa zeyi a awon bin kwararo azo kuma nutunci na zubwa,shiyasa nake shawartarki daki ƙara haƙuri don Allah zan masa mgn in yaso ko aurene se ya daure ya ƙara dan asamu masalaha" eh wlh garade yayi auren dan nide bazan iya abinda nayi a shekarun ƙuruciya ace yanzuma da shekaruna suka ja in maimaitaba,ku daurede kusashi yayi auren don Allah"cewar hajiya hafsan. "Ba damuwa bari inje office in sameshi insha Allahu zaa samu mafita"yana kaiwa nan ya mi,ƙe yay mata sallama ya wuce. direct iffuce ɗin Alhaji sammani canji ya nufa wanda a kasance amininsa un suna yara harczuwa girmansu vasu sauyaba. da faraa Alhaji sammani canji (uncle)ya tarbi amininsa Alhaji jaafar (mahaifin zahra)bayan sun gaisa ya gabatar masa daabun shane Alhaji jaafar yadubeshi yace"mutumina yaufa ƙararka aka kawomin" gyara zama yayi yana dariya ace"ay dama tunda naga bace sena dawo an ansamin ciki ciki nasan yau rawa seta Allah" "Au kasan ma me ƙarar taka kenan to Alhamdulillahi" "nasan me ƙara amman bansan laifin daake ƙarata akaiba"cewar uncle yana dariya. Gyara zama Abban zahra yayi sannan yace"Alhaji eyasa kake akura hajita a buƙatunkane fusabilillahi,niwlh danaga an kwana biyu bata kawo ƙararba na ɗauka kadena ne ashe hali yananan"ya faɗi yana kalln amininnasa. zare glass ɗin idonsa uncle yayi sannan yace ciin natsuwa"Alhaji wlh ko yanzu da nake maka mgn acikin buƙatuwa nake tason na tara da iyalina,amma haƙuri nake,atunzamana da hajiya wlh duk wannan ƙorafin nata ban taɓa zuwa biyar akantaba,itade kawai tana da ƙarancin buƙatane,to yanzu kuma ma so take gaba ɗaya ta maidarmin da auren namu auran zuba ruwa abuta,ita kawai insa iddo inkalleta wai ita ta tsufa,47years wai tana faɗin zikiri a rage mana mui tayi nida ita, bawai sex ba"cewar uncle yana duban aminin nasa. "To Alhaji tunda abun hakane meze hana bazaka ƙara aureba ka auri yarinyar mace da zata horu dabuƙatun naka kaga shikenan base ansake jin kankuba"cewar abban zahra. Murmshi uncle yayi yace"ay kuma kunya zanji nide a yadda nake kuma wai aganni naje neman aure gurin ƴar cikina ay bansanma ta ina zan faraba wlh dan haka mubar mgnr nan muyi de wata"ya faɗi yana dariya. "dole kayi aure Alhaji tunda matarkama ta nuna gara kayi auran ita zatafi son hakan akan ka dunga takurata"cewar abban zahra. Shuru uncle yayi na yan mintuna kamin yace"xanyi tunani akai" sunjima tare abban zahra na bashi shawarwari masu kyau kamin suyi sallama su rabu. KAD POLY zaune suke akan kujeru da aka tanada domin zama a dede gaban ƙofar shiga capteria. kowaccensu ranta a ɓace yake se duba takardun hannunsu sukeyi. zahrace ta fara mgn ranta a ɓace"wallahi sena nuna masa kuskurensa akanme zeba bestie carry over sekace besan tare mukeba"ta faɗi tana ƙwafa. "sam be duba ba wlh ay zaman tare yafi gaban wasa bare khadija wlh da ƙoƙarinta,"cewar halima itama ranta aɓace. murmushi khadeeja tayi tace"don Allah kudena damuwa wallahi babu komai nifa ko ajikina domin daddy dama yace be gamsu da karatu a ƙasarnanba waje ze kaini"cewar khadeejan tana dafosu. "Komade meye ayshi daddyn in yaji bazeji daɗiba "cewar zahra. Suna cikin maganar ya ƙaraso gurin a motarshi,ya faka ya fito ya tunkarosu fuskarsa ɗauke da murmushi yace yana kallon zahra"princess se kirankinake baki ɗagaba hope de ba laifi nayiba"ya faɗi yana zama kusa da ita. kauda kanta gefe tayi tace ranta aɓace"nifa da kaba khadeeja carry over ni ka barni in tsallake wallai gwanda ni kabani ita ka barta,habacdon Allah ni gaskiya baka kyautamin ba sir habeeb"cewar zahra cikin fushi. "I see lallai nayi ba daidaiba tunda yau kike kirana da sir habeeb babu babe ɗin,yanzud e ku tashi muje mota in kaiku gida mayi mgn a mota amin afuwa"ya faɗi yana kama kunnensa. "kuje kawai driver na na hanya"cewar khadeeja tana latsa wayar hannunta. Basu damu da rashin bin nasuba dan dama ba tare suke tafiyarba,jakar zahra ya ɗauka suka yiwa khadija sallama suka bishi zuwa motar. ko a motar mitarde zahra take tayi yana dariya inda yabata haƙuri da alƙawarin ze gyara mata next time. *********** Su ukun ƙawayen junane na sosai wanda babu mejin kansu sabida shaƙuwar dake tsakaninsu. duk da kasancewar mahaifin kadeeja fitaccen ɗan siyasane hamshaƙin me kuɗi bata nuna ita watace acikin ƙawayen nata,tana ɗaukar kanta dede dasu shiyasa suke zaune lafiya. suna zuwa gidajen unansu harma su kwana shiyasa ba wanda besan sirrin ɗan uwansaba acikinsu.. Yau ba makaranta basu haɗuba shiyasa suke chart a group ɗin da suka haɗa su uku dan suji daɗin hirarsu ta yau da kullum. "dare fa yayi munata chart bamu da niyyar bari,"cewar halima. "Rashin aurene ya janyo muke kaiwa war haka bamu sauka online ba"cewar khadeeja tana dariya. "Ke ba wani rashin aure wlh atan auranma ganinsu akeyi, a online ɗin har biyun dare"cewar zahra. "Sede wacce batasan ciwon kantaba zahra amma taya da auranka zaka kai biyu na dare kana chart"cewar halima. "Hmmm to base kasamu namijin daze iya cinka har kaji baka da sauran shaawa bane zakaczama responsible house wife"cewar zahra tana dariya. "Segiya ay wlh dama nasan bazaa rufe hirar nan batasako zancan cingindiba wlh"cewar khadeeja. "Ke barni in faɗi cin gindi duniyane wlh Allah na roƙeka kasa mijin da zan aura yazamana ya iyacin kuma,kasa burarsa inya luma seta zo mun wiya"cewar zahra tana kyalkyala dariya. "Kutumar uba lallai zahra baki da hankali,in takawo wiya kuma ay sede mutuwa ina batun daɗi"cewar halima, "Nifa da vadan nasan alin bestie bako wlh dase ince maza takebi inkikaji yadda take bayanin bura me daɗi damara daɗi wlh seki ɗaukaduk ta ɗanɗanasune"cewar khadeeja tana dariya. "Ay haka rannan mukayi da habeeb wai shi beson inasaka hijabi in zanje school sabida yafi so yadinga kallon adona yanajin daɗi,nae araina ji fitinanne ko daɗin ubanme zeji oho,ni inba kallon tsoro ma nake masabacwallahi burarshi gani nake kamar bata dacwani girma,"cewarzahra. "Halima mun shiga ukufa da zahra kinji brar sir habeeb take kalli a aya wai ba lallai ƙatuwabace kiji wata lukutar masifa da tsohon darennan"cewar khadeeja. "Bazaku fane bane amma wlh nide nasan halittata dole se me babbar sanda,wlh ko auran habeeb nayi duk son da nike masa wlhsena haƙura dashi inde burarshi ƙaramace"cewar zahra cikin damuwa. "To ay ta kwana gidan sauƙi tunda demun ƙare karatun dama ay jirayake mu gama asa ranar auren tos ayi yi akaiki gidansa kan ki fara lalube wandunan maza atiti neman me ƙatuwar bura"cewar halima tana dariya. Sun jima zahra nasasu dariya da urin nauin namijin da takeso da rin cin da takeso ayi mata,suna ta dariya. Basu sauka a chart ɗinba se ɗaya na,dare. ********* "zahra wallahi na tsani na ganki da hijabinnan atleast akwai harfa sadakinaa gidanku in banga adonkibacwaye ze gani ke baki koyida ƙawarki khadeeja baki gani hardawando tanaczuwa makaranta,,kuma ay ba kyaune bata dashiba pls nie kidenacsakomin in zakizo gurina"cewar habeeb lokacin dayazo taɗi gurin zahran. murmushi tyi tsi ƙasa da kanta tace"bazan iya dressing yadda khadeeja keyiba ko agidanmu in aka ganima se anzaneni,itako iyayenta ƴan bokone ba wani abun kunya ko damuwa bane hakan" "kede kawai baki wayeba ki yarda"cewarhabeeb ɗin yana ƙwafa. "yabatun gyarawa khadeeja takarduta?"cewar zahra tana murmushi. "tazo office gobe da yamma zan duba amma wlh danfa kinyi mgn ne amma daba wani gyara da zanmata tunda se naje harexam office suma munyi dogon turanci" "sorry baby ayi haƙuri don Allah"cewar zahra. Be wani jimaba yay mata sallama ya tafi ita kuma ta koma gida tana jin so da ƙaunar shi na,shiga ranta. Awaya ta kira khadeeja ta faɗa mata taje office ɗin habeeb ɗin gobe da yamma takai takardunta ze gyara mata. godiya tai mata sosai sannan sukai salllama. ********* Washe gari ana kiran allar laasar khadeeja ta kimtsa cikin wata doguwar riga me binnjiki data bayyana duk wata sura ta jikinta. bata damu dase tasa gyaleba ta ja mota da kanta zuwa makarantar,koa taje ffice ɗin nashi samu ayyi yana nan ayko da faraarta ta shiga offiice ɗin bakinta ɗauke dasallama "kinyi aa dan anzu nake shirin guduwa gida"cewar habeeb yana kallonta. murmushi tayi ta wani ɗan jua ido gamida takawa daɗan gudunta ta ƙarasa shigewa tana faɗin"da se biyarma nai niyyyar fitowa azatona kaima zakai african time"cewar khadeeja ana wani kama leɓe dahaƙorinadan itade tunda ta shigo makarantar habeeb ne malain datake so yake burgeta da ba dan zahrabada tuni ta gabatar masa da kanta. "kawo takardun in gani sauri nake mutuniyar taki taje gidansu halima rana jirana inje in ɗaukota"cewar habeeb ana gyara tsayuwar glass ɗin idonsa.yana kallona. miƙewa tayi cikin wani taku na musamman tana karkaɗa nono ta isa kysa dashi,sosai abeeb a kwaɗaitu da yadda take girgiza nonon,ƙarasawa tayi kusa dashi ta ajiye masa takardun sannan ta dafa kujerar da take kai da hannu ɗaya ta dafa tbur ɗin gabanshi da hannu ɗaya. takardn ya fara dubawa,ciin salon yaudara ta miƙa hannunta kan takardun aykosega nonuwanta akan fuskarshi tana wai masa bayanin inda yaymata ɓarnar amshin turaenta jinshi yake yana ratsashi,sosai tactada masa da shaawarshi,cikin salo shima yaci gaba da gogar nonn nata azuwan be saniba. ayko dun gogar dazeyi se taji wani abu na zubo mata a wando ga wani daɗi tana ji. A hankali yasa mata ƙafa ayko ta zame zata faɗi,da sauri ya tarbota se gata ɗareɗare akan cinyarshi bakinta kan nashi suna kallon juna ina habeeb baze iya jure wannan tarkon ba dan yakai ƙololuwa wajan kamuwa. lumshe ido yayi kawai yafara tsotsar bakinta ahankali,ayko hannayenta tasa ta saƙalo wiyanshi itama ta fara maida masa martani,habeeb abun nema yasamu,a hnkali yake wasa da hannunshi ajikinta har ya iso kan nonuwanta. zame rigar ysyi,a hankali ya ɓalle mata bra yay ƙasa da ita,ayko fararen nonuwanta suka bayyana,wani shan yaji tayi lokacin da ake mulmula mata nipples tce tana kllon idanunsa na jaraba"zaka shane?"ta faɗi tana gantsaro masa su . "why not?"cewar habeeb yana lashe baki. A hankali ta tura mishi guda cikin bakinsa ya fara sha tana masa wani kukan daɗi yana ƙara kaimi. miƙewa yayi ɗauke da ita ya kita kan doguwar kujerar office ɗin yakwantar da ita sannan yaƙarasa gun ƙofar shigowar ya murza key sannan ya dawo gunta. ƙarasa ame rigar yayi,yaa hannu ya zaremata pant,ɗan wara ƙafa tayi tana wani kama nonuwanta,wata irin nasa yayiwa haq ɗin nata da harshenshi seda ƙafafunta sukai rawa tsabar daɗin daya xiyarci kanta. shima cire kayanshi yayi sannan ya ɗaga mata ƙafa yafara shan pussy ɗinta cikin ƙwarewa irin ta riƙaƙƙun ƴan bariki. ya jima yana tsotsarta kamin ya tura mata burar tashi ciki ga mamakinsa a buɗe take dan haka be wani sha wahalaba ya dirjetason ranshi,be sauraramata ba,s magriba. yasamu ya kawo,miƙewa yayi ya zare burar rashi se ɗigar dacfarin ruwa take ya riƙeta a hannunsa ya dubi khadeja wacce itama,shi take kallo yace yana murmushi"duk wannan daɗewar tamu tare kinsan kinaso amma baki taɓa nunawaba?" murmushi tayi tace"sabida ƙawatane ay sir"ta faɗi tana wani kaɗa nonuwa. "uwa daƴa ma akwai abokina dake cinsu,to me baki da matsala zamuyi abota tasirri,ba tareda zahra tasaniba ko bayan aurena da zahra zamuci gaba da muamala dake tundacde kina da,duri me daɗi"cewar habeeb yana lashe baki. "Nito bazaka aureniba?"cewar khadeeja tana turo baki gaba a shagwaɓe. "zaki iya auran mijin ƙawarki zahra?"yayi tambayar yana kallinra. "Na iya buɗema duri kaci a waje se in ɗauki durin in kaima gadon aurenmune zan jasadan kanacaran zahra?"cewar khadeeja tana kamo burar tashi. Dariya yayi yace"ko kinaso aƙara mikine dan karkije gida kidinga mafarkinta,?" "Dako ka kyauta sir!ta faɗi gamida yimasa goho yaci gaba dacinta seda yayi ruwa biyu sukaje sukayi wanka,suka fitobayan sunyi cnjin contact tsakaninsu. beje ɗauko zahraba se tarana dare,har ta gaji dajiranshi yay mataƙaryar motarce ta tsaya maa a hanya seda yakirame gyara ya gyaramasa. itako khadeejakwanan daɗi tayi dan a yadda taga burar habeeb tasan zahra ko ta aureshi seta fito domin burar bacwata babba bace sede ta iya ayki sosai danƙaramace da babbar kasada. tasan de at last dole habeeb ɗin nata ze dawo. ********** Tun daga wannan rana habeeb da khadeeja suka ɗinke tamkar mata da miji ɗaiɗai ranakun da basa kasancewa tare ba tare da sanin zahra ba. ana wannan yanayinne iyayen habeeb in sukazo aka tsaidar musu dalokacin biki,zahra tayi murna sosai da jin cewa watanni biyu aka saka masu zuwa. hakanne yasa ta kira aminanta tace suzo gidansu akwai magana. ayko basuyi ƙasa aguiwaba suka taho gidan nasu cike da zaƙuwa tason saninmeke faruwa ta kirasu. bayan sun ƙule aɗakintane tace musu "albishirinku" "goro "suka haɗa baki gun bata amsa. "in the next two months ina ɗakin mijina dan yau akasa ranar aurenmu da habeeb"ta faɗi tana dafo kafaɗarsu tana dariya. "finally,finally finally,congratulations my love."cewar halima tana dariyar dake nuna farincikinda take da take ciki. Tsaki khadeeja tayi tace tana taɓe baki"wallahi ni na ɗauka wani abunnema wlh" "khadeeja batun aurena ba wani abunbane agurinki?"cewar zahra cike damamaki tana kallonsu su dukabiyun. "to kince ko kin aureshi inbeda babbar bura sekin fito,to kinga ina amfanin murnar abinda ba lasting zeyiba"cewar khadeeja. "Toke taya kikasan bazeyi lasting ɗinba kuma ina kikasan habeeb bedababbar burar da za tasa zahra taƙi zama dashi"cewar halima tana mata kalln zaegi. "Ke karkimin fassarafa ita tafaɗibaninafaɗaba kuma nidaba budurwarshiba taya zanga burarshi kawaide na faɗinecewar khadeeja tana wayancewa. "Kimin fatan alkhairi khadeeja kawai amma duk hirar damukeyi taburanifa wasa nake wanda inayi dan muyi dariyane amma banda wani zaɓi se abinda Allah ya zaɓamin."cewar zahra jikinta asanyaye dan sam bataji daɗin respond ɗin khadeejarba haka de suka ɗan jima agidan zaman duk ya gunduresu dole ta rakasu kowa ta tafi gidansu ********** Direct tana barin gidansu zahra htel ɗin da suke haɗuwa tanufa,dan yamata sms cewa su haɗu acan. Halimadake kan mashin tai mamakin ganin motar khadeejan tabiyo tahanyar dan bahanyar gidansu bace tana ƙoƙarin zaro waya takira khadeejar taji inda zataje kawai taga ta sauka titi ta shiga cikin wani hotel dake gefen hanysr. sosai kan halima ya ɗaure dan batasanta dairin wannan ɗabiarba. sawa tayi me mashin ɗin ya sauketa ta sallameshi sannan ta dawo bakin getɗin hotel,ɗin,tanaɗan shawaginta. sedahantar cikinta takaɗa lokacin da taga motar sirhabeeb na gangarawa cikin hotel ɗin itama,sam be ganetaba sabida facemarsk dake fuskarta. tana tsaye taga ya fito a mtar yana murmushi ya nufi mitar khadeejaxitama fitowa tayi,halima seji tayi ta faɗi zaune lokacin data hangi habeeb yasa hannu ya rungumo khadeeja yana mgn wacce bazata iya sanin me yake cewaba. juyawa sukayi zuwa cikin hotel ɗin suna riƙe da hannun juna, horn da ake mata ne yasa tamiƙe tabar kanhanyar,xan gefen me gadi taje ta zauna tana tunanin ta yadda zata hana zahra auran habeeb dan sam be dace da ita ba. suko acan cikin ɗakin suna shiga khadeeja ta ƙwace hannunta ta juya masa baya ta fara mgn cikin ɓacin rai"ashe an tsaida ranar auranka da zahra amma ni baka faɗamin ba,?"ta faɗi tana turobaki gaba. murmushi yayi bece komaiba yacire kayan jikinshi sannan ya ƙarasa inda ake ya rungumotata baya ya ɗora kanshi a kafaɗarta yana shinshina wiyana tace yana shafo nonuwanta. "keda muke tare koda yaushe,meye naki na damuwa da batun aurena da zahra,wannan sam be kyautu ya ɓata miki raiba"ya faɗi yana zame mata rigar jikinta cikin salon yaudara. yadda yake murza mata kan nonuwantane yasa ta kasa cewa komai,dan ya kunnota se komai ya lafa,juyo da ita yayi ya kama nonon ɗaya da bakinshi ya fara tsotsa yana karkaɗa mata harshe. lumshe udo take tana ƙara miƙa mishi su,atsaye ya rabaa da pant ɗinta,yana shan nonon nata yana wasa da haq ɗina da hannunshi,,sun jima a haka tana masa ɗan kukan daɗi hannu yasa ya sureta a tsayen a nausa mata zarmalulun tashi yafara cinta tana wani kuka,dan sosai ake shigarta. sun jima a haka kamin su ƙarasa kan gadon nanma,aka ci gaba suna kukan daɗi harde ya kammala. wanka sukayi atare suka fito agurguje habeeb ya kimtsa ya sumbaceta agoshi yace"zamuyi waya popsina ne keson ganina" murmushi tayi ta gyaɗa masa kai taci gaba da ƙoƙarin saka bra ɗinta,baki yasa yaɗan tsotsi nonon gamida ɗan dukan ɗuwawukanta ya fice da sauri yana dariya. itama dariyar tayi dan yana burgeta in yana mata irin hakan. shiryawa tayi itama ta fito ta nufi motarta zata shiga,sam bata lueɓra da halima dake tsaye jikin moarba sabida saurin da take. tana buɗe motar ta shiga itama halima ta shiga,airpod dake kunnen khadeeja shi ya hanata jin ƙarar buɗe ƙofar ta haliman tuɓe ɗankwalinta tayi idanunta a lumshe ta fara karkaɗe ruwan kanta datai wanka dan bata tsaya busar dashiba. "ayda kin sani kin jira kan ya bushe kan ki fito khadeeja"cewar halima wacce takeji kamar ta shaƙe khadeejan. arazane ta buɗe idanunta ta waigo inda halimar take,bakinta jikinta babu inda bayabrawa tsabar firgitar da tayi. "dole kikasa yimata murnar sa rana ashe farkankine,da kuke cin amanarta tare,wallahi khadeeja kinbani mamaki kin kuma cuci kanki dan itade zahra baki cucetaba,kuma kukan da zakiyi wlh yanada yawa senan gaba"cewar halima wacce tana kaiwa nan tabuɗe ƙofar zata fita da sauri takamo hannun halimar tana faɗin"don girman Allah halima karki faɗawa zahra don Allah wallahi bazan ƙaraba inshacallahu,ki rufamin asiri don Allah"ta faɗi agigice dan in har zahra taani dole iyayenta suji kuma in suka ji nata iayen suma sesun jidako ta shiga uku gun daddynta. "dallah sakeni banza wacce bata da amana wallahi kinji kunya kinyi asara,ay tunda har Allah ya nuna min ku yau to nasan so take atona muku asiri ay ba yau kuka faraba"tana kaiwa nan tai ficewarta amotar wasu hawayen takaici na biyo idanunta. Mashin ta hau ta wue gida ranta ba daɗiko kaɗan. khadeeja ko atsorace tawuce gidansu irama.gabanta na faɗuwa tana shiga gidan ɓangaren mummy tanufa,ta sameta tayi sujjada tana sallah, kan kujera taje ta zauna tana jiran udarwarta kamin ta wuce nata ɗakin. tana nan zaune bacci ya sureta a zaunen,seda tayi na awa guda sannan ta farka firgigit kamar wacce aka tasa. ga mamakinta har yanzu mummyn na sujjadar bata ɗagoba,hannu tasa ta taɓata ay kamar jira kawai se gani tayi taɓingire ta kwanta,koda ta dubeta agigice jinine a hancinta,ayko da gudu a miƙe tayi waje,,tana ƙwalawa masu ayki kira. da daddy taci karo a hanya wanda ya dawo office a matse ba abinda yakeso kamar yaje ya samu ya ɗan lallaɓata kamar kullum ta barshi ko ruwa biyune yasamu yayi ko riƙewar da mararshi tai masa ze sakeshi.. agigice khadeeja ta riƙeshi tana "daddy mummyce ta faɗi"bejia ƙarashen mgnrba ya juya da gudu zuwa ɗakin mummyn,da gudu yayi kanta ya ɗagota, sde yadda yaji jikinta har ya fara riƙewane yasa ya fahimci ta mutu kuma tacjimacda mutuwar rashin kowa kusada itane yasa baa fargaba da wuriba. rungumeta yayi ajikinshi yana kuka me taɓa zuciya,ganin daddyn na kukane yaa khadeeja fashewa dakuka itama domin ta fahimci mummynsu ta mutune. ya jima yana kukan mutuwar matarshi kamin ya ciro wayarshi ya kira mahaifin zahra,koda ya ɗaga wayar yaji aminin naa na kuka gigicewa shima yayi.faɗa masa labarin mutuwar mummyn yayi, ayko shima ya girgixa dajin batun,maaifiar zahra ya faɗawa lokacin suna tare da zahran tana mata jan lalle ahannunra. ayko agigice suka miƙe aka wanke lalle suka bi abban zahran zuwa gidan nasu khadeeja. kan kace me gida ya ɗinke damutane kamarba dareba,khadeeja ko ganin zahra ta ƙara tsorata,tabbas hakkin zahra ne yasa bata samu damar yin sallama damummyba,ta tsaya cin amanarta dahabeeb.. ************ Washe gari da safe aka sallaci gawar mummy aka kaita gidanta na gaskiya in banda kuka ba abinda iyalana keyi na rabwa da ita . Zahra ganin har ankai mummy amma halima bata ƙaraso bane asa ta kirata suna zaune da khadeeja a ɗakinta. bayan a ɗagane tasa handsfree tace"halima mummy taffa rasu gashi har ankaita amma bakizoba,meke faruwane?"cewar zahra. "Allah yajiƙanta bazan samu shigowabane shiyasa baki ganniba"cewar halima ba tare da damuwar komaiba. "Are you ok?"cewar zara cikin rashin fahimtar abinda halimar take nufi. "Perfectly ok ma zahra,"cewar halima. "Amma ya kamata ki kira khadeeja ko awayane kimata gaisuwa kain kizo inaga ay zata jidaɗi kuma its shows.that you cared"cewar zahra. "In kin koma gida zamuyi waya bye"cewar halima gamida kashe wayar,jiki asanyaye zahra ta cre wayar akunnenta ta juya tana kallon khadeejar wacce tai sumu kamar an jiƙa zakra tace"meke faruwane tsakaninku da halima her responds says there is something happened meye shi khadeeja,dan wannan ba halin halima bane?" soshe soshe khadeeja ta fara tana faɗin ba komai ko ace miki wani abune?" "batace min komaiba amma nice nake zargin akwai wani abu marar daɗi tsakaninkuamma anyway mu bari se bayan komai ya lafa naji abinda ya haɗakun danni banason ana zaune lfy azo ana faɗa'' yunƙurin aman dake taowa khadeejane yasa .tamiƙe da gudu ta shige toilt ta fara kwara aman kaman zata amayar da kayan cikinta,bin ta abaya zahra tayi cike ta tausayawa take mata sannu taimaka mata tayi ta wanke fuskarta da bakinta ta fito da ita,sannan ta koma ita kuma ta gyara inda a ɓata ɗin da aman sannan ta dawo gurinta ta samu zazzaɓi me zafi a rufeta se rawar sanyi take first aid bx ɗinsu ta ɗauko tabata paracetamol tasha,sannanta gyara mata rufa tana faɗin"in d next 30 minute inbe saukaba se muje asibiti ko akira miki doctor ɗinku,nasan stress ne da kuma damuwarnan"cewar zahra cikin tausasawa. Gefen khadeejar ta zauna ta kira number habeeb,ɗagawa yayi yana faɗin"my love i missed you badly," "baby mummn su khadejace ta rasu jiya da yamma yadace kazo gaisuwa dan namancene jiyan muna cikin ruɗu dana faɗa maka ay da kasam janaizar". magana zahra take amma shi ya tafi wani tunanin na daban,watakan lokacindata mutu suna tare da khadeejata baje masa gindi yana ci ashe uwarta nacan ta mutu. "Kana jina kuwa?"muryar zahra ta dawo dashi daga tunanin daya tafi. "Allahu akbar,wayyo kice mutuwa akai mana toAllah yajiƙanta ganinan zanzo insha Allahu." sun ɗan taɓa hira sama sama kamin ya ajiye wayar. khadeeja dake kwance inbanda kunyar zahran ba abinda ke damunta tabbas se yanzu takeƙarayin danasanin abinda ta aykata mata,dan zahra masoyiyartace bata cancanci hakaba agurinta. haka aka gama zaman makoki kowa ya watse,su zahra suma suka dawo gidacike da alhinin mutuwar mummyn. shiko mahaifin zahra sanin matsalar aminnin nasa ta yawan buƙatace tasa tausayinsi yaƙi barin zucyarshi kuma yasha alwashin yimaa taimakon da yasan ze uya wajan ganin ya cireshi a damuwa. ********** "Wlh halima taganmu sir habeeb bada wasa nakemaba"cewar khadeeja lokacin data kwashe komai daya faru ta faɗa masa awaya daya kirata. "to in ta ganmu me yasa bata faɗawa zahranba,?"yayi tambayar cikin dauwa. "I dont know sir but tabbas nide ga yadda mukayi da ita"cewar khadeejan. "To ki fito mu haɗu musan abun yi mgnawaya bazata yiwuba"cewar habeeb cikin damuwa. "Banida lfy har yanzu wlh na rasa meke damuna komai naci seya dawo "cewar khadeeja, "In kika fito seki je asibiti mana adubaki ay bazaay ta zama ba lfy ba"cewar habeeb ɗin. salllama sukayi ta ajiye wayar zuciyarta cike da shauƙin habeeb ɗin dan har zuciyarta takesonshi. ************. "Alhaji duk sanda nazo gunka cikin damuwa nake samunka,inaso kasani hajiyade ta mutu kuma har abada bazata dawo garekaba,kuma kai ga lalurarka,to gaskiya ɗayace inhar ka ɗaukeni amininka to kasamu mata ka aura,zamanka a haka baze yiwuba"cewar mahaiin zahra cikun damuwa. Murmushin ƙarfin hali daddy yayi yace"bazan iya nemanaureba kaima kasani amma na baka wuƙa ada nama tunda kai ar yanzu zuciyar taka jitake da ƙuruciya ka auromin ko wacece a faɗin duniarnan inde maxece wlh zan zauna da ita,inma inada wani category to shine ta zamo me kyau, me addini,danni inason mace me kyau"cewar daddy yana kallon abban zahra. "Insha Allahu zan binciko maka da yardar Allah kuma nagode da wannan dama daka bani" "Su khadeeja ma angama komai,nanda sati biyu zasu tafi Holland can gurin yusuf ƙanina zasuyi karatu acan dan dama tun hajiya na raye mka shirya hakan"cewar daddy "Ah gaskiya hakan yayi kyau tunda kaga shima yanada yara saannin nakan kuma matarshi akwai kulawa kaga zasuji daɗin zama tare dasu,Allah de yajiƙan hajia yasa ta huta"cewar abban zahran. Sun jima suna hira kamin daddy ya rako Abban suyi sallama ya tafi. ******* Khadeeja fita tayi suka haɗu da habeeb a wani gurin nadaban wanda faruwar hakan duka akan idon halima dan tasha alwashin raba zahra da auran habeeb ba tare da zahran tasan me sukayi mataba shiyasa ta baza mutane ƴan bibiyar shife da ficen haub da ita khadeejan. ayko shine yau aka kirata,akace angansu batai ƙasa a guiwaba ta isa gurin.hotunan da aka ɗaukesu tare sun fta da kyau ta yadda ba me cewa editing ne.dan harda vudeo suna rungume da juna yana sumbatar laɓɓanta bayan sun fito zasu rabu. halimatayi murna sosai da ayki me kyau da akai mata. sallamarsu tayi itama ta koma gida. khadeeja bayan sun rabu wani ƙaramin asibiti taje dan adubata asan abinda ke damunta. ayko bayan gwaje gwaje aka gano tanacɗauke da ciki na tsawon wata biyu. tashin hankali baa samaka rana,khadeeja taci kuka amota fin wanda tayi na mutuwar mummnta da ƙyar ta iya ƙarasawa gida dan kukan da takeyi.ya wuce tunani,bata bari sun haɗu da kowaba ta shige ɗakinta,ta kulle ƙofa sannan ta kira number habeeb bayan ya ɗagane ta fara yimasa bayanin komai dake faruwa. tsaki yaja sannan yace"to da kike gayamin ni yanzu a matsayina nawa kenan?" "a matsayinka na wanda yafikowa kusanci da cikin mana habeeb akane"cewar khadeeja cikin kuka. "Taxi no garage ce kefa khadeeja taya kikasan ciki nawane bayan kinsan bani kika fara saniba?" "wallahi nakane habeeb pls ka fahimceni budurcina kuma an jima da nai loosin ɗinshi wa wani saurayina " "look khadija nagafa mgnr nan da gaske kikeyi nifa zatona tun farko da wasa kikeyi to ki buɗe kunnenki da kyau kijini wallahi ki nemi uban cikinnan baniba inba hakaba duk abinda nai miki ke kika siya,kuma karki ƙara kirana tunda abun naki hakane"yana kashe wayar . Khadeeja ta kife agurin tana kuka me taɓa zuciya. ********* Shiko habeeb jin abinda khadijarta ɓullo dashine yasa yaje yasamu iyayensa yace arage lokacin bikin nasu wato acire sati biyu a ɗaura masa auransa da zahransa nan da kwana uku masu zuwa dan ya fahimci kamar tarkone ta ɗana nason hanashi mallakar zahra. koda akaje gurin abban zahra beƙi amincewabadan sun gama shiryawa dama lokacin kawai suke jira,fatan alkhairi yayiwa abun be kawo komaiba aransa. Zahra ko jin nan da kwana uku zaa ɗaura aurantane yasa ta biraɗa ta tafi gidan su halima dan susan ya zaa shiya abun hakima tayi murna da zuwanta nanfa suka ƙule ɗakina bayansun natsa zahra tace "halima na kasa gano meye tsakaninki da khadija wlh banajin daɗin yadda kuka koma pls wai meye yake faruwane?"cewar zahra cikin damuwa. "Hmmmm zahra ay wannan yarinyar ƳAR KUNAMA ce shiyas sabga ta mutunci tsakanina da ita sede a lahira in anayi"cewar halima cikin fshi. "Subuhanallahi halimomo na me yayi zafi haka,ay kamata yayi ayi solving issue ɗn ba ace an dena kula juna ba,me tayi mikipls?"cewar zahra tana kamo hannun halimar. "Mr right ɗina take bi hotel suna sheƙe ayarsu,da idona na gansu ba labari aka baniba"cewar halima tana kallin reaction ɗin zahan dafe ƙirji tayi ra fito da udo waje tace "na shiga uku khadeeja da bin maza halima kuma ma sauayinki?"ta faɗi ciin damuwa da tashin hankali. "wallahi shiyasa nadena kulata na fita sabgoginta,dan abun yamin ciwo" gyara zama zahra tayi sannan ace"amma ƙawata infacace nice ke daga ranr ni kuma na raba hanya dashi saurayin nawa bada ƙawar tawaba,dan duk saurayin daze iya jwanciya da ƙawarki kuma wai yana sonki be dace kici gaba da sonshiba ko waye shi dan mayaudarine"ta aɗi cikin jin zfin abinda khadijar tayi. murmushi halima tayi tace"ƙawata yanzu koda habeeb ne yay miki hakan rabuwa dashi zakiyi yadda kuka kusa aurennan?" "wallahi sena rabu dashi dan in har zemin haka kan muyi aure,to wanda zemin bayan munyi auren seyafi haka,,shiyasa wlh sede rashin sani amma da sanina wlh bazan auri fasiƙiba"cewar zahra tana taɓe baki. "Alhmdllh ƙawata,ay ko arashin sanin wlh bazaki taɓa auran fasiƙinba da yardar Allah"xewar halima tana dariya. "Ke batun aurenanefa ya kawoni,habeeb ne ya matsa shide aɗaura aurenmu nan da kwana uku kuma abbana yaamince shine nazo inji me tozamu hirya a ƙurarran lokacinnan?" "Zamuyi bridsl shower gobe tunda dama mu zamu bada anko kuma tuni mun bayar,hakan zaayi jibi muyi kamu in aka ɗaura aure uje dinner bashikenanba,semu tafi lalleb tun yau"cewar halima tana dariya. Ayko sosai zahra taji daɗn shawarar haliman sun jima suna tsara abubuwa kamin zahra ta baro gidan da alƙawarinzataje idan su khadeeja tai mata faɗa.inyaso gobe saje lallan da rana. ************ Washe gari da wuri zahra ta nufi gidn su khadeeja inda tana shiga tasamu daddy zaune afalo yana karanta jarida, duƙawa tayi har ƙasa ta gaisheshi a amsa cikin sakin fuska ya tambayeta ƴan giansu tace sunanan lafiya "to zahrau aure yazo se aje ayta haƙuri,shi ure va abun wasa bane,don Allah karki bamu kunya kiyi ruƙo da tarbiyar da muka yimiki ki ɗauki kyawawan halaye irin ba mahifiarki zahra kinjiko"cewar daddy yana kallinta. Murmushi tayi tai ƙasa dakai,tace "inshaAllahu daddy bazan baku kunyaba da yardar Allah" "good Allah yayi miki albarka ya baku zaman lafia da zuria ɗayyiba " "amin daddy nagode Allah ya ƙara muku grma da lafiya da nusan kwana"cewar zahra cikun jin kunya Daga haka miƙewa tayi ta wuce ɗakin khadeeja sanye cikin hijabinta,bayanta daddy abi da kallo yana yaba tarbiyyyarta da kamun knta. a kan gado tasamu khadejar tayi tagumi hannu bibbiyu hawaye na biyo danunra. "ay wlh kukama baki fara khadeeja tunda kikace ke bakida amana tukunnama"cewar zahra cikin fushin daya firgita khadeejar ta zabra ta koma gefe tana faɗin. "Lets me explain pls zahra wlh sharrin shaiɗanne kiyi haƙuri"ta faɗi bakinta da jikina na kakkarwa dan zatonra zahra tasan abinda ke faruwarne. "explain what khadeeja,haba don girman Allah ay wlh yadda mukede mu ukunnan zatona ko mutuwa ɗaya tai ɗaya bazata soyayya da saurayin wataba cikinmu,wai amma ace ki rasa da wanda zaki dinga sheƙe yarki se mr right ɗin halima wannan wacce irin cin amanace khadeja kikayiwa halimacfisabilillahi?"cewar zahra tana kalln khadeejar. Ajiyar zuciya khadeeja tasauke gamida fashewa da sabn kuka ta rungume zahran tana faɗin kiyafemin zahra nayi kuskure,amma bazan ƙaraba" rungumota zahra tayi itama hawayen na biyo idanunta tace""khadeeja nasan de badan kuɗi kika aykata hakanba,bawai kuma dan ke bakida masuson aurankiba in shaawace tadaki skhadeeja meyasa bazakizo gun bbnmu kimada bayani yayiwa daddnku mgn ay miki aureba,yanzu khadeeja inkikayi aure darenki na farko me zaki cewa mijin?"cewar zahra tana hawaye. Khadeeja ta kasa mgn se kuka zahra na tayata,sun jimaahaka kamin zahra a rarrasheta ta dena kukan tai mata nasiha sosai,sannan tasata ta shirya suka fice tare dan ra ɗebe mata kewa tunda yau zaayi ridal shiwer kuma zasuje lalle. ********* koda suka haɗu da halima khadeeja ta kasa kallonta sabida kunya gashi ta rufa mata asiri bata tona mata haka akayi musu lalle suka wuce gidan su zahra dan su shirya tacan tunda acan zaa tafi bridal shower ɗin. bayan sunzo gidan kowa ya kimtsa,amma khadeeja jikinta be mata daɗi,tabbas ina bar zahra ta auri habeeb yaci banza kenandole tasan abunyi dan wlh bazata bari a cuceta kuma ya gujetaba,gashi yamata sabn cina kullum kwana biyun dabe hautaba duk batajin daɗi. miƙewa tayi ackin ƙawayen basu ra fice kamar zatayi waya,mtarta ta faɗa taja ta fice agidan,direct office ɗin abban zaha ta nufa dan asan yana can. yayi mamakn gann khadeejar ita kaɗai tunda yasaba ko zuwa zasuyi ita da zaha suke zuwa. hannu biyu ya karɓeta,ya taso daga kan kujerarsa ta yki ya dawo kan doguwar kujera,ita kuma ta zauna kan carpect kanra aƙasa. "khadeeja ina fatan de lafiya ko naganki dede wannan lokaci?"cewar abba yana kallinta cikin kulawa. Hawayene yafara biyo fuskarta ta dubeshi araunane,tace "abba na aykata laifin da ni kaina na tsani kaina bama ku iyayenaba"ta faɗi cikin kuka. hankali atashe abbayace"ni mahaifinkine khadeeja kuma bazan taɓa bari ki wulaƙantaba ko meneneshi na miki alƙawarin tsaida zubar hawayenki"cewar abba cikin damuwa. Gyara zama tayi tace "abba last exam ɗinmu nasamu carry over guda ɗaya a corse ɗin habeeb wanda zahra zata aura. s tai mishi mgn,yace ze gyaramin amma a turoni office ɗin sa da yamma washegarin ranar datai masa mgnr.seta kirani ta faɗamin taje inje insameshi,abba na shirya naje wajanshi to azuwannawane shaiɗan yay nasara akanmu har shi habeeb ɗin ya kwanta dani wanda sanadin hakan abba yanzu cikine dani kuma nasa"ta ƙarasa mgnr cikin matsanancin kuka Abba kanshine ya fara sara masa da ƙarfi jin abinda ke tafe da khadeejar lallebko in har hakan ya zama gaskiya baze taɓavaura masa zahraba. duba natsanaki yayiwa,khadeeja yace"naji abinda kikace kuma zanyi nazari akai ,banaso kowa yasn da wannan mgnr ciki harda mahaifinki,sabida tattalin lafiyarshi nake pls"cewar abban. Gyaɗa mishi kai tayi sannan yace taje ze nemeta,godiya tai masa ta tafi,ranta fess dan tasan ta ƙullawa habeeb tsiyar tunda a yunƙurinshi na hanata ɗaukar mataki harda matso da ranar auransu. komawa tayi gidantaamu anata kimtsa marya ana mata hotuna gidan ya cika da ƙawayensu. sede koda ta duba bataga halima ba,bata kawo komai arantabacaka ci gabada harkar arziƙi da ita. halima ko aɓewa tayi itama ashe ta nufi ffice ɗin abba,yana tsaka da tunanin halin da khadeeja take ciki halima itama ta shigo,seda ya tsorata da ganinta dan besan ita kuma me ya kawtaba. duƙawa tayi ta gaisheshi ya amsa cikin zaƙuwa dan ya ƙosa yaji abinda ke tafe da ita. gyara zama tayi tace"abba kaiubane na kwarai aya samar daƴava kwarai watakan zahra kenan,abba auren zahra da habeebbinkavɗaurashi bakayiwa rayuwar ƴarka adalciba sabida sam zahra bata dace da miji irin habeeb ba"cewar halima tana kallin abban Glass ɗin idanunshi ya cre ya dubeta asanyaye yace"halima kokina da wani dalili kwakkwara gameda abinda kikace?"ya faɗi ciki tsoron kar ko itama cikin habeeb ɗin yay mata. hotunan data sa ka ɗauka ta miƙawa daddy,awayarta tana faɗin"mazinacine daddy kuma da khadeeja yake yin hakan wanda nide bansan dalilinsuba amma tabbas suna tare"ta kwashe komai data sani ta faɗawa abban. Ajiyar zucya a sauke,sannan ya dubi haleemar yace"kituramin htunan yanzu,tashi kije karsu nemeki ngd Allah ayi miki albarka,inaso in kin turamin to ki goge na gurinki gaba ɗaya"cewar abban yana kallnta. "To Abba zanyi hakan insha Allahu,atashi lafiya"ta miƙe ta fice daga office ranta fess dan tasanwannan bakam ɗin da abban yyi hukuncin daze ɗuka bazeyi daɗiba. itama dawowa tai cikin tarodan tun a hanya ta turawa abba hotunan da video ɗin,kuma ta goge na waarta. abba koda ya dawo gida be nuna komaiba aka cigabada hidimar biki ashegari hka aka tafi kamu inda ango da amarya sukayi kyau har suka gaji,khadeejako se kuka take dan ganin abba har yanzu be dakatar da aurana. halima ma anata ɓangaren ranta bacdaɗi dan ita tun jiyan taso yita ta ƙare,amma bari tagani zuwa gobe ranar ɗaurin auran. hakade aka gama kamu ran ƙawaye kuma aminan amarya bacdaɗi wato khadeebja da halima. Washe gari ko tuni unguwa ta fara ɗinkewa da jamaa ahalarta ɗaurin auren dan dadd ma gayata yayi ta musamman amininsa ze aurar da ƴa. jamaa ta koina tuttuɗowa suke,sabida tarone na ƴan siyasa tunda daddy ɗan siyasane fitacce. da ze tsaya takarar sanata watanni masu zuwa. Habeeb ango se ƙamshi yake ansha manyan kaya kamar nacAllahshida tawagarsa shima. tuni malamai ma ɗaura aure suka hallara,duk wani abu da abba ze tsara tun daren jiya ya gama tsarashi. shiyasa ana zuwa kowa ya zauna mazauninsa. gurin taro a cika ya tumbatsa,daddy nacan gefe yanata faraa,danji yke kamar shine yake aurar da khadeejansa. wakilin ango habeeb shima yana zaune agurin. se ƙanin mahaifin zahran wanda shine waiyyinta. Abbane ya matso ya zaro kuɗi dubu ɗari biar ya miƙawa wakilin ango habeeb yace ga sadakinku,amsa yayi yana murmushi azatonshi sake badawa zeyi agaban jamaa tunda sun jima da kai sadakin,ga mamakinsa wasu kuɗin abban ya sak zarowa a aljihu ya miƙawa waliyyin zahran yayinda wakilin ango habeeb ya tsaya yana binsu da ido "nine wakilin Alhaji sammani anji ina nema masa auran ƴarka zahra bisa sadaki naira milian guda"cewar abba. "Na bashi,bisa sharaɗin ze ɗauki nauyin,ci da sha,sutura,kula da lafiya,ilmi,da kyakkyawar gurin kwana nata"cewar waliyinta. "Ya ɗauka"abbaya amsa. Ay tuni liman yace "sallu alal nabiyil kareem"cikin ƙanƙaninnlokaci aka ɗauracuran daddy da zahra ba tare dashi kanshi daddyn yasan dashi aka ɗaura ɗinb,dan sunƙi yin amfani da lasifikar da aka kawo. ayko se fatiha kowa ke shafawa,hbeeb se murna yke dansunacn baya baya,jin anshafane yabasu tabbacin an ɗaura. wakilinshine ya fice gurin hankali atashe ranshi aɓace ya isa gurin su habeeb ɗin dke ta famangisawa da mutane ana masa murna. "kai dallah ku dakata bafa dakai aka ɗaura auranba ga sadakinka nan sun bani in baka"cewar wakilin nashi. A zabure habeeb ya ruƙo wakilin nashi yana faɗin"dawa aka ɗaura inba daniba,innalillahi nashiga uku,waye ya aurar min mata"cewar habeeb cikin ƙaraji yana tuɓe babbar rigar da yasaka Shiko abba janye daddy yayi sgurin dan jamaar da sukasan dashi aka ɗaura auran sunata tyshi murn cce shi zatnshi nacangma ɗaurin uren ƴar aminins lafiyane.shiyasa be kawo komib. Falonshi ya shiga dashi,suka zauna daddy ya dubeshi cikin rashin fahimtavyace"yazaka janyoni mu shigo ciki ubar jamaarmu awaje,?" "sabida inaso nayi tattaunawar sirri dakaine "cewar Abba. Ay be gama rufe bakinsaba habeeb ya faɗo falon hankali atashe yana kuka,yayi gurin abban ya fara mgn, "laifinme nayi ka hanani auran zahra,kataimakamin abba don Allah wallahi inason zahra da duk kan zuciyata"ya faɗi yana kuka. "sabda baka dace da ita ba,kuma kaima kasani baka dace da zahraba shiyasa na hanaka auranta,katashi kaficemin da gani sauran dalilin zan turamaawaya"cewar abba cikin fushi. Habeeb yasha jinin jikinshi musamman daya ganshi zaune da mahaifin khadeeja,be tsaya jaba ya miƙe sub sub ya fice afalon yana waigen fuskr abban da ake hango tsantsar masifa acikinsa. "alhaji inba da habeebun ka ɗaurawa zahra urebato dawa ka ɗaura mata meke faruwane ka fito dani haske mana?"cewar daddy bayan fitar habeeb ɗin. "na hana habeeb auran zahrane sabida be dace da itaba"cewar Abba. "To daka hanashi auranta seka aurawa wa tunda de ay naga an ɗaura auran?"cewar daddy. "Alhaji sammani kai na aurawa zahra,kaine mijinta,wanda inhar ka kasa riƙe auran zahra alhji nasan ko bayan raina bazaka kula da iyalinaba"ewar abba yana jin zafin abinda habeeb ɗin yayiwa khadeeja. cike da mamaki daddy ya zare glass ɗin idanunsa yace "ni kuma alhaji,me zahra zatayi da tsoho irina,haba sam bakayi tunaniba yayin yanke wannan hukunci meyasa"ewar daddy cikin damuwa. Hawaye abban zahra ya fara yimasa gamida duƙawa kan ƙafafunsa yace"zahra amanace agurinka dana gamsu ɗari bisa ɗari zaka kula da ita,kataimakeni ka amshi wannan aure don Allah"ya faɗi ikin kuka. rungumeshi daddy yayi ajikinshi yana faɗin"tunda kayi haka nasan dole akwai dalilin daya wuce duk tunanin kowa,kadena roƙona na maka alƙawarin riƙe zahra amana komi wiya,amma inaso karta san nine wanda ta aua yanzu senan gaba pls"cewar daddy alƙawarin hakan abban yay masa. tuni labari ya isa ciin gida cewa bada habeeb aka ɗaurwa zahra aureba,da wani tsohone,dan sunan ya kwantawa mutane. ayko zahra wata kururuwa tasaka ta fito d gudu zuwa falonabba tana kuka wurjanjnta faɗi gabansu tana faɗin. "abba kaimin rai habeeb shine na rsara rayuwata dashi shi nakeso dan girman Allah karka kaini inda banaso" rarrafawa tayi ta isa gaban daddy ta kama ƙafafunsa tana faɗin"daddy kasa baki wallahi banason owa se habeeb shikaɗai ka faɗawa abbana kar yabani anda banaso"ta daɗi tana ɗora kanta aasha kitso ƙanana akan guiwowinsa,kallon kan takeyi anajin kison a burge zuciyarshi,daurewa yayi ya ce ana ɗao kan nata"kiyi aƙuri kije zan masa mgn kidena kuka" miƙewa tyi cike da yaƙinin da take dashi na cewa zyi maganar. ta miƙe ta fice tana kuka me taɓa zuciya da daddy kejin kukan har cikin zucyrshi. koda ta fita bacwanda yace komai na tsawon lokaci kamin abba ace"acikin gidajenka wanne zaa kai maka ita nasan duk agyare suke?" "akaita wanda kecan malali,yakubu evenue,zefi min safe"cewar dady cikin jin nauyi danshi ganin abun yake kamar a mafarki wai yaauri zahra yarinya datake masa kallon mahaifinta. ********** Halima da khadeeja sunji saɗin fasa auran duk da basu san wata auaba,amma,sude hakan yayi musu suger. da laasar abba yasa aka fito da zahra ita kaɗai se kuka takeyi,hannuna ya kama yaje yabadaddy awanda kowa ke ɗaukar hakan amatsayin amintacetaa yabashi ita yakaita gidan mijin nata. daddy sata yayi a mota ya karɓi key ɗin a hannun drivernsa yaja yabar gurin da ita tana ta kuka jin sun fara tafiyane yasa zahra ɗago kanta ta dubeshi tace cikin kuka"daddy yanzu kaima ka goyi bayan wannan auran kenan?" "ba goyon baya nayiba zahra,mahaifinki yayi fushi yanzu shiyaa ma nae akawoki kawai in kaiki,amma kije yanzu kizauna duk abinda mijin aki ya mik wanda badaidaiba kitabbatar kin faɗamin ni kuma zan sanar da mahaifinki araba auran salin alin ba wanda yaji ya gani ki auri wanda kikeso kinji ko"cewar daddy cikin lallaɓawa sosai ta gamsu da bayanin daddyn shiyasa ma ta dena kukan da takeyi suka iso gidan lafiyaye me gadi ya buɗe musu get gudan sabn ginine na zamani da sosai ya burge zahra. har ciki daddy ya shigar da ita inda ya jima yana mata nasiha kamin ya barotaagidan. ayko miƙewa tayi ta zaga gida bacabinda babu acikinsa kuma komai ya mata kyau jitayi dama gidan aurantane da habeeb daya kwashi soyaa. ********* se washegari ƴan wa akaje ganin ɗakin amarya kowa se son barka akeyi da gida n. hakade taro ya watse batare da zahra tasan angon nataba. mamantako samun abba tayi dabatunauran kan baa kyautaba yadinga bata haƙuri,be ɓoye mata kowaye mijinba,amma ya gargaɗeta karta faɗaa kowa. hankalinta ya kwanta jin cewa ba wanine can da batasan halinshi bane. abba ta waya ya tura wa habeeb hotunan wanda ya kaɗu sosai daganinsu,ayko haƙuri yaba abba gamida roƙonsa ya rufa masa asiri. abba besake binta kanshiba,ya maida hankalinsa kn cikin khadeeja. kranta yayi yamata faɗacsosai inda tai tamasa kuka. likitansi ya kira yamasa bayanin abinda ke faruwax inda ya buƙaci acire cikin an kar mahaifina yaan abinda ke faruwa. khadeeja dakeczaune agurin ita baso tayi acire cikinbacso tati acewa habeeb ya aureta dole ayko firgitar datayi na jin batun cire cikinne yasa jini ya ɓalle mataagurin cikin ya zube ɗin. inda dama office ɗin likitanne,agurin aka gama komai akai mata wankin ciki wanda abba sosai yagodewa Allah da basu kai gacire cikinba ya fitada kanshi. magunguna aka bata abba ya dawo da ita gida da kanshi. *********** Amarya yau take cika wata guda cif a ɗakinta kuma kullum se daddy ya kiratacawaya yaji in komai lafiya,dan damacancemata mijin matafiyine.. yau tai alwashin kai ƙara ta farko gurin daddyn tundadama yace koma menene taje ta faɗa mshi ga ƙawayenta da ke ta bata shawarar yadda zata kashe auren bama kamar khadeejawacce tasamu kanta. itade halima tsohon dacakace an auramataneyasa batason auran kuma tasan har abada habeeb baze aurta bane yasa itama take yaƙi da auran na zahra. da wuri ta kimtsa ta nufi office ɗin daddy cikin sabuwar motar da daddyn ya siya mata yasa aka kai mata azuwan mijin natane ya siya mta. daddy yyi mmkin ganin amaryar tashi a office ɗin nasa btare dayasan da zuwan nataba. hannu biyu ya karɓeta bayan sun gaisane ta fashe da kuka da sosai hankalin daddyn ya tashi ya shiga tambayarta abinda ke faruwa. ga mamakinsa seji yayi tace"jiya mijinnawa ya dawo daga tafiya daddy,wai dan kawai nace masa meyasa ya aureni karkaji zagin da yayminaminshegen dukawallahi dazan buɗe maka jikina kaga dukan da yay min zakasha msmaki"cewar zahra tana share ƙwallah" daddy tsabar mamaki dariyace ta kusa kubce masa dan jiya agidan ya kwana ba tare datasan ya kwanaba,kuma yasan lfy ya baro gidan. "Yanzu shi abu ayman ɗin yana gari kenan?"cewar daddy yana kallinta. Eh na baroshi ze shiga wanka yana nan"cewar zahra tana ɗn latsa wayarta afakaice,ayko tasaka ringtone ,duka dady na ankare da ita seji yayi ta kara akunne ta fara mgn. "ganinan dawowa kitso naje kayi haƙuri"ta faɗi tanawa daddy inkiya da cewa mijin natane ke kiranta" daddy dariya yakeson yi amma ba dama. Tana ama wayar tace "daddy bariinje kar ya kuma dukana,dama nacene bari inzo in faɗa maka kar kaji daga baya." "kin kyauta kuma hakan dedene kuta haƙuri da zaran ya kuma kisake faɗamin dan mu kamashi a hannu" Godiya taimasa ya rakota har mota yana faɗin tai tuƙi a hankali. ayko ta fice a harabar gurin anta fess.tuna hanya ta kira halima da khadeeja ta faɗa musu yadda akayi sunata dariya. shima daddy ranr yini yayi cikin nishaɗi dn zahran da salon ƙaryr tata dariya suke bashi. ********* yauma agidan ya kwana ba tare da sanin zahranba dan se dare yake shigowa ta vaya. Har ya kwanta bacci yaji wayarshi na ruri da sauri yaɗaga kiran ganin zahrace ga mamakinsa ihu yaji tnayi,tana faɗin"kayi haƙuri don Allah krka kasheni wayyo Allah na daddy mijina ze kasheni" miƙewa yayi yana daria ya buɗe ƙofar ya shiga falon a hankali,hangota yayi zaune abunta akan gadonta riƙe da wayar tana ta ihunta. be ƙarasaba ya dawo ɗakinshi yana faɗin"ganinan zuwa gidan naku zahra kiyi haƙuri"cewar daddy da dariya tagama cin ƙarfinsa. "kabari da safe kazo yanzuma na faɗa makane dan kasan yana dukana"cewar zahra cikin sheshsheƙar kuka. "to kibashi haƙuri dole ammaca ɗauki mataki akanshi. haka yakashe wayar yana dariya dan abun yabashi dariya sosai. ********** Washe gari weekend ne hakanne yasa daddy ya fice ta ƙofar bya sannan yaje ya mata knucking ƙofar falon nata. ayko cikin jin daɗi tazo tabuɗe masa ya shiga. ayko kuka tasa tana ganinshi tana faɗin "daddy ka fitar dani agida daka kawoni wlh kasheni zeyi ka taimakamin"ta faɗi tana kuka. "ay zuwan da nayi kenan jeki kiraminshi sitasa nayi sammakon zuwa dan in sameshi agidan"cewar daddy. "Ay da asuba yake fita yanzuma bayanan"cewar zahra tana kuka. "To kiyi haƙurinkidena kuka,yanzuke meye babban abinda yafi damunki dashi?"cewar daddy. Ayko gyara zama tayi tace "daddy kayi haƙuri amma zan faɗi abinda ke damuna,"wallahi daddy tunda akayi auranmu da abu ayman ko hannuna be taɓa riƙewaba,baya kwancia dani danai mgnshine yacemin badan haka ya,aurenibadan shi yatsuabaze iya hakaba,shi kawai ya aurenine dan kare mutunci"ta faɗi tana kare fuskarta. Shuru daddy yayi yana nazarinta yace"to kina cutuwa gameda rashin akan atsakaninkune?" "Cutuwa kai daddy wlh ko bacci bana iyawa sabida ciwon mara, ina tsoron kar shaiɗan ya rinjayeni" Ajiyar zuciya ya sauke me nauyi yace "bari inje office ɗinshi in sameshi aurebaze yiwu a hakaba." ayko sosai taji daɗi ta rakshi har mota yaja yatafi ta koma cikin gida tana rawar jin daɗi,ita damuwarta ma numbar habeeb dabata samu. su halima ta kira ta faɗa musu yadda kayi,ayko murna sukai ta tayatadan sun zanyau dole a kwance auren ********** daddy ko tunda yabar gidan yasha alwashin yau ze bayyana kanshi amatsayin mijinta dan ra dena kwana da ciwon marar kamar yadda tace tana yi. Da magriba ya tura mata sms a wayarta da numbershi wanda bata saniba. _zahra ina hanya yau ki shirya tarbatacadaren yau,Angonki abu ayman_ sosai cikin zahra yakaɗa jin cewa yau yana hanya ze dawo. Zamavtayitsuru agidan. Koda taji ƙarar shigoar motarshi da gudu ta leƙa,ta ga motar bata taɓa ganintaba. dafe ƙirji tayi tanahaki. ta ƙofar baya yacshiga ɗakinshi,ya ajiye kayan da ya shig dasu,sannn ya kira numberta,a tsorace ta ɗaga yayi ƙasa da muryarshi yace"ki zo Ɗakina ki kwashe kayan danaczo dasu zan shiga wanka" Amsawa tayi da to ta iƙe ta nufi ɗakin zuciyarta na bugawa. koda ta shiga ɗakin baya nan ya shiga wankanɗauko kayan da zata ia tayi ta kai kitchen sannan ta koma ɗauko sauran. ta ɗauko ledar kenan ta juyo shi kuma ya fito daga toilet ɗaure da tawul,yana goge jikinshi da wani. ja da baya zahra ta farayi tana nuna shi takasa yin mgn. daddy da sauri ya zagayo ze isa gurinta dan yaga ƙoƙarin fita da gudu takeyi kawai cikin rashin sani gado ya riƙe masa tawul ɗin daya ɗauro ya rabu da jikinshi se gashi tik agbanta bura na lilo. wata ƙara zahra tasaki ta yanke jiki ta faɗi agurin sumammiya. 26 A gigice daddy ya ƙarasa kanta ya ɗagota ya haɗeta da jikinshi yana kiran sunanta. sanyin ruwan jikinshi ne ya ratsata ta sauke ajiyar zuciya me ƙarfi sannan ta buɗe idanunta. jinta ajikin mutumne yasata yin saurin ɗaga idanunta dan taga kowaye. karo taci da fuskar daddy yana mata murmushi,yunƙurawa tayi da nufin ƙwacewa se ji tayi ta cafko burar tashi a hannunta wata ƙara tasaki ta shiga yarfe hannunta.tana kuka me tsuma zuciya "why?why?why daddy?"ta faɗi muryarta narawa tana kuka. be saketaba yace cikin tattausan lafazi"mu ɗauki hakan a matsayin ƙaddara zahra waccevmahaifinki ya ƙullemu acikinta ba tare da dukanmu mun shiryawa faruwar hakanba" Fincikewa tayi daga ruƙon da yay mata ta miƙetsaye idanuna a runtse dan batason kallonshi ayadda yake. "tunda kace ƙaddara ta ƙullemu ay Allah ya baka damar kwancemu daddy,kasakeni yanzu base anjimaba"ta faɗi afusace. miƙewa yayi ya usa gun kayanshi ya zaro jallabiya da gajeran wando ya saka ya zauna gaban mirror yana shafa mai,yace"zahra aurena dake na amanane dana ɗaukarwa mahaifinki,cewa ba saki acikinsa zamu rayu har iya ƙarshen rayuwarmune,dan haka kicirewa ranki mafarkin zan sakeki"ya faɗi ba tare daya bi takantaba. "wallahi sekasakeni ko baka ƙaunar Allah tunda nide bana sonka,in kuma aka matsamin in zauna dakai wallahi sena kasheka,wannan ayzalincine kagama cinye ƙuuciarka tsufa yazo maka bazaka haƙura ka koma ga Allah ba shine kasakoni acikin rayuwarka,wlh Allah seya sakamin."ta faɗi tana kuka riris. Murmushi daddy yayi yace yana tafa mata"kuce amaryar tawa zata iya kisa to inde hakane bari inje in sallami masu adin gidannan dan duk wanda ya shigo asan meya shigowa" Ficewa tayi aɗakin da gudu zuwa natatana kuka me taɓa zucua.wayarta ta janyo ta kira number mamanta. bayan ta ɗagane kawai zahra tasakar mata kuka wanda ko baa faɗawa mamanba tasan tagano wanda aka aura matane. "mammy abba ya cuceni ya cuci rayuwata,daddy fa mammy,wayyo Allah nashiga uku na lalace"cewar zahra tana kuka. "baki shiga ukuba zahra zaɓin iyaye babu cutarwa acikinsa ki zamo me biyayya zakiga alfanun hakan"cewar mama cikin sigar rarrashi. "Mama ko kefa baki auri tsoho kamarshiba tare da abba kuka girma ni meyasa se bayan shi ya girma zaa auraminshi" Tunda kinƙi jin rarrashi zahra to kiyi dukabinda kikaga dama wallahi ba ruwana kuma karki ƙara kirana gameda hakan dan karki kashemin aure sabida mazan ƙwarai irinsu yanzu tsada suke,ke in kin kashe naki auran kanki kika yiwa"cewar mama gamida kashe wayarta,tausayin ƴartatanacratsa zuciyarta. Zahra jin mama ta kashe wayarne yasa ta kife agurin tana kuka me tsuma zucita. daddy na kammala abinda yake ya kira abban zahra awaya bayan sun gaisa daddy yace"to yaude amaryata fa ta gano nine ta aura gidana ya rikice ataimaka ashigo ciki a ɗanmata nasiha ni taƙi jintawa"cewar daddy yana dariya. Murmushi Abba yayi yace "barni da ita ƴar kusun uwabari inkirata karka damu nide kawai kayi haƙuri ka riƙemin ita zuwa gaba zata gane."cewar Abban. "Ariƙe take aminina har zuwa numfashina na ƙarshe koma me zatayi zan haƙure insha Allahu"cewar daddyn. Godiya abba ya masa sosai sannan ya kira wayar zahra,koda taga kiran da kamar bazata ɗagaba can kuma tsoro ya kamata ta ɗaga. "zahra daddy ne mijinki matuƙar nine na haifeki kuma kina,da shaawar ci gaba da amsa sunana amatsayin mahaifinki,to ki zauna agianki,dan wallahi duk ranar da kika bari ya sakeki to nayafeki acikin ƴaƴana kindeji na gaya miki"cewar abban cikin kakkausar murya. "Abba ka fahimceni nifa wallahi tsufane fa yayimin "cewar zahra cikin kuka. "Ita yarintar taki kita ado da ita karki ari ta tsufa,shashasha kawai wacce batasan inda ke mata ciwoba"cewar abban gamida kashe wayarshi. Wani gumine yashiga ketowa zahra jin kalaman mahaifin nata. Shigowar daddyce ta katsemata tunanin nata ta ɗago jajayen idanunta tana kallonshi,gamamakinta kusa da ita yaje ya zauna har jikinsu na gogar juna,waigowa tayi ta kalleshi ga mamakinta ido ɗaya ya kashe mata gamia ɗaga mata gira,yana laso laɓɓansa na ƙasa yana mata wani niimtaccen murmushi. ay kawai data rasa me zatayi kawai seta kwanta akan gadon tana shushshura ƙama tana yautsa gashin kanta da hannunta tana kuka tana faɗin "an cuceni wallahi,Allah kasakamin." daddy juyawa yayi ya haye kanta abunshi,dan gara ya nuna mata shima ƙwallon shegene,duk abinda take tunani akanshi na zamansa mijinta ya kau azuciyarta ta arda de shi mijintane koda bazata soshin ba. wata kururuwa tasaki jinshi ajikinta,beyi ƙasa aguiwaba ya haɗe bkinsu guri guda ya hanta cika masa kunnen datai niyta. ayko dukan byanshi takeyi tana yaƙushinshi be bi ta kantaba soyake yayi abinda yay niyya. duk wanda ya fitar ko ya karantamin be biyaba Allah ya isa ban yafeba. 27 *Duk wanda ya fitarmin koya karantamin be biyaba ban yafeba Allah yabimin hakkina* Hannu yasa ta bayanta ya zuge mata zif ɗin rigarta,yayi ƙasa da ita,zahra yi take kamar zata hau bori dan tasamu ya cire bakinshi anata amma yaƙi bata damar hakan. idanunta ne suka firfito lokacin da taji yana ɓalle mata bra,hannunta da take dukan bayanshi dashi ta cire ta fara ƙoƙarin kare manyan nonuwanta dake shirin bayyana daddy ya gani. zare bra ɗin yayi yayi wurgi da ita,,dede lokacin ya sakar mata baki,ayko faɗi take"Ka ɗagani karka taɓani wallahi ba dan kai na killace kainaba ka....."maganar ta tsaya a wiyanta lokacin da taji nononta abakin daddy yana sha,cikin wani arnen salon da ita kanta bazata iya yin bayaninsaba. Tsotsar nonuwan yake duka biyu yana murzasu da hannunssa,tuni kan nonon yayi tsini,yasa tafinhannunsa yana liliya mata. Banƙarewa take tana son ƙwacewa amma yaƙi sakinta ga wani abu dake zubo mata a pant da batasan ko meneneba,daddy ya jima yana shan nononta wanda hakan yasa jikinta yayi laƙwas se ɗan shushshura ƙafa da takeyi. hannu daddy ya zira mata cikin pant,ayko wani abu taji yana tsut tsut acikin haq ɗinta,a ankali ta ruƙo hannunshi tace hawaye na biyo idanunta "wallahi budurcina ba naka bane na wanda nake sone wanda akeso akewa kyautarsa wallahi dana baka buucina gara in mutu,inma ka aureni danshine to wlh sde kasamu fanko dan senagama rabawa titi sadaka inma kai ɗin zaka samune"ta faɗi hawayen takaicin wai mutumin da takewa kalln uba yau shine hannunsa cikin tsuliyarta yana wasa da ita bakinshi kan nononta yana sha,wannan wacce irin masiface. daddy zame mata pant ɗin yayi yaci gaba da wasa da tsuliyar tata da hannunshi. zame wandonshi yayi ayko sega kantamemiyar jelarsa fara sol atsaye tana zullo. zahra wani ƙarfine yazo mata ta fara ƙoƙarin tureshi,ganin zata hanashi abinda yayi niyya ne yasa shima ya gwada mata ƙarfi,ya banƙare mata hannayenta ya dannesu da nashi hannun sannan ya ware mata ƙafafuwa da nashi ƙafafun ayko haq ɗin tata ya fito sosai,ta ɗora mata burar rashi akai,ya fara goga mata yana sama da ƙasa,santsi se ƙarawa abun armashi yake,dannnawa ɗan belinta burar yake ayko lumshe ido take tana cije laɓɓanta dan lamarin na daddy ya wuce tunaninta ƙwararran limamin gindine fiye da saninta. ci gaba yayi da goga mata burar jikinta na wani irin rawa be denaba ayko can ta fara jacking sega feshin ruwa har jikin daddyn idanunta na wani irin lumshewa. ruwan na gama feshin ta oma ta kwanta laƙwas kamar ruwa dan ko hannunta bata iya ɗagawa. Saukayai akanta ya koma gefe yana murmushi yace"zahra badanbudurcinki na aurekiba kuma zan tabbatar miki da hakan,banida damuwa duk wanda zakiba kije kibashi dama saura ay yafi daɗi in kin zama sauran ki kawomin zanci"ya faɗi yana shafo fuskarta,ransa fess dan yasan duk da ba cnta yayiba ya mata abinda dole ma ta gamsu shi mijintane yanzu. sauka yayi agadon ya ɗauki kayanshi ya fice aɗakin cikin takunsa na cikakkun maza masu ji dazati. zahra bin bayanshi tayi da kallo,hawayen takaici na biyo idanunta,wankan janabanta na farko a duniya wai na daddy ne. 28 *Duk wanda yafitar koya karantamin be biyaniba Allah yabimin hakkina ban yafeba* Washegari da safe kodatai sallah ƙin fitowa tayi bare su haɗu da daddy,shima bebi takantaba,dan yasha alwashin baze sake nemantaba inde ba itata kawo kanta gareshiba. kuɗi yacajiye mata kan dinning yayi ficewarsa a gidan ransa fess dan yanayin da suka kasance jiya yanayine dabaze manceba. shiyasa har ƴan office ɗinsa sedacsuka fahimci yana cikin farinciki. zahra seda ta tabbatar daya bar gidanne ta kira aminan nataawaya,tace suzo gidanta akwai labari inda halimatace gatanan zuwa itako khadeeja shewa tayi tace"ƙawata saki nawa akayi?" "khadeeja ba batun saki bane matsalace babba pls kizo musan ta inda zamu ɓullowa abun"cewar zahra cikin damuwa. "Am sorry zahra bazan iya zuwa gidankiba dan yanzu haka minti goma ya rage jirginmu ya tashi zuwa Holland banyi niyyar faɗa miki bane nasose na isa inmiki surprise ,amma agurguje bani labari meke faruwa?"cewar khadijan itama cikin damuwa. "Khadeejawai ashe tsohon da akace an auramin ba kowabane se daddynki,kiji ata lukutar masifa don girman Allah."cewar zahra tana hawaye. A zabure khadeeja ta miƙe tsaye tace tana dafe ƙirji"wai mahaifina kike nufi zahra?" "shifa khadeeja se jiya ya bayyanamin kansi ina cikin matsala khadeeja ku taimakeni"cewar zahra cikin matsanancin kukan ayasa khadeejar itama fashewa da kuka. "Zahra na yarda dake nasan bada saninki akayi wani kwaɗon ba,amma naroƙeki kiminalƙawarin har mu gama,tsara yadda daddy ze sakeki kibar gidansa don Allah ko hannunki karki bari ya kama,bare har wani abu yacshiga tsakaninku,in kikaimin haka zanji sanyi azuciyata in gamsu ba amanata kikaciba"cewar khadeeja tana riƙe kukanta. "habahadeeja daddynefa meyasa har kike zaton zan bashi kaina da hankalina wallahi na miki alƙawari indedanwannanne ba,abindacze faru,nide kawai kubani shawarar abinda zanyi yasakeni" kiran passinger aka farayi hakanne yasa khadeeja tace"wannan ba damuwa bane zahra in mun sauka zamuyi waya yanzu zamu shiga jirgine pls kidena kuka ki kulamin da kanki bye"cewar khadeeja tana kukan baƙincikin abinda mahaifin zahra yay mata. watakan ya aurawa zahra mahaifintane dan ya rama mata abinda tai mata,lalle yacika baƙin mugu,shiyasa yay mata hakan,amma ay da sauƙi tunda zahra batason auran zatayi duk me yiwuwa wajan ganin tasa zahra tayi abinda daddyn ze saketa salin alin. da wannan tunani ta shiga jirgi ita da sauran ƙannana suka ɗaga zuwa ƙasar Holland dan guanar da karatunsu acan wajan ƙanin daddy uncle yusuf. *littafina amanane* 29 *Duk wanda yafitar koya karantamin be biyaniba Allah yabimin hakkina ban yafeba* Jiki na ɓari halima ta iso gidan na zahra dan zatonta mijin zahran duka yay mata, tana,shiga zahra ta rungumeta ta fashe da kuka abincyay matuƙar ɗagawa halima hankali itamacta kama kukan tun kan aji abindaakayiwa zahran dan tasan duk abindaze sa ƙawarta kuka itamaabun kukanne agurinra. sun jima suna kukan kamin suyi shuru,halima ta dubi zahra tacecikin karyayyiya murya"bestie faɗamin abinda ke damunki in inada maganinshi wallahi zan miki da yardar Allah," "Halima ashe mahaifin khadeeja abbana ya auramin,se jiya ya bayyanamin kansh"cewar zahra tana share hawaye. Tureta halima tayi ajikinta race "yanzu nufinki wannan kukan dana tayaki na yishine akan abba ya auawa mahaifin khadeeja ke?"cewar halima tana wurga mata harara. "Ay da kinga yadda tsohon banzannan jia ya dinga shamin nono yana nunamin burarhi wallahi Allah nasan tsabar takaici ke se kin kusa mutuwa"cewar zahra tana ƙara kamo halimar tana kuka. hankaɗeta halimar tayi tac"to abu na farkode Allah ya isa hawayena da kikasa nai asararsu ba akan abinda ya dace nayi kukanba," "Kefa halima na fahimceki abu baya wucewa agurinki,tunda kukasamu saɓani da khadeeja shikenan kullum burinki abu maradaɗi yacsameta,ke in kece yaczakiji ace ƙawarki ta auri mahaifinki?"cewar zahra cikin ɓacin rai. "wallahi Allah dama baazzalumin bawansa bane se wanda ya zalunci kanshi, da nayi niyyar bari abun a raina har abada kamar yadda mahaifinki yaso amma daga baya sena fasa gashiko ranar amfanin hakan tazo"cewar halima tanadanne danne awayarta. "halima kinsani aduhufa menene abban nawa ya buƙata pls yimin bayanin abinda ban saniba."cewar zahra aruɗe dan zatonta ko abbanta itama ɗaya acikin ƙawayen nata ze aura. "khadeeja ba amanata taciba zahra amarki taci,bada saurayina na kamataba zahra da habeeb ɗinki nakamata,kuma ga hotunacda video ki gani shi naje na nunawa Abbanki na roƙeshi ya hana habeeb auranki,shine shikuma yaba daddy ke wanda ni hakan da yayi yamin daɗi matuƙa "cewar halimatana miƙamat wayarta wacce taje tayi undo a trash datasa hotunan ada suka dawo kan wayarta. hankali tashe zahra take bin hotunan da kallo da video ɗin da yake sumbatar laɓɓan khadeejar,ɗagowa tayi ta dubi halimar ana kukan takaici da baƙinciki tace"tabbas ke ƙawace da kowacce ƙawa zatai fatan samu a rayuwarta,nagode bisa tseratar dani auran habeeb da kikayi, banmacsan taya zan iya kwatanta godiyar tawaba ,ashe duk wannan faɗa dackike da khadeeja kinayine domin ni,to ay gashinan Allah baya zalunci se wanda ya zalunci kanshi,tabi saurayina datasan inaso kamar rai,nikuma gashi Allah yasauyamin da mahaifinta duk da bana sonshi halima wallahi sena zauna dashi zanyi amfani da wannan damar in rama abinda tamin dan ta cutar dani"cewar zahra cikin kuka. "Ki natsu zahra mahaifinki baze miki zaɓin da yasan ba alkhairi bane,koda kai tsaye bazaki nunawa daddy kin sakkobato karki dinga yimasa rashin kunya tunda da kinsan de uba kike kallonshi ba rashin kunya tsakaninku"cewar halima atausashe. Share hawayenta tayi tace"wai shegiyar har take cemin wai kar in bari ko hannuna uban nata ya riƙeba batasan har nonona ma na shayar dashiba,ashe ba,daɗi kenan,ayko sena koya mata hankali" Wata shewa halimatayi tacetana dafa zahran"au wai ita khadeejance me cewa karki bari ubanta ya raɓeki?" "Eh mana ay ya turasu halland suna hanya ma yanzu haka "cewar zahra. "To karki sake ki nuna mata baki ayki da shawarar tata kibarta in ta sawo ƙasar idanunta sa nuna mata in kuma lokacin kin haihuma kinga tazo tayi renon ƙaninta,wallahi na tsani yarinyarnan"cewar halima. "Kowa yaci tuwo damu miya yasha khadeeja setayi danasani inde nice" sunjima suna hira da halima dan bata tafiba har seda daddy ya dawo,cikin sakin fuska ya amsa gaisuwar data durƙusa har ƙasa tana masa,kamar yadda aka saba abaya. ga mamkinsa jakar hannunsa zahra taje ta durƙusa har ƙasa ta karɓa ta juya takai masa ɗaki,bin bayanta yayi da kallo yana tunanin abubuwa da dama. Ɗakinshi ya wuce,inda yasha mamakin ganin yadda aka gyareshi inbanda sassanyan ƙamshi ba abinda yakeyi. kan gado yaje ya zauna yana ƙarewa ɗakin kallo yanajin sanyi aranshi duk dacyasan ba zahrace zatai masa hakan dan raayin kantaba sedan zuwan halimar wacce dama yana yabawa da tarbiyyarta 30 *Duk wanda yafitar koya karantamin be biyaniba Allah yabimin hakkina ban yafeba* zahra gurin halima ta koma,"ke meye naki na fitowa banziya sekin haɗa masa ruwan wanka tukunna haka akeyi"cewar halima muryarta ƙasa ƙasa tana tura zahran. noƙewa zara tayi tanadariya tace"wlh bazan iyaba keni wannan ɗinma da nayifa akunyace nake wlh,waini ga me miji harda ansar jaka,kan uba"ta faɗi tana tuntsurewa da dariya. "Allah ya shiryaminke bestie,don Allah ki tarairayi mijinki kizauna lafiya,ni wlh tausay yake bani mutumne shi very calm and gentle pls ki kula da amanar tsohon mutane"cewar halima. ƙarar wayar zahrance tasa sukai shuru,koda ta duba shine ke kiran nata seda ta seta natsuwartasannan taɗaga kiran. "In ban takurakiba ina son ganinkine"cewar daddy a hankali. "Ganinan zuwa"cewar zahra tana ɗan cije leɓe tana ware ido cire wayar tayi akunnenta ta kashe ta dubi halima tace murya ƙasa "wai inje yanason ganinafa yace" "yess haka nikeso kekuma kitashi kijeda saurinki nima tafiya zanyi" "kijiran dan Allah in dawo se insa driveryakaiki"cewar zahra. Takawa tayi ta wuce ɗakin uncle ɗin tana waigen halima ita kuma tana gyaɗa mata kai gamida jinjina mata hannu. tura ƙofar tayi ta shiga,bakinta ɗauke da sallama kanta aƙasa ta durƙusa tace asanyae"daddy gani" "am nt your daddy zahra am ur husband,banason wannn sunan na daddy pls,sanu wani sunan kisamin,in babu ki kirani da sammanina"cewar daddyn yana kallnta. "Kayi haƙuri nadena"ta faɗi kanta aƙasa tana wasa da hannunta. "ruwan wanka nakeso meɗan zafi inba damuwa"ya faɗi yana kallonta. miƙewa tayi da sauri ta shige toilet ɗin ta haɗa masa ruwan ta fito shi kuma ze shiga batasan tayiba ɗora hannunta tyi akan nononsa tana faɗin"ka jira daddy baasa turaren wankaba aciki naga babu a toilet ɗinne znje in ɗauko anawa" Hannunta yabi da kallo yadda yake kwance akan ƙirjinshi gwanin burgewa. bin inda idonshi yake kallo tayi ayko da sauri ta ɗuke hannun akunyace tana sosa ƙeya duk tabi ta daburce murmushi yayi ya koma ya zauna ita kuma ta fice zuwa ɗakin nata ta ɗauko turaren taje ta zuba masa ta fito. kuɗi ya miƙa mata yace "kiba halima ta gaida gida inta tashi tafiya" "dama inba damuwa inaso insa driver ɗinka yakaita gidane"cewar a ɗan daburce. murmushi yayi ya kamo hannunta yasa mata kuɗin aciki yanafalin"da gidan dani da abun cikin gidan da maaikatan gidan duka muna ƙasan umarninkine dan gidankine" Amsa tayi hannu biyu tana godiya,ya shige toilet ɗin yana murmushi,ita kuma taje ta kaiwa halima kuɗin ta rakata har gurin motatasa driver ya wuce da ita suna ɗagawa juna hannu. 31 *duk wada yafitarmin koya karanta bebiyani ba Allah ya sakamin ban yafeba* Cikin falon ta koma ta zauna tana tunanin yadda wannan zaman aure tsakaninta da daddy ze kasance. tananan zaune taji alamun yana saukowa zuwa falon,ayko ƙara gyara zamanta tayi ta duƙar da kanta. takowa yayi ya ƙaraso falon yana waya,shuru tayi tana sauraronshi,har ya ƙaraso kusa da ita ya zaunanyana faɗin"woman leader banason fa yaran nan marasa kunya in zaki turo ki zo da masu kamun jai kinga office ɗin shugaban ƙasane zaaje"ya faɗi yana ɗaukar remote yana canja tasha. yana gama wayar ne ya dubeta yace yana shafa cikinshi"ɗan tsohon mijinki yunwa yakeji asammin abinci in anyi saura"ya faɗi yana haɗe hannayenshi guri guda. miƙewa tayi kantacaƙasa tace"abincinka na dinning ay daddy" "amma baki faɗaminba ay"ya faɗii a tausashe. "so nake dama ka fito se in faɗa makan" miƙewa yayi yabita abaya,tana kaɗa mazaunai kujera ta ja masa ya zauna sannan ta fara zuba asa abincin tana gamawa ta juya zata bar gurin se ji tayi ya ruƙo hannunta da sauri ta waiga tana kallonshi shima ita yake kallo. "banaso ki dinga zama ba pant inde ba lokacin bacci bane zahra" maganar ta mata nauyi amma ya zama wajibi ta bashi amsa langaɓe kai gefe tayi tace"wallahi daddy bana zana babu pant banma iyawa" "to kinsa amma mazaunanki suke rawa sosai"a faɗi yana kai hannu kan ɗuwawun nata yana shafawayana so yajiyo pant ɗin. tsigar jikinta tashi tae sabida shafatan da yakeyi tace a hankali tana yaye riarta rai sama da ita ta gefen cinarta ta kamo pant ɗin tace "kagani nasaka wlh" Kallon gurin yayi idanunsa ya sauka kan fararen cinyoyinta masu kau da tsarin gaske yace"gd ki rage motsasu to inde bake kaɗai bace dan wanizeyizatonbaki saka pant ba"ya faɗi yana maida kansa kan abincin da yake ci. ********** To zahra zama yayi zama tsakaninta da uncle dan yanzu bata jin ƙinsa azuciyarta sede nauyinsa da shakkarshi da takeji, asa bata iya sakewa a gabanshi. shima daddy kama girmansa yakeyi be ƙara nemantaba sabgoginsa yakyi tunda de yasamu ta natsu guri guda shibedadamuwa. Yau daddy nada biin da zashi dinner ƙarfetara na dare ana isai ya shigo gida zahra kamar kullum ta duƙa har ƙasata karɓi jakarshi sannan taimasa sannu dazuwa ta juyata nufi ɗakinshi da jakar yana binta abaya. sunacshiga ta ajiye jakar,inda ake ajiyewa sannan ta wuce toilet ta haɗa masa ruwan wanka,ta fito,tana kallonshi. "zahra fitomin da kayan a zansa zanje dinner ne anjima kaɗan so ki fitomin da kayan daya dace babban tarone"ya faɗi yana cire rigarsa. ɗago ido tayi ta dubeshi cike da mamaki tac"daddy dinner kuma kamarya?""ta faɗi tana ɓata rai. "dinner bikin abokinane akeyi to an gayyacemu harda abbankima zamu haɗu duka can. Shiyasa nake sauri"ya faɗi yana dubanta. langaɓe kai gefetayitace daddy kaje danitsoron zama ni kaɗai nikeji,in bakanantsoron zama nakeyi"ta faɗy a shagwaɓe.kamar zatai kuka tana taɓe baki mrmushi daddy yayi yasa hannu ya rungumotajikinshi,yace "toki shirya muje amma ba ruwana in aka ganmu akai mikidariyar mijinki tsohonee" murmushi tayi ta sunnekanta a ƙirjinshi. sakinta yayi ya shiga wankanayko kamin ya itozahra ta gama ƙure adaka kamar itace maryartasha fited gown ta murza hularta da MB FASION TURBANS suka ɗinko mata ɗaurin ture kaga tsiya abun se wanda ya gani gyalenta ta yafa agefen kafaɗa taci taalminta cover me tsini ta ɗauki jakarta me kyau ta zauna gefen gadozama jiran fitowar daddyn. a gurguje ya fito ta taimaka masa da miƙa masa mayukan shafawan sannan ta miƙe ta fice dagacɗakin dan ya shirya. bin bayanta yayi da murmushi yadda take tafiya abun na burgeshi,agurguje ya kimtsa a fito abun mamaki kayan nasu nacshige da juna, kallnshi zahra tayi tai murmushidan sosai ay mata kyau dan uncle akwai iya ɗaukar wanka,farin gemunsa da sajavnsa ƙaramushi kyausukeyi "amma zahra baahaka zaki bini ba ko,kalliyar tayi awa kuma gyalen kalleshi can yana retofa ze faɗi,ay bame cewa ke matar aurece"cewar daddy yana janyo gyalen. Riƙe mushihannu tayitaecashagwae"nida a haka zani wlh ayƴanmtan gurin da zasuje wasuma ko gyalen bazasu sakaba kuma sunayine dan nazan mutane sufaɗa tarkonsu"ta faɗi tana turo baki gaba. kokaɗan beson damuwarta,hakanne yasa yaja hannunta yana faɗin"muje karmu makara" gaan mitarshi gbox ya buɗe mata ta taka tashiga,ta hakimce ta juyotana kallonshi,murmushi uncle yayi ya girgiza kaiyamaida motar ya rufe yazagaya ya shiga ya tada mitarsuka fice agidan yana me alfaharin kallnta agefensa amatsayin matarsa taaure. 32 *duk wanda yafitarmin koya karantamin be biyaniba Allah ya isa ban yafeba* Sun isa gurin dinner tara da rabi na dare,kamar yadda zahra ta tsammatace ta faru mata ne gasunan kamar ana gasar sarauniyar kyau. fitowar daddy daga mota sosai yaja hankalin mutane,musamman mata dan motar dayazo acikinta miliyan ɗari shidace da sabain,nanfa ya tsaya gaisawa da mutane dasuka masa barka da isowa,mata ko se kwarkwasa aketa masa da nufin anzo gaisheshi,zahra dake cikin motar ita abunma mamaki ya bata watakan uncle ɗinta haka yake da farinjini kenan ita take ta masa kallon nakasu ga rayuwarta. zagayowa yayi ya buɗe mata ƙofar. hannu ta miƙo masa ba musu ya kama kyakkyawan hannun nata dayasa jamaa da dama ƙosawa ta fito aga wacece mamallakiyar hannun. ƙafafunta ta ziro waje sannan ta taka ta sakko da ƙarfinta,wanda daddy yayi zaton faɗuwa zatayi yayi saurin kai jikinsa ayko ta lafe aƙijinsa ya rungumeta. mutanen dake gurin kansune yafara lissafi dan da sun ɗauka babantane amma wannan runguma tasa sun sauya tunaninsu. maida ƙofar daddy yayi ya rufe,ya matsa remote,sannan yasa hannu ya gyarawa zahra gyalen nata,sannan ya kama hannunta tana wani shigewa jikinshi suka bi bayan wanda sukazo yimusu iso. suna taka bakin hall ɗin mc ya fara gabatar da shigowarsu. "to jamaa atashi a girmama me girma honorable Alhaji sammani canji sanatanmu na gobe tare da Amaryarsa,bisa samun damar halartar wannan taro namu me albarka da yayi" ayko kowa miƙewa yayi harda ango da amaryar ana tafa masa hmmm zokuga step gurin zahra,ga dj yasa waƙar daddyn ta siyasa guri ko se tafi ake. daddy riƙe da kyakkyawar amaryarsa se ɗagawa mutane hannu yke ana sekayi honorable . gurin zama na musamman aka basu can kusa da abban zahran wanda jin daɗin ganinsu yasa yyi suman zaune,wai zahranshi ke tafe tare da hamshaƙin me kuɗi kuma fitaccen ɗan siyasa irin alhaji sammani wai amatsayin matarsa ta aure tilo,in be godewa Allah ba mezeyi. suna ƙarasowa ya miƙe suka rungume juna shida daddy,suna murnar ganin juna,yana sakin daddyn itama zahra ta shige jikinshi ya rungumeta tana faɗin "abbana nayi missing ɗinka"ta faɗi ashagwaɓe daddy na musu dariya. "muma munyi naki zahran abba,kina lafiya ko?"cewar abba.bayan ya saketa. lafewa tayi ajikin daddy ta manne kafaɗa tana dariya tace"ga tabbacin lafiya nake kuwa ka gani abbana" dariya sukayi su duka suka koma suka zauna masu hoto se haskasu sukeyi,zahra na lafe ajikin mijinta ta hana ƴanmata masu kawo farmaki rawar gaban hantsi shi kanshi daddyn hankalinshi nakan zahra yana mata hira akunnenta wacce yawanci yaba kyan da tayine ykeyi ita kuma tana shigewa jikinshi tana dariya. goma da rabi suka fito gurin badan antashiba sedan zahra dake hammar bacci da takeji. atare suka fito da abba,ga hadari ya haɗu wanda seka fito wajan hall ɗin kake ganinsa.dan har nfara yayyafi. sallama sukayi da Abba ya wuce motarshi suma suka shiga tasu daddy yaja suka bar gurin. ay kamar jira,ruwa ko ya kece a hanya kamar da bkin ƙwarya wanda ruwan haɗe yake da iska me ƙarfi da walƙiya ga tsawa anayi. dole tasa jamian kula da haɗɗura suka tsaya kan tituna suna bada umarnin motoci su tsaya ruwan ya lafa danko gabansu basa gani. dole daddy shima ya faka yasa double signal,zahra se rawar sanyi take dan ruwan yasaki sanyi sosai,bakinta har karkarwa yake. "ya akayi sarauniyar kyau,lafiya kuwa?cewar daddy yana ruƙo hannunta. dubanshi tayi ta taɓe baki kamar zatai kuka tace"sanyi nakeji kuma banason wannan walƙiyar tsoro take bani daddy."ta faɗi a shagwaɓe. "da nace acanjo shiga ay cemin akayi wlh ahaka zaaje to ayga sanyinan da ruwa na miki hukunci"cewar daddy yana murmushi. Ayko kuka tasa nishi harda buga ƙafa ba shiri daddy ya ɗagota can daga kan kujerarta ya ɗorata kan cinyarshi yana mamakin rashin nauyinta dukda manyan ɗuwawukan da take dasu amma sam bata da nauyi. lafewa tayi ajikinshi ya rufeta da malum malum ɗinshi sannan yasa hannu ya kunna heater motar,cikin ƙanƙanin lokaci motar a ɗauki ɗumi. zahra lub aƙirjin mijinta tana shaƙar niimtaccen ƙamshinshi dama bacci takeji ayko tuni baccin yayi awon gaba da ita. daddy kallon fuskarta yayi yana murmushi so da ƙaunarta na ƙara wanzuwa a zuciyarshi ahankali yasa baki ya sumbaci ɗan ƙaramin bakinta ya ƙara rungumeta ajikin nashi. basu jima sosaiba ruwan ya lafa akacsaki hanya daddy yaja motar sukabar gurin,12 na dare suka iso gida,koda yayi parking be tashetaba ya fito ɗauke da ita ahannu ya rufe motar da ƙafa,ya matsa key ya shige gida da ƴar babynsa iya rigima a hannu. ɗakinta ya kaita ya kwantar da ita ta zare mata takalman ƙafarta sannan yaja mata ƙofar ya fice zuwa nashi ɗakin. 33 *duk wanda yafitarmin koya karantamin be biyaniba Allah ya isa ban yafeba* ƙarar rufe ƙofarne ya tashi zahra a baccin nata,miƙewa zaune tayi tana mutsike idanunta.ay bata gama wartsakewaba aka saki wata tsawa wacce har ginin gidan seda ya motsa. da wani mahaukacin gudu zahra ta fice aɗakin ta nufi na uncle agigice tana ƙwala masa kira, uncle dake tsaye ya murɗa murfin toilet kenan yajiyo ihunta tana ƙwala masa kira,agigice ya nufi ƙofar fita,yana buɗe ƙofar tana shigowa ɗakin a 360 dan ta razana sosai. rungumta yayi ajikinshi ya maida ƙofar ya rufe,yadda jikinta ke rawane yasa ya fahimci koma mene ba ƙaramar razana tayiba. sun jima yana rungume da ita yana shafa bayanta kamin tasamu natsuwa ta ɗago ido ta dubeshi shima ita yake kallo, yace cikin tattausar murya"me ya faru?"ya faɗi yana gyara mata gashin kanta daya tashi. "tsawa akayi daddy kuma ni banason tsawar shine naji tsoro"ta faɗi a shagwaɓe kamar zatayikuka. "sorry bansan bakyasoba da ban baroki ke kaɗaiba"cewar daddy cikin sigar rarrashi "Zakiyi wanka?"daddy ya tambayeta. Kai ta gyaɗa masa dan tasan dole se tayi wankan zata iya bacci cikin jin daɗi. batai auneba se jintayi ya zuge mata zip ɗin rigar tata yasa hannu ya zame mata ita ta faɗi ƙasa. ɓalle mata bra yayi,da sauri ta ɗago ido tana kallonshi"ɗora goshinshi yayi akan nata yace"wanka zamuyi koda bra ɗin zakiyinaki?"ya faɗi cikin wata murya wacce tsabar daɗin muryar da zahra taji seda taji tsut tsut a haq ɗinta. girgiza masa kai tayi a hankali. zare bra ɗin yayi,ayko nonuwanta suka haɗu da fatar ƙirjinshi kasancewar shima gajeren wandone kawai ajikinshi. wata sheshsheƙa zahra ta sauke,sakamakon faruwar hakan,hannayenta ta ɗora akan kafaɗarshi,ta ƙara bnƙaro ƙirjin,goshinsu a haɗe idanunsu cikin na juna,shi kanshi uncle baze iya kwatanta daɗin da yakeji na kasantuwarsu hakanba. a hankali ya zame mata pant ɗin jikinta shima ya faɗi ƙasa,kusan atare ya zamesu da wandon jikinshi,ayko burarshi ta tokari haq ɗin zahran,da sauri tai baya da ɗuwawunta,hannu yasa akan ɗuwaunta ya ƙara matso da da ƙarfi jikinshi,ayko ta tokaretn da kyau tsabar razana batasan sanda ta ɗaga ƙafarta ɗayaba,ayko carab uncle ya riƙe ƙafar a yadda ta ɗagatan,ayko dick ɗin tashi shigewa tayi tsakanin cinyoyinta tana gogar belinta, "ahhhhhhhhhhh,shhhhh,"shine sautin a uncle ya saki,a hankali yake baya yana ƙara goga mata dick ɗin akan haq ɗin tata. wani irin mahaukacin daɗi su duka sukeji dan tuni zahra ta fara masa ɗan kukan daɗi akunnuwansa.tana ƙara kamoshi, kan gado yaje ya kwantar da ita,sannann ya fara sunbatarta tun daga tafin ƙafarta har zuwa kan haq ɗinta,wanda ya ware mata ƙafa yasa bakinsa ya cafki ɗan belinta yafara tsotsa,yana yin ƙasa da harshenshi yana tsotso aynihin ramin haq ɗin yana zira mata harshe yana zarowa yana karkaɗa mata akan belinta,ayko se tumbuɗin ruwan niima take masa yana lashewa. zahra yaufa uncle yagama kunnota ba abinda takeso kamar taji ya zira mata burar tashi cikin haqcɗinta amma taga sam beda niyyar hakan se karkaɗa mata burar yake akan haq ɗinta yanayi kamar ze citan se kuma ya fasa. batasan sanda ta fashe mishi da kukaba tana faɗin"uncle ka ziramin acikine ahhhhhhh wayyo kasaka aciki kaji"ta faɗi tana kamo kafceciyar burar tashi tana ƙoƙarin turata cikin ramin haq ɗin tata. dojewa uncle yayi dan yasha alwashin seya koya mata hankali akan kalaman da ai masa abaya,sabida yaan ba lallai ta jurewa buƙatarsaba agaba shiyasa zeyi amfani da damar wajan maida ita mace me yawan son ci gindinta ta hanyar ja mata rai ta hakane gaba duk sanda zezo da buƙata bazata hanashiba kamar matarsa marigayiya. 34 *duk wanda yafitarmin koya karantamin be biyaniba Allah ya isa ban yafeba* ƙin saka mata burar yayi yaci gba da wasa da ita yana ɗan bubbuga mata burar asaman haq ɗinta,gamida goga mata akan belnta,ayko squiting ne ya fara fesowa dayafi na ranar farko dan yau a matse take over. sunjima rungume da juna suna maida numfashi kamin ya miƙe ya ɗauketa suka shiga wanka har zuwa lokacin bata dena yimasa kukan shagwaɓarba. da kanshi ya mata wanka,tayi na tsarki suka fito, yana rungume da its,dubansa yakai kan katifar yaga ta jiƙeta da ruwan daɗi bazata kwantuba. dubanshi yakai fuskarta yace"mu sauya ɗaki dannkin jiƙa wannan gadon baze kwantuba,inaga pampers zan riƙa sa miki tunda na lura kina cikin cinsin mata masu fitsarin daɗi wato squaiting" Bata kulashiba dan haushin rashin cinta da beyiba har yanzu be bar zuciyartaba. ɗayan bedroom ɗin nasa yakaisu,dan ɗakunanshi biyune itama biyu se na baƙi dana yara in sun samu. dare ya riga yayi shiyasa be wani jira su shafa mai ko susa kayan bacciba ya haye gado dasu yajamusu bargo,bayan ya ciretawul ɗin dasuka ɗauro. koda suka kwantan hannunsa nakan nononta ɗaya yana murzawa ɗayan kuma na bakinsa yana sha, a hankali zahra ta riƙe kanshi tana ƙoƙarin cire masa nonon abakinsa amma yaƙi saki ya riƙeshi gam da harshenshi. ganin baze sakar mata nonon bane yasa tace cikin kukan shagwaɓa. "ni wlh daddy ka sakarmin nonona tunda haukatani kakeson yi kawai,"ta faɗi tana ture masa hannunsa akan ɗayan nonon nata. ƙasa yayi da hannun zuwa kan haq,ɗinta ya fara laylaya mata ɗanbelinta,yana kewaya hannun kan ramin haq ɗin,tuni ta fara sallamawa,dan uncle yasan duk wani guri daze taɓowa mace yasauketa a layi. "Kabari uncle tunda ba ci zakayiba kadena samin rai haka don Allah,ina cutuwa"ta faɗi muryarta bata fita. "aykece bakison naci zahra,kince budurcinki badanni kika tanadeshiba,kinga bansan iya tanajin a kikai masaba ina lallaɓa tsufana inje ko yafi ƙarfina,banida damuwa zahra ki kaiwa koma waye buduecin yaɗauakaseki dawomin afankon da kikaimin alƙawarin zan samu zahra banida damuwa da hakan,bake kaɗai kike buƙatar acikiba zahra nima inaso inga ina cin naki dare da rana"cewar uncle yana dariyar mugunta. Juya mishi baya tayi bata sake cewa komaiba dan tasha alwashin koya masa hankali da wannan kalaman nashi. shima be sake cewa komaiba ya rungumeta ta baya sukai baccinsu. 35 *duk wanda yafitarmin koya karantamin be biyaniba Allah ya isa ban yafeba* koda gari ya weye zahra ta rigshi tashi sabida sun makara sakamakon rashin kwanciya da wuri da sukayi,yaye bargon jikinta tayi,ga mamakinta har yanzu hannun uncle nakan nononta. murmushi tayi tana tuno abinda ya faru tsakaninsujiya,lallai uncle namijin duniyane lokacin da ta tuno yanda yake sha mata ruwan pussy jiya wanda takeji ana faɗin maza nayi bata taɓa tunanin uncle yasan anayinba bare ace har ya iyairin haka. dubanta takai kan kyakkyawar fuskarsa,baccinsa yake hankali kwance,ga ɗan farin saje da gemunsa da gashin kansa kwance lublub gwanin burgewa,ga ɗan pink lips ɗinsa..sosai taji mijin nata nashiga ranta yaye bargon jikinshi tayi da nufin tatasheshi,ayko cin karo tayi da ƴar farar burarshi katuwa atsaye ga kauri ga tsayise wani harbawa take gashi yana baccinsa hankali kwance wani zullo taji a haq ɗinta ayko ware ƙafa tayi tasa haq ɗinta dede setin bakinshi ta kwanta ajikinshi ta kama saman kaciyarshi ta fara tsotsa. kamar a mafarki daddy yaji wani maganaɗisun daɗi na haar masa kai buɗe idanuns keda wiya yaci karo da babbar alƙarya akan bakinshi. freshness ɗin gurinne ybashi tabbacin iya rigimace on duty. zahra batasan ya farkaba se ji tayi itama yana tsotsar mata haq ɗin,yana sakin wani nishi. taso kwacewa ta sauka amma daɗin da uncle ɗin ke jiyar da ita ta hanyar sha mata pussyn da yakeyine yasa ta kasa saukar har seda sukasa juna releasing,inda daddy ya zuba mata sperm ɗinshi abakinata ƴar gariko ta haɗiye kayanta. zamewa tayi ta sauka bayan tasamu ya saketa,toilet ta shige da gudunta ta fara wanka. shiko uncle ya kasa motsawa dan tunda yayi auren fari yake so matarshi ta dinga sha masa bura amma taƙi koya,shiyasa besan daɗin shanbacs yanzu da zahra tasha masa akaron farko a rayuwarsa.daɗin da yaji baze iya misaltashiba. fitowa tayi ɗaure da tawul ta fice a ɗakin ta nufi ɗakinta,taje tasamu tai sallah tana idarwa taje gaban mudubi ta tsara light makeupsannan taje tasaka riga da wando masu kama jiki dan rigar ko cibia bata rufe mataba wandon kuma cinyarshi duk a yayyage take crazy jeans,fararen cinyoyinta duk sun fito ajiki. taje gashin kanta tayi ta kamashi da ribom sannan ta feshe jikinta daturare,ta gyara ɗakinta tasa turaren wuta,sannan ta wuce ɗakin daddy da suka ɓatajiya da injin da ake bbusar da carpet ko katifa,kwashe zannuwan adon dabargon tayi sannan tabusar da katifar bayan tasa turarukan ƙamshiakai, shimfiɗa wasu zannuwan tayi ta gyare ɗakin fess sannan asa masa turare aburner sannan takai zannuwan gadon data cire ɗakin loundry. direct kitchen ta wuce dan taga tara ta kusa kuma daddy goma yake fita office. girki tafara yimasa mai rai da lafiya wanda zeci a office in yaje,sannan ta haɗa masa breakfast takai dinning area.sannan ta dawo taci gaba da ƙarasa wanda ze tafi dashi officeɗin. 36 *duk wanda yafitarmin koya karantamin be biyaniba Allah ya isa ban yafeba* daddy tuni yayi wanka shima ya kimtsa,sakkowa yayi falon ƙasa dan yasan tana kitchen dan ƙamshin da yajiyo a hancinsa lokacin da yana wanka shine ya bashi tabbacin hakan. takawa yayi ya isa ƙofar kichen ɗin,tsayawa yayi yana ƙarewa halittarta kallo,yadda ɗuwawukanta ke motsawa duk sanda ta mtsayami komaiɗaga masa hankali. a hankali ya taka ya isa inda take hannu ya zua ya rungumota jikinshita baya.ƴar ƙara ta saki ta shagwaɓa tana faɗin"kai daddy wallahi kasa har gabana ya faɗi"ta faɗi tana kwantar da kanta a ƙrjinshi. shinshina wiyanta yake yace yana murmushi"gaban dan gama sha ɗazune ya faɗin,?a daidai inane muje muɗaukoshi amaryata ba tsuliya ina kanta" sosai zancan na daddy ya bata kunya kumayay mata nauyi amma shi ko ajikinshi wasanshima yakeyi da nonuwanta daya zira hannunshi cikin rigarta dan ko bra bata sakaba sabida zafin da nonon kemata sabida shan da daddyn ya musu. Can a ƙasan maƙoshinshi yake raɗa mata"zahra waya koya miki shan bura?"yayi tambayar yana sakar mata numfashi akunnenta. Lumshe ido tayi tanajinyana kunnota,tace akasalance"agurinka na koya daddy"ta bashi amsa tana ɗora hannunta akan nashi yana ci gaba da wasa da nonon nata. ɗuyo da ita yayi suna facing juna,ya ɗuketa cak ya ɗorata kan table ɗin tsakiyar kitchen ɗin,yana faɗin."a bani tagwayena insha kamin inyi breakfast"ya faɗi yana ɗage mata rigar sama. "daddy kwana fa kayi kana shansu kuma ko ɗazuma fa kasha"ta faɗi tana gantsarewa sakamakon tsotsarsu daya fara. yata iya tunda ta fahimci maabocin son nononne dole ta ƙyaleshi yayi abinda yaga dama. seda yagaji dan kanshi ya ƙyale mata nonuwan yayi hanyar fita akitchen ɗin yana faɗin"azo abani abinci sauri nake" "kana saurin ka tsaya shan nono"cewar zahra ashagwaɓe tana turo baki gaba dariya uncle yayi yace"washe ƙwaƙwalwa suke in mutum ya luzumci shansu kullum ba dare ba rana ba safiya" dariya batun yaba zahra,bata san sanda ta tuntsure da dariyarba datai matuƙar ƙawata fuskarta,tasa uncle tafiya da baya yana kallonta seda yji ze faɗine ya juya ya wuce dinning ɗin yana murmushin yadda zahra keson maidashi yaro kamarta. agurguje zahra ta kammala shirin daddy ɗin ta rakoshi har mota ya tafi office sunawa juna byebye. bayan ta koma cikin gida waya ta ɗaga ta kira halima tace tazo gidanta tanason mgn da ita. bayan ta ajiye wayar gyara inda sukayi breakfast tayi,ta gyara ktchen ɗn sannan ta koma ɗaki ta kwanta dan tasamu hutu ko bayawa kan halima ta iso. 37 ke nifa kin tsoratani wallahi wai meke faruwane kikadokamin kira da sanyin safiya"cewarhalima lokacin data iso gidan zahran. "Hmmmm bari kede halima wallahi ina cikin damuwa tsohon nan so yake ya haukatani gashi de a haka kamar komai lfy amma wlh ina cikin damuwa,"cewar zahra tana buga tagumi. "Damuwa wacce iri zahra jiya naga hotunanku tare na trending gwanin burgewa wacce matsalace kuma zata dameki,don Allah zahra ki kwantar da hankalinki ki zauna lfy da mutuminnan"cewar halima cikin damuwa. "Halima zaman aure ze yiwu ba sex,ze yiwu sede yayi turning ɗina on yabarni kullumhaka mukefa"cewar zahra kamar zatayi kuka. "Amma kuma zahra kin tabbatar lafiyarshi ƙalau"? "wallahi lafiyarshi ƙalau cewa yayi waishi bayason virgin sede in rabar atiti first"ta kwashe yadda sukayi dashi a faɗa mata. "tunda haka yace zahra to ni shawarata anan shine ayi yadda yake so ɗin" "kutumar uba nufinki inbi maza da aurena?"cewar zahra azabure. "Maida wuƙar kema kinsan bazan taɓa bakiwannan shawarar ba" "to me kike nufi da ayi yadda yakesoɗin?"zahra ta tambaya. "Good,shiryawa zaki dingayi kina fita ko kije gidanku ko kizo gidanmu kikai dare,azuwan kin fara bin mazan se muga wanne mataki ze ɗauka"cewar haliman. Dariya zahra tasa ta faɗa jikin halimar tana faɗin "wallahi ƙawata kinsan kan tsiya karfa tsohon mutane ya tsure" dariyahalima tayi tace"ayshi yajawo to da haka zaa horashi." Sunjima suna ƙulla tsiyar da zaa fara yiwa daddy kamin halima ta tafi. zahra da wuri ta kammala komai nata ta kimtsa cikin wata arniyar riga iya guiwa me masifarkyau,ta kama gashin kanta da rinbom,ta chaɓa ado abunta tasaka takalmi me shegen tsini,ta rataya jaka ta zauna falo zaman jiran dawowar uncle. be shigo gidaba ranar se tara na dare sakamakon meeting daya tsaya yi,agajiye yake so yake yazo gida amarya taɗan gasa masa jikinsa. Yana turo ƙofar falon zahra ta miƙe,da sauri ta ƙarasa bakin ƙofar,yana shigowa ta rungumeshi ta manna masa kiss akumatu tana faɗin. "haba daddy se yanzu kake dawowa gida,gashi tun biyar na yamma naso fita amma baka dawoba"ta faɗi tana kallon agogon hannunta tana ƙara wayaakunnenta. zeyi mgn ta rigashita fara yin wayar,seji yayi tanafaɗin. "Goga ganinan zuwa minti biyar tayi yawa zan ƙaraso don Allah kaba shi haƙuri," "ina zaki a tsohon darennan?"cewar daddy cike da mamaki. Hannu ta ɗora masa akan baki taimasa nuni dayay shuru. daddy sakato yayi yana kallonta. cigaba tayi da wayar tana faɗin"dan Allah goga ka amsar mishi condom guda biyar ka bashi tunda kwana zamuyi may be ɗaya baxe ishemu har ya gama cin nawaba" kashe wayar tayi takai dubanta gurin daddy tana dariya tace"uhm albisirinka ɗazu wani ɗan makarantarmu goga nai masa bayanin damuwarmu shine ya samo wani harijin saurayi daxe cinye budurcina adarennan kuma wallahi in faɗa maka sema ka ganshi a hoto da ni wannan inya ɗafeni seka kaini asibiti,bari in sauri inje ga abincinkacan mu kwana lafiya"tana kaiwa nan ta fice da sauri tafaɗa motarta. daddy dake tsaye kamar saƙago,tunani dakomai nashi ya tsaya cak,be dawoba seda yaji ƙarar tashin motarta ayko da gudu ya fice sede kan yakai tuni ta fice agidan. da wani mugun gudu ya faɗa motarshi yabita abaya,. zahra ko tana fita ta kira halima take faɗamata wasan data faro,halima dariya takeyi kamar cikinta zeyi ciwo. motar daddyce tasha gaban tata da gudu ya fito yazo inda take ya buɗe tata motar cikin matsanancin bacin ran da bata taɓa tsammanin yanadashiba yace yana huci"wallahi taku ɗaya kikayi sena haɗaki da mahaifinki,maza ki juya kiwuce muje gida kamin ranki yaɓaci."ya faɗi kamar ze rufeta da duka. "amma daddy tsakani da Allah wannan ba yibane kainefa kace inje kuma nasamu ansamomin wanda ze cinin first kuma kace bazaniba i thought kai murna zakayi tunda abinda muke nemane muka samu" "kiyi ribas ki koma gida right now,this is an order"ya faɗi a harzuƙe.yana rufe mta ƙofar ako zahra ba musu ta juya kan mtar,ta koma gidan yana biye da itase dariya take masa. tana parking ta fice da gudu ta shige ɗakinta ta kulle kanta koda ya shigo afusace be sameta afalonba,ƙofar ɗakinta yaje aykosautin kukanta yajiyo,wanda besan na ƙarya bane,koda ya taɓa,ƙofar arufe take hakanne yasa ya koma falo yana huci kamar mayunwacin zaki be taɓa sanin zahrabata da hankaliba se yau data kwatanta masa yagani. 38 Kan kujera yazauna yana kaɗa ƙafa yana huci, ranar anan ya kwana dan gani yake inya shiga ɗaki zata iyaficewa ta tafi tunda tayi niyya. koda gari ya waye,ɗakin nata ya sake komawa yana tura ƙofar yajita abuɗe ya shiga. ba ciki ƙarar ruwan daya jiyo a bayine yasa ya fahimci wanka takeyi. shima jikinshi ciwo yake masa na kwanan zaune da yayi ba bacci,cire kayanshi yayi ya ajiye agefen gadonta ya murɗa ƙofar bayin ya shiga,tana tsaka da wanka a shower ta ganshi ta glass ɗin jikin bangon yana shigowa. kauda kanta gefe tayi alamun har yanzu fushi take dashi be damuba yaje ya tsaya ta bayanta,kamar tafiyar tsutsahaka yasa hannayensa ya rungumota jikinshi,kwantar da kanta tayi a ƙirjinshi tana sauke ajiyar zuciya, "am sorry"cewar daddy kamar raɗa acikin kunnuwanta. bata tankashiba haka yaci gaba da yimusu wankan tare ƙala bata ceba har yakammala ya ɗaura mata tawul shima ya ɗauro suka fito se shan ƙamshi take ita ala dole ya bata haushi. ɗakinshi ya wuce yaje ya kimtsa sannan ya dawo nata yasamu batanan,ficewa yayi ya nufi kitchen samuntayayi tana fere irish. kusa da ita yaje ya tsaya ya jingina da cabinet ya harɗe hannayensa a ƙirjinshi,ya fara magana atausashe. "Zahra laifi kikamin adarenmu nafarko agidannan shine dalilin dayasa nace miki abinda nafaɗa rannan da har yasa kikayi yunƙurinyinabinda kikayi jiya,but amsorry bazan sakeba,yanzuma if you areready zamu iya zuwa in kauda dukwata shaawa dake damunki"ya faɗi yana kamo hannunta. wani kallon uku saura taimasa sannan tace"hnmmmdaddy kenan,just like that,inzomuje ka kwanta dani,to ay dane nake shaawar taka amma yanzu ni babu shaawarka azuciyata,kariƙe abunka nima inriƙe nawa,inkaso kaba wacce kagadama nima bazaka hanani ba wanda naga damaba ay tunda jikinane"ta faɗi tana murguɗa baki. me makon maganar tabashi haushi ga mamakinta dariya tabashi,cikin dariyar da itama ta kusa sata dariyar yace"to muje gado in duba ingani inda gaske bakya shaawatan"ya faɗi yana jan hannunta. ƙwace hannunta tayi tana faɗin"bazaajeba ɗin tunda baka yardaba aje a hakan"ta faɗi tanazuba mai a kasko. "naji to ammaduk ranar da kika kuma gigin fita agidannan kwatankwacin jiya wallahi sena zane miki ɗuwawukan nan naki da kyau"ya faɗi yanacshafo ɗuwawun. matsawa zaha tayi dan sotake itama ta wanashi da kyau kamin ta bada kai borin yahau. 39 daddy ranar be fita da wuriba yanata lallaɓa zahra tana botsarewa. bayan fitarshine tahau online tayi serching dildo wato gaban maza na roba inda ta zaɓi wani shigegen gaske wanda girmanshi zezo ɗaya da burar daddyn bayan tabiya kuɗindana deliveryne ta bada time ɗin da zaa kawo mata dede lokacin daddy na gida. ta kira halima sukaci dariyar abinda ya faru,jiya,bayan ta kashe wayar a kimtsa taci wananta tayi ficewarta zuwa gidansu akaro na,farkotun bayan auransu. tsayawa tayi ahanya tai musu tsarabatagani ta faɗa, sannan ta ƙarasa gidan acikn gbox ɗin daddy. kowa agidansu babuwanda beyi murnacda zuwantaba nan aka shiga hirar yaushe gamo,ta dubi mamansu ashagwaɓe tace "mama yara sunyi hutuamma kinƙi barnsusuzo gidana,tunda aka kaini kin maidani kamar mara galihu bame zuwa inda nike" "kar kiga laifinaabbankune ya hana kowa zuwa yace su bari sekin ƙara kwanaki kan suzo,last Friday ma har driver ze kawosu ya hana,to kinsan halin ubannakubase anfaɗa mikiba"cewarmama . Suna hirar ne wayar khadeeja tasameta,miƙewa tayi tsam ta keɓe sannan ta ɗaga kiran. tun kansugaisakhadeeja tace"zahrameke faruwa naga hotunanku da daddy agurin dinner kuma its shows that kuna zaune lafiya meke faruwane anya duk shawarar danake baki kina amfani da ita kuwa?"cewar khadeeja cikin damuwa. Dariyazahra tayi tace"yaroman kaza,haba khadeejasekace bakisan waye mahaifin nkiba,towannan fitar da dariyar duk dakikagainyi biyana yayi,sabida beson yaje yasha kunyaagurinah kai haba ay nidake amanace"cewar zahra tana dariyar mugunta Ajiyar zuciya khadeeja ta sauke me nauyi,sannan tace"wallahi har hankalina da yatashi amma yanzu tunda kikaimin bayani ya kwanta."cewar khaddejar. Dariya zahra tayi tace"ay karkiji komaiamanarki na nan bazan citaba" sun ɗan jimacsuna waya khadeeja naƙara jaddadawa zahra amanarta zahra nacewa ta riƙe kamin suyisallama. dawowa tayi gurin mamansu suka cigaba da hirarsu. daddy da wuri yadawo gidasedegacmamakinsa zahra batanan,abinda yay matuƙar ɗaga masa hankali bada izininsa ta fitaba. ringing bell da ake abakin ƙofar falonne yasashi zuwa ya buɗe dasauri tunaninshi itace. koda yabuɗe delivery manne dasaƙo aleda yamiƙawa daddyn yace"madamzahra ce tai order tace inanzo bata nan aba wanda aka samu agidan ya ajiye mata" daddy karɓa kawai yyi yasa hannu a takardar ya maida ƙofar ya rufe ya juya ya shiga falon yanajujjuya ledar hannunshi dan besan meye acikiba. zama yyi kan kujera ya buɗe ledar,ayko arbacyayi da ƙatuwar burar roba,aciki atsaye abunta,arazane yazarota daga cikin ledar yana jujjuyawa cike da mamaki. zahrace ta dawo ganin motarshi ne yasa tagane ya dawo ayko tuɓe pant ɗinta tayiacikin mota ta ruƙoshi achannu sannan ta zare ribom ɗin kanta ta shiga falon tanacɗan tattale ƙafafuwa. daddy a tsorace yake kallonta,ganinta hajaran majaran dayayi shi yabashi tabbacin zahratayi nasarar zubar dabudurcin nataatiti. kallo kawai ya bita,dashi tana jan ƙafa ta shige ɗakinta,tana shiga ta fashedadariyatatuɓe sauran kayan ta faɗa wanka. daddy riƙe kanshi ake juya masa yayi wasu hawayen baƙincikine ke zubowa a idnunsa yama rasa meye abinda zeyi yaji sanyi aransa shine kawai ya fara kukan. 40 Ranar be iya zuwa inda zahra takeba seda gari ya waye,tana kwance agado tana bacci hankalinta kwance. gaban gadon yaje ya ɗan bubbuga fulonta ayko ta farka,ta miƙe zaune tana miƙa gamuda salati. Dildo ɗinta ya miƙa mata yace"duk abinda kikeyi nasani kinayine dan in sakeki,koda dama naga kinyi relax nasan akwai wata manufarki datasa kikayi hakan,to ki karkaɗe kunnenki zahrakijini da kyau ko agabana,zaa kwanta dake bazan rabu dakeba domin nasan muhimmancin alƙawari kuma inaccikashi,nayiwa mahaifinki alƙawarin mutuwace zata rabamu toitance zata rabamu, duk abinda zakiyi kin daɗe bakiyiba." ɗaga dildo ɗin yayi yana juyashi yana murmushi yace"nice shape nice size,kice zurfi gareki har haka,?congratulations enjoy ur toy,"ya faɗi gamida ajiye mata shi ajikinta ya juya ze fice. zahra ɗago kai tayi tace"tunda kayi iƙrarin kai me cika alƙawarine, to ay har yanzu akwai alƙawarin dacbaka cikaba daddy"ta faɗi tana murmushi juyowa yayi ya kalleta yace"wannene yayi saura daban cikaba?" "saukowa tayi agadon tana takowa zuwa gabanshi tace tana kwance igiyar rigarta"kace sena ba wanda nikeso budurcina zaka fara kwantawa dani which idid last night,yanzu danake fanko tsaye agabanka kamar yadda naimaka alƙawarin zaka samu,tokaima ka cika naka alƙawarin mana na kwanciya da sauran wasun" ji yayi kamar ya sureta ya bugada ƙasa amma haka ya cije yace yana murmushi"enjoy ur dildo na tsawon wata guda,da zaran kiji yadda shima yake kisameni nima zan ɗanɗana miki kijiyadda nima nake"ya faɗi yana shfa kumatunta yabi ta gefenta ya fice aɗakin zahra tabi bayanshi da kallo Tun daga wannan rana uncle yadena yawan zamaagidan a ƙoƙarinsa nayin nesada ita dan yasamu zuciyarshi tai masa sanyi gameda laifukan data yimasa. ayko itama ta saka ƙafar yawo zuwa gidansu halima ko kuma su haɗu awani gurin ita da ita su yini suna hirarsu sannan zahra takaita gida itama ta daw nat gidan duk uncle nasane da fitar wacce yake zaton mazactakebi. sabida data dawo take zuwa tati wanka wanka yake kallnsaamatsayin wankan janaba. yasawa ransa in zatyi abinda yafi hakama seya zauna da ita shiyasa ya rage damuwa akaan abun amma yana jin zafi aransa me ƙuna duk lokacin daya tuno. zahra harbpills na motsa shawa bawand bata sawa uncle a juice bacdan ya kwanta da ita amma abanxa,yawo tsirara agidan agabanshi batasan ko so nawa tayiba ammashima dukaabanza bema nuna yasan tanayiba. Suna kan wannan tsarinne wata gudan dayaɗibar mata na gama amfani da dildon da besan tun aranar tasashi abolaba ya cika. 41 Tun daga wannan rana uncle yadena yawan zamaagidan a ƙoƙarinsa nayin nesada ita dan yasamu zuciyarshi tai masa sanyi gameda laifukan data yimasa. ayko itama ta saka ƙafar yawo zuwa gidansu halima ko kuma su haɗu awani gurin ita da ita su yini suna hirarsu sannan zahra takaita gida itama ta daw nat gidan duk uncle nasane da fitar wacce yake zaton mazactakebi. sabida data dawo take zuwa tati wanka wanka yake kallnsaamatsayin wankan janaba. yasawa ransa in zatyi abinda yafi hakama seya zauna da ita shiyasa ya rage damuwa akaan abun amma yana jin zafi aransa me ƙuna duk lokacin daya tuno. zahra harbpills na motsa shawa bawand bata sawa uncle a juice bacdan ya kwanta da ita amma abanxa,yawo tsirara agidan agabanshi batasan ko so nawa tayiba ammashima dukaabanza bema nuna yasan tanayiba. Suna kan wannan tsarinne wata gudan dayaɗibar mata na gama amfani da dildon da besan tun aranar tasashi abolaba ya cika. Koda lokacin yacika uncle be nuna mata bacsabida besamun zamacsakamakon zaɓen dazaayi sati me zuwa wataranma ko agidan be kwana,shiyasa ta ƙyaleshi bata dameshiba tabarshi akacgama hidimar zaɓe kumacAllah ya bashi nasara ya lashe kujerar sanatan dayake nemaxzahra rasa inda zatasa kanta dan farinn ciki tayi na zamantowarta matar sanata. seda akayi komai aka gama har aka rantsar da daddyn sannanne tasa aranta satin daya fara ayki as sanata itama,zata tuna masa alƙawarinsu. Ranar ta kama weekend daddy na gida har zuwa dare be fitaba,bayan tayi sallar ishaine ta shirya kanta acikin wasu sheɗanun kayan bacci,sannan ta nufi ɗakin daddyn bayan tayiwa kana ɓarin turaruka kalakala a lungu da saƙona jikinta.. zaune yake atsakiyar gadonshi a haɗe bayanshi da fuskar gadon yana duba,saƙwanni a wayarshi ƙamshin turarentane yasashi ɗago kai yana kallnta yana jin sonta azuciyarshi sede baƙin fentin data shafawa kanta yasa sonnata be wani tasiri azuciyarshi. bata damu da kallon da daddy yake mataba ta haye kan gadon ta zare bargon dake jikinshi zaune yake dagashi se gajeren wando, ta shige jikinshi. be rungumetaba duk da zuciyarshi nason yayi hakan kallontayayi yace"am busy zahra me kikesone banason takura"ya faɗi fuskabacwalwala. "alƙawarinmu nazo ka cikamin"ta faɗi tanashafo burarshi a wando.. sosai jijiyoyinshi suka motsa sakamakon taɓshin da tayi, glass ɗin idonshi ya cire ya dubeta yace"kin shiryawa faruwar hakan yau kenan?" hayewa cinyarshi tayi tana faɗin "eh mana,dadddy" wayar hannunshi ya ajiye,sannan yasa hannu ya zare mata rigarta,ababen dayafi so ajikinta suka bayyana watakan nononta,ga mamakinta ko taɓasu beyiba yazare wandon jikinta tare danashi wandon ya yunƙura ze kwantar da ita da sauri ta dakatar dashi tace ashagwaɓe tana nufar bakinshi da nonon"daddy bakasha twins ɗinkabafa, pls suck ko kaɗanne"ta faɗi tana,sa masa ɗaya abaki gamidaɗorahannunshi akan ɗayan. shima dama dauriyace kawai yakeyi ganin tai masa hakanne yasa beda sauran zaɓin daya wuce yasha ɗin ayko tsotsar ya fara yana murzacɗayan itama tana mulmula masa kan nono. sun jimaca haka kamin ya kwantar da ita yacfara sha mata pussy yanayi yanactsinewa ƙaton daya fara cimasa durin mata, sun jimacahaka zahra daɗi fall rantatasan yau uncle inyajitavirgin maybe har sabuwar mota ze siyamata. ayko ware ƙafafunta yyi gamida adduar saduwa da iyali ya seta dick ɗin nashi ramin haq ɗin nata da dukkan ƙarfinshi azatonshi uwangale ce se labari yasha banbam yajita virgin,abinda yajanyo kansa yadinga bugawa ya zare burarshi ya fasa kusantarta afejinmu na,farko kenan yanzu zamu cigaba. CIGABAN LABARI. 42 *duk wanda yafitarmin koya karantamin be biyaniba Allah ya isa ban yafeba* CIGABAN LABARI. Khadeeja da ƙyar ta iya ƙarasawa ɗakinta tsabar tsoratata da zahra tayi da batun cikinta,ta rasa yadda akayi zahraa tasan da wannan magana dantayi imani abba baze faɗamata ba,abeeb ko ko ita batasan a duniyar da yakeba bare zahra. ranar yinin ɗaki tayi dan bata da laƙa ajikinta kuma bazata iya haɗa ido da ita kanta zahranba. ita ko zahra,baccinta tayi lakadan bata farkaba seda aka kira sallah sannan ta miƙe tayi sallahr ta yi wanka,ta nufi kitchen dan ba bata damu da rashin ganin khadeeja ba tayi abinda zatayi ta kammala ta dawo ɗakinta, khadeeja ko acan nata ɗakinnkaiwa da komowa take na neman mafita kan yadda zata kawo ƙarshen zaman zahra agidan mahaifinta,dan cigaba da zamanta agidan barazanace ga zaman lafiyanta da mahaifinta. numfasawa tayi domin ta gama samo mafita,wacce tsabar daɗin mafitar da taji batasan time ɗin da ta kece da wata dariyaba. "zahra yadda kika shiryamin nima daga yanzu zan kasance kullum cikin farautarki,ki taɓo zuma kuma dole ta harbeki"cewar khadeeja ita kaɗai a ɗakinta. daddy be dawo gidaba,se takwas na dare cike da farin ciki zahra ta tarbo mijin nata,ayko ya ɗagata yana juyata suna dariya wanda hakan ya faru akan idon khadeeja dake ƙoƙarin fitowa ta tarbi mahaifin nata. sauke zahra yayi yana faɗin"zansiyo kayan gym gidannan naga madam ɗinata fara nauyi kar nan gaba in kasa ɗagata"ya faɗi yana shafo mazaunanta" dariya zahra tayi tace"ay daddy sede kai kadinga yi ni banda ni kaga duk nauyin da zanyi mijina baze kasa ɗaganiba"ta faɗitanashafo fuskarshi. "me kika dafamin baby yunwa nakeji dan ko sama bazan hauba sena ci abinci,cewar daddy yana nufar dinning area. Binshi tayi da ɗan gudunta ta ɗane byanshi ya goyata tana faɗin "abinda kakeso na dafa maka,kuma yayi daɗi sosai daddy"ta faɗi tana ɗan cizon kunnenshi. agoyen abayanshi daddy ya tura hannunshi ya shafo haq ɗinta yace"ya daɗinsa yake da nan?"dariya zahra tayi ta zizzille ta sauko abayan nashi suna dariya. Kujera taja masa ya zauna sannan ta fara buɗe masa kulolin abincin yana yabawa,,zuba masa tayi sannan ta fara bashi abaki yana lumshe ido yana yabon daɗin abincin. khadeeja ta ƙaraso gurin sumi sumi,ta duƙa har ƙasa ta gaida mahaifin nata,ya amsa yana dafa kanta cikin jin daɗin abinda tayin wanda da bata yin hakan. shuru tayi tana ɗan nazarin kamin ta ɗago ta dubeshi tace"daddy munaso zamuje bunkure gobe in Allah ya kaimu"ta faɗi tana kallonshi. cike da kulawa yace"bunkure kuma khadeeja,me akeyi da zakuje?" "tunda mummy ta rasu bamujeba wanda kasani in tana raye duk wata muke zuwa shine yasa naga ya dace muje mu gaishesu dan suma suji daɗi"ta faɗi tana wasa da hannunta. "wannan tunanine me kyau khadeeja Allah yakaimu goben zan shirya security da zasu rakaku,"cewar daddyn. "Mungode daddy"ta faɗi tana murmushin jin daɗi. miƙewa tayi tabar gurin bayan ta cika plate da abincin da zaran ta dafa wacce zahrabatace komaiba sema murmushi datai mata. daddy na kammala cin abinci suka bar gurin yana rungume da ƴar matarshi,suka shiga ɗakinshi. sauketa yayi akan gado yana faɗin "haɗamin ruwan wanka "ya faɗi yana cire lins ɗin hannun rigarshi daya saka. miƙewa tayi ta isa gabanshi,ta ɗora hannayenta awiyanshi tace tana wani killer smile"daddy ɗazu kayi tambaya ban baka amsaba ne sabida muna falo," murmushi yayi ya tallabo ɗuwawukanta duka biyun yace "ay nasan bashi kika bani to yanzu bani amsar inajinki"ya faɗi yana dariya. "daddy kaida bakaci can ɗinba taya zakasan ya daɗinsa yake?"ta faɗi tana kashe masa ido ƙara rungumeta yayi ajikinshi yace yana shinsina wiyanta,"very soon zanci tsuliyarnan de taki zahra in huta da wannan mita,tunda budurcin naki kince nawane to zanyi shawara da zuciyata kamin in karɓa"ya faɗi yana fito da nonuwanta daga cikin riga, da sauri taja baya rigar jikin nata tta faɗi ƙasa ayko nonuwan atsaye suna kallonshi,itako se ɗan wani tsalle takeyi, tana yafe hannu haka shima nonon nata ke motsawa. "daddy nide ban yarda kashamin nono ba zafi sukemin kuma kasani inta tsiyaya ba cina zakayiba."cewar zahra a shagwaɓe. daddy burarshi tsaɓar tashi har wata ƴar ƙara take masa ajikinsa ganin yadda nonuwan zahran keyi,ji yayi yaude baze iya haƙura da tsuliyar zahra be citaba. da saurinsa ya ƙarasa gurinta,ya cafki nonuwan nata yana wata sheshsheƙa kamar yaron dayaci kuka yaƙoshi,ya fara sha mata nunuwan tana masa ɗan kuka,gamida maƙale wiyansa tana ƙara turo masa su. suna a tsayen ya zura mata hannu a pant ayko yajita ajiƙe se santsi gurin keyi,ƙasa yayi da wandon shima ya duƙa,ya kafa bakinsa a haqcɗin nata ya fara tsotseta,ayko zahra kukan daɗin ƙaruwa yayi,tana riƙe nonuwanta. ɗaukarta yayi can zuwa gado yana kwantar da ita ta ware masa ƙafafuwa yana kallon haq ɗin nata se maiƙin niima yakeyi. Wata uwar ƙara gamida faɗuwar abu awaje da suka jiyone yay matuƙar razanasu dan ba zahraba hatta shi kanshi dddy ya razana. sauka yayi akan zahran ya zura doguwar rigarsa yace mata"inazuwa baby"ya fice da bura tsaye acikin riga. 43 *duk wanda yafitarmin koya karantamin be biyaniba Allah ya isa ban yafeba* zahra itama doguwar rigar tasaka tabi bayan daddyn dan ƙarar afalo suke ʼƙƙzatonta wanda ita inba gizo kunnenta ke mata ba muryar kamar ta khadeeja taji.suna fitowa ko sukai arba da ita kwance daddy agigice yayi kanta ya rungumota jikinshi yana kiran sunanta gamida ɗan marin kumatunta yana girgixata amma abanza se gurnani takeyi. Zahra jiki a sanyaye ta ƙarasa gurin itama ta duƙa gefen khadeejar hankali tashe tana kiran sunanta ahankali,dan ta tsorata da ganin halin da khadeejar ke ciki. "Maza ki ɗaukomin key zahra mutafi asibiti"cewar daddy aruɗe yana shafa kan khadeejar. "Kar akaimu asibiti,kar akaimu asibiti,kar akaimu asibiti"cewar khadeeja cikin kakkausar murya. Zahra zabura tayi ta koma gefe jikinta na kakkarwa,dan ta fahimci aljanune ajikin khadeejar. Daddy jin hakan da yayine yasa be sake cewa komaiba ya duƙufa tofa mata addua,afuska tana zabure zabure. ataƙaice de ranar aljanunta basu lafa ba seda gari ya waye,dan ko sallar asuba ba wanda yasamu yayi. a hankali ta buɗe idonta tana kallon su daddyn tace cikin muryar rashin lafiya"daddy lafiya meke faruwa na ganni anan,anty zahra waye ba lafiya?"cewar khadeejan tana kallon zahran dake can gefe raƙuɓe. "sannu khadeeja taji muje ɗakin ki sannu kinji"cewar daddy,ya miƙar da ita tsaye,suka nufi ɗkin khdeejar tsna wani ɗingishi. zahra binsu tayi abaya tana nnata kalmr anty zahra da khadeeja ta kirata da ita aranta. suna shiga ɗakin zahra taje ta haɗa mata ruwan wankan ta shiga tayi kanta fito ta ɗauko mata kayan sawa,sannan ta fice a ɗakin,dan daddy shima yaje ɗaki yasamu yayi wanka yayi sallah. ɗakinta ta wuce tayi wanka tayi sallah,sannan ta shafe jikinta da man zafi dan ciwo yake mata kmar ba nata ba. ************ wasa wasa kusan sati guda kenan aljanun khadeeja sun hana kowa saƙat agidan in dareko yayi ba bacci ife ife da yunƙurin guduwa agidan kawai takeyi,wanda hakan ke mtuƙar ɗagawa daddy hankali. kullum da sabon me maganin daze zo dashi azo ayimata amma a banza,babu sauƙi sema gaba ciwo yakeyi. zahra yanzu ko kullum cikin ciwon kai take dan bata barci kullumm suna aykin tofin addua wanda abun harga Allah ita tagaji bawai bata tausayinta bane,kawai de itama ƴar adamce tana buƙatar bacci. yau wani sabon me magani ya iso daga maraɗi dn takanas daddy ya biyamasa kuɗin jirgi dn yazo ya duba masa khadeejansa ƴa guda dayafi so kaf cikin ƴaƴanshi. a falon gidan aka saukeshi inda zahra ta shiga cikin ɗakin khadeejar ta kamota suka fito falon ta zaunar da ita gaban me maganin. nanfa yafara maganin nashi da wasu irin layu yana wasu irin zantuka marasa kan gado yana yarfa mata bindin raƙumi. ayko wata ƙara khadeeja tayi ta zube agurin tana faɗin"bamason janaba bamaso muna ganin janaba inde so ake mufita se andena wankan janaba agidannan inba hkaba wallahi semun fitar da ita yawon bariki"tafaɗi tana gwalo ido waje. zahra dubanta takai gurin daddy da sauri taga shi hankalinshima ba akanta yakeba yanacan yana sauraran sharruɗan aljanun khadeejan kamin su yarda subar jikinta yana gyaɗa kai alamun gamsuwa. bayan aljanu sun gama bayaninsu me maganin yabushe da dariya yana yrfa wani abu ajikin khadeejar yanafsɗin"alhaji wannan aljani ba ƙaramin shaiɗani bane ajikin ƴarka dole se anmasa abinda yakeso zaa samu a rabu lafiya dashi," "insha Allahu zamu kiyaye inde hakan zeba khadeeja lafiya na shirya hakan don Allah kasake basu haƙuri subarta bazamu saɓawa umarninsuba ko zahra"ya faɗi yana kallon zahran wacce takaici ya gama ƙuleta tanaji kamar ta zagi me maganin. shuru tayi bata kula daddynba,ƙarshema dazama agurin be mataba miƙewa tayi tabar falon. nandeme magani ygama soki burutsunshi azuwan yana sasanci da aljanun khadeejar,wandayajima yanayi kamin su amince sufita. daddy har ƙasa ya zube yanawa me maganin godiya dan sosai yaji daɗin zuwan nashi. har mota daddy ya raka me maganin byan ya cika masa jaka da kuɗi ya tafi. dawowa yayi yasamu khadeejar bata falon,leƙawa yayi yaganta aɗakinta ta kwanta ja mata ƙofa yayi ya wuce ɗakinsa yana yiwa Allah godiya 44 *duk wanda yafitarmin koya karantamin be biyaniba Allah ya isa ban yafeba* Zahra ta fusata sosai da makircin na khadeeja dan se yanzune komai ke dawo mata fresh akanta,ba wani aljani tayi haknne kawai dan tasa hijabi tsakaninta da mahaifinta wanda tabbas ita bazata lamuntaba. yanzu gaisuwace kawai ke haɗa daddy da zahra danko a dining baya yarda su zauna tare,koda yaushe yana tare da ƴaƴanshi suna wasa da dariya danko ya ya gwada yiwa zahra mgn take khadeeja zata riƙe kai azuwan ciwo yake mata alamun aljanunta zasu tashi, ganin hakanne yasa zahra ta ƙauracewa duk wani guri da zasu haɗu da daddy,abun be masa daɗi aransa amma shi anashi ganin hakan da take taimakone take masa dan in har ze ganta shaawartana taso masa kar wataran ya haike mata be saniba,wandashi kuma yafi ƙaunar lafiyar ƴarsa akan jin daɗinsa. Yau ta shiga kitchen da niyyar dafa indomie ta samu khadeeja akitchen ɗin wacce kusan sati biyu kenan suna gida ɗaya amma basu haɗuba. zahra bata tanka ta ba ta fara abinda yakaita kitchen ɗin,ƙarasowa gurinta khadeeja tayi tana ƙyalƙyala dariya zahra bata kulataba. "su zahra masu miji kince ke bakyaji,gashi cikin ruwan sanyi na miki retire daga zamantowarki matar gida yanzu kinfi cancanta da akiraki me zaman jiran saki"ta faɗi tana kwashewa da dariya. zahra bata kulataba taci gaba da aykinta,khadeeja taci gaba da cewa"yanzu bashan ruwan pussy bare aci pussyn zahra kinyi gangancin zaɓar mahaifina a matsayin abokin rayuwarki wallahi bazan taɓa sa ido ina kallon wannan baƙincikinba na shirya yaƙar auranki da mahaifina daganan har zuwa numfashina na ƙarshe."cewar khadeeja cikin kakkausar murya. Murmushi zahratayi ta juyo tana kallon khadeejar tace"buga wasa da manyan ƴan wasa khadeeja daɗin kallone dashi,wallahi ko yankar naman jikina mahaifinki yakeyi bazn taɓa barin gidansa ba ke nidamahaifinki ɗayane ze birne ɗaya,kuma tuggu da makirci karki fasa kici gaba dayi wallahi in zakiyi so dubu zan kwance kuma seya dawo kanki ki rubuta ki ajiye gindinane mahaɗin burar mahaifinki daganan har ya gama rayuwarsa ta duniya."cewar zahra tana wata dariya mesa jin haushi. "Zahra kina wasa da wutanefa"cewar khadeeja. "Shine ma wasan da nafiso khadeeja"cewar zahra tana juya indomienta. "Zako ki ƙone "cewar khadeeja afusace. "Zade mu ƙone domin wallahi senasa kinyi danasanin duk abinda kiamin arayuwarki muzuba shege kafasa"cewar zahra gamida ɗaukar abincinta ta ice a kitchen ɗin. 45 *duk wanda yafitarmin koya karantamin be biyaniba Allah ya isa ban yafeba* Tana gama cin indomie ɗinta tayi wanka ta zuba kayanta a troley ta fice agidan ba tare data bari kowa ya gantaba semegadi bada mota tafitaba tanafita ta hau mashine tasa ya kaita airport. ticket ta siya tahau jirgi zuwa sokoto gurin anty maryam ƙanwar mamanta,wacce tun daren jiya ta kirata ta faɗamata zata zo gurinta. tana sauka anty maryam taturo aka ɗauketaa airport ɗin. tayi murna da ganinta sosai,haka itama amina ƴarta wacce suke saani da zahran, ranar kwanan farin cikin ganin juna sukayi ita da ita anata hirar yaushe gamo. washegari da safe byan sun karyane anty maryam tace amina tabasu guri,ba musu amina ta miƙe tabasu gurin sannan anty maryam ta jawo ta jikinta tana faɗin"ɗiyata kince akwai mtsala se kinzo zaki faɗamin inade dariyane amma wlh hankalina ba kwance yakeba" Gyara zama zahra tayi ta kwashe komai ta faɗa mata,har yadda sukayi da khadeeja. ayko abunka dasokkotawa,anty maryam masifa ta fara tana faɗin"idan cin buratai ya gagareki keda ammatanshi,uwata takeso yatai biɗa ga kabari yaci,wallahi bashi yiwuwa dole muɗauki mataki akai ita aƙƙarama ga iskanci"cewar anty maryam cikinfushi Itade bata sakecewa komaiba haka anty maryam ta yini tana mitar abun. Kwanan zahra biyu bata gidan amma daddy be saniba,dan zatonshi kulle kanta takeyi a ɗaki,toyau weekend yana falo tare dasu khadeeja amma bega gilmawartaba,dan ko wayarta bata ɗagawa inya kira seya ɗauka fushine take dashi. "khadeeja kiramin antynku a ɗakinta kice tazo injini"cewar daddy. Rai aɓace khadeeja ta nufi ɗakin na zahra,ta ƙwanƙwasa bataji tayi mgnba hakanne yasa ta tura ƙofar da ƙarfi tashiga cikin ɗakin,sede ga mamakinta bata ciki har toilet duk batanan,cikin ɗaurewar kan inda zahra ta tafi khadeeja ta dawo gurin daddy ta shaida masa batanan. "batanan kuma to ina taje ay bata cemin zata fita ba"cewar daddy lokacin daya miƙe hankali atashe. be jira amsarsuba ya wuce gurin megadi,ya tambayeshi ko zahra ta fita ananne yasan kwananta biyu da fitar ay. Dafe kanshi yayi dake sara masa tabbas be kyautawa zahra yadda ya fita sabgarta gaba ɗaya sam ba adalci acikin zamantakewarshi da ita,yanzu ace kwananta biyu bata gida amma besaniba kuma ko yau sun gaisa damahaifinta awaya be nun masa komaiba wannan abun kunya dayawa yake. motarshi ya shiga yaja yafice agidan wanda khadeeja najin hakan taji ba daɗi aranta ta kuma,sha alwashin inde daddy yadawo tare dazahra yau seta hanasu bacci. daddy cike da kunya ya faka motarshi a tsakar gidan nasu,zahra awaya ya kira abba,yafito fuskarsa ɗauke da annashuwa,yaja hannun daddn suka shiga falonshi da yake tarbr baƙinsa masu muhimmanci. bayan sun gaisa ya gabatar masa bun motsa baki daddy ya dubi aminins yace "don Allah kayi haƙuri nayi laifi kuma banida bakin kare kaina kawai ayimin haƙuri don Allah kuma itama abata haƙuri ta fito mu tafi zan gyara komai insha Allahu" cikin rashin fahimta abba yace"alhaji to mu ay baka mana komaiba ko wanine yace kamana laifi?"cewar abba. "Haba alhaji ko agarin mahaukata ake ay ni me laifine,yau zahrafa kwananta biyu da zuwa gida ban zoba ban ayko ba kuma ko awaya banyi mgnba ay nayi laifi"cewar daddy cikin damuwa. Shima abba damuwarce ta bayyana afuskarsa yace"zahra bata zo gidannanba wallahi kaji na rantse"cewar abba cikin damuwa. Hankalin daddyne ya ƙara tashi ya zamo daga kan kujerar yace "to inna kirata bata ɗauka zatona nan ta taho"cewar daddy kamar zeyi kuka. Wayar zahra abba ya kira,suna tare da anty maryam tana bata wani tsumi tanasha tana kumazaune kan kujerar tsuguno kasanta ansa magani ta tuɓe pant ɗinta yana ratsata. tana ganin kiran tasan daddyne yaje,ɗagowa ta faɗawa anty maryam ɗin bbantane ke kira. amsar wayar tayi ta ɗaga kiran. abba yacika da mamakin jin muryar mryam ɗin a wayar zahra. gaisawa sukayi,snnn anty maryam tace"abban zahra ƴata gurina tazo kawo ƙara kuma tunda tasan mutuncina taimin hakan toshi mijin nata sede yazo gurina muyi mgn"ta faɗi ranta aɓace. dariya abba yayi yace"maryam karki biyewa shirmen zahra fa tasa kiyi abun kunya agaban sirikinki,kawai kisakota ajirgi ta dawo ɗakin mijinta munyi mgn dashi kuma yace zegyara" "wallahi seya iskota nan,zan barta ta dawo"cewar maryam. Daddy dake zaune yanajin duk abinda suke cewa murmushi yayi ya dakatar da abban yace "ko chinane zani akan nuna mutuntawa ga iyalina,karka damu zani sokoton gobe yauma nasan ba jirgine da yau zan tafi"cewar daddyn. Ayko haka abba yabar mgnr dan daddyn ya kafe kan cewa zashi sokoton yazo da itagoben. 46 *duk wanda yafitarmin koya karantamin be biyaniba Allah ya isa ban yafeba* "Yanzu maryam fisabilillahi meyasa kika riƙe zahra gurinki kikasa hankalin mijinta ya tashi,"cewar maman zahran bayan abba ya shiga yamata bayani ta kira maryam awaya. "Ay dole kice haka mana tunda ke naki mijin na kwanciya dake keda shekaru sukaja ma kenan,se zahra ƴr ƙaramar yarinya da yanzune shaawarta ke motsi ne zaku zuba ido kuna kallo miji ya maisheta hoto a gidanai to wlh bashi yiwuwa."cewar maryam Ita maganar ma kunya taba maman zahra tace"to ay yana hanyar zuwa se kimasa fitsarar da kikaga dama se anjima"cewar mama ta kashe wayarta. Shiko daddy yana shiga gida khadeeja ta fito da sauri dan taga ko tare yake da khadeeja,ganinshi shi kaɗaine ya farantamata rai ta shiga yimas sannu da zuwa. sama sama ya amsa ya wuce ɗakinshi,dn yafison zama shi kaɗai awannan darn da yasn ta yadda ze shawo kan matsalarshi da zahra da aljanun khadeeja. khaddeja ko yanayin daddynne yasa ta shiga farinciki bana wasaba dan tasan anyi ba daɗine yasa ya dawo a haka rai aɓace kuma ba tare da zahran ba. "Allah kasa sakinta yayi sakinma uku"cewar khadeeja tana dariya. Washegari daddy be faɗa musu inda zashiba ya fice masu tsaron lafiyrshi kamar kullum suka mara masa baya suka nufi airportc dan tun cikin dare yayi booking jirgi. be jimaba a airport jinginsu ya ɗaga zuwa sokkoto zuciyrsa cike da zumuɗin son ganin matarsa. anty maryam sa zahra tayi ta caɓa ado kamar zata gasar sarauniyar kyau,ita kanta zahran ta ƙosa taga mijinta dan magungunan da anty ta bata sun ƙara mata shaawar son kasancewa da mijin natane.dan gyarane bana wasaba. Abbane yakewa escote ɗin daddyn kwatancen inda zasu kaishi dan tuni gomna ya turo a tarbeshi. basu wahalaba suka gano gidan inda akaiwa daddy iso zuwa babban falon gidn. koda ya shiga ba kowa se kayan abinci da aka jere masa naalfarma. zama yayi yana amsa wayar shugaban ƙasa yana bashi umarnin yazo Abuja ze wuce england ya wakilceshi taron ƙasashen duniya da zaayi shi baze samu zuwaba,yana da meeting da ƴan taadan da suka adddabi nigeria.dan akawo zaman lfy da tsaro aƙasar. daddy beso hakanba hakade ya amsa ya kashe wayar,dede lokacin shigowar anty maryam. cikin girma da mutunci suka gaisa ta gabatar masa da abinci yace yaci acikin jirgi. shurune yabiyo baya kamin daddy ya fara magana da bada haƙurin ta bashi matarshi. gyara zama maryam tayi tace,"alhaji aure tsakaninku da zahra akwai cutaswa ciki da yasa zahra tazo gareni inshiga gaba ka cikata dan ta samu ta auri wani daze iya biya buƙatunta,baze yiwu yarinya ƙarama irin wannan kuma ace wai an maisheta hoto agidan mijiba kuma ace zaa zauna lfy"cewar maryam. "Duka nida ita munyi kuskure amma insha Allahu zahra sede ta kawo miki wata ƙarar tadaban amma ba wannanba,kiyi haƙuri ta fito mutafi zan gyara insha Allahu"cewar daddy atsanake. "Zata fito amma nan gaba inde baa gyaraba na kumaji to bazan bari ƙuruciyarta ta ƙare adafa abinci da haɗa ruwan wankaba "cewar maryam tana murmushi. Murmushi daddy yayi ya sanar da ita tafiyar dake gabanshi a halin yanzu. "To tunda tafiya zakayi kabarta anan mana inka dawo ta dawo"cewar maryam "Zan tafi da ita abujane inada gida acan in da halin kuma tafiya da ita england ne to dagacan zan wuce da ita ade tayamu da addua"cewar daddyn. Sun ɗan taɓa hira da anty maryam ɗin kamin sukayi sallama ya ajiye mata bunch nacdala kusa da abincin yanata godiya ya wuce mota,inda be jima sosaiba zahra ta fito amina ɗauke da kayanta. daddy suman zaune yayi ganin kyan da zahra tayi,dako ta juya baya suyi sallama da amina tudun mazaunanta daya gani sedaburarshi tai masa rawar itigi itigi itigitigitigi a wando. Kayanta aboot akasa sannan aka buɗe mata bayan motar inda daddy ke zaune ta shiga ta zauna kusa dashi,ba tare data masa maganaba. motar babbace irin me kamar falonnance da driver ma inkana bayanta baka ganinshi baya ganinka bare jamaar gari. zahra ƙin kallon daddy tayi shine ya matso kusa da ita yasa hannu ya ɗagata ya ɗorata acinyarshi yana leƙa fuskar da take ɓoyewa yace yana dariya"zahra jarabarki tayi yawa har tafi tawa,yanzu wannan doguwar tafiya haka duka akan bura"yayi mgnr ta yadda ita kaɗaice zata jishi murmushi ne ya kubce mata ta sinne kanta a kafaɗarshi. har suka iso airport daddy tsokanarta yake. suka yi sallama da jamian gomnatin jihar sokoton suka wuce jirgi ya ɗaga dasu zuwa abuja. 47 sun iso abuja lafiya lau inda kai tsaye restautrants suka tsaya suka cika cikinsu inda daganan gidansa dake abujar suka sauka,ran zahra fess gata ga mijinta agarin da banasuba,tasan yau ranar tace . a gurguje uncle yayi alwala ya fito zahra na zaune yasata itamataje tayi dan suyi jamin sallolin da basuyiba. shigewa toilet tayi,sede tun daga gurin tsarki ta tsike da lamarin ubaniji sakamakon period da ta yazo mata,zamewa tayi ta zauna abayin jikinta asanyaye wanne wacce irin jarabawace. dataga zaman baze yiwu bane ta fito jikinta asanyaye kanta aƙasa,ta nufi gefen gado ta zauna. uncle wanda ke tsaye yana jiranta tunda ta fito idanunsa na kanta,ganin damuwa atattare da itane yasshi cewa"kizo muyi sallah first time is going ko magrib bamuyiba" "kayi ni bazan samu damar yiba period ne yazomin"cewar zahra kamar zata rushe da kuka. Uncle shima ji yayi jikinshi yayi sanyi matuƙa be iya cewa komiba y juya yayi sallhrsa ya idar ya gama adduoinsa ya shafa sannan ya isa gurin zahran datai tagumi hannu bibbiyu. kauda tashi dmuwar yyi yasa hannu ya rungumota jikinshi yana dariya yace "ayya ta gama wassafa yadda zata cinyemin burata se kuma Allah ya ceceni"ya faɗi yana cire mata tagumin. ayko kuka tasa mishi dan ta kasa riƙe baƙincikin nata,gashi kumacyazo yana tsokanarta da wanne zataji,damashi ay bason cin gindin nata yake yiba" ayko cikinkukan take cewa"dama kai ayhakan kakeso tunda damacan ay bason kwanciya daninkakeyiba" Riƙeta da kyau uncle ɗin yayi ya koma serious yace cikin sigar rarrashi"zahra tunda kika zama matata wallahi babu lokacinda banason kwanciya dake,kawai ki ɗauki duk abinda ya faru a matsayin tsarin Allah dole nasn akwai dalilin Allah nayin hakan pls banason kina faɗin wai tun usuli banaso"ya faɗi yana shafa gadon bayanta. sun jima yana rarrashinta kain yasmu tayi shurun. "daddy banida always"cewar zahran ashagwaɓe. "bani awa guda bariinje in siyo miki da kaina dan wannan abun kunyane nazo da amarya cin amarci kuma aji labarin amarcin baze ciwuba"ya aɗi yana jan hancinta. dariya tayi shikuma ya miƙe ya fice be jima sosaiba ya dawo ɗauko da always ɗin ya miƙa mata,ta amsa ta shige toilet tayi wanka tana fitowa shima ya shiga ita kuma gaban mudubi ta wuce tana kimtsawa. daddy na,fitowa ya ɗauki kayan baccinsa riga da wando ya saka sannan ya fesa turare ko shafa be yiba ya haye gado dan yanaso yayi cukucukun tafiya da zahran england ɗin. online yahau yana mgn da wainda abun ya shafa inda besha wahalaba aka bashi tabbacin zasu iya tafiya tundaamatsayin shugaban ƙasa zashi kuma,ajirgin ƙasar dan haka ba damuwa bane. ya kammala kenan ze ajiye wayar kiran khadeeja yashigo wayarsa video call,dan yini sukayi cikin damuwar rashin sanin inda ya tafi kuma tanata kiran ayoyina bata samu time ɗinyana jirgi. ganin kiran nata murmushi yayi dan shaf zahra ta mantar dashi shafin yaran nasa be kira ya shaida musu yayi tafiyaba. ɗaga wayar yayi ayko ta bayyana a fuskar wayar tashi tana ganinshi tace ashagwɓe"haba daddy kasamu cikin damuwar rashin sanin inda ka shiga why?" "haba khadeeja nida ba yaro ƙaramiba ay kinsan duk inda zan shiga dole ina cikin ƙoshin lafiya," "wallahi duk mun damu se kiranka nake bana samu yanzuma lucky nayi nakira video call ɗinnan"tafaɗi cikin daɗin ganinsa lafiya lau. daga haka gaisawa sukayi ya shaida mata yaje abuja,kuma dagacan ze wuce England ,taro se nan da sati me zuwa ze dawo "to daddy Allah kaika lafiya ya dawo mana dakai lafiya,ay danasan zaka tafi da wuri da munbika mu tayaka ɗebe kewa"cewar khadeeja cikinnuna kulawa. Zahra wacce ke tsaye da ɗaurin ƙirjin tawul ganin zaa gama wayar ne tunda tanajin komai dasuke cewa tayi saurin hawa gadon,direct cikin daddyn ta shige tana rungumoshi tana faɗin"wayarku da khadeeja in kukafara bakwa gajiya,ka kwanta haka baby agajiye kake in gari ya waye kwaci gaba" khadeeja mutuwar zaune tayi ganin ahran ajikin mahaifinta da ɗaurin ƙirji kan ayi wani yunƙuri zahra ta amshe wayar a hannun daddyn ta kashe. miƙewa tayi jikinta na kakkarwa,ta fara safa da marwa dama ashe da zahra ya tafinabujar kuma tunda tagansu tare tasan da ita zashi london,tirƙashi. 48 Uncle ko jawo zahran yayi suka kwanta yana ƙoƙarin fito da nonuwanta,riƙe masa hannu tayi tana dariya tace"daddy kaya zansa pls kabarni inje in saka"ta faɗi cikin magiya. "Ayinsan baki sa kayanba kikazo da nonuwanki gabana dan ki tsokanoni,to bazan ƙyalekiba tundaay kinsa always da pant"cewar uncle ɗin yana cilli da ɗan tawul ɗin jikin nata. "Daddy period fa nakeyi pls karka jagwalgwalani"cewar zahra tana ɗora hnnu akan nonuwanta da nufin hanashi taɓawa. kallon fuskarta yayi ya kama dariya yace"tunda bakiso nasha miki naki nonon to ni inaso kishamin nawa,shikenan se in ƙyaleki"cewar uncle yana lashe bakinsa. Dariya tayi tace"eh na yarda zan sha maka naka amma ni banaso" da kanta ta cire masa rigar jikinsa,da wandon ta barshi da gajeren wando,ta haye jikinshi ta fara sha masa nipples yana lumshe ido gamida sauke numfashi me nauyi. Duk zaton zahra initace ta taɓshin ita shaawa bazata kamatabane yasa ta zaɓii krya sha mata ita zata sha masa. hannu daddy yasa ya zame wandonshi burarshi ta fito se harbin iska take,sossi zahra taji wani abu ya tsirga mata. hannunta daddy ya kama ya ɗora akan burar tashi yana faɗin "ɗan murzamin ita ahhhhh"ahankali ta fara yimasa abinda ya buƙata wanda batan ya akayiba se tsinarta tayi abakinta tanasha masa,yana ɗan gurnani da nishin zuƙar yaji. Da kanta tanufi bakin daddyn da nonon nata tasa masa abaki yafara sha,yana wasa da ɗaya tana masa kukan daɗi gamida shagwaɓa. nonuwnta yasa ta haɗe da hannunta yadinga zira mata burar a tsakninsu har yasamu ya kawo,duk sperm ɗin ya zubo a ƙirjinta. gefe ya koma yayi rigingine yana maida numfashi duk da haka hannunsa ɗaya nakan nononta. jikinshinta shige tana wasa da nashi nonon itama. "zahra duk ranar dana dumfari haq ɗinki wallahi se kinyi haƙuri dan bansan irin cin dazan mikiba"ya faɗi yana kallon idanunta yana murmushin dake nuna son da yake mata. "daddy ayni jinake kamar zan raina ma tunda jifa ko 30 minutes bakayiba akan nonoma bare kuma can ɗin ay gani nake bazaka wuce 10 minutes ba zaka faɗo"ta faɗi tana dariya. "sabida shekaruna sunja na tsufa yasa kike gani da tunanin hakan ko?"cewar daddy yana wasa da girarta. Gyaɗa mishi kai tayi tana dariya. "hmmm zahra bakisan wa kika aura bane,amma bakin rijiya ba gurin wasan yaro bane,in kinajin ƙi gudu to sa gudunne be zoba amma inaso kisani kuma kishirya wallahi HARIJIN TSOHO kika aura meyiwa tsuliya cin kaca wanda ba duk yaro ba"ya faɗi yana jan hancinta. ayko dariya tasa tanafaɗin "haba de au harda wani cin kaca akewa gindi daddy?" "ba iya cin kaca ba ,akwai cin nuclear ma makamin ƙare dangi,dn in nai miki shi dole semun dangana da asibiti"cewar daddyn cikin nishaɗin jin daɗin hirar tasu da ita. dariya zahra takeyi harda riƙe ciki tace"Allah taimaki HARIJIN TSOHO angon HARIJAR YARINYA"Ta faɗi tana,direwa agadon ta shige toilet tana masa dariya zataje ta wanke sparm ɗin daya zuba mata ajiki. miƙewa shima yayi yana,dariyar yamaramata baya. azuciyarshi yana dariyar wawtar zahran da gani ganin da take masa wanda tunaninta shi ɗin kanwar lasane. yasa take bashi tsuliyar asadaka amma yasan daga ranar datasan wa ta aura kan tabashi tsuliyar tadaɗin rai yaci seyayi dagaske. wannan shine yarobesan wutaba seya takata. 49 Khadeejako ranar batayi bacciba gari na wayewa ta kimtsa ƙannanta da kayansu tasa driver ya ɗaukesu zuwa bunkure inda nanne aynihin garin su mahaifiyarsu,wanda iyayenta da sauran ƴan uwanta duk suna can. sunyi murnacda ganin su khadeejar ayko nan aka,shiga yin nannan dasu ana karramasu. bayan kowa ya natsane khdeeja ta kama ƙafar kakansu kawai ta,fashe da kuka me taɓa,zuciya wanda faruwar hakan sosai ya ɗagawa ƴan uwan nasu hankali. rarrashinta sukacshiga yi dakalamai masu daɗi,harde tai suru ta,fara musu bayanin damuwarta. "baffa daddynmu yayi aure da wata saata,wanda inkunga abinda sukeyi agabanmu sam ba abune daya dace ace shi daddyn namu nayiba ta mallakeshi tasa ya koma yaro ƙaramin da baya iya banbance dede da rashin daidai wallahi atsorace nake bansan ya tarbiyyar da mahaifiyarmu ta mutu ta barmu akai zata komaba nan gaba dani da sauran ƙannena,baffa ina tsoron zamani da sharrin zuciya"ta ƙarasa maganar cikin matsanancin kuka. da yawa cikin ƴan uwan mahaifiyar tasu seda suma ta basu tausayin da seda sukayi kukan. baffane ya dubeta ya fara magana"da farkode nana Allah yamiki albarka ya jikan mahaifyarku,tabbas kinyi ayki da hankali da kikazo garemu da wannan matsala wanda kinsani muddin muna raye bazamu bari tarbiyyarku ta gurɓaceba,ay bansan kun dawo ƙasar bacdan duk ayar da muke dashi ni be nunamin kuna nan ba ay"cewar baffa cikin nuna kulawa. "Watanmu ɗaya da dawowa to abubuwane sunmin yawa nice uwar kanmu agidan in kuladakaina baffa in kula da ƙannena wanda nima aban wuce ace kulawar dani akeba amma yaje ya auro yarinya ƙaramar da uta kantabata gama sanin kantababare ta kula damu ƴaƴaansa"cewar khaddeja tana sheshseƙa. "kidena kuka nana tunda har Allah yasa muna raye kuma mahaifiyarsa da ranta bata mutuba to ni da kaina zanje in sameta ta tsawatar kumaasan abunyi gameda ci gabada zamanku a hannunsa,dan haka kidenama damun kanki"cewar baffayana rarrashinta. Ayko khadeeja ranta fess ya mata tasaki jikinta agidan kakannin nata dan tasan inde hajiya aji maganar duk datatsufa hakan baze hana bata saɓawa daddynba tunda de daɗan ƙwarinta. ɗakin ƙanwar mamansu wacce take zaman gida mijinta ya rasu suka sauka,kuma tana,son su khadeejan shiyasa tajasu ɗakin nata,nanfa suka shiga hirar rayuwa. yadda marwa keba jɓkhadeeja labarine yasa tafahimci marwa ba ƙaramar ƴar masifa bace kuma tasan ta kan tuggu hakanne yasa taji aranta dama marwar ta auri daddyn nasu kawaitaci kutumar uban zahra dan tasan zahra bazata iya da marwarba. "anty marwa ni wallahi dama ke kika auri daddynmu kingashikenan uwarmu ta dawo gidanmu,danni na tsani matar babanmu wlh"cewar khadeeja tanaso taji me marwar zatace. "To ay shi daddyn naku shine yaƙi amma baffa tun rasuwar marigayiya ya nuna masa ya aureni in kuladaku ɗin yaƙi amincewa to kinga baffa ay baze takua masaba "cewar marwa tana kallin khadeejar. "To amma yanzu in akace ki aureshi zaki iya auransa?"cewar khadeeja cikin zaƙuwa "meze hana zan aureshi mana inzo in kula da marayun Allah"cewar marwa. "Good to in har kina son auran kiji daɗinsa anty marwa wallahi sekin kori waccan baƙar dagar yarinyar dan harijace ta masifa ta maida mana tsoho wani ɗan iska wallahi"cewar khadeeja cikin damuwa. Tsaki marwa tayi tace"yo dan kutumar ubanta zata ci kanta ne ba dolede se tsohon naku yacita bane zatacigaba da zama dashi tunda harijace,se muje ayi musu abun da gaban nashi koda kuɗi aka haɗashi baze iya cintaba,cikinƙanƙanin lokaci mu yin hakan anan ba wani ayki bane babba"cewar marwa. Da sauri khadeeja a ruƙo hannunta tace"anty marwa dama ana ya yiwa namiji haka ya kasa kwanciya da mace?" "Cikin mintuna kadan ma kuwa buƙata kebiya"cewar marwar. "Tabbas inkikayi haka nasan zahra bazata zauna da daddyba da kanta zata nemi saki dan dama dan hakan take zaune dashi,ni kuma,senayi duk me yiwuwa wajan ganin nayi abun dazesa dole seyaaureki"cewar khadeeja. "Kwantar da hankalinki ƴata bri gari ya,waye tare zamuje dake sedefa karki bari baffa ko inna sugane munyi wannan maganadake"cewar marwar. "Kai haba antyna takaina bazan faɗawa kowaba ay tsakaninmune"cewar khadeeja cikin jin daɗi. aykocikin farincikin cikar burinta takwanta ranar. 50 Washegari zakara yabasu saa suka wuce gun hatsabibin bokan da suke ji dashi agarin,marwa tai masa bayanin komai dake tafe dasu.inda ta ƙara da cewa "kuma boka in anmasa zancan aurena inaso bakinsa yay masa nauyi ya kasa musawa"ta fɗi tn kallon khadeeja wacce ta jinjina mata hannu alamun tayi daidai. ayko cikin ƙanƙanin lokaci yay musu komai yabasu, tare da basu tabbacin duk buƙatarsu ta karɓu kumatacbiya. khadeejace ta biya kuɗin ayki suka baro gurin bokan. inda dama waninkwaɗo yabasu me ɗauke da layoyi ajiki yace su kulle kwaɗon in basason ya kwanta da zahran susa kwaɗon aruwan sanyi to inde sukayi hakan gaban daddy baze taɓa tashiba.bama iyashiba duk wanda zata aurama hakance zata faru dashi. ayko da ike khadeeja tamafi marwar mugunta sunacikin tafiya ta cilla kwaɗon cikin wata rijiya,ayko arazane marwa ta riƙe mata hannu sede ta riga data jefa. "haba khadeeja meyasa zaki jefa arijiya bakiji sharaɗinsaba cewafa yayi bama iya babankuba koma,wa zata aura bazata ciwu agun mijinba kinga ay dase kibari de muyi iya na mahaifinnaki da zaran ya saketa ay shikenan semu buɗe kwaɗon shikenan,amma yanzu kinsa arijiya taya zamu ɗaukoshi?"cewa marwa cikin damuwa. "Anty marwa nifa tsanar da naiwa zahra ta wuce duk inda kike zatonta tunda ta kwantamin da mahaifi to wallahi zanso ta ƙare rayuwarta ahaka da rufaffen gindin da ba shegen daze iya ci har iya ƙarshen rayuwarta,dan haka kima mancena jefa"cewar khadeeja. Marwa bata sake cewa komaiba suka dawo gida inda suka samu baffa na jiran hadeeja dan tuni kawu isa ƙanin mamansu yazo da motarsa zekaisu can kadunan gidan hajiya mahaifiyar baban nasu tare dabaffan. ayko kuka tasa musu tacebazasujebacsude su baffan suje kawai inyaso duk abinda ake ciki zata faɗi awaya in buƙatar hakan tataso , haka aka barsu dan tausayinsu sukeji yasa basason ɓata musu rai. baffa da kawu isa ne suka tafi kadunan. inda suka isa lafiya,sosai hajiya tai murna,da ganinsu,shekarunta 85 amma ta mori jiki kuma bata ruɗe ko rikicewar tsufa ba. tasa anmusu tarba ta mutunci dan gidan nata cike yake da maaikata da sauran mutane ƴanuwantadaƙannan daddyn maza. bayan sun natsane hajiyata fara mgn cikin muryar tsufa. "kuma shikenan Ibrahim tun daga mutuwar marigayiya shikenan aka yanke zumunci ko a waya baya samuwa?"cewar hajiya. "Da ike nima bawayarce daniba sede in yara sunzo to kuma sotari zakiga suma wani uzurinne akansu "cewar baffa yana murmushi. "Ade daure adinga zumnci kodan zaman mutunci da amanar da akayi,uwa uba ga yara tsakani kagaay doleanzama ƴan uwan juna"cewarhajiya. "Yanzuma akan matsalar yaranne mukazo gareki hajiya dan ki yiwa tufka hanci kan abun yafi ƙarfin tsawatarwar"cewar baffa. "To Allah yasa lafiya naga yaran sunacan wajan isuhu kodaga can ɗinne akacemuku akwai mtsala?"cewar hajiya tana kallonsa. "Ay watansu guda kenan da dawowa"cewar baffa gamida kwashe duk abinda khadeeja taje ta faɗamusu afaɗawahajiyr. ayko hajiya fashewa tayi da matsanancin kuka me taɓa zuciya tace"wanne karen haukane ya ciji yaronnan ya ɗauko hanyar ruguzarayuwar ƴaƴanshi wandabashi dakamarsu,innalilkahi wainnailaihirrajun,"cewar hajiya ikin kuka. "Hajiya duka abun bana kuka bane zamane de zaayi aduba abinda yadace ayi dan gaskiya kam bazaa zuba ido abari tarbiyarsu ta lalaceba karma de ita khadeejan"cewar baffa. "Kuyi haƙuri don Allah kuma naji daɗi da kuka mutuntani kukazo kuka faɗamin,kuma zan ɗauki matakin daya dace wallahi banida masaniyarma kowacce mace yake aure,danni de be taɓa kawotaba yade cemin yayi aure,ba shiri,to ibrahim mutum kamar sammani shekaru sunja irin haka taya zansa ran wannan shashancin yake aykawa agidansa,sekaje jefaffe taya ze uri ƙaramar yarinya ta ina ne ko yarinya zata iya ba yara ƴan uwanta tarbiyya?"cewar hajiya cikin damuwa. "Muma abinda muka gani kenan,baa hanashi auren yarinyaba amma yazamana yana da wata matar babba me hankali da zata haɗa hrda ita matar tashi ta kula dasu ta basu tarbiyya"cewar baffa. "Dama ay hakan shine dede,kuma shine abinda yadace ace yayi ɗin amma kubarni dashi zezo yacsameni"cewar hajiya. Su baffa sunso komawa bunkure aranar amma fafur hajiya ta hanasu tasa seda suka kwana sannan washegari tasa aka cikasu da alkhairi suka kama hanyar bunkure,suna yaba karamci da sanin darajar ɗanadam irin na hajiyar. 51 Zahra da daddy sun ɗagaczuwa ƙasar england cike da mafarkai masu tarin yawa akasancewasu maaurata. gidane mallajin ƙasar nigeria akasaukesu aciki wanda yagaji da haɗuwa ta kowacce siga. zaa raji daɗin gidan dan taga gurare da damadaczasu tsige fren soayya rsakaninra da mijinra acikinsa. kwanansu huɗu da zuwa zahra tasamu tsarki ranar daddy baki har kunne,yana manne da ita duk inda tayi yanajinta tamkar yanzune aka ɗaura auannasu. yakasa bari dare yayi shiyasa ana,sallar laasar ya janyeta zuwa besroom ɗinsa dan ya kwashi daɗi. anata ɓangaren iama zahra she is fully ready shiyasa ba wani tsoro ko gardama ta barshi yayi gado da ita. "uncle ka bari se dare mana wannan saurin sekace zan gudu?"cewar zahra tana kaua nononta daga bakinsa daya fara sha. ƙara kamo nonon yayi ana faiɗin"kinsan period da bin bini se kiga ya dawo gara in yi sauri in shiga dan yadda nake jinki zahra darennan in ban ratsa kibawallahi bansan ya zanyiba"cewar uncle yana wasa dahaq ɗinta. shuru tayi dan yacfarataɓomata inda bazata iya ci gaba damaganarba. yau wasannin da yake da itanamusammannewanda itakata zahra saln dayazo mata dashi aƙarabaata tabbacin yau uncle ze rabata da budurcinta dan aduk zamansu abaya be taɓa mata irin hakanba. ruwaneke ƙwararo mata bada wasaba dan takai maƙura gurin son uncle ɗin ya zira mata burar amma ya tsaya dgon wasa wanda zahra abinda bata saniba ƙoƙari yake burarshi ta tashi amma ko motsi batayi tamkar bada gindin mace yake wasaba. hankalin daddy sosai ya tashi ganin abinda ke faruwa,yayi iya yinshi amma abu yaci tura. "Uncle kataimaka ka daure kacini haka kaji don girman Allah kayi haƙuri da laifukan da nai maka abaya ka kaudamin da wannan mahaukaciyar shaawar dake barazanar fasamin mara,pls"cewar zahra muryarta na rawa dan yanzu mararta har wani kumburi takeji tana mata tsabar kamuwar da tayi. Bakinshi har harɗewa yake yace"zahra burar tawafa taƙi tashine nacrasa ya zanyi"ya faɗi yana miƙewa ya nuna mata yadda burar ke akwance kamar ruwa ya jiƙa biredi. tsabar baƙin ciki da takaici zahra fashewa tayi da kuka dan tasan kwanciya da itanne beson yi shiyasa yace taƙitashi uncle rungumota yayi ana bata haƙuri fisgewa tayi daga ruƙon da yay mata tace cikin kuka tana riƙe mararta dake mata ciwo"wallahi haƙurina ya kusa ƙarewa baze yiwu kasa inbi wata hanyar dan kauda shaawataba tunda kai badan ka cini ka aureninba don Allah ka,sauwaƙemin inje inauri wanda ya shiryawa yin hakanhabacdaddy wacce irin cutarwace wannan kasamin rai kuma kabarni kasan ba wanda nake dashi sekai ɗin"ta faɗi tana kuka. daddy ba,sauran kalma abakinsa hasalima shi abinda ya hana burarshi tashi bayan yanashin feellings ɗin ajikinsa yafi komai ɗaga masa hankali ba kalaman zahraba. sauka tayi agadon ta wuce nata ɗakin tana tafiya aduƙe dan bazata iya miƙewaba,tana kuka me tsuma zuciya. ga mamakin daddy zahran na fita a ɗakin kawai burar tashi tai wani irin mahaukacin tashin da yakejin in be samu durin sata ba zata iya fashewa. da sauri yabi bayan zahra zuwa ɗakinta,zaune take gefen gadon tana ci gaba da kukanta,jin shigowarshine yasata ɗago ido ayko da burarshi taci karo a miƙe se zillo take kamar zataci babu. wani murmushine ya kubcewa zahran dan abunda takesone kumagashi taga uncle ɗin yanzu ayi niyya ƙarasowa yayi gabanta yana murmushi shima yace"am so sorry aɗagamin durin inci da zafina nataho"ya faɗi yana kwantar da ita. bamusu zaha ta ware masa ƙafafun ya seta burar setin haq ɗintaze shiga ay kamar iska,se jinta yyi ta kwanta lakwas kamar ba itace asaye yanzuba. azabure ya miƙe yana waige waige dan zatonshi ma ko burar ficewa tayiajikinshi seda yakai hannunsa ne tajita kwance. zaburar da yayine yasa zahra miƙewa afirgice dan taga abinda ke faruwa,ita kanta ta tsorata da ganin yadda burar mijin nata ta koma,a hankali kuma a tsorace tamiƙa hannunta takamo burar tamkar ta kamo yaɗi haka take jinta ahannunta. ɗago ido tayi ta dubi daddybakinta na rawatace"daddy kamar akwai matsalafa,dan tunda nasanka burar ka bata taɓazama hakabase yau"ta faɗi tna ƙara kllon ikon Allah daddy bece komaiba dan abun yagirmameshi tsam yamiƙe ya,shige toilet da nufin yin wanka. 52 Yana shiga toilet ɗin burar ta ƙara tashi shi abun tsoroma ya bashi arazane ya fito yana ƙwalawa zahra kira yana faɗin"kinga yadda takuma yi zahra"ya faɗi jikinshi na rawa. zahra miƙewa tayi ta usa gabanshi ta rungumeshi dan tacfahimci shi yafitacshiga damuwar,"daddy kayi haƙuri kaje kayi wankanka bansan ko meneneba amma tabbas akwai matsalar dake faruwa wacce semun koma nigeria ne zamu iya warwareta"cewar zahra tana shaa masa burar. "Wacce irin matsala zahra tun daga tasowata har zuwa yau irin haka befa aɓa faruwa daniba taya hankalina ze kwanta"cewar uncle cikin damuwa. "To uncle in baka kwantar da hankalin nakaba in wata lalurar tasameka fa,ay dole ka kwantar da hankalin naka for now tunda jiya kukayi taron kawai gobe mukoma gida ni ina ganin hakan zefi"cewar zahra. "Nifa wlh ba yanzu nai niyyar komawaba dan bansan neman dahajiya keminba dan kinaji tasa aka kirani wai tana nemana dana dawo ko gidabata amince injeba,to na riga na camfane duksanda taimin irin hakan zakigaabune zata faɗi wanda seya ɓatamin rai"cewar daddy cikin damuwa. "Kayi addua insha Allahu koma menene alkhairine"cewar zahra cikin sigar kwantar masa dahankali. Toilet suka shiga tare sukayi wankan,suna fitowa,sallah sukayi sannan suka nfi falo dan cin abincin dare. ********** Washegari suka kamo hanyar Nigeria gaban daddy se faɗuwa yake wanda besan dalilin faruwar hakanba,da laasar suka,sauka a abuja,zahra bata yarda sun kwana aabujarbackamar yadda daddyn yaso tasa suka nufi kd dan ita kanta tanason ganawa da halima kuma tanason yin waya daanty maryam kan wannan matsalar data tunkarota.. suna isa kaduna direct gidan hajiya suka nufa first,zahra se murna take dan yaune zata gana da hjiya amatsayin matar ɗanta,dan uncle yƙi kaita kuma ya hanta zuwa,tunda hajiya tasan zahra amatsayin ƴar amininsa kuma aminiyar jikarta khadeejacsiyasa yakejin nauyin kaita a matsayin matarshi. suna shiga da faraa hajiya ta tarbi zahra tana mata wasan jika da kaka kamar yadda suka saba in sunje gunta dakhadeeja. "idonki kenan zahrau,?kin mance dani ko,ahakanne zaki kaini makkah da kike cewa inkika auri miji me kuɗin"cewar hajiya tana rungumo zahra jikinta,wacce ita zahran nauyin hajiyar takeji se murmushi kawai takeyi. Uncle tsugunawa yayi ya gaida hajiya,da ƙyar a amsa masa takai dubanta gun zahra ace"to keda khadeejada halima de in kun tashi zakuyi aure ku auri yara kamarku karkuauri tsoffi sasnnin iyayenku,dan bazaku morewa ƙuruciyarkuba"cewar hajiya. murmushi zahra tayi batace komaiba.dan batasan me zata cewa hajiyaba "ku gaisa dababan naki mana naga tunda kukashigo atare baki gaisheshiba"cewar hajiya. lKallon junasukayi zahra da uncle ɗin kamin uncle ya gyara zamansa yace asanyaye"hajiya ay zahra itace matar tawa da mahaifintaya auramin" Salati hajiya ta ɗauka snnan tace"amman sammani kun cuci yarinyarnan kaida .mahaifinta wallahi,taya zaa haɗata aure da saan mahaifinta haba koda naji dole acebame kulawa da yara kaima ashe yarinyace kake reno to Wallahi bazata sɓuba"cewar hajiya cikin fushi. "Hajiya inkina faɗin hakan tamkar cin fuskane wacaddininmu danauran zahra da nayi sunnace me ƙarfi ta,maaikina dan haka babu wata cutarwa d mukayi mata awannan aure"cewar uncle. "Zahra yanzu in aka dawo miki da ruƙon su khadeeja hannunkizaki iya riƙesu su duka ki tarbiyyantar dasu tamkar ƴaƴanki?"cewar hajiya tana kallon zahran. "Zan iya kulawa da ƙananan amma khadeeja bazan iyaba"cewar zahra asanyaye "to kingadole in zamuyiwa juna adalci ubansu babbar mace yake buƙata domin kulawa da marayun ƴaƴansa ba yarinyaba,amma tunda har ka rigacda ka auri yarinyar to bazan rabakuba musulmine kai kana kuma,dahalidan haka kaje kacauro marwa ƙanwar matarka marigayiya,dan duk yaranka na tambayesu bayan khadeeja ta roƙeni insa kai musu uwa damarwan tosauran na tambayesusuma sunacsonta,dan haka umarni nabaka bacshawaraba,inka aurota hata ita kanazahran haɗesu zatayi ta basu tarbiyyar tunda duk tahaifesu.cewar hajiya. hankalin daddy yfi na zahra tashi,danshi sm marwa bata cikin jerin matan da yakeso bare haryayi shaawar auranta. zahra tanason yin kuka amma ta ɗaure,wannan wacce irin masiface khadeeja keƙoƙarin kunno mata. hajiya ko faɗa take tayi bada wasaba daddy se haƙuri yake bata rai ba,daɗi ya ɗauki zahra sukabaro gin hajiyar suka kamo hanyar gidansu. "nide ka maidani gidanmu tunda aure zakayi ni ka rabu dani kaje ku zauna da tsohuwar dede kai"cewar zahra cikin kuka. "Zahra auran zobene tsakanina dake ba zancan rabuwa dan haka kidena zancan rabuwa don Allah kuma aure ko nayishi zaman kulawa dayara zatayi ni matata kece don Allah karki ɗagamin hankali"cewar daddycikin damuwa yana kamo hannun zahran. Shuru tayi bata cekomaiba dan zafin da zuciyarta ke mata baze bari tasake cewa komaiba. 53 Koda suka isagidansu zahra ɗakinta kawai tawuce dn batason taczauna a inda zataga su khadeeja. shiko daddy abunka da uba daƴaƴansa, binsu yayi har ɗkinsu ayko sunata murnar ganinshi itama khadeeja rungumeshi tayi tana kukan kirsa. "Daddy kayi haƙui nasnnki mata kake buƙata kuma kasmu,mu kum uwa mukeso kyi haƙuri ka bamu don Allah zahra is my friend dd kasani she can't control me ninkuma i need control"cewar khadeeja cikin kuka. Dora haɓarshi yyi kn knta yace yana rungume da ita yace"na fahimta khadeeja kuma kun fini gaskiya,zan auro marwar dan ta kuladaku kuyi haƙuri zaku smu maman verysoon"cewr daddy cikin damuwa. rungumeshi tyi tn masa godiya. be jima cikinsuba ywuce ɗkinshi be bi takan zahrabacdan damuwa tai masa yaw,yanason kaɗaici shiyssa ya kulle kanss a ɗakinsa. ********* Washegari zahra ta kira halima gidanta,bayan fitar daddy. Ayko halima na,shigoa falo sukayi kaciɓus da khadeeja,kallon banza khadeejan tai mata gamidacjan tski tace"ke baga aureba ke aga karatunba kullum jakarkiakafaɗa kina yawon bin gidajan mutane munafunci" halima hannu tasa ta finciko khadeejar taci kwalarta tace afusce"niba zahra bace data kasa gyara miki zama agidann wallahi inkikace zakimin ubanki zanci ni,ba gwanda ni yawon munafunci nake gidajen mutaneba ba hotels hotes nake bi yawon rabon gindi ba" Ayko itama khadeeja cakumota tayi tana faɗin"kinsha ƙarya ki shigo gidanmu kiceczaki takani ban illatakiba,wallai"ayko dambe a kaure tsakaninsu. Zahra asama take jiyo hayaniyar ayko da gudu taa fitodan tajiyo muryar halima tana zuwa dakyar ta janye halimar dan ta haye ruwan cikin khadeejar se dukanta takeyi. "Haba halima ba mutuncinkibane yin faɗa da wannan laananniyar"cewar zahra tana janyeta. "Kibarniincikutumar ubanta inga abinda ze faru ƴar iska kawai butulu"cewar halima tana ƙoƙarinsake kaiwa khadeeja duka. "zakiga laananniya se nasa ansakeki tukunna zaki gane ɗa yafi mata daraja agurin ubansa"cewar khadeeja tana nuna zahra. "Ubanniirin namu kenan,amma ba kalar naki ubanba wanda yazamo bawan tsuliya,wanda kinsani duk darajar ƴaagurin ubanta bata isa ta bashi tsuliya yaciba,dan haka inhar kin isacyau kar inkwana agidannanjaka kawai"cewar zahra cikin jin zafin duk abubuwan da take facing sabida khadeejar. "Wallahi iskanci da makircin dake kaina yafi naki zahra zanyi wata birgimar hankakar da ba keba wallahi ko uwarki sena girgizata."cewar khadeeja. "Ay inde iskancine tabbas naki yafi nawa,danni nawa agidan aurena nafara,sede inaso ki ajiye aranki makircin dke kan zahra shaiɗanma jinjinamin yake,asannu sena koyamiki kiran sunana dagirmamawa"cewar zahra tana jan hannun alima sukabar gurin suna jiyota tana ta duro musu zagi.. ɗakin zahra suka shige inda zahra ta kawowa halima abun mosa baki,,sannan ta zauna agefenta,"zahra wai meye dalilin kirana gidanki bacinkinsan wannan ƴar akuyar tananan?"cewar halima. Hawayene yafara biyo idanun zahra wanda sukai matuƙar ɗagawa halima hankali,zahra kwashe duk abinda ke faruwa da ita tayi ta faɗawa halima harda kishiyar da zaaimatawanda sosai labaran suka rikita halima daƙyar tacseta natsuwarta tace"zahra akwai aykin asiri acikin komai dake faruwa wallahi amma ba komai akwai Allah mudage da addua insha Allahu mune da nasara,ki faɗawa anty maryam itama inda wani taimako da zata yimiki,banaso ki sake ki nuna abun nadaunki,kuma mijinki ki ƙara janshi ajiki dan yaji sanyi taɓangarenki wallaihi zara nasan daddy seya fiki shiga tashin hankali" "halima damuwa tamin yawa har mancewa nake da kaina wlh narasa me yarinyarnan take nufidani,tazamemin kamar kushiya,shine yanzu kuma tasa ayin kushiya duk aƙoƙarinta nason rabani da ubanta"cewar zahra. "Gidanubanta wallahi sede afitar dake a makara amma kinzo kenan,sede ta mutu,amma wallahi se mun maida ita bb acikn rayuwarta."cewar halima. Sun jima halima na kwantar mata a hankali dabata shawarwari kamin suyi sallama zahra ta rakota,tasa driver ya maida ta gida. Direct ɗakin uncle tawuce inda tasmu ɗakin kaca kaca tausayinshine ya kamata tasanduk inda yake yanacan cikin damuwa. gyra mishi ɗakin tayi yayi fessta anke masa bayi,sannan ta ɗauki wayarta da nufin kiranshi Allah sarki saƙwanninsine rututuawayar tata na batahaƙuri dakwantar matadazuciya. wasu hawayen tausayinshine suka,zubo mata,ta danna number takirashi. yana tar da abban zahran yana masa bayanin damuwarsa har rashin tashin gabanshi duk be ɓoyemasa ba, seda ya faɗa mas dan a and ze faɗawa inbashiba ɗin. kiran zahra ne ya katsesu daddy ya ɗaga kiran,gaisawa sukayi sannan zahra tace"babyna kadawo da wuri gida ina kewarka"tacfaɗi ashgwsɓe. ajiyar zuciya daddy yacssuke dsn dsmfushin da takeyi dashi yafi komai ɗagamasa hankali. "ina tare da abbanki xyanzu haka amma da munyi sallah zan dawo,i missed you too"cewar daddy yana jin sonta da,tausayinta aranshi. Sallamasukayi ya kashe wayar ya maida hankalinsa kan jawabin da abban yake masa. "Alhaji inaso kasani hajiya gaskiya ayi datace ka auri marwa,dan tsakani da Allah zahra bazata iya tarbiyanta da yarankaba bare hardakhadeejaacikunsu dole sunabuƙatar me tsawatar musu,dan hakani banga,abundamuwa awannan fanninba sannan batun lafiyarka shima in akacdace daaddua da maganin gargajiya zaa warke dan haka kanatsu kayiwa mahaifiyarka biyaya kan Allah ya rabaku"cewar abban. "Dama damuwar zahrace tasani cikin damuwa"cewar daddyn. "Yo zahran me zahran banzaana batun umarnin uwa,"cewar abba. "Zahrata ba banza bace,inka kuma zagarmin iyali a udona semunyi faɗadakai"cewar daddy yana dariya. Shima abba dariyar yayi yace"dako na biyota gida na zanetata haɗani fsɗa da abokina." Tafawa sukayi uka miƙe suka nufi masallaci domin anfara kiran sallah. 54 *************** "zahra mijinki yazo ya sameni kuma yamin bayanin duk abinda ke faruwa,banaso kisa abun aranki yadameki komai me wucewane kede kizamto me biyayya"cewar abba a waya bayan daddy yabaro gurinshi ya kiratayanamatanasiha. "Insha Allahu zanyi daddy"cewar zahra awaye na biyo idanunta. Yajima yana mata nasiha me ratsa jki kamin ta haƙuratai shuru,dan ita kaɗai tasan abinda takeji aranta.bata da sauran mafitar data wuce tai shuru ɗin dan cigabaakukan ɗagaa abbahankali zatai abanza kawai. Abba koda ya kashe wayar tausayin zahrane lulluɓe da koina na jikinshi kallo ɗaya zakai masa kasan yanada damuwa. "Abban zahra wai yanzu hakazaasa ido anaganin yarinya cikin damuwa amma bazakayi wani abuba,danfa duban alaƙarku kar hakkin zaha ya kamaka tsakani dacAllah nagaji wlh"cewar mamy dake zaune kusa da abban. gyara zama abba yayi yace cikin sigar kwantar matada hankali"komai mubi ahankali hajiya wlh nasan zahra na cutuwa amma banaso ace daga mu aka fara haifar da matsalar gwamma yazo dagacan se arabu salin alin dan haka kita tayata da addua Allah yay mata zaɓin alkhairi"cewar abba cikin damuwa. shuru mammyn tayi amma har ranta ita annan auran na zahra a fitar mata arai dan tun da akai auran matsala daga wannan se wannan. ************* Yau hajiya ta ayka da wakilai garinsu marwa aka ɗauro auranta dadaddy wanda shi daddyn bemasan anayiba se da dare yayi hajiya ta kirashi awaya dan tun magriba aka kawo marwagidan hajiya. bayan daddy yazo gidan hajiyar yasha mamakin jin cewa an ɗaura masa,aure da marwan "Hajiya da bakiyi gaggawar ɗauro aurannanba dan wallahi banida lafiya dan anjira na samu lafia se ayi" "Allah ya baka uta lfyr kunatare,dama na kirakane ka ɗauki iyalinka ku wuce na sauke wannan nauyin"cewar hajiar bashida sauran mgn haka suka fice da marwa ɗirkekiya da ita dan tafi daddynma ƙiba nesa ba kusaba. haka suka baro gidan hajiya bece mata komaiba har suka iso nashi zaha nazaune falo zaman jiran dawowarshi dan tun ɗazu take falon. shigowarshi taji ayko da gudu taje ta tarbeshi tana murnar ganinshi lura rayi bashi kaɗai bane da sauri ta sakeshi akunyace dan duk zatonta ƙanwar mahaifiyarshi tazo daga kano asa duk kunya ta isheta.. cike daijin kunya zahra ta ɗan rusuna tace "sannu daazuwa maama"cewar zahra ta na duƙawa agababta. duk takaici da baƙincikin da daddy yake be kasa yin dariaba,kamo zara yayi yana faɗin"ba mamanki bace zahra kishiyarkice"cewar uncle yana janyo zahran jikinshi. Da sauri zahra ta kalli marwar ayko ta watso mata harara da sauri zahra taɗauke idonta,ta dubi daddy asanyaye tace"an ɗaura auranne daddy? gyaɗa mata kai kawai yayi dan bemasan me ze ce mataba,miƙewa tayi tsam tabar gurinzuwa ɗakinta ayko agigice ya mara mata baya zuwa ɗakin nata yabar marwa a falo. suna shiga cikin ɗakin zahra kuka ta fashe dashi da sauri daddy ya ƙarasa kusa da ita ya rungumota jikinshi, ta ɗinga kukanta har seda ta gaji dan kanta sannan ya daramagana"zahra kiyimin rai kidena kuka wallahi takar wuta haka nakeji azuciata ki dauki wannan abun kaddaata ni mijinki dan Allah zahra kibani farinci agidannan inba hakaba wallahi se kin rasani a duniar bana son amuwarki.." "dadd inasonka dole inyi kishinka amma dan ka auro wannan buhun wallahi banji komaiba,araina, karka damu daddy Allah baka ikon yimanaadalci"cewar khadeeja cikin damuwa. daddy be bar zahra ba seda sukayi wanka suka fito,tare ya kwantar da ita akan gadon sannan shima yabi bayanta sukayi kwanciyarsu. zahra ta lafe aƙirjin mijinta bacci me daɗi ya ɗaukesu. marwa ko nacan tayi turus a falo tana jiran fitowar angon nata ammacse taji shuru tun tanasa ran aninsa har a cire. khadeejace tacshigo falon zata kai cup kitchen kamar a mafarki ta hangi marwar da ɗan gudunta ta isa gurinta tana kiran sunanta cike damurna dan yanxu suke waya da baffa yake cemata an ɗaua auren marwar dababansu, yanzu hakama rana gian hjiyasu. rugume juna sukayi fuskar khhadeeja ike da farinciki take tiwa marwar sannuda zuwa.ba walwalacafuskarta tacamsa sannan ta dubi khadeejatace" khadeeja dama varikancin matar ub baku yakai haka baki faɗaminba in shirya?"cewar marwa tana riƙe baki. "hala ta gwada miki halin?"cewar khadeeja" "ta janye alhajin sun wuceciki niko ɗakin da zanyizaman nawa auranbaa baniba"cewar marwa. "Taso in kaiki ɗakin naki anty marwa dare yayi dan daddy yayi bacci inde kiksga falon sams ba haske"cewar khadeeja tana ɗaukar msta jakarta. miƙewa tayi ri sɓace tabikhadeejar zua ɗskin. 55 Kamar yadda daddy ya tsara hakance ta aru suka nufi gidan shugaban ƙasacike da shauƙin juna. sun jima agidan kamin su fito,dan dare ya fara yi sosai ,ahanyane zaha tace"daddy ankawo maka amarya jiyakuma baka je ɗakintaba,hakan ba yau,inasokatashi lahira ba taredahakkin kowaba "ta faɗi atausashee. murmushidaddy yayi yace"hajiyamacewa tayi dan takula da yara ta auromin ita, tace ke ni kawai zaki iya kulawa dani,to laifine dan na ajie kowa a ɓangarensa?"ya faɗi yana kamo nonuwan zara ta kauce gamida doke masa hannun nasa. "daddy nide kayi adalci shine burinakawai"cewar zahra "Zanyi sekin fara samamin baby tukunna "ya faɗi yana latsa cikinta a haka suka iso gidan,suna shiga suka samu marwa zaune ita da khadeeja ayko gaba zahra tayi bata kulasubaczuwa ɗakinta. daddyne ya tsaya suka gaisa sannan yasa kai zebi zahransa. "inba damuwa inasn magana dakai a ɗakina,"cewar marwa agaban khadeejar. "Dareyayi ko zamu bari seda safe"cewar daddy yana ɗan tsaki "da ka saurareninde ko ba yawa"cewar marwar tana wani kashe murya ana fari da ido. kunyar idon khadeejace tasa daddy yabi bayan marwar zuwa ɗakin ta,, dan shi bega mgnr da zata masa ba. "suna shiga yaja gefe ya tsaya yace "faɗi abinda kikeson faɗi zaha na jirana " "ban anaka zuwa untaba ay amma nima matarkace inaso ka bani hakkina na aure a matse nake"cewar marwa amarya mecapacity. "Hakkinki ay na baki koko a hanaki yaran nakinne,,dansu aka auroki to wannee hakkine kuma kikebiɗar inbaki?"cewar daddy. Ga mamakinsa kawai se gani yayi ta faea kuka tana faɗin "matarkace ni wallahi inde baka bani hakkinabazan je wajan ita hajiyar data haɗa auran taraba dan bazan jurehakaba"cewar marwa. Daddy jinzata faɗawa hajiyane yasa a kamo hannunta cikin sigar rarrashi,"marwa babida isasshiyar lafiya ajjikinako munje gado baabinda zan i yayimiki kiyi haƙuri"a daɗi cikin sigar rarrashi. "nide ko kaɗane kaimin wallahi amatsenake"ta faɗi tana cusa hannu saman haq ɗin nata. 'daddy takaici abun ya bashi,"nace banida lfy baki yarda ba to muje kiganewa idonki ni na rasa gane kan wannan masifa.da hajiya ta haɗani da ita wlh."cewar daddy cikin fushi Ba kunya tayi gaba shigin shirgin taje ta baje a gadotsabar takaici daddy jiyake kamar yayi ihu dan kawai maaifiyarshi dataceczata aɗawane dacwlh har ta gama zamanta hannunta baze kamaba. ga mamakin daddy ya kwanta da marwa lafiyalau bactarecda gabanshi ya kwantaba,abun yai matuƙar ɗaure masa kai,khadeejacdake laɓe bakin ƙoar marwar jin nishin marwarne yasa ta tabbatar da,daddynsu cinta yake wandadama burinsu kenan. farincikine yakamata tabarvƙofar ɗakin ranta fess yau marwa ta angwance dacdaddy. shiko daddy befi 30 minute yayi akan marwa ya saukasabida koya ya zura mata burar ya fito se tayi masactusa ta gaba dukse yaji ba ata gamsuwa a haɗakar. wanka daddy yashiga yayi yamaida kayansa yay mata seda safe yafice a ɗakin wanda hakan sosai ya ƙonamata rai dan ba haka tasoba. ɗakin zahra ya wuce direct inda yasameta harta kwanta rungume da fulo,dan tunda tajishi shuru tasan yana gun mama marwa amarya. shigowarshi ce tasa tajisanyi aranta,lafawa yayi ya kwanta abayanta yana kssing wiyanta,yace"baci batare daniba babyna?" "na ɗauka ba anan zaka kwana bane yasa daddy"cewar zahra asanyaye. "A ina kikesa ran zan kwana bayan ɗakinki?" "ɗkin mama marwa mana Ay itama matarkace"cewar zahra tana juyowa suna fuskantar juna. Daddy komawa yayi serious yace"zahra in Allah yakaimu gobe ki kira maryam ta sokoto awaya ki bani ita zan yi mgn da ita kinjiko,sabida gameda matsalaru yanzu nagano wani sabon abun dayasa nake son mgnr da ita"ya faɗi yna kwantar mata da gashin girar ta. bakin zahra har rawa yaketace "daddy ka kwanta da marwa lafiya lau ko?" idanunta daddy ya kalla yace "eh zahra kuma makamanciyar matsalar babu ita"ya aɗi yana ƙara haɗeta dajikinshi. kuka tasa masa jin cewa ƴar zuwan jiya ita har ankwanta da ita amma ita me shekara biyu abu ya faskara. "am sorry zahra"cewar daddy. Bata kulashiba taci gaba da kukanta seda tayi me isarta sannan ta dena daddy be hanataba dan asan abun kukan aka mata. 56 Maryam inaso kitaimakamin da maganin damuwaru nida zahra daa nan sokoto nasan ɓangrenku akwai magunguna dan wlh ina cutar da yarinyarnan"cewadr daddy lokacin da,zahra ta kira masa anty maryam ɗin. "insha Allahu alhaji zanyi bakin ƙoƙarina wajan ganin na nemo muku mafita tabbas zama ahka akwai cutarwa wan ba kowacce mce bace zata ɗaukihakn kuma kuma daga ɓangarenku ku dage da addua."cear anty maryam. Sun jimadaddy na mata bayani kamin daga bisani sukai sallama aba zahra wayar shi ya shiga wanka. "Zahra kina jina ko,kiyi haƙuri wallahi makircine sua shiryamiki and insh allahu kansu ze koma nyi miki alƙawarin uk indamagni yke sena nemoshi rayuwarki bazata tfi abanza ba"cewar anty maryam ɗin cikin sigar rrrashi. ,"to anty nagode sosai Allahkuma ya bamu nasara akan maƙiynmu"cear zahra. Sun jima anty maryam na bata shawararin yadda zata gudanarda rayuwarta agudan mijin nata fitowar daddy yasa sukai sallama zahra ta ajiye waar taje ta fara taimakawa daddyn domin ya shirya. Basujimaba ta kammala shiryashi sannan ya ruƙo hannunta zuwa dinning rea inda ta shirya masa breakfast. kan cinyrshi y zaunar da ita ya fara bt abincin baki tana ci shima tana bashi,marwa da khadeej na leƙensu ta window suna tsine mta. suna kammalawa zahra ta langaɓe kai tace "banajin driving daddy ka saukeni gidansu halima tunda nai aure befi so uku najeba,kullum itace ke zuwa gurina"ta faɗi ssanyaye. "bafa nason zuwa gurin ƙawaye zahra "ya faɗi yna miƙewa tsaye tare da ita jikinshi. "daddy halima ay tafi gaban ƙawa sede ƴr uwa pls kabarni zaman gidn in bskanan bemin dɗine"ta faɗi idanunta na kawo ƙwallh. dacsauri daddy yshare msta yace "jeki shiryo ina jiranki amota" Ayko daɗan gudunta ta juya tan tsallenta ta shige ɗakinnata alamun dke gwada rji daɗin barin natan da yayi. ******** halima taji daɗin zuwan zahra an dama itama sotake ti wanka taje gidan kai mata wani taimako data mso mata gurin kakanta dan tun barowarta gidan su zahran damuwar taƙi barinta burinta kawai ta samawa zahra mafita shiyasa taje gurin kakan nata azaria ta faɗa masa kuma yabata magunguna inda yabata tabbacin sammune akayi mata. "halima shekaranjiya sega daddy da amaryarsa"cewar zahra. Azabure halima ta kalli zahran tace"au wai anyi auran zahra harta tare?"cewar halima aruɗe. "ƙarewa made jiya mijinta yakwanta da ita"cewar zahra hawaye na biyo idonta. "Tokefa zahra ke har yanzu bata tashi a gurinkin?"cewar halima itama cikin damuwa. "Yanzu ko romance ɗinma babu dan yace cutar da kanmu mukeyi, gara mujira samun lafiyars kawai,bwallahi se king matar ashi tayi huɗuna"cewar zahra. Halima batace komaiba ta janyo ledar magungunan data karɓowa zahran ta miƙa mata tace gasunan kowanne akwai ƴar tkadda aciki yadda ake amfani dashi jiya naje zaria gurin malam na karɓo miki kije ki gwada insha Allahu zaa dace sharrinsu seya koma musu,"cewar halima. "Ni wallahi halima na rasa wacce irin ƙiyayyace khadeeja kemin da ar takeburin kassarani a kowacce hanya"cewar zahra "kicireta azuciyarki dan ba ƙaunarki take yiba"cewar halima. Sun jima tare da halima har seda daddy ya turo drivenshi yao ya ɗauki zaha yamaidata ggia. A daren ranar zahra ta fara amfani da magungunanta da halima tabata,kuma can sokoto macanty maryam ta miƙe tsaye wajan nemomata maganin dan ance matsalar ajikin zahran take so itaczaayiwa maganin. ******** "wallahi baze yiwu kullum ace ni banida girki agidannanba,sede ƴar gwal ay ba haka akeyiba"cewar marwa time da daddy yace ta fitar masa aɗakinsa. "look marwa duk wanda zaki faɗawa ki faɗamasa,wallahi tallahi bazaki kwanacaɗakinaba ni mijin mace ɗayane kuma itace zahra ke ƴaƴana na aurowa ke in kuma bazaki zaunacdasubawallahi zan miki saki uku ƙwarara inga in hajiya zata a dawo da auran namu,dan haka ki ficemin da gani"cewar daddy cikin fushi,zahra dake wanka a toilet ɗinsa,a razane ta fito dan ganin meke faruwa dan bata san da shigowar marwanba. marwa kallonta akai gurin zahran dake tsaye ɗaure da tawul race"wallahi inma asiri kikayi nasa to atafin hannuna kikeyi ni mamarkice awannan fannin, ƙaramar yarinya dake se masifar kishi to dani kike mgn"cewar marwa cikin fyshi. "Marwa inkika kuma yin wata mgn anan gurin wlh sena nuna miki muhimmancin wannan yarinyar agurina ki fice"ya faɗi yana nunamata hanya sum sum ta fice a ɗakin zuciyarta na mata ƙuna,tana fia taci aro dakhadeeja dake laɓe aƙfar ɗakin daddyn dan taji ya,zaayi. hannun juna sukariƙe sukacsauka ƙasan falon dansaman ɗakin daddyne da zahra. 57 wallahi baze yiwu kullum ace ni banida girki agidannanba,sede ƴar gwal ay ba haka akeyiba"cewar marwa time da daddy yace ta fitar masa aɗakinsa. "look marwa duk wanda zaki faɗawa ki faɗamasa,wallahi tallahi bazaki kwanacaɗakinaba ni mijin mace ɗayane kuma itace zahra ke ƴaƴana na aurowa ke in kuma bazaki zaunacdasubawallahi zan miki saki uku ƙwarara inga in hajiya zata a dawo da auran namu,dan haka ki ficemin da gani"cewar daddy cikin fushi,zahra dake wanka a toilet ɗinsa,a razane ta fito dan ganin meke faruwa dan bata san da shigowar marwanba. marwa kallonta akai gurin zahran dake tsaye ɗaure da tawul race"wallahi inma asiri kikayi nasa to atafin hannuna kikeyi ni mamarkice awannan fannin, ƙaramar yarinya dake se masifar kishi to dani kike mgn"cewar marwa cikin fyshi. "Marwa inkika kuma yin wata mgn anan gurin wlh sena nuna miki muhimmancin wannan yarinyar agurina ki fice"ya faɗi yana nunamata hanya sum sum ta fice a ɗakin zuciyarta na mata ƙuna,tana fia taci aro dakhadeeja dake laɓe aƙfar ɗakin daddyn dan taji ya,zaayi. hannun juna sukariƙe sukacsauka ƙasan falon ddansaman ɗakin daddyne daczahra. Dadynmƙewa yayi ya isa kusa da zahran yasa hannu ya kamota yanafaɗin"pls karki biye musu koma me zatace miki nine mijinki ni nake auranki bawaniba,"ceear daddyn yana rungume zahran. "Daddy kadena bani haƙuri kom me zatace taje tait cwa nide na miƙawa Allah lamarina kumacshine ze iymin inshacallahu"cewar zahran. "Good muje kimin wankan nima tunda kema kinyi"ya faɗi yana janta suka koma toilet ɗin suna driya. marwa da khadeeja ko ɗakinnkhadeeja suka wuce suna shiga marwa tace"kece fa kikasa naauri ubanku to menene yasa bazaki tsaya tsayin daka kikwatomin ƴencin da yƙi bniba,wanne irin aurene wannan tundaga kwanciya so ɗaya ce ba ƙari,tskni da,Allah bazan iya hakanba"ceear marwa. "kiyi haƙuri anty marw wallahi zanyi duk me yiwuwa wajan ganin daddy ya muttuntaki kiyi haƙuri don girman Allah karkice zaki tafi kibarmu"cewar khadeeja cikin sigar rarrashi. haka sukayi zugum a ɗakin bame mgn kowa na tunanin mafitar rayuwarsu gamedaczahra. ********* tun safe khadeeja ta kafa ta zauna a falo zaman jiran fitowar addyn,dan tasha alwashin tararsa tai masa mgn. Ayko kamar kullum tafe yake shida shlelensa zahra zata rakashi mota. Gaisawa sukayi da khadeeja,sannan khadeeja ta tsuguna agabanshi tace daddy inason mgn dakai ne don Allah"ta faɗi amariraice. daddy mutumne da be wasa da abinda ya shafi iyalinsa shiyasa ya nemi guri ya zauna ya maida hankalinsa gun khadeejar zahran nacan gefe a tsaye. "Daddy akanyanayin rayuwar da ake agidannane hankalina yaƙi kwanciya kaa samin tsoron yin aure daddy dan banason mjina yamin abinda kakewa anty marwa, daddy itama ƴace da iyyenta kesont,kamar yadda kake sona,daddy koda baka sonta ay setaci darajar mummynmu tunda ita ay kaf duniya ba macen d kakeso kamarta daddy kai mata adalci itma tun jiya ta kasbcci ta kasa cin abinci pls kaje ka rarrasheta daddy don Allh"cewar khadeeja tana kuka.. Daddy rungumetayayi ajikinshi yana rarrashinta sannan ya miƙe y nui ɗkin marwan ybsr khadjacda zahra wacce tsbr mmkin makircin khadeejan ya hnata mgn khadeeja matsawa tayi kusa da zahra tana waigen daddy day nufi ɗkin marwa,. "ya kika gacapacity irin na ƴa,wallahi zahra btanajin da naiwa rayuwarki bakiga komaiba sna maidake kashi ma yafiki daraja agidannn,tund kika g tsiraicin mahaifina."cewar khadeeja. "Duk shirin da zakiyi kokika yimin ciki ba wanda ze goge zahra tayi wasa da burar alhaji sammani mahaifin khadeeja shima kuma yasha ruwan gindin zahra, dan haka tsakanina dake khadeeja duk wanda ya fasa ragawa wani Allah ya tsine masa,,sena kunnomiki wutar dake se kin rasa me kashe miki ita dani kike mgn"cewar zahra ba tare da damuwar komaiba. "Nima ki rubuta ki ajiye sena rama duk abinda kike taƙmar kinyi min,ntunda tsohoonki na raye kuma burarshi ba matacciya bace ki saurareni ni na wuce da saninki"cewar khadeeja. "Har ki mutu khadeeja mahaifina ya haramta agareki zan tabbatar miki da hakan,inaso kisa aranki ni matar mahaifinkice dazaniya tsara komai cikin sauƙi."cewar zahra. "nidake maga isasshe gashide kinga nasa anmiki kishiya,to haka zansa ayiwa uwarki dani"cewar khadeeja. Dariya zahra tayi tace"kishiya ko mama,aybaki kaiba tunda har yanzu fafutukar neman aƴantaku kukeyi agurin mijin,niko fa"? "khadeeja wutace zahra kiriiƙe wannan"cewar khadeeja. "Ga ruwan maliya maganin hatsabibin duniya ma firauna bare ke" nande sukaita faɗawa junansu baƙaƙen mgangnu. 58 daddy koda yashiga ɗakin marwa ka maryadda khadeejan tace samuntavyayi tana ta rusa kuka kamar wacce aka yiwa mituwa. gefenta yaje ya zauna ya fara mgn cikin rarrashi"nifa bada wata manufa nayi maganganuba kawai de na faɗi gaskiyar dake rainane,amma kiyi haƙuri kidena kuka yanzu zani office in nadawo da daddare zamu zauna dake da zahra se atsara yadda rabon girkin ze kama"cear daddy. Shuru marwa tayi dan dama abinda sukeso kenan kuma ya amince ze musun. Miƙea yayi ze fitamarwa ta taso tabiyoshi abaya itama zatai rakiya,daddy beso ba amma be hanataba. su zahra nazaune se ganinsu sukayi sun jero,sossi abun yaba zahra dariya dan ko kyau basuyiba. binshi sukayi abaya,ya tsaya bakin ƙofar fita falon ya dubi khadeeja yana murmushi yace "to se na dawo baby"rungumeshi zahra tayi tana masa bye bye ɗin,ay khadeeja haushine ya kamata ta tunkuɗa marwa da nufin zahra na,sakinshi itama ta rungumeshin,bata ganeba kawai taje raaɗadazahra da daddyn tarungume tana,adawo lafiya megida" dariyace ta kamasu,shiyass daddy ya zame yafice afalon yanamurmushin abind marwar tayi,itama zahra juyawa tayi zata wuce tana gimtse dariya ayko marwa tacafkota ta hɗata dabango zahra se zare ido take "kebarfaganina haka wallahi niuwarki zanci dan nafiki iskanci nesa ba kusaba,dan kutumar ubanki mahaukaciyace ni dda zaki sani agaba kina dariya?"cewar marwa cikinfushi. "Kiyi haƙuri mamabadake nakeba don Allah "cewar zahra. "Wallahi karki haƙura kici ubant anty dan gaba ta kiyaye rainaki"cewar khadeeja. Ay zahra najin ance aci ubanta ta tattara ɗan sauran ƙarfinta ta ƙwace ahannun mrwar ta falla da gudu zuwa ɗakinta tana dafe kirji bayn t kulle ƙofarta. bakin ƙofr sukabiyota da zagi"lƙaramar mara kunya yda kin tsaya damun canjamiki halitta,kuma girkine se anrabashi wallahi sede ki mutu daddy ba naki bane ke kaɗai"cewar khadeeja. "Yau sena nuna muku kaɗan daga cikin nima nawa makircin ku ƙananun ƴan skane"cewar zahra daga cikin ɗakin. sun jimacsuna suna zaginta bata kulasuba tasa musu recording awayarta. dasukaga bazatacfito bane suka bar gurin,tanajin alamun sun br gurin ta kira wayar halima tana ɗagawa tace"bestie maza kizo gidana yanzu don Allah"cewar zahra. Halimadake kan hanyarta ta zuwa kitso jin yadda zahra tai mata maganarne yasa ta fasa zuwa ta wuto gidan zahran Ba kowa afalon har ta isa ƙofar ɗakin zahran,koda tai knucking zahra ƙin buɗewa tayi seda ta kira sunanta sannan tazo ta buɗe mata. maida ƙofar zara tayi da sauri ta rufesannan taja halima ciin ɗakin tana labarta mata yaddaakayi. "ayko yau kawata zaki kawo ƙarshen zamansu duka agidannn su ƙananun ƴan uskane wlh"cear halima afusace. "Taya halima? in na kori marwa itakhadeeja ay gidansune"cear zahra tana kallon halimar cikin rashin fahimta. Wani gigitaccen mari halima ta ɗuke zahra dashi,wanda seda taga wuta a idonta,kan t gygije halima ta zare rinbom ɗin kan zahran ta sake wanketa da mari.aɗayan kumatun,ayko take ynke kumatun zahra suka ɗaga, zahra ta taso da sauri ana ƙoƙarin ramaw se jin halimar tyi tanawaya da daddy.awyar zahran"hello hello hello daddy kataimakemu halimace nazo gidankune nasamu matarka da khadeejasunyiwa zahra duka danainƙoƙarin rabasu shine sukahɗa dani da ƙyar na iya kai zahra ɗaki nanmacsun biomu sunyi kacakaca da ɗakin kataimakemu zahra asume take gashi sun hanamu fita"cewar halima cikin muryar dake nuna suna cikin tasin hankali. tana kaiw nan ta kashe wayar,ta fara fatali da komai na ɗakin zahran ta hargits ɗakin cikin ƙanƙanin lokacitazo gaban zahran da azamasƙago sbida gnin makircin halimar,ta kama rigar zahran ta yagadaƙarfinta,itama ta aga ta jikinta,sannan tace da zahra"dan ubanki har yanzu kina tsayene bazaki sumaba "ay tanarufe baki zahra tai wani sululu ta aɗi ƙasa ta kakkafe idanunta.sabida minti biyar maczata iyakawo daddy gidsn. wayy daddy da mahaukacin gudu yacfito office ɗinsa,masu rsaron lafiyarshi na binscabaya,bada umarnin atafi da ambulance yayi tund yaji zahra ancecasume take. 59 ƙarar jiniyar ambulance ɗince tasa su khadeeja fitowacaruɗe dan basu san meke faruwaba. da gudu daddy damaaikatan asibitin sukacshiga cikin gidn kota kansu khadeja bebiba suka shige ɗakin da zahran take kwance halima na gefenta tana mata fifita. ɗaukarta akayi akasacakan gadon suka ɗauka suka fito da ita daddy na riƙe da hannunta yana kiran sunanta. su khadeeja ganin zahra aka ɗauko sosai abun yabasu mamaki dan sun san basu daɗe da rabuwa da itaba. kai tsaye asibiti aka wuce da ita inda likitoci suka rufu akanta daddy se kaiwa da komowa yake,hlima nacgefese kuka take kamar gaske. tasowa tayi tazo gurin daddy tace araunane"daddy akira iyayen zahradan suzo su ganada ƴarsu dan dukan dazahra tasha ahannunsu zeyi wiya ta tashi"cewar halimacikin kuka. Runtse ido daddy yayi yace"halima kiyi haƙuri amma banaso kowayasan mgnr nan don Allah dakaina zanyiwa tufka hanci kuma insha allahu komai ze dedeta zahra zata tashi kidena kuka. fyace majina tayi taci gaba da cewa cikin kuka"shikenan kamar akanta aka fara ƙawa ta auri baban ƙawa se anemi kasheta bayan itama ba laifinta bane"cewar halima cikin kuka. "Nufinki wai dan ta aurenine suka daketa?"cewar daddy cikin damuwa. "Eh mana daddy,ay ba yyau suka fara ba ko sanda ta tafi sokoto khadeejace tabita da wuƙa wai seta kasheta inde batasa ka saketaba,shine tagudu tafakaice dabakamuamaladaitadan tasmuakashe auran,irin haka dasukearuwadaddy aysunadayawakullum hanata kai ƙara nike yi amma wallah izahra na cutuwa agidanka"tasake fashewada kuka. Daddy kaɗa ƙafa kawai yakeyi,zuciyarshi na tafasa ashe khadeejace kebarazanar kashe masacaurebe saniba,ayko se ta ci ubanta. likitane yafito yanamurmushi,dasauri daddy yaisagunshi,yana tambayarshi jikin zahran. "jiki dasauƙi sede akiyaye ɓata mata rai inbahakabakomai ze iyafaruwa,kuma ko yanzu kun shigaallurace batagamasakintbashiyasa zaku ji tana sambatu"cewar likitan kamar yadda zahra ta tsaramasa bayan an shigar daita.inda tace so ake akeshe mata aure ya taimaketa. Daddy da halima aguje suka isa gurin zahra,daddy na ruƙohannunta tasa kukatana faɗin"daddy kasakeni kamin khadeeja takasheni kayiwa Allah kasakeni tace indenaci gabada zama dakaise sun illatani"cewar zahra tana zabure zabure. "Kiyi haƙuri ƙawata nasan kinyi amma kiƙara insha Allahu se Allah yasakamiki "cewar halima tana kuka. Daddy ko tsabar tausayin zahran yakasa magana rungumeta kawai yayi ajikinshi yana tunanin irin hukuncin dazeyiwa khadeeja da marwa akan taɓamishi zahra da sukayi. "halima zan mutu ki yafemin wayyo "cewar zahra tana kakari. "Wallahi muddin kika mutu ba wanda zan bari cikinsu arayezahra kiyi haƙuri "cewar daddy araunane. "daddy kaje gida kasamu ka sauya kaya zan kuladaita insha Allahu kamin ka dawo"cewar halima dake burin daddyn yaje yasamu su khadeejantun da saurin zafinshi kan yahuce,dan inya huce hukuncimesauƙi zeyi. ayko bamusu yamiƙe ya fice a harzuƙe,yanufi gidan yana fita suka tafada zahra suna dariya dan sunsan yau kashin khadeja yabushe. "ƙawata Allah ya yafe miki,amma wannan makirci nakiko alittafi sehaka,kishiyarki ta shiga uku"cewar zahra tana daria. Duka halima takai mata tace"to ay zahra inda nice kefa ko da tuni nasa mahaifin khadeeja yabada itasadaka, dan tsabar kirsata,amma kin tsaya tana cin kasuwarta akanki ay wallahi dasake"cewar halima "Ay na ɗauki haske halima bura ubar yanzu akafara dani tke mgn,wlh da tausayinta nakeji amma yanzu nadena" "garade ki denadan khadeeja macijiyace wacce in ke baki kashetabaitazatakasheki intasamu damadan hakakikiyaye"cewar halima.daga haka takwashe yadda sukayi da daddyn yanzu awaje kamin su shio gurinta. Tsabar dariya zahra harda faɗowa agadon tana riƙe ciki. 60 wai me yasami makirar yarinyar nan e da har se ambulance ce zatazo ɗaukarta kamar wata accident ko fire surviber?"cewar khadeeja.bayan an fice da zahra. "Nima abun yaban mamaki naga yanxu tagama yimin rashin kunya kuma se ace ba lafiya har haka gaskiya abun damamaki"cewar marwa. "Baƙar tsinanniya ay wallahi da zata mutu mani dnafi kowafarinciki,dan yadda na tsaneta ko mutuwata ban tsana hkabadn yarinyar makirace wallahi"cewar khadeeja. bugo ƙofar da akayi da ƙarfine ya hana marwa faɗin abinda tai niyya,daddy yacshigo kamar kububuwa da wata sharɓeɓiyar bulala ahannunshi. khadeeja dake tsaye aɗan ruɗe tace "Daddy me ya faru daantyzahran"saukar bulalar ajikinta ita tasata yin shurun dole daddy yabata amsa da"ubankine yasameta munafuka yau Allah ya toni asirinki baƙar munafuka ina mahaifinki amma kina kunnamin masifu agida to wallahi yau nidakene"cewar daddy yanadukanta ta koina tana ihu,marwace tamatso ta riƙebulalar tanabashi haƙuri. "yimin shuru munafuka ashe dan ku haɗu ku cutarmin damatane yasa tanace sena auroki to duka asirinku ya tonu,ki tattarakibarmin gida nacsakeki saki ɗaya,ke kuma khadeeja yau snaga wanda ya tsaymiki"cewar daddy. A gigice marwa ta kife agurin takama ƙafar daddy tana bashi haƙuri dn ita batasan akanme ma yke hukuntasuba zatonta batun kashewa zahra gabane faɗi take. "Alhaji kaimin rai ka maidani ɗakina wallahi nasande dani mukaje gurin boka akayi asirin da,zaka kasa kusantar zahhra amma wallahi bni na jefa kwaɗon cikin rijiyarba khadeejace,kuma gata da ranta wallahi sedanacemata meyasa tasa arijiyar"ta faɗi tana kuka. bulalarda daddy ke dukan khadeejace tafaɗi dan yji binda ko amafarki be taɓa tsammanin jinsaba kuma wai khadeejace ta aykata hakan. khadeeja gefe ta gudu tana yarfe hannu tace "wallahi daddy bazan ƙaraba kayi hƙuri kayafemin"ganin da tayi ya sa ido yana kallonta kawai ne yasa ta falla da gudu ta fice agidan direct gidan hajiya ta tafi, dan ayadda daddy ke kallonta ze iya kasheta inta tsaya. Marwa ganin ƴarmasu idma afecene yasata miƙewa dagudu itama zata fita,da sauri daddy ytsaida ita,juyowa tayi agigice ta zube gurin tana bshi hakuri. ga mamakinta murmushi tagani akan fuskarshi abinda yaso razanata. "marwa zan maidaki ɗakinki da kuɗaɗe masu tarin yawa dazan baki idan kika kawomin mukullin dakikace khadeeja tasa arijiya,"cewar daddy yana kallonta. Da sauri tadubeshi tace bakinta na rawa"dagaske kakeyi alhajji?"cewar marwa dan damuwarta dama zawarci tunda ta jima agidan ba mashin shini. "in yanzu kika kawomin yanzu zan tabbatar miki da abinda nace ɗin."cewar daddy. Ayko miƙewa tyi da saurinta tawuce ɗakinta btajimaba tafito sanye da gyalenta da hndbag tace "gobe zan zo makadashi alhaji"tana gama faɗin hkan tafice daddy yabi bayantada kallon tsana wai ita akace zata kuldyarasegashi d itasuke haɗa kai asykata mummunan laifi. "Allah sarki zahra ashe asiri sukai manadan kar mu kasance tare,Allah yabaki lafiya zan nunamiki gata fiye da wanda kike tunani kosa ran samu"cewar daddy asanyaye. miƙewa yyi ya wuce yyi wanka ya kimtsa sannan ya nufi gidan wani malaminshi na siyasa dan ya,sanar dashi abinda ke faruwa dashi. malam yayi mamaki sosai inda yab,daddyn tabbacin inhar ba kwaɗon aka buɗeba aka cire layoyin jikiba to zahra aduniya ba namijin daze iya kwanciya daita. hankalin daddy sosai ya ƙaratashi,amma malamin yace yakwantr da hankalinsa ba abinda yafi ƙarfin Allah. haka yabaro gurin malamin jikinsa asanyaye dan gani yakemarwa bazata samo makullinba dan wannan tunanin yaisa asibitin 61 yaji daɗin ganin zahran yanzu cikin natsuwarta ba kamar ɗazu da take ahargitseba,kusa da ita yaje ya zuna ya kamo hannunta yana wasa dashi yace"kiyi haƙuri zahra kinji zan ɗauki ƙwaƙƙwaran mataki akan koma waye ya taɓa minke wallahi bazan barshiba"cewar daddy. "Karka damu daddy inde khadeejace ay ba yau ta fara dukanaba banade faɗamakane dan banason tashin hankalinka,yanzuma dan sunmin taron dangine yasa har kaji labarin"cewar zahra asanyaye. "Ay daddy kawai de ayi haƙurinne amma wallahi dukaba yau aka,fara yimataba ammatundacabu na gidane,dukacse ayi rufa rufa abar mgnr"ceear halima. "Kubar mgnr har zuwa mukoma gida kuma bazata koma gidn canba nata daban zan kaita tundaitame haƙurice barnta tare dasu cutar daita kawai zasu dingayi gwarainyiwa tufkahanci"cewar daddy. Ido zahra da halima suka haɗa sukayi sigina najin daɗin abinda daddyn yace,amma afili zahra cewa tayi"yazaka rabamu daddy bakaso muyi zumunci kenan nide abarmu tare insuna dukana watarana ay zasu gaji su bari"cewar zahran a marairaice. "Bazaki zauna dasuba zahra nagama maganata"cewar daddy. "To ke zahra tunda ga abinda mijinki yace base kii fatan alkhairiba kimasa biyayya banfa sanki da hakaba"cewar halima dake gefe. ********* "Wai nufinki akan matarsa ya miki wannan dukan."cewar hajiya afusace lokacin da khadeeja taje gidanta tana kuka. "Eh wallahi hajiya danma na gudune da kasheni zeyi "cewar khadeeja cikin kuka. "Ay da kinsani baki gudunba kin barshi ya kashekin muga uban dazeyiwa kuka,lallai sammani bashida hankali besan makircin maceba kenan shine yahau kai yazo ze illata ƴarsa duk danmace?"cewar hajiya. "Nide hajiya kibashi haƙuri wallahi kasheni zeyi indena bari nacshiga hannunsa"cewar khadeejan. "Wai da kikai masa wacce uwane ze kashekin to wallahi zezo yahaɗu danisenacimasa mutunci tunda shi beda hankali"cewarhajiya. Itade khadeeja ba baka se kuka take dan sosai tadaku ahannun daddyn gashi uwa uba ita baa taɓa dukantabacshiyasatkejin dukanharƙwaƙwalwarta.kuma,duk sabidazara .jitayi tsanar zahran na ƙaruwa azuciyarta tunda tasa mahaifinta yau yazageta ya daketa yasata gudu ba takalmi agaban maaikatan gidansu wallahi bazata bartaba. hajiya sawa tayi aka gasawa khadeeja inda dady ya daketa aka shafa mata man zafi sannan tasha pain killer, "yanzu sauran ƙannan naki suna ina?cewar hajiya. "Ay jiya daddynmu yasa su a jirgi sukakoma Holland nice nace bazan komaba nafisonnan gurinshi"cewar khadeeja. "Ay gashinan ke kina kulafucinsa shi yana neman sabauta miki rayuwa sabida macen daya tsinta atiti, amma kiyi haƙuri zezo yasameni seya zaɓa tsakanin keda matar tashi tunda aure na,son maidashi mahaukaci"cewar hajiyar cikin fushi.dan taji haushin dukan khadeejan da yayi nesa ba kusaba. khadeeja shuru tayibataske cew komaiba dan itadama sawa hajiya zatayi yasaki zahran da tafijin daɗi kumacshine ribarta ita. ********** a ranar aka sallami zahra aasibiti,inda direct wani makeken gida daddy ya kaisu tare da halima, ba abinda gidan be mallakaba aciinsa se babuce kawai babu. barinsu yayi agidan yawuce gurin kiran da hajiyarsa ke masa dan tun ɗazu tasa ashaida mishi komai dare yazo tanason ganinsiɓhi,yasan akan khadeejane shiyasa bedamuba. bayan fitar daddy halima a rngaɗa wata guɗa tace"Allahya kashe ya baki ƙawata,wllahi naji miki daɗi kya huta damijinki abunki ke kaɗai ba ƴan hanaruwagudu" "da taimakon Allah da taimakon ki halima wannan sauyi nasameshi duk da nima nasha mari kwarara guda biyu fuskata har yanzu bata denazafiba"cewar zahra tana dariya. Itama halimadariyar tayi tace"kuma tsabar bura uba irin taki wai kinji awaya ina faɗin asume kike kuma kika tsaya kina bina da ido baki da niyyar suman har sedanace mikiba"ta faɗi tana,dariya. "to ay rasa abun yi nayi wallahi nifa da niyyata kawai inya dawo ince sede yasakeni bazanzauna ba"cewar zahra. "Kaji shashasha wayace miki in faɗa ya haɗokada makusantan miji haka ake,ay kirsace ke ayki kamarde wannan,sannan dole ki iya makirci daiya haɗa tuggu dan in kikahaɗu da irinsu khadeeja da kalar salon ake maganinsu"cewar halima. Ayko rungumeta zahra tayi suna shewa. "ƙawata kici gaba,da maganinki kinga alamun nasara na bayyana,ga gidan cin durin kunsamu,dn Allah ƙawata in hanyar ta buɗe banda rowa ki sakar masa jiki yayi abinda ykeso kinjiko"Cewar halima. "Ay bari kedai halima wallahi nayi aniyar inde lafiyar tasamu koshi be ciniba ni sena cishi tunda de gindinnan dan acin akayishi baxe yiwu inda wankewa abanxa ba ba mamaroba"cewar zahra. Sun jma suna hirar kiran sallah yatashesu suka tafi sallah. 62 khadeeja dake zaune tana ganin shigowar daddy tai wuff ta koma bayan hajiya,tanaware ido. Daddy be bi takanta ba ya tsuguna yana gaida hajiya,wacce daƙyar ta amsa masa tsabar haushinshi da takeji. "sammani kayi ƙuruciya lafiya bakasani ciwon kaiba,se yanzune dagirma azo mana,zaka tsiro da halaye da ɗabiun banza wai ace akan matarka kadaki ƴarka kamar zaka kasheta"cewar hajiya kamar zata aro baki. "Ay da ita ta kashe musu ƴa hajiya da baki samu bakin mgnba"cewar daddy ransa aɓace. kwashe duk abinda yacfaru yayi ya faɗawa hajiya harda zancan yimasa asiri da yadda sukayida marwa. "wallahi bamu daketaba hajiya ƙarya take mana"ewar khadeeja hawaye naxubo idanunta. Hajiya wacce take salati da sallallami jin khadeeja har tasan tai asirin kashe gaba duka takaiwa bakin khadeejar da bayan hannu tana faɗin "yimin shuru mutuniyar banza ashe dama haka kike,kikasa nasa yaro yayi aure ashe duk dan wata biyan buƙata takine,wacce irin shaiɗaniya kika zama bansaniba"cewar hajiya. "Wallahi hajiya sharrin shaiɗanne bazan kumaba dama anty marwa takaini gurin daddy kayafemin"cewar khadeeja cikin tsananin tsoro dan yanzu hajiya ta juya mata baya. "Wallahi hajiya sema kinga dukan da sukayiwa yarinyar mutane,ashe bashine ma na farkoba har wuƙa itakhadeeja tasha binta da ta zata kasheta wai dan ta aureni,yarinyar da aura mata ni akayi dan dole aka tauye mata hakkinta shine itakuma taɗauketa abokiyargabarta"cewar daddy cikinfaɗa. khadeeja jin kalar salon makircin zahran jitayi wani jiri na ɗaukarta,dan bata san zahran zata iya haɗa tuggu irin haka ba. nanfa akasata agaba kowa nafaɗin albarkacin bakinshi tsakanin hajiya dadaddyn. "tattarawa zatayi tazo tabi ƴan uwanta can Holland bazan iyadawannan masifar atata ba"cewar daddy. "Ta tafi Holland kode ta fidda miji aymata aure taje can ta ƙarata,ay wallahi bata komawa can aurezaa mata in kumabatada tsayayye ko cikin maaikatankane ka haɗata da ɗaya,wannan masifacar ina,tun yanzu tana iyahaɗamakirci irinwannan inaga kum tafi hakan?"cewar hajiya. "To hajiyaay gaki gatananko gobe inta tsaida mijin ni aura matazanyi amma wallahi bazata dawo gidana da zamaba ta zauna anan seyafi"cewar daddy. "Kayi haƙuri hannunkabe ruɓewa ka yanke ka yar,dan gidanka zata iya zuwa mana koda bata koma dukaba zataje sede tunda yanzu angano halinta se aci maganin zama da ita,amma tabbas mafitar itace aymata aure"cewar hajiya. Daddy sallama yayiwa hajiya ya bar gidan dan beson saka khadeeja a idanunsa in ya tuno cewa itace ta hana burarsa cin zahra tun suna England abun na masa zafi. gida ya tafi byan yayiwa zahra tsarabar abubuwan dayasan tanaso, yana zuwa yasamu halima agidan tana taya zahra zama aji daɗin hakan dan duk meson zahra shima yanasonshi. "halima wannan kulawa da kikeba ƙawar nan taki inajin daɗinta dan hakame kikeso in sakamiki dashi ladan tukuicin ƙaunar da kike mata"cewar daddy bayan ya zauna afalon tare dasu. Murmushi halima tayi tace"kariƙemin zahra amana kaso farincikinta daddy shine kawai abinda zakayi kabiyani"cewar halima tana dariya. "Wannan ki ɗauka tabbataccene halima ki faɗi wani abun"cewar daddy. "Akwai sabbin motoci agidannan kabata ɗaya aciki sabida in nasamu ciki labor yazo baka kusa tai saurin zuwa ta kaini asibiti"cewar zahra tana lafewa ajikin uncle ɗin dan dama batason yawon halima a napep. ssai maganar zahra taiwa daddy daɗi dan hka dubansa yakai gun halima yace"kije ki zaɓi dukwacce kikeso acikin sabbin halima na baki duniyacda lahira,darajar son da kikewa zahra"cewar daddyn. Ayko rungumeshi zahra tayi tana masa godiya halima har ƙasata duƙa tana masa godia,zahra sakin daddyn tayi suka rungume junada halima suna murna daga haka suka runtuma da gudu zuwa gurin motocin wacce tafi kyau da tsada zahra tas halima ta ɗauka,dama ta iya driving a motocin su zahran ayko haka ta shiga taja ta fice agidan suna ɗagawa juna hannu ita da zahran wacce takejin sanyi aranta yau itama tayiwa halima wani abu da taji daɗi. 63 marwa koda ta isa garinsu bata nunawa kowa dalilin zuwantaba,shiyasa mahaifinta ya tirketa kan ta faɗamasa dalilin zuwanta ba,shiri. cikin kuka ta shaida masasharrin da zahra tai musu da hukuncin da,daddy ya yanke akanta. "amma ban taɓa sanin e mahaukaciya bace marwa se yau kin ɓata wayonki wallahi kuma banga laifin alhaji sammani ba bisa hukuncin daya yanke miki ke kika jawa kanki"cewar baffa cikin faɗa. "sharrin shaiɗanne baffa bazan kumaba danAllah ka kira hajiyanshi kabatahaƙuri intahaƙura shima nasan ze haƙura,"cewar marwa cikin kuka. "Wallahi bada ni zaa raba wannan abun kunyarba dan haka keda kikayi laifin kije kibasu haƙurin amma ki cireni aciki wallahi"cewar baffa. Marwa jin baffa ya rantsene yasa ta miƙe tafice agidan zuwagidn sani ɗan sholi fitaccen me haƙarrijiyar garin nasu. bayan sun gaisane ta shaida mishi rijiar bayan gari takeso ya yashematagbecdacsafezatabiyashi biyame kyau. ayko ciniki sukayi ta biya sannan ta dawo gida,ranar daƙyar ta iyabacci Dan ta ƙosa garin ya waye tajeya yashe ya bata ɗan makullin. gari na wayew shida agurin rijiyar tai mata bakwai sani ya uso gurin dame tayashi,cikin ƙanƙanin lokaci sukafara yasar rijiar,in suka zubo da taɓom marwa tasa hannu tabincike tass,cikin ƙanƙanin lokaci jikin marwa yagama ɓaci da taɓon zakaɗauka yasar takeyi itama,tun tanasaran ganin kwaɗon cikin sauƙi har tasoma cirewa. basu sukaga kwaɗonba,sedaazahar ayko duk yayi tsatsa cikin marwa har karkarwa yake ta ɗauka ta dinga musu godiya,tai gida,bata damu da kallon da mutane ke mata ba tana zuwa wanka tayi ta wanke kwaɗon sannan ta kama hanyar kaduna ranta fess tunda tasan daddy baya ƙin cika alƙawari . ta iso kaduna da magriba,inda direct gidansu ta nufa,megadi ta tambaya ko daddyn nanan,yacshaida mata baya nan. wayarta ta ciro takira daddyn,ganin kiran marwa ya bashi tabbacin aykin daya satane yakammala. lokacin yana,dinning zahra ta zuba masa abinci ɗaga kiran yayi,jiki narawamarwa ta gaisheshi ya amsacsannan tace"alhaji ga kwaɗon na samoshi sede nazo baka gidakumamasu gadi sun hana ni shigagidan"cewar marwar. "Kiba driver kice ya kawomin sabon gidana"cewar daddy yana kallon kyakkyawar fuskar zahra. "alhaji meze ana mu taho tare dashi to tunda kace zaka maidani inna samo"cewar marwa atsorace. "Kibashi nace ya kawomin kije gidan hajiya ki jirani da,safe zamu haɗu"cewar daddyn Amsawa tayi jiki asanyaye,tasa megadi ya kira mata drivern yazo tabashi kwaɗon tacisamasa da,saƙon daddyn. abun hawa ta hau tawuce gidan hajiya jiki asanyaye tana tsoron haɗuwadahajiyar. driver ko na amsa direct ya wuce gidan daddyn inda ya kai masa suna tare da zahra ya fito yakarɓa ya sallami drivern yakoma cikin falon azauna kan kujera,yana juyakwaɗon ahannunsa. "daddy wai wannan menene a hannunka me zakayi dashi?"cewar zahra tana kallon hannun nasa Murmushiyayi ya dubeta yace "mabuɗin tsuliyarkine zahra gobe zan kiwa malam shi akarya asirin da akai miki dashi"ya faɗi yana juyakwaɗon "mabuɗin tsuliyata kuma daddy wanne irin asiri daddy waye zemin asirin?"zahra ta jero masa tambayoyin a ɗan tsorace. "marwa da kkhadeeja sukayi miki dan inkasa cinki shiyasa ko nayi niyyabaya yiwuwa seta ƙi tashi to da wannan kwaɗon sukayiasirin shine zan kai malam yabuɗe". dafe ƙirji zahra tayi tace atsorace "daddyn in marwa muna auran miji ɗaya kishi asata yimin haka ita khadeeja amazaunin me zata min hakan?"ta faɗi tana shirin yimasa kuka. rungumota jikinshi yayi yacec"ban faɗa miki dan kisa damuwa arankiba tunda de Allah ya tonamusu asiri ay shikenan kuma kowacce na hukuntata,marwa na,saketa kuma bazan taɓa dawo daitaba,khadeeja na bata lokacin kawo mijin ure konacauramataduk wanda nagadama dan haka kiyi haƙuri kinji ko kishin mhaifiyarsu yasa khadeeja yin hakan,wanda nasan harda ƙuruciya kiyafe musu"cewar daddy cikin rarrashi. zahra shuru tayi tan nazarin irin ƙiyayyarda khadeeja ke mata wanda bata taɓa kawowa takai hakaba,ayko inde har hakane to cin tuwon kishiya ramakone seta yiwa khadeejactabon da har tamutu bazata mance da ita ba.afiliko lanaɓe kai tayi tace"to Allah ya kyauta daddy ashiryesu kade bi komai a hankali kaji"ta faɗi asanyaye. ayko sosai ta,samu wani matsayi me girma,acikin zuciyarshi yajata jikinshi ya rungumeta yanacsa mata albarka. ***************** jiki asanyaye marwa ta shiga gidan hajiya inda tasameta zaune ta tasa khadeeja agabase faɗa take mata wanda khadeeja faɗan har yaisheta sabida kullumba,fashi shine de take maimaia mata. "sannu hajiya da hutawa"cewar marwa tana rakuɓewa jikin kujera. ayko hajia ƙin amsawa tayi sema faɗa data rufeta dashi tana faɗin"jibeki dan Allah ƙatuwar banza dake wai ace ke zaki sa khadeeja gaba ki kitsa mata wannan makircin amatsayinki na uwa agareta kedaczaki sataca hanya tagari shine kikai mata jagorancin zuwa gidan boka wallahi marwa kinji kunya"cewar hajiya. "Hajiya kiyi haƙuri sharrin shaiɗanne dan Allahbkiyi haƙuri wallahi bazan kuma ba"cewar marwa tana kuka. "Yimin shuru kima ƙara mana,ay sammanin ba kanwar lasabane,in kun samu matar tashi saiwar sala to wallahi shi ubanku zeci,dan haka kima ƙara aki gashinan."cewar hajiya. Marwa haƙuri kawai take badawa amma hajiya banza da ita tayi ƙarshema tashi tayi tabar gurin dan bataso ko ganin marwar tanayi. 64 Hajiya na barin gurin khadeeja taatso kus d rwa tace a hankali"anty marwa duk fa kece kika jefamu cikim wannan masifar akanme daga tambayarki zaki fara ɓarin zance"cewar khadeejar. "To khadeeja ya zanyi Allah de ya ƙaddarone wallahi ba gwanda keba nifa sakina yayi, khadeeja gashi yasani inje in ɗauko masa kwaɗon nan "cewar marwa. A zabure khadeeja tace"kin ɗauko masan anty marwa?" "Na ɗauko mana khadeeja yanzuma na kimasa sabida yace inna kawo zemaidani ɗakina"cewar marwa tana kallin khadeejar. "Shikenan kin ɓata komai ant marwa kumawallahi daddy wayau yay miki baze maidakiba "cewar khadeeja cikinjin haushin marwar kamar ta rufeta da duka. "Khadeeja kidena min baki don Allah wallahi inason daddynku banason rabuwa dashi "cear marwa. "Ayko inde daddyne to sede muce Allah yajiƙanki dan wallahi har,a lahira bazaki sameshiba"cewar khadeeja ta miƙe tabar gurin. marwa hk ta kwana afalon tana kuka ranta naczafi taci kuka ta ƙoshi. ********* gari nawayewa daddy ya fice zuwa gurin malaminsa dan tun daren jiya sukayi waya yashaida masa ankawo kwaɗon. koda ya isa gurin malamin cikin mutuntawa suka gaisa ya bashi mukullin. amsa yayi ya duba yayi murmushi yace"Alhmdllh alhaji tunda aka samo kwaɗon.karya sihirin bazeyi wahalaba dan haka saimu godewa Allah." "to Alhmdllh malam yanzu yazaayi to"?cewar daddy. "Yanzu insha Allahu zamu lalata,sihirin kuma insha Allahu ba abindacze ƙarabiyo baya."cewar malamin. Wanni sanyine ya ziyarci zuciyar daddyn jin cewa yanzu zaa karya sihirin,gefe yakoma ya zauna yana kallon malamin. ayko sannu ahankali malam ya kwance layoyin jikin kwaɗon,sannan ya murza mukullin a hankali dan yayi tsatsa yana tsoron kar ya karye yasa ya ɗiga masa mai kafin ya murɗa ɗin. ayko cikin sauƙi kwaɗon ya buɗe dede lokacin zahra taji wani zirrr a haq ɗinta. malamin na gamawa ya ƙone layoyin sannan ya yayiwa daddy bayani. "mun kammala alhaji yanzu basauran matsala insha Allahu Allah ya kyauta gaba kuma masuyi kumaAllah ya shiryesu," godiya daddy yayi sosai sannan yaba malamin kuɗaɗe masu yawa sannan ya baro gurin malamin ya wuce office dan aje yayi handing over abubuwa a office ɗin dan yau bayajin zekai yamma,a office ɗin dan yau ango yake agurin matar tashi. ******** "ay wallahi zahra ni dama nasan khadeeja zata iya yin abinda yafi haka dan haka seki kiaye kisan rayuwa wallahi"cewar halima a wayar da zahra ta kirata. "Wallahi zahra sena taƙaitawa khadeeja rayuwa ta indabta taɓa tsammanibacdani take magana baƙar tsinanniya datuni yanzu inada ciki amma shegiyar ta tsaida komai" "to ki maida wuƙar tuda de nasn daren yu daddy baze ƙyalekibaseya karɓiadakinsa"cewar halima tana dariya. "Ay wallahi zaman jiranshi nake ya dawo halima tun safe pant ɗina ke jiƙewa inasauyawa,yau inshi be amshi sadakin nasabanidakaina zan ki masa"cewar zahra tana dariya. "Kice yau zaa goge reni tsakanin tsoho da yarinya"cewar halima. "Wanne reni halima ay wallahi sede dan na farkone amma nasan daddyn baabinda ze iya daze wani ɗagamin hankali"cewar zahra. "Banda cika baki bestie na hanaki"cewar halima. "Ba bakiba wallahi halima har ƙafa sena cik yofa tsohone meze iya karfa kimanta ni sabon jinice"cewar zahra tana dariya. Sun jima suna hirar su ta nishaɗi kamin suyisallama. *****. daddy nakan hanyarshi ta dawowa gidane hajiya takirashi take masa zancan marwa dake gidanta. "Ay hajiya ki sallameta kawai dannide ba maida ita zanyiba wallahi takama kanta tun wuritamayi saa danabartabansa an ɗauretaba"cewar daddyn "Nima de ko da ace kaizaka maidata toni wallahi bada yawunaba dan nifa banason muamala ta sake haɗaka da ira dan nan gaba baasan me zatayi makaba "cewar hajiya. "To kisallameta ni sauran igiyoyinma nawa guda dake kanta na ƙarasamata su taaa kanta." "To badamuwa,zan faɗamata ya jikin ita zahran?da naso akaini na dubata se basu dawo da wuriba inkaje gida ka haɗamu awaya indubata kaji"cewar hajiyar wanda hakan sosai ya sanyaya zucitar daddy. Cikin nishaɗi ya iso gidan nasacwanda yakeji kamar yau ne aka ɗaura masa aure da zahran. 65 Da faraarshi ya shiga gidan nasa hannunsa ɗauke da ledojin kajin amarya zahra,wacce ta haɗe acikin wasu fitinannun kaya wanda ganinta cikinsu kaɗai seda yasaburar daddy tashi tsaye tana gilugilu da kai. da gudunt tazo ta rungumeshi tana masa sannu dazuwa.rungumeta yayi suka ƙarasa cikin falon yana rungume da ita. kan kujera yaje yazauna da ita kan cinyarshi yana cusa hancinsa tsakanin nonuwanta,da rabinsu ke waje. ɗan banƙarewa baya tayi tana faɗin "daddy yau naga kadawo da wuri hope de lafiya?"cewar zahra tana wani fari da idanunta. "Zahra yaufa angone ni ay akamace ma bedace ace na fita office ba in tsaya in kimtsa dakyau, dan buɗe galleliyar budurwata a leda"ya faɗi yana kashe mata ido. "kai daddy,to kazo muje kayi wanka kaci abinci first"cewar zahra ashagwaɓe. "bari nkira hajiya ku gaisa tace danazo gida in aɗaku ku gisactai miki ya jiki"cewar daddy yana kara wayarsa akunnensa. Baa jimaba hajiya ta ɗaganyaba zahrn,cikin girmamawa zahra ta gaida hajiyar sun jima hajiya na mata nasiha da ƙara bata haƙuri kan abind su khadeeja sukai mata,snnn suki sallama. "muje ki tayani wanka zahra agajiye nake"cewar daddy lokacin daya miƙe da ita ajikinshi. "daddy lalatain nawa wankan zakayi daddy nide ka saukeni kaje kayi kayanka"cewar zahra rana shushshura ƙafa tana ɗan kukan shagwaɓa. "ni kikayiwa kwalliyar kuma nagani na yaba tukuicinki kuma semun hau gado "cewar daddy ana ɗan dukan mazaunana. suna shiga ɗaki ya,sauketa ta shige toilet tahaɗa masa ruwan wankan sannan ta fito tace "daddy na haɗamaka,fito lafiya."ta faɗi tana kallonshi yana ƙarasa cire kayan jikinshi ya tsaya tsirara agabanta ga burarshi atsaye takawa ysyi ya isa inda zahran ke tsaye tana wani juyi tana cije leɓe yana ƙarasawa gurin yasa hannu ya matso da ita jikinshi tace "ahhhhh daddy ka bari"ta faɗi tana wani yarfe hannu. haɗeta yayi da jikinshi nonuwanta sukayi wani tintsin tintsin a ƙirjinshi goshinshi taɗoracakan nata idanunsu ciin na juna ace cikin wata jarababbiar murya mesa tsuliya motsi"wanne tanaji kikayiwa wannan daren zahra?"ya faɗi yana rabata da kayan jikinta. jin yadda burarshi ke taɓa haq ɗintane yasa ace"ahhhh daddy gindinafa"ta faɗi ashagwaɓe. "shiiiiit bafa cinki nafaraba zahra har kin fara raki anya zaki bari muyi abunarziƙi adarennan kuwa?"cewar daddy yana laso laɓɓanta. ƙasa cewa komai tayi dan gabacɗaya jikinta a mace yake. toilet ɗin ya shige d ita duk yadd daddy yaso zhra tai masa wankan ta kasa dole se shine yamatawankan,koda yazo yimata tsarki yyi mamakin jin yadda ruwan niima ke fito mata. amatse yake amma duk dahaka seda yasa suka ɗauro alwala dan nuna godiyarsu ga,Allah day nuna musu wannn rna. zahra hr layi take yayin yin sallar ta ƙosa su idar taji burar mijin nata koya take. suna idarwa daddy ya janyo ledar kajinsa da nufin zahra taci zara zamewa tayi agurin ta kwanta ta na lumshe idanunta.. dady kamota yayi yana faɗin"kici abinci dan in samu inciki da kyau"ya faɗi yana cire mata hijabinta da ike ba rigajikinta se zani nonuwantane suka bayana tantsantantsan. wani irin shan yaji daddy yayi y miƙe ya,suri zahrasuk haye gdo wanda dama ita tafison hakan. bakinsa yasa kn nononta ya fara sha yana matsa msta ɗayan,tana msa ɗan kuka tana gantsarewa, tuni yyi fatali da kyan jikinshi shima yaɗaga mta ƙaf yafaracshanye mata ruwan pussy tana kuka tn ƙara kamo kansa tana kiran sunanshi. yadda yake asa da hannunsa akan tsuliyr tata tare da hrshenshi zahra ji take kamar zata shiɗe sbid dɗin d tkeji. daddy shimaa matse yke dan haka seta kan burr tashi yyi aramin haq ɗin nata ya karanto aduar saduwa da iyali sannan ya danna mata jikinshi na kakkarwa. sam daddy yamance duri sabon injini kawai ya,shiga,da ƙarfinshi,ayko wata irin razannniyr ƙara zahra tasaki gmida rarumoshi tana ƙoƙarin ƙwace kanta amma ina daddy HARIJIN TSOHO ne for a reason, cinta yake da murtukekiyar burarshi tankar mayunwacin zakin dya jima ba abinci. "daddy daddy daddy kayiwa Allah kazaremin burar nan wallahi yagani zatayi kaji tausayina wayyo Allah na zan mutu,daddy kacire haka wallahi na ciwu"cewar zahra cikin tsananin neman taimako da take tana ihu. Daddy ko jinta bayayi zaro burar yake yana maidawayana mata cinkaca faɗi yske"ahhhhhhhh ashhhh wooooooh zahra my baby you are too sweet,ur pussy is juicy, waw ahhhhh,buɗemin gindin d kyau ahhhhh "cewar daddy yana karkaɗa burar tashi saman ha ɗinta yana ƙara cusa msta ita ciki durin nta. zahra tsabar azaba tuni t jima da sumewaama daddy besaniba cintakawai yakeyi abunsa yana kuka da wani gurnani yana ƙara ƙaimi dan yau yasamu gindin daya jima yana neman kalarsa besamuba. *Duk wanda ya fitarmin Allah ka hanashi farincikin duniya da lahira,ka fitarminda hakkin wahalata akanshi,wallahi ban yafeba* 66 Daddy ci yake yana ƙarawa beda niyyar bari sam be kula da zahra asume takeba wuta kawai yake bazawa. be sauraraba seda ƙarfe tara na,dare yayi,zamewa gefe yayi yanamaidanumfashi,dan zuciyarshi bugawa take da ƙarfi yasa ko magana be iyawa. yajima ahaka kamin ya juyo yakai dubansa fuskar zahra yana murmushi,idanunta da yagani a kakkafene yasashi zabura yana kiran sunanta ya rungumota jikinshi amma ina ko mots batayiɓ. agigice ya ajiyeta ya sauka ya nemi riga ya zura da wando yasa mata doguwar riga ya zura wayarshi a aljihunsa sannann ya ɗauketa agigice ya fice yasaamotahankalinshi atashe suka nufi asibiti mafi kusa . likitoci da sauri suka karɓeta hankalinshi atashe ya koma gefe yana safa,da marwa roƙonshi da adduarshi Allah yasa zahranshi ta farka. itako zahra bata farkaba seda tasha allurai da ruwa sannan ta dawo hayyacinta likitocinne suka fito suka shaida masa,ta farka aruɗe ya isa inda take kwance hannunta ɗaure dacabun ƙarin ruwa ƙarasawa ya yi kusa,da ita da sauri ya kamo hannunta yanamata,sannu. runtse ido tayi tana hawaye dan ita kaɗai tasan azabar da,takeji haq ɗinta na mata.yarfe hannu kawai takeyi ta kasa magana dan bakin nata ɗaci yake mata. "sannu zahra am so sorry,ba da nufin cutar dake nai hakanba zahra ki gafarceni"cewar daddy kamar ze rushe da kuka. "Ni ka ƙyaleni kawai ba abinda zakace min dama ay nasan ba sona kakeba,"cewar zahra hawaye na biyo idanunta. "Wallahi zahra ina sonki kema kinsani dan Allahkiyi haƙuri,sonki da sha'awarkine sukaiwa,zuciyata yawa,amman bazan sakeba"cewar daddy cikin nadama. Zahra shuru tayi dan wannan maganar ma da tayi jinta take har haq ɗin tata. daddy haka suka raba,dare a asibitin yana rarrashin zahra,wacce taƙi dena kuka. da ƙyar yasamu ta yarda yy matawanka a asibitin dan asibitin haɗaɗɗene namanyan masu kuɗi. a tattale zahra ke tafiya dan ji take tamkar har yanzu burar tashi na jikinta be zareba tsabar masifar zafin da takeji. koda gari yawaye halima daddy yakira awaya dan da kunya ya kira gidansu zahran yace suna asibiti amma ta biya ta gidansu ta samawa zahra abun da zataci tazo mata da kayan sawa. Halima bayan ta ajiye wayar mamakine ya kamata jin zahra ba lafiya wai a asibiti ta kwana itadatasansun rabu akan zahran zata ƙurewa daddy gudu. da sauri ta kimtsa tanufi gidan nasu zahranbayantacnemi izinin mamanta. tana zuwa masu gadi sukabartatashiga dansun ganeta. cikin sauri ta dafawa zahra farfesun kaza me ɗan yajisannan ta dafa mata taliya,fara tadafa ruwan tea sannan ta wuce ɗakin zahran ɗauko mata kayan sawar. ganin yaddagadon yayi kace kace dajinine yasa halima fahimtar abinda ke faruwa. dariar mugunta tayi ta ɗauki abinda zata ɗauka ta fice tana me ƙosawata isa asibitin dan kawai taga idanun zahra. Da wuri ta iso asibitin lokacin daddy nata fama,da zahra dake kwance kanta ɗan miƙe zaune amma taƙi yarda kuma koyaya taɓata setabige masahannun. Da sallamarta ta shiga ɗakin wanda zahra na ganinta takulle idanunta tsabar kunya dan ita badan daddyn ya kirataba itabatai niyyar fɗa mataharijin tsohon mijinta burarshi ta mata cin da seda aka kaita asibitiba. gaida daddy halima tayi har ƙasa miƙewa yayi yace"to halima ga rigimammiyar ƙawarkinan ki kula min da itabariinje gida insamu inyi wanka in dawo"cewar daddyn yana shafo kumatun zahran ayko bige hannun tayi ya fice yana mata dariya me ɗauke da saƙwanni. 67 gefenta halima ta koma ta zauna tana riƙe dariyar dake taso mata,ganin yadda zahra ta ware ƙafafu kan gadon tana numfashi ɗaiɗai. "Bestie ya jikin?"cear halima tana murmushi "baa saniba munafuka in zakiyi dariyarki kiyi kawai"cewar zahran tana balla mata harara. Ayko kamar jira,halima take ta fashe da dariya harda durƙusawaƙasa tana nuna zahran wacce da badanzafin da cinyoyinta kemata bada ta sakko agadon sun gogereni. ""daddy ya buga wasa me kyau ƙawata Allah yasa ya bugo da rabon ƴan biyu"cewar halima tana dariya. "Ba wasa ya buga ba Fifa ya buga ƴar renin wayau kawai"cewar zahra. "nide bani nakar zomonba yi haƙuri ƙawata nasan kinji jiki sannu,tashi kisamu kiɗanci abinci zakiji daɗi ajikinki"cewar halima. Fashewa da kuka zahra tayi ta shige jikin halima tana faɗin"wallahi daddy bashida tausayi halima inde ahaka ake zaman auran wallahi bazan iya zama dashiba yafi ƙarfina"cewar zahran cikin kuka me taɓa zuciya. Rungumeta halima tayi cike dajin tausayi tace"zahra kiyi haƙuri haka rayuwar aure take,ko wacce mace kamilacdole akwai irin wannan ranar tana zuwa acikin rayuwarta,danAllah kidena faɗin zancan rabuwarnan banajin daɗin jinta daga gareki,kuma farkone yanzu gaba bazakiji hakanba kamar yadda muke ji agurin ƙawaye da kuma litattafan dake wayar da kai gameda hakan"cewar halima. Shur zahra tayi tana sauraron halima kuma tana tuno irin cin kacar da daddy yaywa gindinta jiya,wanda inta tuno har razana takeyi. Hakade halima tadinga rarrashinta ta taimaka mata ta sake aso jikinta,tana fitowa tabata kayan sawata saka,pant ko ƙin sawa tayi tace abr gurin asha iska ko zafin daya ɗauka ze huce. da rarrashi da ban baki tasamu zahra taciabinci da ɗan yawa tasha tea sannan tasha maganinta. baccine yaɗauketa me nauyi halima ta gyara mata kwanciyar sannan ta zauna gfnta tana ɗebe kewa dawayarta dady be jimaba ya dawo dan bespn yin nesa da iya darun nasa dan yanzu jinta yake har ransa ze iyabata sakamakon duniyar data kaishi jiya. "sannu halima da ƙoƙari tasamu taci abinci ko?"cewar daddy yana kallon fuskar zahran wacce yaga lokaci guda harta faɗa "eh tasamu taci sosai shine tasha magani tai bacci"cewar halima cike da girmamawa dan bata ɗaukar daddy mijin ƙawarta a uba ta ɗaukeshi shiyasa take girmamashi. godiya yamata sosai sannan yace"zaki iya tafiya tunda na daeo,nasan muma zuwa dare zaa iya sallamarmu mungode sosai halima"cewar daddy. "To daddy Allah ƙara lafiya,sekun dawo inta farka ace mata natafi".cewar halima kanta a ƙasa. daddy kuɗi yabatamasu yawa daƙyar ta amsa tai msa godiya sannanta wuce. inda ta tashi daddy yaje yazauna ysnajiran farkawar zahran. 68 sai dare aka,sallami zahra inda daddy ya riƙe mata hannu tana takawa a hankali dan har yanzu da sauran zafin sede ba kamar daba. direct ɗakinta ya kaita ta kwanta sannan ya wuce kitchen dan yasama mata ko indomiene,be jimaba ya,dawo da ita a plate. kan table ya ajiye sannan ya matsa kusa da ita ya miƙa hannu ze kamota wata uwar harara ta watsamishi ace"karka taɓani wlh tunda baka tausayina"cewar zahra tana turo baki gaba. Murmushi daddy yayi yace''nifakin sani se haƙuri nake tabaki kan laifin da ban aykataba" "To in kai bakada laifi laifin waye to?"ta faɗi a uzurce. "laifinki mana,zahra ay ba wani melaifisamacdake dan haka ni kidena ɗoramin laifi gaskiyaa"cewar daddy yana dariya. Baki buɗezahra ke kallonshi tace cike damamaki"da nayi me fa?" "da kikayi daɗi da yawa mana zahra,honestly speaking zahra you're too sweet,nakasa ci kaɗan inbari daɗinki babatun kusabane zahra kinshayar dani zumar da na jima ina roƙon Allah ya bani kuma alhmdllh ya bani banidaabun cewa se godiya,inacsonki zahra ke rahamace agareni"cewardaddy a tausashe yanakamo hannunta. Sosai kalamansa sukai tasiri azuciyarta, ta kamo hannunsa itama tace asanyaye nima ina sonka daddy amma kadena yimin cin ƙwan makauniyar nan kaji kaga nasha wahala"ta faɗi amarairaice. rungumeta yayi yana dariya ya sumbaci goshinta yana faɗin"Allah de yabani lafiyar cin naki yadda nakeso ke kuma,Allah baki lafiyar bani gindin banda rowa,zahra banason mace me rowa kokaɗan pls" "daddy to in kuma kafi ƙarfina,fa?"ta faɗi tana kallon idanunsa. "a hankali zan gogar dake kema kizama dede dani ɗin babyta,barema nasanragwantace kawai irin taki zahra burata fa tsab kika ɗauketa"cewar daddy yanamurmushi. "amma sakamakon meye ya biyo bayan ɗauketa da nayin?" "Ah ke ki mance wannan ay ya farune for starter,nan gaba ko zaki sumai promised nadaɗine zakiyi"ya faɗi yana kashemata ido. sinne kai tayi tana,dariyaacshige jikinshi. ******** sati guda daddy yayi yana jinyar zahra be sake kwanciya da itaba dan yasan zuwan farkonnan yajeshi da kyau shiyasa abarta tawarke da kau,duk dajinyar ma ta haɗu da ma iya kullum akwai abinda zatace yana ciwo shi kuma yayta riritata. Yau tun daga dawowarshi zahra ta fahimci ba sauran zaman lafiya agidan dan a idanunshi ta hango jarabar daya dawo da ita gidan. dan haka a tsorace ta tarbeshi ta kai masa jaka ɗaki,batasan ya bita,abaya ba seda taajiye zata fito ta ganshi atsaye a bakin ƙofar yayi tik abunsa sosai zahra ta tsorata ganin yadda burar tashi ke harbawa tamiƙe tsaye sejijiyoyi da sukai mata ƙawanya. baya da baya ta fara yi yana binta har sedasukakai bangoya cimmata,tun kan ya kamata tasa masa kuka da magiya"don Allah daddy ka ƙyaleni wallahi gurin be warkeba karka fama min,wayyo Allah na"ta faɗi hawaye na biyo idanunta tana yarfe hannu. hannu yasa ya kamota ya haɗeta da jikinshi yana shinshina wiyanta yana goga mata burar tashi a setin haq ɗinta,tanajin daɗin amma tsoron da takeji ya rinjayi daɗin. "na miki alƙawari bazan ci da yawaba,kuma ahankali zan miki pls bazaki ji zafi kamar na farkoba,trust me"cewar daddy cikin sassanyar murya. "Daddy wallahi mutuwa zanyi in ka kuma ka ƙyaleni danAllah"cewar zahra hawaye na biyo idanunta. "Bazan miki doleba amma inaso kisani a kame nake kamun da zan iya yin komai dan ganin na fidda abinda ke damuna,ke kaɗaice halalina amma a yau har wacceba halak ɗin tawabazan iya kwanciya da ita,dan haka mu kwana lfy"yana faɗin haka ya saketa ya juya ze fice a ɗakin. da sauri zahra tasha gabanshi tana kuka taruƙoshi tace"to daddy ina zakaje yanzu a halin da kake ciki?" "zanje in biya abani in kauda damuwata mana"ya faɗi yana ƙoƙain raɓata ya wuce. ayko ɗafeshi tayi tana faɗin "ko zan mutu bazan bari mijina yaje yayi zinaba dadd muje in biya ma buƙatar amma danAllah kar ka kuma yin irin wannan tunanin."cewar zahra tana ƙarashiga jikishi. murmushi yayi ganin tarkon daya ɗanamata yakmata ɗaukarta ysyi cak zuwa gado,inda be kusancetaba seda ya kawar da duk wani tsoro dake zuciyarta da wasanni masu rikitarwa,inda ƙarshe har sda ta fara ƙoƙarin cinshi da kanta,sanan ya zira mata burar a hankali. taji zafi sosai amma ba kamar na farkoba tunda daddyn a hankali yake cinnata ba kamar na farkoba. kuka cizo yakushi ba wanda daddybe samuba yau amma be ƙyaletaba seda yay ruwa uku shima dan kawai yaji tausayin ita farin shigane a hanyar amma dase yamata ruwa 12.kan gari ya waye. 69 "marwa na faɗamiki saƙon mijinki tun kwanaki ammanagacshuru bakidaniyyar zuwaki sanarda iyayenki,cewabacaure tsakaninki dasammani"cewarhajiya. "Hajiya dama so nake inyi iddataagidan mijinane yasaban tafinba"cewar marwa araunane "ji sakarci waye yace miki ana zaman idda asaki uku ay aure ya ƙare har abada dama ana zaman idar ne inda damar kome ko Allah zesa mijin ya huce yace ya maida auran,dan haka ki shirya komai naki nasa driver ya kaiki gida shine mutuncinki"cewar hajiya,dan batason zaman marwa da khadeeja guri guda.gudun karta ƙara sata aykata wani mummunan abun. badan marwa taso ba haka tanaji tana gani ta baro gidan hajiya zuwa garinsu. bayan tafiyar marwa ne hajiya ta dubi khadeeja tace"anya sammani lafiya sike kuwa,yaufa kwanansa biyar be zo gidannanba gashi wayoyinsa duka akashe ko zaki ƙara gwada kiraminshi "cewar hajiya cikin damuwa. "Kema de hajiya wallahi daddyn ƙaramin yarone da zaki damu kanki akan rashin zuwansa ay lafiyace ke ɓuya da ba lafiya k kwana bazaayba zaki sani"ewar khadeeja dan batason kiran wayar daddyn. "Kinci gidanku duk girman ɗa cemiki akayi yana firmewa idon mahaifiyarsane,toni yaro ƙarami nake kallonshi maza ki nemominshi kinji de na faɗa miki"cewar hajiya. Ba dan ranta yasoba ta kira number daddynkamar wasa seko ta shiga. Yana ɗagawa sannan ta gaisheshi,bayan sun gaisa ba yabo ba fallasa ta ba hajiya wayar. cike da girmamawa suka gaisa,da hajiya sannan tace"kai ko ina ka shige kwana biyu baka zoba sammani?"cewar hajiya. "Wallahi hajiya ina jinyar zahra agidane batajin daɗi to batason ina fita inaarinta ita kaɗaine yasa bansamun fita hajiya,"cewar daddy cikin kulawa. "Zahra wai jikin har yanzude ya ƙi daɗine?"cewar hajiya. "Taji sauƙin wancan wannan wani sabone "cewar daddy "To kuma sammani ba cikibane kaan tsurfarshi tana,da yawa"cewar hajiya wacce faɗin hakan yasa khadeeja zaburowa agigice tana kallonta. "kai banajin cikine gaskiya amma de yanzu dasauƙi ay sosai"cewar daddy yana wasa da gashin zahra dake kwance ajikinshi tana sauraron wayar da yake. "To Allah yabata lafiya, kai mata sannu kaji ko"cewar hajiya,daga haka sukai sallama ta kashe wayar. "Da gaske zahran cikinne haiya?"cewar khadeeja a zabure. "Aa ba shi bane yace bade tajin daɗine kawai" shuru khadeeja tayi tana maimaita maganar aranta. *********- Daddyfa yasako tsuliyar zahra agaba kullum cinta kawai yake ba sassautawa,tun zahra na daurewa har ta fara gazawa dan cin yayi yawa, kullum inze soka mata burar se tayi magiya da kuka duka dan yaƙyaleta amma azuciyar daddy ba,fashi.seya cita so 12 arana. yanzuma office ze fita amma ganin tafitowank ɗaure da tawul fararen cinyoyintacawaje shi ya tada masa da shaawa gaban mudubi taje ta sauke tawulɗin tafara shafamai a ƙirjinta,jin hannayensatayi duka biyu akan nonuwanta anamata raɗa a kunne"kawo in shafawa nonuwan naki man"yafaɗi yana ƙoƙarin kwance mata tawul ɗin. "daddy kofa awa guda bakayi da sauka akainaba wannan wacce irin jarabace gareka dady?"cewar zahra rana ƙoƙarin cire maa hannu akan nonon nata. "HARIJIN TSOHO ne ni zahra inason cin gindinki ko gajiya banayi pls zahra ki ɗaure kisake buɗemin in ɗan ciki ruwaɗaya kawai zanyi"ya daɗi yanaczame kayansa yana mulmula burar. "daddy burarka tafi ƙarfin tsuliyata pls"tafaɗi ahankali sakamakon saukar hannunsicikin haq ɗinta,yana mata wani irn waiwayi burarshi ya kama ya seta haq ɗinta atsayenda take ya fara gogamata gurin na santsi ta rasa dalili nacin ci mata tsuliyana daddy ya isheta amma kuma duk sanda zemata wasa setajiƙe. "ahhhh daddy kadena ahhh"cewar zahra lokacin da taji yana zira mata yatsacikin haq ɗinyana zarowa. ɗaukarta yayi cak yaje yaɗorata kan table ɗindaya salaptop ɗinsa yazaunar da ita,shi kuma yana tsaye,ɗan gantsarewa tyi yasa baki ya cafko nononta yafarasha yana goga mata bura abakin haq. a hankali yayi ƙasa yaɗanware mata ƙafa yasa bakinshi akan haq ɗin yafara shanta yana ɗan karkaɗa mata harshe akan belinta yana ɗan cafkoshi da laɓɓansa,jikin zahra se rawayake, dn takosa ya zira mataburar. "daddy kacini haka pls ahhhhh ka samin"cewar zahra akunnuwan daddyn. Miƙewa yayi yana mulmula burar ahannunshi ya na mulmula mata kan nononta dahannu ɗaya, ɗan zira mataburar yake sama samacseya zaro ya ƙara sawa,zahra na kamoshi dan batason wannan jan ran dayake mata, tura mata ita yayi tana zaunen shi yana tsaye ya faracin nata tana masawa ni kua shima yana tyata,se wani gumi suke. ya jima yanamata cin zaunensannan yasata ti masa goho nan ma yacigabada caccakarta,shi kuka itakuka,sun jima a hakakan yasamu yakwo.akoma gefe se maida numfashi yake yi. 70 yajima kwance kamiin ya miƙe yashige toilet yayi wanka yazo yakimtsa agurguje yafice office ya barta kwance tana baccin gajiya. bata tashiba seda azahar jikinta kamar anmata duka da icce.dacƙyar ta ita yin wanka,dan sanyi takeji ga bakinta ba daɗi, wannan cin da daddy ke mata harga Allah yaishta haka kar seya gama sukurkua matatsuliya daga baya ya gujeta gaskiya ita bazata iyaba. tana nan a haka halima ta isogidannata wanda sosai taji daɗin ganin haliman,bayan sun natsane,halima tace"ƙawata naga kin rame min meke damunki ?"tafaɗi cikin kulawa. langaɓe kaigefetayi tace asanyaye"halima Tunda na,auri harjin tsohon nan meye ma bazaki gani atare daniba,wallahi halima daddy yafi ƙarfina bazan iyaba ki fahimceni"cewar zahra kamar zatayi kuka. "Zahra wai yaushe akai ɗaran ɗin bare ayi kwanɗin don girman Allah kisa salama azuciarki ki bari nanda watanni uku kigani inhar ba,sauyi seki nemi rabuwar"cewar halima tana shafa gadon bayanta. "Halima mutum kamar doki besan ya gajiba jinshi yake iwa katafila shine zanba dama har nanda watanni uku hmmm dan ba jikinkibane kuma bakisan ya nike jin bane shiyasa kikace haka"cewar zahra. "To ki faɗawa anty maryam nasan bazata rasa abin bakiba ko zaa dace kema ki koma harijar mu huta da complain"cewar halima tana dariya. Murmushi zahra tayi takai mata duka. "Ke nifa zuwa nayiin faɗamiki jiya mr right ya kawo kuɗin aurenmu ansa rana nanda wata biyu Yace beson ajima" cike da farinciki zahra ta rungume halima tana tayata murna sun jima suna mgn kan bikin inda tuni zahra harta fara tsara yadda bikin ze kasance halima na dariya. nande suka yini tare sannan halima ta tafi bayan ta ɗan taya zahra aykinta. daddy be dawo gida da wuriba dan gidan hajiya ya biya su gaisa bayan tasowarshi daga office. "wai sammani khadeeja zamanta kenan bazaka takurata ta fito damijiba,koko so kake sebayan na mutu zaka aurar da ita?"cewar hajiya bayan sun gama gaiawa. "Hajiya ay ba kurma bace tun lokaci dana bata umarnin awo mijin ay taji dan aka baan tamaimaitawa ba,na,zare hannuna a batun ta tayi duk abinda tagadama "cewar daddy ransa a ɓace. "haƙuri zakayi nasan tayi ba,daidaiba amma kayi haƙuri karkace haka"cewar hajiya. "Ba fushi nayiba hajiya amma lamarintane adenasakoni aciki dan yusuf ma munyi waya dashi yake shaidamin ko acan har club take zuwa to hajiya mace irin haka kai uba me zaka mata"ya faɗi ransa a ɓace. khaddeja ƙara shigewa hajiya tayi dan kar daddyn yakai mataduka. ganin yadda ransacke ɓace ne yasahajiya tace ya tafi gida zasuyi mgnr inya huce. sallama yamata yawuce gidansa zuciyarsa ike da kewar matarsa,gefe ɗaya kuma yanatunanin a yaransa wanda zeba,auran khadeeja ya huta. babu wani kuzari ajikinta ta tarbeshi ko adaren seda daddy ya kwanta da zahra wacce inbanda kuka ba abida take masa.shide rarrashinta kawai yakeyi dan yasan tana ƙoƙari shikuma,so yake ya gogar da ita akan hakan dan inya mata laku laku ta sangarce shi ze cutu agaba. koda gari ya waye zahra da zazzaɓi ta tashi,ko idanunta batason buɗewa,abinda yay matuƙar ɗagawa daddy hankali,ya kira likitansa gida yazo ya dubamasa ita dan beson damuwar zahran tashi. 71 koda likitan yazo gwadata da ƙyar ta yarda ta sakko falon tana ta yiwa daddy shagwaɓa. duk gwajin daya dace likitan ya mata inda ya gano ciki ɗansati huɗu a maƙale a mararta, inda ya ɗago yayiwa daddy bayanin abinda ke faruwa. tsabar farinciki daddy rasa inda zesakansa yayi,se godiya yakewa likitan itao zahra wata kunyace ta kamata ta rufe idanunta. "Amma alhaji se anbata hutu dan in aka takura cikin ze iya fita tunda beyi ƙwariba"cewar likitan. "To doctor hutu kamaryafa?"cewar daddy. "Maana no sex na tsawon wata guda sannan ita ma ta dena kowanne ayki dan asamu ya zauna da kyau."cewar likitan. Godiya daddy yay masa sosai ya kawo kuɗaɗe masu yawa ya bashi ya ba zahra magungunan da zasu taimakamata tasamu ƙarfi ajikinta. har mota daddy ya takawa likitan sannan yacdawo gurin mama zahra wacce takejin abun kamar almara wai tana,da ciki kuma na,daddy. Daddy na shigowa ta yunƙura zata gudu,da sauri yakamota ayko ta cusa kanta a ƙirjinsa tana murmushi. Rungumeta yayi tsam ajikinshi yanacsauke ajiyar zuciya,shi kaɗai yasan farincikin dayake ciki na,samun cikin zahran. sun jimaca haka kamin yaɗauketa cak zuwa ɗaki ya kwantar daita akan gado shima yakwanta agefenta ya rungumota yana murmushi yace"maman biyu nagodewa Allah daya bani wannan damar ta ganin wai yau zahra edauke da cikina,in banda Allah waye zemin hakan"ya aɗi yana ɗora hannunshi a mararta "daddy nide banason kana mgnr cikin don Allah kunya nikeji"cewar zahra. "indena maganar gudan jinin nawa dana samu ta halattacciyar hanya,?haba zahra kinmin adalci kuwa?"cewar daddy. "Nito kunya nakeji"ta faɗi tana runtse ido. "to bari in miƙe inƙara wa cikin ƙwari ko yasa kidenajin kunyar "ya faɗi yana lalubo pant ɗinta. da sauri ta riƙemasa hannu tana,faɗin"no sex for 1month inji likta " "ay nifa shikenan na shiga uku kuma da batun no sex for 1 month ɗinnan"cewar daddy yana dariya yaciire hannun nasa. ******** bayan kwana uku da sanin akwai cikin daddy tuni ya cika gida da maaikata dama kocan baya ita taƙi yarda aɗaukar mata shiyasa be ɗaukaba amma yanxu yasaka sabida jin nata. dan jikin ba,wani sauƙi se abinda yayi gaba tanacshan wahala,har abba da mamynta seda sukazo gaisheta,dan cikin me azababben laulayine. shi kanshi daddy duk ya rame sabida ciwon zahran tausayi takebashi.har yanajin dama acire cikin kawai tahuta. halima itama baa barta abayaba wajan bazahra kulawa dan kullumtana gidan itada ƴan uwan zahran. ganin jikin yaƙi daɗine hajiyar daddy tabashi shawarar yakai zahra gidansu tunda asibiti har angaji da zuwa wani cikin na hakain akajegidase asamu sauƙin laulayin Ayko daddyn hakan yayi yamaida zahran gidansu wanda hakan yamata daɗi ita da iyayen nata dan zasu samu damar kulawada ita saɓanin tana gidan mijinta. daddy yanaji yana gani ya barota agidansu dan bda,sauran optionne. itako khadeeja ba irin mgun fatan da batawa zahran da cikin jikinnata,idanda tanajin wai wai abakin zahra daddynta na cinta to cikin da zahranta samu ya tabbatar mata,wata tsanar zahrance me girma keƙaruwa aranta inda tasha alwashin se tayiwa zahran illah. 72 Allah sarki zahra kowa se zuwa dubata akeyi sabida taji jiki sosai har anty maryam ma,razo daga,sokoto,zahra taji daɗin zuwanta dan sun jima basu haɗuba. shiko daddy kawaicine yasa be wuni agidan su zahran amma kullum so biyuyake zuwa arana, yau hajiya tasa khadeejacagaba tasa daddy yazo suka tafi duba zahra gidansu wanda khadeejan ranta besoba haka tabisu dan ba yadda zatayine. sun isa gidan su zahra inda suka samu mammy taje barka batanan daga zahra se masu ayki se abban zahra wanda ya dawo gidan dan daddy yace masa zezo da hajiyarsa dan su gaisa. nan akai musu masauki afalon da zahra ke zaune,ba yabo ba fallasa suka gaisa,zahra da khadeeja. nan aka shiga gaishe gaishe tsakanin abba,da hajiya dan sun kwanabiyu basu haɗuba. daddy gefen zahra yaje ya zauna ta tasa ayaba agaba seci takeyi dan tana jin daɗinta. cike da nuna kulawa da tausayawa daddy ya amshi ayabar yana bata abaki cikin tattausar muryar dabame jin abinda yake cewa yace mata "ya babyna yake?" murmushi tayi tace "lafiyanshi lau daddy"ta faɗi ashagwaɓe. "amma yake wahalarmin da princess dita"ya faɗi yana murmushi "to ya zaayi kowa ay ance da yadda yake masa" hirarsu suke su biyu amma hankalin khadeeja nakansu yadda zahra ke zubawa daddy shagwaɓa shi yafi komai tsayawa khadeeja arai takeji kamar ta watsa mata wuta takonata. Hirar da hajiya ta ɗaukoce tsakaninta da abban zahra yasa duka suka maida hankali akanta. "Alhaji tunda yau Allah yasa mun haɗu to gasunan abokin naka da ƴarka khadeeja seka shiga cikin maganarsu danni abun yafara fin ƙarfina,"cewar hajiya tana nunasu. Murmushi abba yayi yace"a haba hajiya taya zaace yafi ƙarfinki ay bama kuba komu insha,Allahu Bazamu haifi ƴaƴan da zamuce sunfi ƙarfinmuba ayi de haƙuri"cewarabba cikin girmamawa. "To alhaji inba fin ƙarfiba taya hakan zata faru,shi sammani yaba khadeeja umarnin ta fito da miji yay mata aure,taƙi fito dashi,yafusata yace ya zare hannunsa akan ta tayi duk abinda take ganin shine daiaida ita,to fisabilillahi taya rayuwa zata yiiwu a haka.nalallaɓata inji in akwai wanda take so ta fito dashi aymusu aure kaganra ƙemadagas tayimin bata ban amsaba"cewar hajiya. Murmushi abba yayi yagyara zamansa yace "hajiyaay duk wannan ba abun ɗaga hankalibane abune da zaayishi cikin natsuwa dan hakakiyi haƙuri ke khadeeja matsonan inyi magana,dake"cewar abba yana kallin khadeejan. Miƙewa tayi jiki asanyaye ta isa gabanshi ta zauna ta duƙar da kanta tace "gani abba" "khadeeja inba na mance lissafiba yanzu shekarunki 24 a duniya kinga dede gwargwado ke ba zaa kiraki yarinyaba dan haka ki faɗamin inda wanda kikeso ki faɗamin zamu nemeshi ko be shiryaba mu zamuyi masakomai yazo kuyi aurenku kema kije gidanki kiyi zamanki lafiya kidena barikuna samun saɓani da mahaifinki,kinjiko,?"ya faɗi yana kallnta. gyaɗa masa kai tayi alamun tanacfahimtar abinda yake faɗin "to faɗamin cikin manema auranki wakikeso kike kuma ganin in kin aureshi zaku zauna lafiya?"cewar abba cikin tausasawa Ɗago kanta tayi ta dubeshi ido cikin ido tace"Abba kai nakeso,kaine kawai zaka aureni mu zauna lafiya"ta faɗi gamida fashewa da kuka. ayabar da zahra ke taunawace ta fito ta hancinta tsabar kaɗuwa da abinda khadeeja tace shine ta ƙware. daddy a fusace yayi kan khadeejar ze rufeta da duka ay da gudu tayi bayan abba ta rungumeshi tana ihu. "sabida baki da kunya shine kika dubi idnshi kikace shikikeso waye abokin wasanki anan wallahi sena karyaki"cewar daddy cikun fushi. Abba dakatar da daddy yayi da cewa "sabida ta zaɓawa kanta mutumin banzane yasa kake yunƙurin dukanta?ya faɗi fuskarsa ba walwala. "Wannan rashin kunyane alhaji ba zaɓebane kabarni inyi maganinta "cewar daddy. Abba hannu yasa yajanyo khadeeja dake ɓoye abayansa ya dawo da ita gabanshi ya dubeta fuska ba wasa yace"kin tabbata ni kikeso khadeeja?" "eh abba wallahi najima da hakan araina kawai tsoron faɗa nake yine"cewar khadeeja hawaye na biyo idanunta. "To share hawayenki,ki kwantar a hankalinki sati me zuwa zaa ɗaura mana aure,"cewar abba fskarsaba wasa. Daddy ji yake kamar yasa bindiga ya harbe khadeejar agurin sabida kunyatashin da tayi agurinamini kuma surukinsa. "ah to alhmdllihi shikenan tuwona maina ashe amintar taku ba banzaba surukan juna zaku zama to nide nayi murna kuma naji daɗin hakan,daan data auribare gara ta auri wanda akasan halinsa"cewar hajiya fuskarta ɗauke da faraa. Zahra ji tayi wata irin lafiya tacsameta kamar bata taɓa,ciwon komaiba,dan wannan yaƙin daya tunkarota yafi ƙarfin tayishi a gadon jinya. miƙewa tayi tsam tabar falon,khadeeja dasauri ta marawa zahra baya suka fice a falon. 73 Saida khadeeja ta haɗa da gudu sannan ta cimma zahra tace tana, dafo kafaɗar zahran"haba matar babana yazaki baro falon baan maganace zaayi ta iyaye a matsayinki na uwa ay yadace ace kinacan," fuska ɗauke da murmushi zahra ta dubeta tace "haba ƴata bakya ganin kamar nayi rashin kunya inna zauna akayi dani,kitunafa zancan auran mahaifina da ƴata ta fari zaayi ay kinga zamagurin rashin kunyane"ta faɗi tanamurmushi suka ƙarasa shigewa cikin ɗain zahran. "ah kuma fa kinyi ayki da hankali tunda har kika faɗi haka,amma banyi zaton zaki bi cikin sauƙi haka ba koda yake ba abun mamaki bane in kaga faɗan daya fi ƙarfinka ya tunkaroka wasa kake maidashi,"cewar khadeeja tana murmushi. Dariya zahra tayi ta tafa hannayenta sannan lokaci guda ta murtuke fuska tace tana nuna khadeeja da yatsa ciin kakkausar murya"khadeeja wannan karon faɗan da kika ɗauko faɗane aze kawo ƙarshen rayuwarki a matsayin mace me ƴenci kamar kowa,wallahi ki rubura ki ajiye ni zahra namiki alƙawari ni nake da alhakin aurar dake ga wanda nakeso,ba wanda ke kikesoba, " wata dariya khadeeja ra kece da ita ta dafo zahra tana faɗin"zahra yanzufa ba mgn ake ta inda kike da iko ba aa mgn ake ta inda ake ikon dake wato babanki,ba wai gurin mijinkiba" "alhmdllh tunda har kika fahimci agurin ubanki inada iko to buƙata ay ta biya"cewar zahra. "Zahra kin yarda da kanki da yawafa,ki taka a hankali khadeeja bafa kanwar lasa bace,kar kisa daga shigata in ayko da uwarki waje banida mutunci"cewar khadeeja. "Dole in yarda da kaina da yawa khadeejasabida kinsan shi ruwan rsuliya muddin namiji ya yadda yasha tofa se yadda akayi dashi,to inde aƙalar rayuwar ubanki na hannuna ni fatima zahra to khadeeja ki rubuta ki ajiye ni zahra se na miki tabon da har ki mutu bazaki taɓa mancewa daniba kinyi ganganci son haɗa shimfiɗa da mahaifina"cewar zahra. "Calm down zahra meye nashan alashi a wata fariya ,yadda ubana yasha ruwan durin naki nima haka zansa naki uban yasha nawa,kingacay anyi dro"ta faɗi tana dariya. "ay in har ka kasa zuwa ana farko akaron farko to khadeeja koda agaba kazo daga bayane,kuma duk wanda ya rigaka da kwana to dole ze rigaka da tashi,,ke yanzune kike sa ran isa gurin niko kinga harfa da cikin tsohonki ya biya allonsa ya wanke ya shanye tass,"cewar zahra. "Ace baka ramaba shine anmaka 2zero amma in har zaka rama ay an wuce gurin,banida damuwa da hakan"tana gama faɗin haka tai ficewarta a ɗakin ta wuce cikin motar da sukazo tai zamanta. zahra dafe kanta dake saramata tayi tama rasa ta ina zata ɓullowa wannan maganarm acan falo ko abbacrufe daddy yayidafaɗa tainda ya shigabatanan yake fita ba dan yaji haushin faɗan da daddyn yakewa khadeejan. "kayi haƙuri aminina nadena Allah yasa alkhairi aciiki kayi haƙuri"cewar daddy muryarsa asanyaye. shuru abba yayibe kula shiba an ransa ya ɓaci daddy gurin zahra ya wuce dan yaga a wanne hali take,turarenshi ne ya sanar da zahra zuwanshi da sauri ta,gyara natsuwarta yana shigowa ta miƙe ta isa jikinshi ta rungumeshi tana murmushi"daddy nifa kewarka nakeyi yaushe zaka zo mutafi gida?"ta faɗi tana sumbatar bakinshi. baya cikin yanayin daze yi wasa a hankali yace"kadeeja banyi zaton ganin walwala afuskarkiba a halin yanzu" "sabida me daddy kace haka?"cewar zahra tana wasa da gemunsa. "Sabida abinda khadeeja ta faɗi donAllah kiyi haƙuri" da sauri tasa hannu ta toshe masa baki tana faɗin"haba daddy meye na bani haƙuri,baa auren kai ka aureni watakan kaine kakeson abu me kyaushi abbana bakaso shima yaji abinda kakeji ko?"ta faɗi tana dariya dole tasa daddy dariya badan yaso hakanba ya rungumeta yana sumbatar bakinta. barinshi tayi yaɗan samu natsuwa sannan ta ƙwace bakinta,ta turamasa nononta ɗaya abakinshi yafara sha kamar mayunwacin zaki,anin ze wuce gona da irine yaƙwace jikinta tace ana shafo masaburashi data tashi acikin wando"gobe kazo mu koma gida dan mu fara shirya yaddahidimar bikin zata kasance tunda sauƙi yasamu ,ay baayi biki ba matarka agidaba"ta faɗi cike da kwarkwasa. sosai daddy yaji daɗin abinda tace,dan haka cikin jin daɗi da kewar juna suka rabu. 74 Bayan tafiyar su daddy dasu khadeeja,mammy ta dawo gida,sede yadda tasamu abba cikn damuwane yasa itama hankalinta ya tashi. Gefenshi taje ta zauna ta kamo hannunsa tace cikin kwantar damurya"abban zahra ganinka cikin irin wannan yanayin na jefa zuciyata ciin waiwasi da damuwa,koni ko zahra ko ƴan uwantainmune muka saɓamacdanAllah kayi haƙuri ka gafarcemu,inkuma abokan kasuwancine ko ƴan uwanka sumade haƙuri nake badawa amadadinsu domin duk me haƙuri na tare da Allah"cewarmammy atausashe. Abba kallon mammy yake cike da tausayawa,dan raahin sona da kishiyane yasa yaƙi mata kishiya dan beson damuwarta shiyasa yake jin nauyin abinda ze faɗamata. gyara zama yayi yace"hafsa kinsan ina sonki ko?"ya faɗi yanaruƙo hannunta. "Ba iya ni ba abban zahra duniyama tasan kana sona banida haufi akan hakan"cewar mammy. "Inaso ki amshi abinda zan faɗa miki amatsayin zanan ƙaddara,sati me zuwa zaa ɗauramin aure da khadeeja ƴar gidan alhaji sammani aminina,mijin zahra"cewar abba kamar zeyi kuka Jikin mammy har rawa yake tana karanto dukadduar datazo bakinta,hawaye na biyo idanunta tace"nasan komai zakayi kana da dalilinka nayinshi amma abban zahra auran tsakaninku ya zama dole se itane?"ta faɗi araunane. kwashe yadda sukayi yayi ya faɗa mata inda ya ƙara da cewa"bana son yarinyar hafsa,kawai bazan iya cewa aabane sakamakon nima dana bashi tawa ƴar bece aa ba pls kema kiyi haƙuri"cewar abba. "Allah yasa hakan yazame mana alkhairi,"cewar mammy gamida miƙewa ta fice daga ɗakin ta wuce ɗakinta. koda ta shiga ɗakinta kuka ta fashe dashi me taɓa zuciya,ji tayi an dafota tabaya da sauri ta juya,zahrace tsaye tana girgiza mata kai."mammy baabun kuka bane wannan kiyi haƙuri,muddin ina raye khadeeja bazata aurar miki mijiba mammyna ki yarda dani"cewar zahra tana rungumo mamyn nata. Rungumeta mammy tayi tana faɗin "kar ki hana zahra bakisaniba ko rabone tsakaninsu ki hana ki mutu zahra,kawai kitayani da addua"cewar mamyn. "Ba dan tanason abba zata aureshiba mammy,"kwashe komai dake tsakaninta da khadeeja tayi ta faɗawa mammyn sosai mammy ta cika da mamakin makirci irin na khadeeja dan batactaɓa,saniba. "dan haka mammy ki tayani da,addua kawai kibar komai a hannuna,ko abba karki sake nuna damuwarki wannan yaƙinane kuma sena kaita ƙasa da yardar Allah." zahra ta jima tana kwantarwa da mammy hankali wanda kan su rabu tuni mamy tacire damuwar komai,aranta zahra ta wuce ɗakinta mammy taiwanka ta koma ɗakin mijinta ranta fess suka farantawa juna adaren. ********* washegari da wuri daddy yazo ya ɗauki zahra suka wuce gidansu dan burarshi atsaye ta kwana. suna shiga gida yayi ɗaki daita dan baze iya jiraba.tun a bakin ƙofa yagama rabata da kayan jikinta,zaha ji tayi kamar tafi daddyn zaƙuwa dan ji take kamar taci babu. kan ado suka yada zango,daddy ya fara sha mata pussy tamkar yacsamu sweet,yana karkaɗamata harshe akan haq ɗin nata zahra se ƙara dannawa daddy kai takeyi dan batason yadena sha mata pussyn. shiko cikin salo na musamman yake wasa da haq ɗin nata,tana ɗan masa kukan daɗi. daddy a kame yake, shiyasa be ɓata lokaciba ya danna mata burar,ahankali yake riding ɗinta ta yadda bazata galabaitaba amma gamamakin daddy tureshi zahra tayi a kwanta a gadonita ta haye kanshi ta setaburar tashi ta zurata a pussynta,ta fara yin sama,da ƙasanda ƙarfinta tana kuan daɗi dan burar shigewa take da kyau,gashi har wani juyi take akanshi sannan taci gaba da cinnasa,salon na,zahra suman zaune yasa daddy,dan cin da takemasayaji daɗinsa fiye da tunanina. zahra tajima tana cinyewa daddy bura kamin ta gamsar dasu ta sauka ta kwanta rigingine tana maida numfashi daddy ɗagowa yayi yanakallon fuskar zahran cike da mamaki tana haɗa ido dashi tafashe da dariya ta ɓoye fuskarta a ƙirjinshi. 75 Dariya shima daddy yayi ya janyo ta jikinshi yana,sa hannu yafito da fuskarta yana kallonta yace yana kamo nnonta da laɓɓanshi. "zahra kin bani mamakifa kode abinda nakeso ki zama ɗinne kema kika zama?" "me kakeson in zama daddyna?"cewar zahra tana dariya. "Wanne daddynki kin gama cinyemin bura,wallahi karki kuma cemin daddynnan kinji na faɗa miki"cewar daddy yana cusa fuskarsa tsakanin nonuwanta. Dariya tasa tana faɗin"to ay kaine naga kanayi kamar bazakayiba daddy bayan nasan kai ɗin hakan ba,salonka bane,shiyasa na tunama yadda kakecinnawa,amma wannan ji nake kamar kanamin waiwaye fa naji"ta faɗi tana,dariya. "waw kice nasamu mataimakiya kenan to naji daɗi Gaskiya i enjoyed"ya faɗi yana sumbatar haq ɗinta ta ɗan sakar masa ƴar ƙara. ɗage ƙafafunta yayi sama ya zira mata burar tashi yana faɗin "bari nima injamu inga muda masu zuwa kano waye ze riga zuwa. daddy tunda yafahimci tana ɗaukar lodin lodamata yaci gaba,dayi tana masafeshin ruwan niima. ********** Zahra tunda takoma gidan mijinta kullum cikin neman mafita take gashi biki se matsowa yake domin har anbugo iv. Yaune duk shirin datake shiryawa ya kammala wanda tayi murna sosai da samun mafitar saura ƙaddamarwa,dan so take wannan karon tayi ita kaɗai inyaso taba halima labarin yadda akayi. yau da wuri ta kammala duk abinda zatayi ta shige ɗakinta tana zaman jiran shigowar daddy. koda daddy ya dawo yayi mamakin rashin ganin tazo tarbarshi,hakanne yasa ya tafi cikin sanɗa zuwa ɗakina dan yagame takeyi dayahanata zuwa tarboshi. zahra jin motsin tahowarshinne yasa tai saurin kara wayarta akunne tana faɗin. "Abba kayi haƙuri kuma daddy insha Allahu bazan taɓa bari yasamu labarin khadeeja tataɓa yin cikin shegeba,,sabida shi besan cikin da tayin bane yasa bata da manema tunda abune da kusan kowa agari yasani tsoron mahaifintane yasa baa tararsa da maganar,,kuma shima wanda yay mata cikin har gidannan yazo yana roƙona kan inroƙeta ta aureshi amma na mata mgn tace bata sonshi.yanzu haka wallahi abba yana gadon asibiti beda lafiya sabida samun labarin auranta,ni duk wannan be dameniba abba kawaide banson mahaifinta yasan da duk wannan,kai ɗin kai haƙuri ka aureta ahakan tunda kasan komai tun da ƴar amininkace shima zeji daɗin auranta da zakayi,kuma zumunci ze ɗore."cewar zahra tana satar kallon bayanta. ganin daddy tsaye a bayanta yana kallontane yasata miƙewa zumbur tana ƴan soshe soshe azuwan mara gaskiyarnan. kara wayar tayi akunne tace "seda safe abba zamuci gaba da magana"ta faɗi tana ɓoye wayar. wayancewa tayi ta shige jikin daddyn tana masa barka,da zuwa amma be amsaba kallonta kawai yakeyi sabia tashin hankalin da yakecikibaze barshi yaiya yimata mgnba. 76 batare daya amsa mata ba ya juya ya fice a ɗakin yana haɗa hanya,dan tashin hankalin da yake ciki yafi gaban misali. Yana fita zahra tai wata girgiza sannan ta chashe ta ƴan seconni kamin ta ajiye wayarta ta gyara kanta sannan tabi bayan daddy jiki a sanyaye. Samunsa tayi zaune dirshan akan carpet ya haɗa kansa da guiwa,jiki a sanyaye ta ƙarasa jikinshi,tana faɗin"haba jarumin maza menene yasameka kazo ka zauna cikin damuwa dan Allah kayi haƙuri kasaki ranka gaskiya ko waye ya taɓomin mijina be kyautaminba"cewar zahra ashagwaɓe. ɗago kai yayi yadubeta fuska ba walwala yace "zahra ba wanda ya ɓatamin rai face ke da mahaifinki ashe har akwai wani sirri me girma irin wannan acikin zurriata ku kun sani amma ni kukasa sanar dani,haba zahra ina so da ƙaunar dake tsakanina dake,kode dama basona kikeba ?"cewar daddy kamar zeyi kuka idanunsa suka kaɗa. zahra hannu tasa tana sosa gefen kanta rana ɗan ware ido alamun ba,gaskiya,tace"daddy wanne sirrine muka ɓoyemaka nida abban?" "look zahra naji wayar dakikeyi ɗazu da mahaifinki kuma naji komai wallahi baku kyautaminba,"cewardaddy Matso hawaye ta fara tana yarfe hannu tace aruɗe"na shiga uku daddy abba yace kkar in bari kaji na bani wallahi yankani zeyi inde yasan agurina kaji"ta faɗi cikin kuka. ruƙota daddy yayi sabidacikin cikin jikinta karta janyo masa wata matsalar yace"relax zahra pls karki ƙarasa karyamin zuciyata,ni bazan nunawa mahaifinki ma nasan maganarba so nake ki natsu kimin bayanin abinda kika sani gameda wannan maganar pls bazanfaɗi ke kika faɗaminba"cewar daddy atausashe. Gyara zama zahra tayi tace "dama tun a school ne wani malaminmu suke soyayya da khadeeja,to yayi yayi ta kawoshi gun iyayenta taƙi amincewa tace mahaifinta beson talakawa, wai ba abinda ka tsana irin talaka"ta faɗi tana kallonshi. "ya Allah wai yaushe khadeeja ta uya ƙarya har haka agdan ubanane nacebanson talakan,Allah nefa yayishi yayini wannan yarinya kice tajimactanajamin abun kunya agari."cewar daddy cikin faɗa cigaba zahra ayi da cewa"to tunda yayi yayi suyi aure taƙi shine suke fita hotels tare suna mashaarsu,dan ko halima ka tambaya har hotunansu tana dashi,a yaddabanyi da khadeeja ta denabinsa baammataƙi amincewa tace shi kaɗaine namijin dake kwantawa da ita ta gamsu,sauran masu kwanciya da ita basa gamsar da ita shiyasa tasha alwashin ko bashi taauraba seta dinga binsa,da auranta "tafaɗi tana shar zubar ƙaryar da take zubawa daddyn. "zahra kice de karuwa nake tare bansaniba kuma har nake shirin aurawa aminina dayafi kowa sona"cewar daddy hawayen dayake ta riƙewa suka fara zubo masa. "haba daddy bedace kace mata hakaba,kumacshi abba ay beda damuwa mutumne shi me kaudakai"cewar zahra. "Shi cikin ya akayi dashi?"cewar daddy dan ya ƙosa yaji ƙarshen maganar dan yasanhukuncin daze yankewa khadeeja dan yayi imani zahransa bazata mata ƙaryaba. "To da muka zana final exam se khadeeja tasamu carry over,shine taje gunsa ya gyara mata to ananne yamata cikin,wanda tsoronkaji maganar yasa taje guin abbana ta faɗa mishi da kanta" "taje da kantafa ta faɗa mishi kikace zahra?"cewar daddy aruɗe. "eh wallahi ita tafaɗamasa kuma ta roƙeshi da azubar mata da cikin duk da shi malamin namu yanason cikinsa kuma beso acire,toamma abbana ganin siyasarka tataso beson wani abu yabakamatsala yasa yakaita gun likita dan acire sede tun kan acire cikin yafita da kanshi. shine abbana yace kar abari kaji mgnr tunda shi saurayin nata har kuka seda yayi jin an cire cikin"cewar zahra tana kallonshi. "zahra wannan magana kibarta atsakanina dake kuma shi saurayin nata inaso ki haɗamin zama dashi gobe"cewar daddy. "To daddy zanyi hakan amma se ka cire damuwa aranka tunda de dukaasirin arufe yake,dan yau sonake naima cin kaca so 15 kan gari ya waye."ta faɗi tana shafo dick ɗinsa murmushin ƙarfin hali daddy yayi yace"zahra rigima baki da dama" 77 kamar yadda ya buƙata hakance tafaru dan zahra gari na wayewa ta kira shi ta shaida mishi mahaifin khadeeja na nemansa . ayko beyi ƙasa aguiwaba ya iso gidan inda ta shaidawa daddy batun zuwan nasa. har falodaddy yasashi ya,shigo,ba tare da tsoron komaiba ya shiga inda ya zube agaban daddy da zahran yana bacdaddy haƙuri. "kai natsu ni ba haƙuri nakiraka ka baniba,dan haka tambayyi zanyi maka malam habeebu,,shin dagaskene kayiwa khadeeja ciki?" habeebu jikinshi na rawa yace"eh baba amma sharrin shaiɗanne bazan kumaba ayihaƙuri"cewar habeeb jikinshi na rawa. "To inaso kasani bazan aurawa wani sauranka ba,dan haka kaida kaɓatatakaizaka aura.kaje jibi kazo dasadakinka da wakilinka zan aura maka khadeeja" habeeb zubewa yayi aƙasayana godiya harda hawayensa yayinda zahra dake gefe tafishi murnar maganar daddyn,inda harda ita amasugodiyar. bayan tafiyar habeeb ne zahratadubi daddy tace"to daddyshi abbana kuma ya zaka yidashi?"ta faɗi tanajangemunsa. hannunta yariƙeyace "kunyardazanjiin nabashikadeeja yakusancetayajitababudurwaba tafi kunyar da zanji dan na hana shi auranta dan hakawannan niba damuwabane agurina"cewar daddy. Shigewa jikinshi tayi tana sauke ajiyar zuciya,najin daɗin nasarar data samu. ********* to yaufa gida ya cika domin yaune auran khadeeja,shiasa ta dawo gidan zahra dana ɗaura mataauran agidan mahaifinta. su marwada sauran danginsu kadeejar kowa yazo haka dangindaddydan itaceauran farko daze farayina ƴarsa. amarya angahi dakyau ko ina tayi se sheƙi takeyi,inda zahra ta gayyato halima wacce da ƙyar ta yaeda tazo. khadeeja mamakin yaddafarin cikin zahra yaso ɗara nata takeyi amma asaninta da zahran inde barikine tasan zata iyayin abinda yafi hakan dan kar azageta. can ƙofar gida jamaanebamasaka tsinke kowa yazo dan daddydaabbandukanamutanenesu. abba ansha ado dakaganshi kagaango,se gaisawa yakedamutanensuanatayashimurna. tuni malaman ɗaurin auran sukazaunawakilai suka gabata dama abbadaddyne wakilinsa,sedeganinsa zaune usa dashine yasayace"kamatsa can gaban mana kakarɓomin aurena zakazo kawanizaunaanan"cewarabba yanamurmushi. "Yusuf nawakilta angon hafsa yanzu ze amso maka auran naka"cewar daddy. to tarihide yamaimaita kanshi inda dubban jamaa suka shaida auran khadeeja da mijinta habeeb ba da abban zahraba. ayko guri se yamaɗiɗi akeyi,abba har cikin ranshi yaji daɗin hanashi auran amman azahiri benunabaya tashi afusace ya shige mota yabar gurin fuskarsaɗauke damurmushi. acan ko cikin gida zahranajin an ɗaura auran da habeeb tasaki wata guɗa meratsa kunnuwa. ta nufi ɗakin khadeeja wacce itama samun labarin habeeb ta aura ba abba ba ya isketa tamiƙe agigice tana tunanin tayadda hakan ta faru bayan ita rabonta daganinshi tamance. zahrace ta katse mata tunaninta da cewa amaryar habeebullahi inatayaki murna" 78 cikin ruɗu khadeeja ke kallon zahra wacce ta kunna waƙar "kace kaiɗin shege ne,kafaɗa mana bakaji"tana tiƙar rawarta tana bin waƙar. "zahra ina fatan basa hannunki a fasa aurena da mahaifinki,dan in har akwai wallahi tallahi sakamakon daze biyo bayabame kyau bane"cewarr khadeeja tana huci. Sauran ƙawayen khadeeja dake ɗakin zahra ta kalla ace"kuɗan bamu guri zanyi magana da ƴata"bamusu suka miƙe sukafice daga ɗakin. bayan zahra tamaida ƙofar ta rufene ta fara zagaye khadeejan tana faɗin"sanin da nayi cewa keɗin ba,Allah aranki ne yasa dana tashi shiryawa wannan rana nai mata shirin da har abada baze wargazuba,hmmmmm khadeeja lissafin danayi akan wannan rana har nasamu wannan sakamakon ba abune da tunani ko hasashe ze yiba" "wai nufinki dan kin sa na auri habeeb shine kin cutar dani?inde hakane lissafin naki to wallahi keɗin ba ƙaramar daƙiƙiyabace,habeeb abincin ruhinane da kikamin shigar sauri,dan haka ina murna da wannan haɗi naki"cewar khadeeja ba tare da damuwar komaiba. Dariya zahra tayi tace"tabbas khadeeja bakiyi ƙaryaba dako na cika daƙiƙiya ta gaske innasa habeeb ɗin da kuka gama cinye juna awaje ya aureki ay habeeb ɗin dana aura miki habeenkine namusamman kuma tsohon masoyi daya jima yanamafarkin samunki" hannu khadeeja tasa agigice ta finciko zahra bakinta na rawatace"wanne habeeb ɗinne tsohon masoyina bayan habeeb ɗinki?" "Relax my daughter keda zakije ki baje mishi ragowar tsuliyar ya kwasa meye naki na saurin son sanin wayeshi ,to waye kuwa in banda mijin da kika aura wanda inkinje ɗakinshi zaki ganshi,ay abun bana,sauri bane"cewarzahra tana wata shewa. Khadeeja zatai mgn wayar daddy ta shigo wayarta,ɗagawa tayi tana kallonzahran. "kizo falona keda zahra yanzu"cewar daddy ya kashe wayar. Duban zargi khadeeja taiwa zahra tace"daddy nason ganinmu afalonsa" "au babyna"cewar zahra gamida ɗan rugawa da gudunta tabuɗe ƙofar ita tayi gaba khadeejan tabita abaya gabanta na dukan ukuuku. azaune suka sameshi shi kaɗai,zahra cikin kirsa taje kusacda ƙafafunshi ta zauna ta fara matsa masa yatsun ƙafar. khadeeja kusa da zahra ta zauna dan batasan da wacce daddyn ya kirataba. gyara zama daddy yayi sannan ya fara magana yana kallon khadeeja. "khadeeja amatsayina na mahaifinki ina kunyar akirani amatsayin mahaifin naki,ashe kin jima da rusa rayuwarki tahanyar ba wani wanda ba mijinkiba kanki,khadeeja keda bakinki kika shaidawa abban zahra wannan mummunan aykida kikayi,kuma da ike bakida kunya kikaiya kallon idanunsa kikace shi kikeso da aure,to Alhmdllhkomai yaiso kunnena,inaso ki faɗaminalaƙar dake tsakaninki da habeeb"cewar daddy fuskaba wasa. Zahra ta kallah suka haɗa ido zahra ta sakar mata wani tattausan murmushi gamida gyaɗamata kai alamar tai bayanin kawai. murya na rawa khadeeja "daddy malaminmune,a poly,kuma shine,shine,shine"tai shuru ta kasa mgr. "Shine waye!!!?"cewar daddy cikin ɗaga murya. arazane taɓoyebayan zahra ita kuma zahra harda wani kareta tana faɗin"banda duka baby abita ahankali tai bayani"ta faɗi tana ɗan ture daddyn. dubanta takai gurinkhadeeja dake ɓoye abayanta tace atausashe"my daughter kiyi bayani kingababanki ya fusata"ta faɗi tana tallabo kumatun khadeejan wanda daddy baya kalln fuskar zahran dakewa khadeejamurmushin ƙeta gamida ɗagamata gira da kashe mata ido ɗaya,da yimata nuni da ido na "to ya taga wasan" khadeeja ji take kamar ta rufe zahran da dukasede ba dama,amsa taba daddyn da "shine kuma yamin cikin da ya zube" daddy ji yayi kamar ta caka masa kibiya a zuciyarsa seda ya runtse idanunsa sannan yabuɗe ya dubeta yace"to na gayyatoshi yazo har gabana ya amsa shi yamiki cikin shiyasa na haɗa auranki dashi kuma ko awaya inkika kirani da niyyar kin kawo ƙarar mijinki ko wani nasa to na yafewa duniya ke har abada bani bake,"cewar daddy cikin fushi dan ji yake kamar yasa bindiga ya harbeta kowa yahuta. 79 "toke khadeeja kinde ji abinda babanki yace ko wacce mace ita tasa sirrin ɗakinta kowa haƙuri yake kema kije ki riƙe naki mijin ku zauna lafiya dan ki gujewa tsinuwar mahaifnki kinji ko"cewar zahra kamar gaske. Khadeeja ko ajiyar zuciya tasauke jin cewa habeeb ɗnde ta aura wandadatafarazargin ko wanine bashiba. sallamarta daddy yayi ta tatashi tafice a falon dacsauri ranta fess dama rashin habeeb ɗinne yasa taso auran abba tunda ko habeeb ɗin yadawo ta hutadaauran tsoho. Bayan futarta daddy ɗago zahra yayi yaɗora acinyarshi yana shinshina wiyanta yace"hidimar mutane tasa kin mance damijinki ko?"ya faɗi yana zuge zip ɗin rigarta tabaya. "habade wace ni in mance da rayuwata,kawai de kasan gidan yau ya tara alumma ne"ta faɗi tana ɗan gantsarewa sakamakon nonuwata da taji a hannunsa. "to nide ayi ayi akai khadeejan mutae su watse su barni ingana da iyalina rabonadakufa tun jiya da safe, cike nake da kewarku"cewar daddy yana sa nonon ɗayaabakinshi yana,sha,yana mulmulackan ɗayan da hannunsa. ɗan ruƙo kanshi zahra tayi daduka hannayenta tana ɗan yin baya tace"daddy kayi haƙuri mahaɗu da dare ka barni in fita gurin mutane afara arranging kai amaya dan angunansunce ƙarfe huɗu zasu zo"ra aɗi tana ƙoƙarin ƙwace nononta . seda yaji shaawarshi tafarasamane yasaketa tamayarmatadabrainyanazugerigar yakecewa"nide to night ɗinpls banason kisa bra kizo min dasu atsayesuna kallona"yafaɗi yanalashebaki. "baka da matsala baby shiga ta musamman zanma awannan daren dan ka arantamin raina sosai bisa aurawa khadeeja wanda ta jima tana so dole yau inbaka tsuliya kaci ko nacika ar sekayi amai"ta faɗi tanashafodick ɗin awandonshi. zata ɗauke hannunra yay saurin riƙe hannun nata akan burar yana faɗin"zahra ko mgn fa kikayi burata amsawatakeyi,bare ki taɓata"cewar daddy tana lumshe ido. "Allah kaimu dare mijina yau ranace ta musamman agaremu,zan baka daɗi"tafaɗi gamida sumbatar burar awando sannan afice afaln tana ɗagamasa hannu daddy bin ɗuwawukanta yayi da kallo yana ƙiska irin cin daze mata anjima idan dare yayi,hannu yasa yashafi burarsa,yana murmushi. mipewa yayi ya shige toilet ayi tsarkisannantazo a fice gurin jamaa. zahra na fita ɗakinta ta wuce gurin halima wacce ke zaune ita kaɗai aɗakin.tanacshiga tamaida ƙofar ta rufe tajekusa dahalima,tazauna tanadariyar mugunta. "ke nifa kainaduk yakullealamu sun gwada baki fa da gaskiya zahra wai me kike ƙullawane,kimin bayani koda bakyason taimakona"cear halima ana murmushi. "Halima khadeejace tai yunƙurin kasheni da raina sati guda daya wuce,sede kana farga ni nakaia ramin ar na birneta"ta faɗi tana sake fashewada dariya. "bani insha mutuniyata ni nasan dole akwai wata aƙasa"cewar halimacikin zaƙuwa. "abbana tace tana so har ansa musuranar aure yauɗinnan,da aydaabban nawa zaa ɗaura sede Allahna bayabacci yasanbada wata manufa na auri ubantaba se ya bani nasara akanta na auramata wanda nakeso kamar yadda nai alwashi."cewar zahra,daga haka ta kwashe komai tafaɗawahalimar. wata guɗa halima tasaki gamida kaiwazahrahannu suka tafa tace"kinyi bura uba ƙawata,dole in jinjina miki,kin daka kinbada ruwa"cewar halima tana ruƙo zahran. "ay bura uba seankaitagidan mijin tukunna waannan ay sharar fagene se taga wanda ta auran tukunna,kuma ko yanzu auran yamutu na haramta mata auran ubana dan ubanta baze taɓa aminta ta aureshiba"cewar zahra. "Au wai ba habeeb kwarton nata ta auraba dama,to wanne habibunne?"cewar halimacikinrashin fahimta. "Habeebu cogal ne na poly me gyaran flowers,dake wanke wanke a capteria kin tunoshi,wanda yace yana sonta ta tsarta masa miyau ta watsa masa miyr abincinmu"cewar zahra tana kallon halima wacce ta riƙe kai da baki tana kallon zahran wacce ta koma mata sabuwar halitta. 80 "zahra kingama da wannan wasan ba abinda yay saura subuhanallahi naso ace ina cikin tawagar rako ango inga yakhadeeja zatayi"cewar halima tana riƙe baki. "yako zatayi ay dole ta zauna dan in tace zata kaso auran ubanta tsine mata zeyi dan hakani bani da damuwa "cewar zahra tana dariya. "Tabɗi au zatonki habeebu ze zauna da ita haka sakaka be kafetaba tab ay mutanen karkara in suka kai mace daga birni kafeta sukeyi ta zauna dole,dan haka wallahi banaji auranzemutu tajekenan."cewar halima. "Dama yay mata haka ayni da ya burgeni tunda taje bata ji dani zatai jayayya"cewar zahra. Sun jima suna hirar angn na khadeeja kamin motocin ɗaukar amaryasuzo suka fito. zahra rakiya har mota ita da halima suna Allah kawo ƙazantar ɗaki. khadeeja har tasa ƙafarta ɗaya a motar ta fasa shiga ta matso kusa da zahra ta raɗamata akunne"zahra dukda ban auri ubankiba to ki rubura kiajiye sena haɗoshi da wacce zata aureshi,ke bama shiba wallahi har daddyse nai musu aure,gashi naci wasan ƙarshedehabeeb ɗin da kikeso ya zamo mallakina"cewar khadeejan ba tare da kowa yajiba se zahran. faraace tabayyana afuskar zahra itama takai bakinta setin kunnen khadeejar tace"ay sabida irin haka muke dagewa daaddua ba dare ba rana kan duk wanda ze zame mana damuwa arayuwarmu,toAllah yahaɗashi da abinda yafi ƙarfinsa yamance damu,dan haka inajiransu in dama tabaki,a sauka lafiya amaryar habibullahi"tana gama faɗi ta dafa kafaɗun khadeejan tasata a mota,ba musu tazauna,masu rakiya suka shiga,motocin suka fice daga harabar gidan. cikin gida zahra ta dawo sukai sallama da sauran ƴan biki dan daddy yace in anwuce da amaryasu koma gidan hajiya kamin su shirya tafiya gidajensu. bayan kowa ya watse masu ayki sukahaugyaran gida cikin ƙanƙanin lokaci gida yayi fess se ƙamshi yake bame cewa anyi taro acikinsa. daga zahra se halima,suka rage,halima tace"to amma zahra nifa na ƙara shiga duhu,wainnan motocin a alfarma ina habibu cogal yasamesu?" "milyan arbain fa na bashi dan yayi hidimar biki,kinga ko ay ba abun mamaki bane dan ya samo hayar motocin.ke nafa shiryawa yaƙin shine yasa komai yatafi normal"cewar zahra. Ayko halima dariya take bada wasaba,dan tasan an gama da babin khadeeja. ******** Abba yana isa gida yasamu mammy cikin ƴan uwanta dake ɗan bata baki,be nemi su keɓe ba sabida yawancin abokan wasanshine yace"to adduarku ta karɓu aure de baa ɗaura da niba haka naje na dawo a mijin hafsana tun fari"ya faɗi yana dariya. miƙewamammy tayidasauritanakallonshi tace"dagaske kakeyi ko wasaabban zahra?" "Ay kinsan ba irin wasannan tsakaninmu wallahi wani taaura baniba,"ya faɗi yanamurmushi. wani tsallemammy tayi wandabatasan tayiba,se bayan tayin kunya takamata sauran ƴan uwa sukakauredamurna ana taata farinciki abba murmushi yayi yawuce part ɗinshi dan ya rage kayan jikinshi. mammy keɓewa tayi bayan magriba ta kira zahra a waya,wacce dawowarta raka halima kenan ta amsa wayar. "zahra lallai kinyi namijin ƙoƙari,wallahi ban taɓa yarda abbanki baze auri yarinyarnanba,se gashi kin tabbatarmin,nagode Allah yay miki albarka ya zaunar dake lafiya aɗakin naki mijin ya saukeki lafiya"cewar mammyn cikin farinciki. "Mammyna base kin godeminba abune daya shafeni nima dan hakaba godiya aciki duk ɗa nagari hakance zeyi"cewar zahra. Sun jima suna labarin bikin mammy na dariya tanajinjina ayin da zahran tayi,inna faɗane tai mata har aka fara kiran sallar isha sukayi sallama ran zahra fess jin mahaifiyarta cikin farinciki. 81 A gurguje zahra ta faɗa wanka dan tasan duk inda daddy yake yana kan hanyar dawowa gida tunda takwas tayi. tana fitowa,tacshafa mai dan karta bushe,sannan tai sallah danrayi alwala abayin. jilbab hijab tasaka shiyasa tana idarwa taji shigowar daddy. da sauri tafita tatarboshi a ɗaukota suka shigo falon,"daddy shine aka tafi a amarya bakanan gaskiya baka kyautaba"cewar zahra ashagwaɓe. kamo mata kan nono yayi a laɓɓansa a cikin hijabin yana faɗin"to bake kina nanba ay shienan, kin wakilceni"cewar daddyn yana murmushi. "Ay inaga yanzu sun kusa bichi dan tun laasar sukawuce,hajiya tace kawai atafi tunda ba kusabane"cewar zahra tana wasa da gemunsa. Hanyar ɗakinshi yayi da ita yana faɗin,"au wai mijin ɗan kanone?kinsan nifa ƙanina jafar nasa ya binciko asalinsa,nide cemin yayi kawai beda wata matsala ashe bakanone"cewar daddyn. "Sannunka father of d year,ka bashi ƴar bakasan garinsaba"cewar zahra ana dariya. "Khadeejarce ta ɓatamin da yawa shiyasa na cireta araina" "to ay komai ya wuce tunda tai auranta yanzu se kabita da addua"cewar zahra lokacin da sukashige ɗakin. sauketa yayi ya isa gaban mirror yana cire links ɗin hannunshi da wayoyinshi zahra toilet ta shige ta haɗa masa ruwan wanka sannan ta fito ace"daddy ga ruwan wankan can na haɗama"cewar zahra. "To za mana kiji"cewar daddy yana lashe bakinshi yana mata murmushi. Da ɗan guduna tafice a ɗakin tana falin"naƙi wayaon kaje kai wanka ina dawowa"a ura asa ƙofarsa. murmushidaddy yayi ya girgizakai aso kamata yay mata kodaruwa ɗayane kan aywankanamma tagudum toilet ɗin yashigeyayi wankansa ya fito ga mamakinsacabincnsa nakan table ɗin ɗakin ta kawo masa.ƙarasa kimtsawa yayi ya sa gajeren wandoyaje ya zauna yaci abincinsa asha ruwa yayi hamdala ya koma kan gado zaman jiran shigoqarzahran itako tana kawomasa abincin ɗakinra ta koma ta tuɓe jilbab ɗin jikinta ra cire dukkayan jikinta tsaya tsirara sannan tai ɓarin tuaruka ajikinta sannan tayiwa ɗakin daddy tsinke tumɓur haihuwar uwarta da ubanta. bakinta ɗauke da sallama ta shiga ɗakin daddy . daddy ɗago ido yayi da nufin amsawa sede maganar maƙalewa tayi abakinsa sakamakon darin ganin da yayiwa zahra dake tsaye atsakar ɗakin tana ɗan cije leɓe da sauya style na tsayuwa gamida kamo nononta da yamutsa gashin kanta tana wani shanye ido,tana lumshesu gamida ɗan zuro harshenta waje. da ɗan yatsanata na tsakiya taiwa daddy nuni dayazo. wayyo daddy saura kaɗan ya faɗo wajan sakkowa agadon sakamakon jikinshi dake rawa. koda ya nufota juyawa tayi ta yi hanyar faln ɗakin nashi tana tafiya cikin salo tana waigenshi. daddy ƙaracsauri yayi bayan a tsaya ya ue wandonshi shima yabita,abaya da bura atsate. tsayawa tayi ya ƙaraso,dasauri ya aɗeta da jikinsi yana sauke ajiar zuciya zaha zanewa tayi tai ƙasanshi tanakallnshi,ar takawo baknra setin burar tashi ɗan ɗageta tayi ta sumbachi ƙwallayansa tana wani ɗan jijjiga burar daddy nazuƙar yaji .sata tayi abakinta ta fara surcking daddy na,sambatu,tsotsarshi take ramkar tasamu sweet,daddy naƙara rikicewa,hannu yasa yaɗagotasannan shi yayi ƙasa ya ɗaga ƙafarta ɗaya ya ɗoa akafaɗarshi sannan yasa bakinsa akan pussy ɗintaya fara tsotseta,tanacɗan kukacgamida sa hannunta saman pussyn tanaclailaya ɗanbelinta shikuma bakisa nacan setin ramnyana tsotsa. jikintane ya kama kakkarwadan daɗin yakaia maƙura,daddy miƙewayayi sannan ya sureta aba ɗayanta yayi sama da itayayata makawiya amma ta gaba pussy ɗinta na setin bakinshi ya nufi gado da ita yana tsotsar gindin nata . suna zuwa bakin gadon sauketa yayi tamasagoho ta dafa gadonshikuma yaje tabayanta ya seta yazuramataburar aƙarfinshi dan amaseyake.burar na,shigar zahra tace"ahhhhhh ashhhh daddy ahhhhhhh"dan har kai tajita. Daddy ɗafeta yayi ya fara caccaka kammar ba gobe ruwa niima kawai zaha ke zubarwa tabbacin tana jin saɗin saln cin durin daddyn na yau se kuka take yana buga mata gwatso. seda yay ruwa uku agohon sannan yaczare burarr tashi juyowazahra tayi ta turashi ya zauna kan abun zama na gaban gadon sanna ta wara ƙafarta ta hau kanshi kan ta seta burar aramin haqɗin nata sedatafarasa mishi nononta ɗayaabakinshi sannan atura burar cikin tsuliar tata tanawani an kukadaddy nagurnani . sama,da ƙasa ta aradaƙarfintatanacwanikukacdake ƙara motsa daddy ,ta jima tana cinshi,daga ƙarshe daddy yariƙeɗuwawukanta yaɗan ɗagata aɗan tadafa kafaɗushi yaci gaba dacinta ahakatana kukandaɗi dan daddyyasan sirrin cin tsuliya. Ranar kwana sukayi zahra tabaje masaduri yanamasacin Alla tsine uwarme ƙarya beji be gani sedahuɗun asuba tayi sannansuka saurarawa juna. 82 Cikin dare amarya khadeeja taisa gidan mijinta da sauran ƴan rakiya,ba laifi gidan nata babban gidane me sassa da yawa sede nata sashen yafi kowanne kyau kasantuwar itace amarya. two bedroom ne ba abinda babu danzahrace taba habeeb kuɗin dazeyi komai shiyasa har kayan ɗakin yasa mata. sosai dangin angon sukai musu arba ta mutunci wanda sun ji daɗin hakan shiyasa suka kwana cikin nishaɗi washe gari da wuri aka kwaso ƴan rakiyar amarya se kuka take dan an barta itackaɗai awata duniya dako zaa kasheta batasan yama sunan garinba. haka tabwuni daga ita se ƴan zuwa ganin amarya har bayan ishai sannan ango habeebu yabayyana ɗauke da ledojin kajinsa na siyan baki. bakinsa ɗauke da sallama yashiga ɗakin,ayko khadeeja jin muryarbata habeeb ba yasata ɗagowa da sauri dantagako waye arba tayi dahabeebu cogan baƙi dogo me murɗaɗɗen jiki bakinshi dagaje dagaje dagoro,ƙafarshi ɗayabata kaiwa ƙasa yasa ake cemasa cogal. Arazane ta miƙe tana kallonshi tace "cogal me yakawoka nan a wannan lokacin"cewar khadeeja bakinta na harɗewa. murmushi yayi daya ƙarawafuskarsa muni yajevya zauna kan kujera yana faɗin"banason wasa hadiza nufinki baki san ni kika aura bane"ya faɗi yanacire hularsadababbar riga ya ajiye agefen kujerar. "kaifa kace kaide habeebu wayyo Allah zahra kin cuceni Allah ya isaban yafe mikiba kin gama dani wai wannan abunne mijina"cewar khadeeja gamida ɗora hannu akai tafashe da kuka. "ke dakata meye na kuka niɗinbahalittar Allah bane da zaki wani ce ancuceki,to inda kin wulaƙantani na ɗauka yanzu wallahi bazan ɗaukaba dan aure bawasabane,gara tun wuri kisan me kikeyi!"cewar habeebu rai aɓace. "karka kuma haɗa kanka dani inkanason kankada mutunci"cewar khadeeja cikin kuka. "Ke nima fa ba mutunci gareni ba dan kinga ina binki ahankali sauran wanice fa ke na rufa miki asiri,dan hakamato kici kaza ki buɗamin tsuliya in ɗanci"cewar habeebun. "Koda ragowar wanice tafi ƙarfin taɓawarka wallahi jibeka iwa aladeshine harkakeson muamala ta haɗa mu ay wlh....."bataƙarasa me takeson faɗiba taji yasuretazuwa gado. iya ƙarfinta take kokawar ƙwacewa amma habebu yafi gaban ƙwacewarta,tana jitanagani ya mata tsirara shimaya zaro burarshi baƙa siɗiƙ me tsayi dakauri ya ware ƙafafunta ya aunamata ita cikin durin nata. wani kukan takaici da baƙin cikine ya turnuƙe khadeeja ayko sakin jiinta tayitana jin yaddahabeebu cogal ke watandar gindinta bata daikon hanashi,ga burarshi har wiyanta take jinta.wannan dare haka khadeeja tayishi cikin baƙinciki shiko ango lafiya lau ya,saki bakinshi yana munsharinsa irin me gurnaninnan. koda gari ya waye wanka yayi yayi sallah,khadeejabata da yadda ta iya dole tashiga itama tayi tazo tai sallah tana kuka. tana tsaka da addua habeebu yazo gabanta dabura atsaye yace"hadiza ɗan kauda zaninki ananma inda kike in miki kafi shayi,tsuliyar taki naji daɗinta jiya wallahi. tsabar takaici komawa tayi kamar saƙago tabishi da kallo bata da niyyar yin abinda yace ɗin,ayko turmusheta yayi agurin ya ɗage mata ƙafafu sama tana tirje tirje duk da hakacsedayatraburartashiciin tsuliyar tata,daƙarfinshi yake cinta ayko ihunta har tsakar gida,inda sauran mutanen gidan ske kowa yajita. habeebu yafiawaakanta yana cinta kamin yabarta yasake wanka yafice. rarrafawa tayi tashiga wanka tana kuka tana jerawa zara Allah ya isatafi kwando dubu. 83 tana fitowa wayarta tajanyo number zahra takira,wacce ke kwance daddy nashan pussy ɗinta, tayi ɗaiɗai tana jin daɗin na ratsata, hannunta ne yakai kanwayar ganinsunan khadeeja ne ke kira yasa ta ɗaga,cikin muryar da duk wanda yaji yasan bata seti tace"amarya ya aka yinehhhhhh"ta faɗi tana jan nishi. "Allah ya isa tsakanina dake zahra wallahi bazan taɓa yafe mikiba"cewarkhadeeja cikin kuka. "Ahhhhh ashhhhhhh daddy tsotsi a hankali,"cewar zahra sanna tba kadeeja amsa"nima wannan daɗin dakika hana ajiyar dani tun farko nima Allah ya isa"cewar zahra tana ƙaraturawa daddy pussyn yana ɗan kaɗamataharshe asamansa. "muguwa ki rasa wazaki haɗani dashi se habreebu cogal me ƙatuwar bura iwa jak damesan darajar mace ba zahra kin gama danii"ta faɗi tanarushewadakuka. "itinta zaa cini da ita yanzu bye"cewar zahra gamida kashe wayar ta warewa daddy duniyarshiy ashige damaoffice zashi tasa rigimar seya cita zefita,dan kullum ƙarfin shaawarta ƙaruwa yake. sam hankalin daddy bekan wayar dazahrakeyi shiyasa bemasanmetacebadan in yana gaban tsuliyarta sunanshima mancewa yakeyi. khadeeja kifewa tayi agurin tana kuka me tsuma zuciya,da danasani da tasan haka zahra zatai matada tun farko bazata fara cewa tana son ubanta.ba. yini tayi aɗaki ko waje bata leƙabasede in ankawo mataabinci ta amsa ta ajiye ko buɗewa batayi. ana ishai habeebu ya dawo gida,sabida sanyi akeyi,gashi yasha maganin ƙarfin maza. yana shiga yasameta tana bacci akan abun sallah,shi be damu dase yamata wasa ba amma yadda fararen nonuwanta yau suka fito ta saman rigarta sosai suka bashi shaawa,ya yaye mata riga ayko suka fito farare dasu jazeer. bakinsa yaɗora akai yafara tsotsar mata ,kamar amafarki taji ana sha mata nonon gamutun kwance akanta, ko batabuɗeidoba tasanwaye.shiyasa batai yunƙurin hanashiba dan tasan intace zatayi ƙarfi ze gwadamata kar yakaryata abanza,haka ya zaro burarshi ya zare mata pant ɗin ya zura mata ita duka,hawaye kawai takeyi dan bata da sauran mafita. ******** cikinn wata guda in kaga khadeeja zaka ɗauka ta shekara tana ciwo,gashi ko takira daddy be ɗauka,abun ya mata yawa. gashi miji kamar dabba komai sede ya mata da ƙarfi ga gorin ita ba budurwa bace rashin mutunci kalakala. yau kamar an tsunguletabayan fitar habeebu kiran hajiya yafaɗo mata arai wanda batai tunanin hakanba tun bayan kawota. ayko tana kira tai saa hajiyar na kusa taɗaga,ay khadeeja najin muryarta ta fashe da kuka me taɓa zuciya inda hankalin hajiyayatashi sosai tashiga tambayarta meke faruwa daita. ayko cikin kuka khadeeja ta faɗawa hajiya komai,wanda hajiya seda tai kuka nactausayin khadeejar, "kidena kuka khadeeja zanzo da kaina inga matsugunin naki dan insan matakin dazan ɗauka "cewar hajiya cikin rarrashi. Sun jimaawayar tanakwantar mata da hankali kan cewa in tazo tagabadaidaiba ɗaukota zatayi. khadeeja ta shiga farinciki jin cewa hajiya zata zo ta tafi da ita.yini tayi cikin walwala. itako hajiya suna gama wayar tasa aka kaita gidan daddy,dan tasan yau yanagidadan tajetaji wanne kalar miji ya aurawa khadeejar a falo tasameshi zahra na gyara mishi ƙafa,cikin mutuntawa suka tarbi hajiyar duk da bassan da zuwantaba. bayansun gaisane hajiya ta dubi daddy tace"sabida khadeeja taima laifine yasa ka auramata wanda ze kashe ta,sammani?"cewar hajiya rai aɓace. "haba hajiya yazaayi inyi hakan kema aykinsan bazanyi hakaba wannan mijin data auratsohon saurayintane hasalima da dadiro suke itadashi,harda junabiyu tsakaninsu to hajiyain bata zaunadashiba wa zaaba ita yaga mutuncinta"cewar abba. Shuru hajiya tayi tana juya abun aranta nusawa tayi tace"duk da haka sammani ƙauyefaakakaimarainiyar Allah akabarotaance bichinma ba cikin garinbichin bane ƙauyen garinne" "matar mutum kabarinsa hajiya inda rabo sekigga yasamu wadatar daze futo dasu birnin wannan ba damuwa bane hajiya"cewar daddy. "Tunda duk ta inda naɓullo kana,da bakin bani amsa obezanje arin dakaina ingani wallahi muddin naganota ayanayin dabeyiminba tare zandawo da ita dan hakaka ka turo min ƴan sanda biyu su rakani"cewar hajiya. Daddy magiya yakewa hajiya kan ta haƙura da zuwa amma fafur takafe setaje,shiyasa yaƙyaletataje ɗin. ****** washe gari ko da wuri hajiya suka kama hanya itada masu bata tsoro mutumbiyu se driver. tunda safen tashaidawa khadeejasun taso suna hanya,aykokhadeejatacika damurna dukdayautatashi batada lafiya ammataji daɗin zuwan da hajiyar zatayin. sede ƙaddara ta rigafata suhajiya sun kai kwanar ɗangora,motarsu tai taho mugama da tirela,inda take yanke hajiya rai yayi halinsa ita ɗansanda ɗaya,driver da ɗayan ɗansandan kuma suka samu raunuka duka akayi asibiti dasu 84 Wayar daddy aka fara nema inda aka shaida masa mummunan labarin mutuwar mahaifiyar tashi. hankali atashe daddy yasa aka tafi dashi asibitin dacaka kai hajiyar,sanda yay arba da gawar hajiya yayi kuka kamar ba gobe ashe ajaline ke kiran hajiya shiyasa ta kafe se tayi tafiyar. haka aka kwaso su zuwa kaduna ran kowa ba daɗi,tuni zahra ta isa gidan hajiyar mamynta ma azodan mutuwar hajiyar duka ta dakesu dan baa kawoba. cikin dare aka iso da gawar hajiya inda gida yakaure da koke masu suma nayi,shide daddy gefe ya koma ya haɗe kanshi guiwa yana kukan mutuwar mahaifiyarshi. khadeeja lokacin da ƙanin daddy ya kira ta ya shaida mata mutuwar hajiyar ahanyar zuwanta gidan khadeeja. tayi kuka tayi kuka har seda muryarta ta dena futowa,shikenan gatanta tafaɗiyanzu wayeze cireta ahalin da takeciki.ta sake rushewa da kuka me tsuma zuciya tana faɗin"kinyi nasara zahra,kinyi nasara na zubar da kayan yaƙina "ta faɗi tana ƙara rushewa da kuka. habeebune yashigo yasameta tanakuka,dama yaji sanarwar mutuwar hajiyarne a radio shine ya shigo dan yafaɗa matabyasameta tana kuka. gefenta yazauna asanyaye yace"ba kuka akewa wanda yamutuba addua take buƙata,dan hakakiyi haƙuri kitashi ki haɗa kayanki mu kama hanya yanzu mu isa kan gari ya waye kinga semu samu janaiza."ya faɗi atausashe kamar ba habibun data saniba. kasa tashin tayi dan jikina amace yake shi yamiƙe yahaɗa mata kayan,sannan yakai motarshi,yadawo yace taje taiwa matan yayyanshi sallama dan family hause suke, iyayensu sun rasu. haka tabi kowacce tai mata sallama suka rakota har mota suna mata taaziyyar mutuwar kakartata. shiga tayi habibu yaja suka tafi ana ɗagamasu hannu. tafe suke ba me magana acikinsu khadeeja kuka kawai takeyi gashi dama bata da lafiya. cikin dare suka isogidan hajiya,inda suna tsayawa khadeeja taita sheƙa amai kamar zata mutu,hankali atashe akayi kanta,dan taimakamata shimahabeebu yaji tsoron halin da khadeejan takeyi. daddy zahra taje ta shaida masa,abunka da ɗa da mahaifi tsoron kar itamata mutune yasa yazo kanta anin yadda ta galabaitane yasa ya kira likitansa indaya shaida masa emmergencyne. baa jimaba likitan yazo inda ya shiga bata tai makon gaggawa,har akasamuaman yatsaya. bayan ya aunatane yak musu albishir dacewa tanada ƙaramincikine kuma tai doguwar tafiya shine yasa hakan. habibu yaji daɗin samuncikin na khadeeja yayinda khadeeja bazata iyamisalta awanne ɓangare takeba daɗi ko akasin hakan. nandeakai mataalluran bacci tasamu ta kwanta . ******** ƙarfe tara na safe aka yiwahajiya janaiza inda dubban jamaa suka halarci sallahr tata. aka rakata gidanta na gaskiya,khadeeja tafi kowa kukan mutuwar dan tasan yanzu doletabi mijinta taiwa zahra biyayya inhar tana son zama lafiyatsakanina damahaifinta. kwanansu goma daddy yace suwuce zaman yaisa haka,har ɗaki khadeeja ta shiga tasamu zahra wacceke zaune daɗan ƙaramin cikinta da yafara fitowa. jiki asanyaye khadeeja ta zauna kan kujera tace muryarta na rawa"anty zahra zamu wuce mu yanzu nazo miki sallamane"ta faɗi muryarta na rawa. sosai taba zahra tausayi dan kallo ɗaya taimata tasan batajin daɗin zaman.tasowa tayi ta iso kusa da khadeejan ta zauna ta kamo hannun khadeejan asanyaye. da sauri khadeejan ta ɗagora dubeta kawaiseta fashe da kuka ta faɗajikin zahran tana faɗin"kar kice komai,wallahi hakkinki dama zahra ko bakimin hakaba dama Allah bazebarniba sabidana jima inacutar dake zahra kitafemin ƙaryata ta ƙare"ta faɗi cikn matsanancin kuka" "bakomai khadeeja,nidama mahaifina da kike burin aura dan ki wulaƙantamin mahaifiyatane yasa na miƙe na yaƙeki dan duk ɗan halaƙ kinsan baze bar haka ta faruba amma yanzu bakomai na yafe miki nima kiyafemin"cewar zahra. "Na gode kitayani ba daddy haƙuri shima ya yafemin dan in samu sauƙi arayuwata"cewar khadeejacikin kuka. "Yanzu meye bakyaso gameda auranki kadeeja kifaɗamin koda auranne kikeso akashe zan miki hakan"cewar zahra cike da tausayin khadeejar. Murmushi khadeeja tayi tace"anty zahra ay aure yanzubanida maraba dashi tunda harga rabo a tsakani bazanso in haifi ɗan agidan mahaifinaba,inma taimakonebe wuce na kiyiwahabeeb mgn ta dawo dani kusa dakuba dan can ba wanda nasani kuma nesa bata maganinkusa"cewarkhadeejacikin kuka "To badamuwa kije kishigar da habeeb falon baƙi bari inje gurin daddy in dawo zanzomuyi mgn yanzu insha Allahu "cewar zahra tana dafa kafaɗar khadeejan. ayko khadeeja guiwowi aƙasa tana mata godiya, zahra ficewa tayi zuwa gurin daddy ita kuma khadeeja ta nufi gurin habeeb dake cikin mota yana jiranta. 85 Zahra a falonsa ta sameshi zaune yana waya.tunda ya hangota ya buɗe matahannu alamun tashigo jikinshi,,ba musu taje tayi lub ajikin nasa yanaci gaba dacwayar yasa hannu yazame hularkanta yana shafa ƙananun kitson kanta,ya lima yanawayar kamin yakashe yamaida hankalinsa kanta yace"meke tafe dake Allah de yasa ba yawon neman goruba zaa saniba"cewar daddy yana shafo cikin nata. ɗan shagwaɓefuskatayi tace"Ba shi bane yakawoni nazone akan issue na khadeeja"ta faɗitana shafa ƙirjinshi. "khadeeja munada issue ne da ita i though sun wuce yau ko?"cewar daddy cikin nuna halin ko inkula. "Bakaga adda duk ta lalacebane kai?"cewarzahran. "Nagani mana aybawani abubane faruwar hakan tundaciki gareta kemaayduk kinyi hakan"yafaɗi hankali kwance. "daddy khadeeja na buƙatarmu kusa daiatayi nisa da yawa,kuma gaciki ƙarami mewahala Allah yabataAllah na tuba nisantane yasamuka rasa hajiyafa"kawai ta fashe mishi da kuka ta faɗajikinshi. rungumeta yayi dasauri yanashafabayana raɗaɗin mutuwar hajiya na dawo masasabo.daurewa yayi ya rarrashi zahra yace"to fito fili ki faɗamin ko meenene kikeso in musu zanyizahrainde hakan zesanya salama acikin ranki pls banason damuwarkisabida bake kaɗaibace"ya faɗi ana rarrashina. "so nake agidajanka kaba khadeeja ɗayasudawonandamijintashikumakanemamasa babban ayki a gomnatance tunda yayi karatunsa dede gwargwado"cewar zaha. Murmushi daddy yayi yace"toay dukabinda kika tambayeni abune dako ban saniba zaki iya yi musu,dan haka nabasu ayki kuma yasamu,bayan shifa?"ya faɗiyanamurmushi. "kabata mota sabida unguwa be kyautu aceƴarka batadaitaba"tafaɗi ashagwaɓe. "taɗaukidukwacce taimata zahranabata,kijekiyiabinda yadace ban miki get da komaiba yanzu bacci nakeso in lɗanyi tunda akayi rasuwarnan ban samu nayi sosaiba kainaciwo yake kar atasheni se ankira sallah"yafaɗi yanaiƙewabayanya sumbaci gashinta. sumbatarshi tayi itama tace"bari inje in sallameu se inzo in tayaka baccin " "inkikazo bazanyi baccibacinki zance zanyi ga bacci kuma na damuna"cewar daddy yanamurmushi. "To kayibaccin nima kitchen zan shga inna sallamesu" shigewabedroomɗinsa yayi itakumata wucefalon baƙi inda khadeeja da habibulah sukejiran fitowarta koda tasamesu cikin kwantar da kai tai musu bayanin komai dukansu ba wanda beji daɗiba khadeejararrafawa tayi jikin zahrata rungumeta tana jin wani sanyi aranta. "dan haka seki zaɓi wandayay miki agidan babanku ki muku jagoranci ku tafi danki ɗan kimtsa abinda be kimtsu miki ba," Sosai khadeeja ke godiya dahawayentahaka zaha ta rakata ta ɗauki danƙareriyar motar da take sotaja habeebu yabitaabaya cike dafarinciki. zahra seda suka fita sannan takomq cikin gidan tana shiga kichen ta wuce dan samawa daddy abinda zeci. 86 girki na musamman ta fara haɗawa daddyn dan tasan a auna,da yunwa sosai lokacin rasuwar. tajima a kitchen ɗin tana aykinta cikin hanzari,dan bataso yafarka bata gamaba shiyasa hankalinta be kan komai se girkin. daddy kiran waya ya tasheshi inda aka shaida masa yanada baƙi a office,wanka yashiga sannan ya zira jallabiyarsa yafito neman gimbiyar tashi. direct hanyar kitchen yayi dan yasan bazata zauna inda bashiba inde ba kitchenba. tsayawa yayi abakin ƙofar yanakallonta yana murmushi ganin yadda ta zage tana tagirkinta. takawa yayi yaisakusada itase jitayian rungumota tabaya ko bata waigaba tasan daddyne,"me kike girkamin ne uwar biyu na,kika cika gida da ƙamshi?"cewar daddy yana shinshina wiyanta. "Kai daddy to waima wayace ka tashi yanzu bayan se ankira sallah kace atasheka?"cewar zahra a shagwaɓe. "inadabaƙi a officene zahra shine suka tasheni zanje muyimgn"ya faɗi yana shafa ɗan tudun cikinta daya fara fitowa. juyowa tayi tana kallonshi tace"wallahi daddy bazaka fitaba ay weekend ne subari se monday dan kazauna ka samu hutu kaima"ta faɗi tana turo baki "kika sani ko masu bamu kuɗine zaki bazaniba baby"ya faɗi yana kallonta yanamurmushi. "daddy indan kuɗine wanda ka tara mana ma sun ishemu rayuwa dan haka nide bazaka fitaba"ta faɗi a shagwaɓe. "to wai innazauna me zan miki,in girkinne bani magin na ɓare miki"cewar daddy yana dariya dariyar itama tayi tace tana ɓoyewa ajikinshi"wanne ɓare magi aynacgama girkina,zuwa zamuyi kaci abicin kuma kazo kaci me abincin"ta faɗi tana dariya. daddy daiya yayi yace"to inna cikin zaki barni infita deko?" "da sauri haka to nufinka awa nawa zakayi da har kake ikrain inka gama zaa fita,toni wlh yau bafitarnan,dan babynka ma ay kun kwana biyu baku gaisaba "tafaɗi tana kashe gas ɗin. "yako kamata mu gaisa gaskiya"cewar daddyn. Nande ya shiririce ya tayata suka kammala aykin suka kai dinning,tare suka ciyar da juna daddy namata santi har suka kammala. Ya ɗauketa sukai ɗakinsa,daru tasa masa kan se yay mata wanka haka ya shiga da ita toilet ɗin yay mata wankan suka fito tare,duk yadda daddy yaso kimtsata ƙin yarda tayi irade kawai ci takeso ya cita ya cita,ya ya iya dole haka ya biye mata sukai ta abu ɗaya dan dukka an kwana biyu baahaɗuba ********* To Alhamdulillahi kamar yadda daddy yay alƙawari hakace tafaru ya samawa mijin khadeeja ayki,kuma sannu a hankali yanzu habibun yana ɗan janta ajika ba kamar daba. dan yanzu khadeeja bata ɗaukar zahra a matsayin ƙawa auwa take ɗaukartaso ko wani abun habib ɗin yay mata zahra take kirata faɗawa itakumada da tayi masa faɗacyana denawa,shiyasa khadeejayanzu kunyace tsakaninta da zahra dan ta mata sharrukakalakala ita kuma tabita da khairi. bikin halima ya zo agidan zahra zaayiwa amarya lalle dan zahra tace bazata gantalin zuwa lalle wani guriba shiyasa tasa azo gidan ta ayi. awaya ta kira khadeejabayan sun gaisane zahra tace"khadeeja ki tambayi habeeb kizo gida ay mana lalle,kinsan ranar asabar ne bikinta kuma jibi zaa fara event dan Allah kizo da wurikan masu lallen su ƙaraso" "Mom zahra kinfa san tsakaninmu da ita bama jituwa kar inzo ta wulaƙantani nake gudu"cewar khadeeja asanyaye. "kizo de banason wannan rashin jituwar dan dama ayni take tayawa kuma mun yafi juna nidake nasan halima bazata cigaba da riƙekiba aranta we are Best friends before,to yakamata muci gaba da ƙawancenmu"cewar zahra. "To zanzo insha Allahu"cewar khadeeja. "Ki taho mun da ƴar tsaraba irin tamu mana"cewar zahra tana dariya. Dariya khadeeja tayi tace "kai mumcyna to zanzo miki da agwaluma" "ni da kizo ma kimana fate bari in tura zaliha ta siyo mana komai dazaa sa"cewar zahra. "Ah to ganinan aguje tunda akwai fate"cewar khadeeja. Suna kashe wayar ta kira habeeb ta faɗa mishi,batun zuwagidan "to kijira in dawo miki da motarki yanzu kinga badaɗi kije ba a itaba"cewar habeeb. "Ga taka agida meye aykinta karka damu bari inyi amfani da ita kawai''cewar khadeejan. "DanAllah karki kai dare sosai kinji danwlh da antynki zan haɗaki inbaki dawoba"cewar habeeb ɗin cikin nishaɗi "zanma dawo base ka faɗa mataba kasan antyn nawa bata wasa da shaanin aure"cewar khadeeja tana dariya. Daga haka sukai sallama ta shirya agurguje ta fice zuwa gidan nasu. 87 Halima tariga khadeeja zuwa gidan ita damasu lallan inda nan suka baje aka fara yiwa zahra dan tace dole ita zaa fara yiwa. Suna tsaka da wannan chapter ne khadeeja tashigo,da ɗan gudunta taje ta rungume zahra ta sumbaceta akumatu tana faɗin"sweet mummyna wannan kyau da kike ƙarawa hakamasha Allah"cewar khadeeja tana zama kusa da zahran. Dariya zahra tayi tace "daddyne ya iya kula miki da mumcy ɗin taki,kamar yadda ɗana habeeb ke kulamin dake,jibi kumatunki fa sekace anɓoe ƙosai"dariya sukayi atare,. "Maza kichen khadeeja zaliha ta miki ready komai har tsakin ta wanke miki ta miki tafashe,da greating kayan miyan dan Allah yayi tsami"cewar zahra. "Yadda kikeso zaayi miki gimbiyar daddyna"cewar khadeeja gamida ajiye gyalenta ta nufi kitchen ɗin. halima wacce tai suman zaune kallonsu kawai take ta ƙosa khadeejan tabar gurin taji ƙarin bayani agurin zahran. ayko tana ficewa halima ta matsa kusa da zahra ta dafota tace "ke meye ke faruwane yimin bayani da sauri"cewar halima. Kwashe komai daya faru zahra tayi ta faɗawa halima,sannan ta ƙara da cewa "kema komai ya wuce halima kinji we are friends before,mu yafi juna kar wani ya mutu acikinmu munagaba"cewar zahran. Dariya halima tayi tace"ay ya wuce dama tayaki nayi tunda kema ya wuce gurinki ni wa dabaze wuce gurinaba"cewar halima. Nande sukai ta tattaunawa akan mgnr har khadeeja takammala girkin ta fito dashi a plate taajiye kusa da zahra ta ajiye mata yajin daddawa da manshanu tace"to kisha kamin aymiki na hannun" "Shegiyani ay kashi nai miki a gado dabazaki zubominbase wani nunamin wariya kuke wai ku masu ciki in kuka kwantar dahankalinkude nima wani watanne anfara salissafi dani"cewar halima tana ɗakawa khaadeeja dukaabaya. a kunyace khadeejata juya ta rungumeta tana ɓoye fuskarta ajikinta tana faɗin"am sorry halima kiyi haƙurida,dukabinda ya faru abaya" Dariyahalima tayi tana faɗin "jeki kawomin abincin tukunna nima cikin girmamawa kamar yadda kikayiwa zahra" dariya khadeeja tayi tace"mumcyna ay baa haɗata dakowa,halima kema yadace kidinga karantamin kinamin kara kina tayani kulawa daddy da ita" Dariya sukasa su duka gamida rungume junansu su ukun kowa ransa fess sabida sun yafi juna, ƙaro musu abincin tyi akan na zahra suka shasu ukun,sunahirar abubuwanrayuwarsunabayaamin shaiɗan ya raba kansu. ayko lalle akai musu nagani na faɗa,abinka da farare sosai sukayi kyau,dan har kitso akai musu kowacce na wane wannan dan kaf ɗinsu bacbayabane gurikyau. se dare halima da khadeeja suka tafi zahranaji kamar tabisu dan shiryawar tasu tasa tana jinkamar data dawo baya,haka suka tafi suka barta da kewa . khadeeja na,zuwa gidatasamu habeeb yayi girki yayi kace kace dashi sabidabe sababa,aykotasashi agaba tanamasa dariya yana kai mata dukanwasa tana guduwa dan bataso ya shafamata fulawar dayaɓatajikinshi daita daya fahimci manufartane ya kamotayahaɗata da,jikinshi dukyagogamata tanaƙoƙarin guduwa seda itama ya ɓata mata,jikinta gefe ta komactana,diddira ƙafa tana kukanshagwaɓacda sauri yakamota yarungume yanacdariyayace"ki rufamin asiridanAllah ki dena dure dirennankar ki diromin da ɗa ƙasa ki cuceni" ƙin denawa tayi ganin hakane yasa a sureta suka wuce toilet,yana rarrashinta suka faɗa wanka yana tsokanarta. 88 jamaa ina labarin habeeb saurayin zahra.? Tun bayan hanashi zahra da Abbah yayi yasamu transfer zuwa yola inda can yaci gabada aykin koyarwarshi,zuciyarshi cike da so da ƙaunar zahra. amma tunda yaga sanata take aure yasan tai masa nisa ta kowacce siga,shiyasa ya rungumi ƙaddara ya maida hankali kan aykinsa. tun shigowarshi makarantar yarinyar ta shiga idonshi duk yadda yaso cireta yakasadan yarinyar tana,dacwani fitinannan kyau kamar zahranshi ta kaduna. shiyasa so tari yake kaucewa duk wata hanya da zata haɗashi da ita,dan yanagudunfaɗawasonta yazo kumactace bata sonshi wata ranar week end yana gidansa da gomnati keba malaman jamia yana hutawa inda yake zaune sanye da gajeren wandoyana kallon ƙwallo a ashar sport yaji ana ƙwanƙwasa masa ƙofa, yayi zaton sabon abokinsane manniru da yayi a garin,batare da damuwar komaiba yabata umarnin ashigo. ƙamshin turaren da yajine yasa ya ɗago kansa dasauri dan yasan jikin yarinyar kawai yake jin irinsa. agigice yamiƙe tsaye yanakallonta ganin itace atsakar falon nasa tsaye tana masa murmushi. "kece?"ya faɗi bakinsa na harɗewa, murmushi tayi ta takacikinsalon ɗaukar hankali ta isa gabanshi beyi aunebase ji yayi ta rungumeshi tana faɗin"sir haka ake tarbar baƙi irinmu fa"ta faɗi tanamannamasamanyan nonuwanta aƙirjinsa tana ɗangogawa. lumshe ido yayi ahankali yabuɗe yazube shaiɗanun idanunsa akanta yace"ay banyi tsammanin ganinkibane,banma san kin sandaniba ay"ya faɗi yana komawa ya zauna kan kujera a hankali ta taka ta isa kan cinyar tashi ta zauna ba tare da tunanin komaiba tace tana cije leɓe,"sir irinku ay nemoku ake da kuɗima baa samuba seni nai saa akakawoka makarantarmu kuma harkake iyaganefuskata cikindubban ɗalibanka kaga ay akwai buƙatar inzo har gida mu gaisa"ta faɗi tana ɗan zira hannunta cikin wandonshi ana kafeshidab shanyayyun idanunta. jikinshi rawa yafara dan rabonshi damace tunwata samira akaduna itama kawo mishi kanta tayi har gida yacita. lumshe ido yayi yanajin yadda take ƙara yin ƙasa da hannunta cikin wani salo dayajima bega mace me irinsaba,jingina yayi da kujerar ya lumshe ido yana ɗansauke numfashi da sauri dan ta kunnoshi carab yaji ta ruƙo masa bura tana shafawa,be iyahanataba dan ta riga data kamashi dakyau. sauka tayi akan cinyarshi a hankali tayi ƙasa da wandon nasa ay ko sega burar tashi ta bayyana atsaye seharbawa takeyi. bakinta tasa tafara tsotsar masa yana ɗan wani gurnani ta jima tana shamasa burar yana ɗan ihu ƙasa ƙasa,yaye siket ɗin jikinta tayi ta ware ƙafafunta,ta seta burar tashi a raminaq ɗinta ta dannata ciki dan itama akame take. da sauri abeeb ya buɗe idanunsa yana binta dakalln mamaki,ƙashe masa ido tayi tana wani riƙe leɓenta tana cire kayan jikinta tanawani juyi da burar tashi acikin tsuliyarta. tana gama cire kayan tai wurgi dasu gefe,nonuwanta atsaye suna kallonshi farare,sama ai da hannunta tana tubke gashin kanta habeeb bakinsa yakai annonon nata dan ji akekamar yaci babuya fara tsotsarsu duka biyun ita kuma ci masa buracikin wani salo na ɗaga hankali da kauda tunani. sama da ƙasa take da ƙarfinta shi kuka itakuka,hannu yasa ya tallabi ɗuwawukanta yaɗan ƙara buɗata sannan ya haɗa bayanshi da kujerar yafara cin gndin nata da kyautana ihun daɗi,dan gabeeb limamin gindine bana wasa ba,sun jima ahaka kamin su juya ita ta kwanta akan kujerar tabuɗe masa tsuliyar yaci gaba da cinta suna.kuka sun jima kamin asamu ya kawo dakyar ya saukaya koma gefe yanamaida numfashise gumi yake. seda suka ɗan huta sannan suka shiga wanka atare,suka fito ta maida kayanta shima yasaka,nasa sannan suka dawo falo tana manne dashi. 89 koda suka dawo falo zama yayi ta zauna kan cinyarshibtana gyara hannun brsiar ta. "toya sunan baƙuwar tawa me daddaɗan gindi"cewar habeeb yana dariya. "Zeenatu sunana sir habeeb"ta faɗi tana murmushi. "kinci sunan naki zinatu,to amma yaakayi kika kawo kanki gidana ha kika yarda kika bani gidinki cikin sauƙi haka?"cewar habeeb. "Sabida tunda na ganka naga kamin kuma ay inhar kana yin mutum har ranka kyatar gindi ba komaibane"ta faɗi tana kwantar da kanta aƙirjinshi. "to nifa naji guri dede da burata kuma m gamsar da buƙatata ina fatan zaa mallakamin ni kaɗai?"cewar habeeb Murmushi tayi tace"wannan kaya ay tunda kaci to ya zama mallakinka har abada"cewar zinatu tana kashemasa ido. Ayfa su habeeb abun nema yasamu,tun daga wannan rana ya maida zinat tamkar matarshi ta aure,dan so rari tasha yin ƙarya agida tazogurinshi ta kwana su kwana suna saɓon Allah. sunyi shaƙuwame girma tsakaninsu danhar wasu ɗalibansun ɗauka soyayya sukeyi danzinatu bataɓoye sondatake masa ako ina. malamai tabi aka riƙe mata habeeb ɗin dan batason ya gudu yabarta,watansu uku da haɗuwa ta bijiro masa da batun aure,.ayko daria yayi me isarsa sannan yabata amsa da cewa"zinatu kullum addua muke Allah yabamu zuria ɗayyiba,toni innayi gangancin auranki ince na auriwaye,danAllah kibar maganar nan mu cigabacda jiyar da junanmu daɗi kawai danni tunda na rasa zahra bana jin zanyi aure aduniya dan ita kaɗaice mace me tsananin kyau dana sani kuma ba fasiƙaba"ya faɗi hankali kwance. murmushi zinatu tayi tace,"to badamuwa hakanma daidaine karkadamu"ta faɗi ba tare data nuna masa damuwartaba. haka suka ci gaba da mashaarsu,har tsawon satibiyu. sannan zinatu ta gayyaci habeeb zuwa gidansu dan be taɓa zuwaba,inda tace masa ko da zaa tambayeshi shine malamnsu yace eh. ayko da yamma yaja moarshi yaje gidan nasu zinatu ga mamakinsa gian babban sojane,koda tazo yimasa iso,cemata yayi"wai ama ke ƴarsojace?" dariya tayi tace"to ay dan baka taɓazuwa bane yasa baka saniba" "ke kumabaki aɓaban labariba ba"ya faɗi shima yanacdariya. cikisuka shiga,ba are datsoron komaibacsuka shigafalon gidan beyi mamakin gann sojoji goma afalonba majiya ƙarfi, wani ne ya taso acikinsu wanda kallo ɗaya yay masa yaganeshine baban zinatu sabida tsananin kamar da tak dashi. zubewa ƙasa habeeb yayi yana gaisheshi be amsaba yakaidubansa gun zinatu dake gefe aɗan tsorace. tsawa ya daka mata yace"yana ina?" jiki na rawa tanuna habeeb da hannu tace"gashinan daddy" dubansa yakai gun habeeb ɗn yace afusace"kai ne?" ba tare datunanin komaiba habbeb yace"eh nine ranka ya daɗe"yafaɗi yana murmushi. juyawa baban natayayi gurin sauran sojojin yace"shine"ay be gama rufebakiba suka rufe habeeb da duka dabulalai. Tun habeeb a ɗaukarabun na ƙarene yana jurewa harde ya fahinci ya shiga one way se abinda Allah yayi yau. yayi ihu yayi kuka yanemi agaji ammababu me masa ɗaya daga ciki seda sukai masajinajina sannan sukabarshi. jawoshi gaban baban nata sukayi suka wurgar dashi. cikin kakkausar muryamahaifinta yace"kaine kaiwa zinatu ciki?" jikinhi kyarma yake yace"bani bane" wani gigirancen mari a ɗaukeshi dashi seda yakifa sannan yace masa"tarayyar dakake da ita zata iya samun cikin ko aa?"yayi tambayar afusace. "eh zata iya samu"cewar habeeb baki da jikinshi na ƙyarma ayko rufeshi da duka sojoin sukayi,seda ya saki fitsari awando sannan baban yadakatar dasuyace"kasan dahakan zakace ciki banakabane,to kabuɗe kunne dakyau,sati guda na baka kazo da iyayenka in ɗauramuku aure da ita wallahi duk inda kashiga aduniyainadadamar nemoka,dan haka karka dawo dasu kaga abinda zefaru"daga haka be sake cewa komaiba yamiƙe yabargurin shi kuma habeeb sukakwasheshi suka watsa shi a motarsa da ƙyar yaiakai kansa gida sabida ya doku bada wasaba 90 last page Habeeb naji nagani dole ya auri zinatu badan ransa shima yasoba ga ubanta ya ka kafa,masa dokoki masu tsauri akan ƴarsa. haka akai auren ta tare agidanshi da cikin da bashi da tabbacin nashine amma ta ƙaƙaba masa. ayko watansu biyar da aure ta haifo masa santalelen ɗa da ko kusa be kama dashi,haka ya tasa ɗan agaba yana kuka da idanunsa dan shide yasan zinat tagama dashi yay mgn ubanta ya haɗashi dasojoji yanaji yana gani ya haƙura ya rungumi ƙaddararsa amma kullum seyayi danasanin shiga bariki dan badan shi ɗan iska bane da hakan bata faru dashiba.ace shida gidanshi amma beda ikon komai se abinda akace. se yanzu yake danasanin duk abubuwan daya aykata abaya a rayuwarsa yasan hakkin zahra ma,baze barshiba tunda ya hainceta bayan ta yarda dashi. sauƙin da yake samu kawai shine zinatun na sonshi kuma tana da tsafta amma duk sanda ya kalli fuskar ɗan dabe wahal da kanshi gun dna ba yasan ba nashi bane customisingne,se yaji ɗaci azuciyarsa dan yasan ribar zinane. gudun ya mutu dahakkinzahrane yasa yazo har kaduna yanemi gafarar ta bayan ya nemiizini agurin daddy. zahra yafe mishi tayi ta shige tabarshi tsugunne kamar anjiƙa zakara zomai zomai dashi. haka ya dawo yola yanajin sanyi aranshi na ya sauke nauyin zahra wacce ganinta da yayi ya tada masa da tsohon mikin daya san ko ze warke sede alahira.danyasantai masa nisa ********* to rayuwa taci gaba,dagarawa anyi bikin halima lafiyatatare agidantakuma sunaci gaba,da ƙawancensu su ukun kamar komai be faruba.ashirin nasune khadeeja tamatsawa zahra ta faɗamata inda tasan tayi ciki. anan take shaida mata ranar da aka kira habeeb zaa zubar da cikin takira wayar abba sugaisa wajan son danna mata busy yaɗaga kiran be saniba to anan tasamu labarin komai. abban zahra da daddy sun ƙara ɗinkewa dan damafushin da yake dashi dandekar ace beyi bane yanzu ko komai yawuce sezumuncidasuketayi. zahra duk da cikinta ya tsufa bata saurarawa burar daddy bajemishi tsuliya take yaɗiba iya sonranshi wanda hakan yaso su zama da maman khadeeja amma takasa jurewa shiyasa yakejin zahra tamkar yanzu yafara aure a rayuwarsa. Yau tun asuba take jin bayanta da mararta na ɗan mata ciwo,daurewa tayi dantasandaddy nashigowa dagamasallacin asuba,wando ahannu burarshi atsaye yake shigo mata kullum ne seyacintakanyakomabaccin asuba,kuma inya tashi ze tafi office seya ƙara cinnata.shiyasa yay nasarar maidaaharijar kamarshi dansam bata gajiya daburarshi ko so nawa ze cita. tananan kwance ko taji shigowar tashikodataɗago kanta jallabiyar dayasa dagajeren wandonshi da carbinsa ahannun dama sanna hannunsa nahagu ruƙe da burar yana mulmulawa. ajiye kayan yayiagefeyahayegadon inda take kwance daɗaurin ƙirji tanajiranshi. "daddy wai wannan salon tuɓekayakazomin tumɓur a ina ka koya,kuma a ina kake tsayawa ka tuɓen?"ta faɗi tanashafo burar tashi da hannu. ƙwance matazanin yayi ya wurgashi ƙasan gadon yace yana ɗanshafo tsuliyarta da yatsansa wanda bata san lokacin data ƙara buɗe masa ba,"senazo ƙafar shigowa ɗaki nakeyin hakan dan ban son jira"yafaɗi yanaɗan ziramata yatsan cikin ramin haq inta. "ahhhh daddy ka cire hannunka kasamin burarkane ahhhhh yafi daɗi"ta faɗi tana lumshe idon. a karkacen da take kwance sabida bata yin rigingine yanzu,ya ɗan ɗagamata ƙafa yasaƙala burar tashi cikin durin nata yafara cinta akarkace tanaɗan ƙara ɗaga masa ƙafar yana cigaba da zungura mata. goho asatai masa tanajin ciwon marar naƙaruwa amma dan wiya bazata bar daɗiba.daddy yajima yana yadda yakeso da tsuliyar zahra kamin ya saurara mata ya sauka yakoma gefenta yajata jikinshi sukakwantaidanunsu alumshesunamaidanumashi. baccine ya ɗauki daddy yayin da ita kuma zahra ciwo keta nuƙurƙusarta tana yarfehannu tana jijjga kai zatonta zata iya daurewa sede jin azabar tawuce tunanine yasata fashewa da kuka tanakiransunansaddyn. firgigit yafarka jin tana kiranshi aruɗe yake ttambayarta abinda yasameta babaka se mara dabaya take nunamasa. agurguje ya faɗatoilet yatsarkako jikinshi sannan yamaida kayan daya tuɓe itama yasamata doguwar riga ya ɗauketada sauri zuwa motase asibitin da take zuwa awo. da sauri akakarɓeta tunda asibitin kuɗine tare da daddy aka shiga labor room dansuna dubata suka san haihuwane,aykosu zahra an ƙarar da haihuwa dan ta sha wiya kamin tasantalo ɗanta me kama da ubansa se kukayake. daddy lokacin da aka kifa ɗan ajikin zahra yana tsala kuka rungumesu yayiduka yana yiwa Allah godiya daya bashi ɗan kuma ya sauki zahransa lafiya,dan ƙaninsa yusuf yace sauran ƙannan khadeeja shi ze riƙesu har ƙarshen rayuwarshi,shiyasa yanzu daga khadeejan se jinjirin gareshi. ay sunafitozuwa resting room daddy yafara kiraye kirayen waya yana faɗin haihuwa dakanshi,har khadeeja da kanshi ya kirata yafaɗa mata haihuwar,ita kuma ta faɗawa halima,cikin ƙanƙanin lokaci asibiti ya ɗinke da jamaa dan har abban zahra shima yazoda mammynta nanfa suka cika ɗaki kowa se yaba girmadakyan yaron yakeba indaya baro khadeeja dan itama da daddy take kama. Haka koda suka dawo gida mutanene keta zuwa barka,inda adaren ranar anty maryam ta iso daga sokoto jaka cike kayan gyaran amaryar jego dan itace zatai mata zaman arbain. ranar suna seda aka yanka raguna biyu shanu biyar sabida mutane indayaroyaci sunan abban zahra inda ake cemasa Abbi. anyi bidiri a sunan bana wasaba,inda aka tashi lafiya ataron me jego ta gaji dakyau. daddy ya gama shiryawa yawonarbain ɗinsu a dubaizasuyishi danyasamu annual leave. ranar da sukai arbain ya ɗage da ita dubai yawon honey moon da ɗansu,abungwanin burgewa,itadezahra Allah ya matagata samun miji me ƙaunarta. bayansun afiantymaryamtadawosokoto ta fara shirin tafiya umarar da daddy ya biyamata ,ladan gyaramasa mata da tazo tayi.. khadeeja da halima suma seja suke dandukansu ciki garesu,se fatanAllah raba lafiya. su zahra an dira dubai lafiya cike da fata da burin kyautatawa burar daddy da dukkan iyawarta,dan itama ta ƙosa tai arba'in asha ruwa a koma kan aykin,semuce Allah ya bata ikon cika burin nata. ALHAMDULILLAHI ANAN WANNAN LITTAFI YAZO ƘARSHE,INDA NAI DAIDAI ALLAH YABANI LADA TARE DAKU MASU KARATU.INDA NAI KUSURE KUMA ALLAH YA YAFEMINI AMIN. INHAR KINSAN BAKI BIYANI HAKKINABA KO KASAN BAKA BIYANI HAKKINABA KA KARANTAMIN LITTAFINNAN TO NABARKA DA ALLAH INA FATAN ALLAH YA SAKAMIN. KE/KAI MASU FITARMIN DASHI GA WANDA BASU SIYABA BAYAN NACE IN ZAKU FITAR MINNE KARKU SIYA KUMA KUKASIYA ƊIN DA WANNAN NIYYAR KUMA DUKA NA BARKU DAME SAMA. DUK WANDA YAJI HAUSHIN ABINDA NACE SHIMA FITARMIN YAKE YASA YAJI HAUSHIN,BANA NAN AMMA ALLAHNA NANAN NA BARKU LAFIYA. KU TARA CIKIN SABON LITTAFINA ƳAR KUNAMACE WANDA ZE ZO GAREKU CIKIN SALO NA MUSAMMAN. 07044600044 ga masu son bani hakkina ga acct 7044600044 opay,zahra muhammed nasir surbajo for life. An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels